Sponsored Links
Hausa NovelsMy Little Sister

My Little Sister 5-6

Sponsored Links

Page 5 & 6

____________”Ido yazaro Yana kallanta shisema yanzu yafahimci mitake nufi kenan penis d’inshi ne takeyiwa kallan maciji? Tab d’ijam yafad’a aranshi kamun yayi gamdala na Bata fahimci ko minene taganiba,,,cikin tausasa murya yace is okay yanzu bamacijin ai nakoreshi kinjiko?

Kaitad’aga mashi taname k’ara shigewa jikinshi atake bacci yad’auketa,,,shiko duk yamatso berabatada jikinshiba domin shidai bayasan had’a jikinshi danata Sam hakan yasa yashimfid’ar da,ita kana yamik’e Yana duban Dr yaseer dake kallansu tind’azu kamar yasamu tv

“Dr Aina kahad’uda macijine? Naji tace bedroom D’inka,,Dr yaseer yak’arasa tambayar Yana kallanshi,,,shiko ko kallanshi beyiba balle yasaran zetanka mishi kayanshi kawai yad’auka kana yanufi k’ofar fita,,,ganin hakan yasa Dr yaseer girgiza kanshi kawai yabi bayanshi sabida yasan halin aminin nashi Amma tabbas akwai ayar tambaya akan wannan abun.

“Mama zanje gidan dady yanzu yakirani jirginsu zetaso inaso muje d’aukoshi nida AHZAD,,,cewar wani kyakkyawan saurayi dake tsayeda shirinshi nafita…kallanshi matar tayi wadda bazata wuce sa,ar mom ba tace “to shikenan badamuwa Allah yadawo daku lpy..ameen y Allah ya,amsa kana yakama hanyar fita,,abakin k’ofar yacikaroda YUSIF DA YUZARSIYA twins d’in mama se rigima sukeyi tsawa yadaka musu kana suka shiga taitayinsu inda yusif yace yaya MUHFT wlh wayata taboye tind’azu nake nemanta banganiba Kuma tagayamun tana hannunta Amma Tak’i bani..kamun muhfat yayi magana tayi sauri cewa ya muhfat inazakajene?

Harara yawatsa mata kana yace inda Kika aike mazaje kid’auko mishi wayarshi,,to Yaya Zan d’auko Amma please gidan dady zakaje? “Eh to miye incanzanje minene? “Dan Allah Yaya zani inaso naje Naga ya AHZAD please Dan Allah,,,murmushi muhfat yayi yace indai AHZAD ne kunfi kusa jeki d’auko Masa kisameni a mota…ihu tasaki tareda kwasa aguje tanufi bedroom d’inta tad’auko wayar kana tayiwa mama sallama tabibayanshi…mama kuwa Kai kawai tagirgiza tana fad’ar Allah ya kyauta.

A hospital kuwa seda sukafito daga theater kana Dr ahzad yadawo office d’inshi Koda yashigo tana zaune kan kujerarshi tana wasada wani abun kamar mutinmutumi se juyashi takeyi tana kwasar dariya harse kyakkyawan hak’oranta sun bayyana,,,shiko gabaki d’aya yashagala da kallonta secan yatida k’anwarsa cefa Kuma uwa d’aya uba d’aya to miyasa yakejin wani abun akanta kodai Dan suna jini d’aya ne? Cikin sauri yakauda kanshi tareda fad’ar ke zomuje gida,,Yana gama fad’ar hakan yabar office d’in

Bayanshi tabi tana dariya abunta ba,abunda yadaneta

 

A Parking space tasameshi tsaye Yana maganada Dr yaseer tana zuwa tashige motar tareda d’aukar wayarshi tashiga yiwakanta video dama tasan Cort d’inshi,,,,shiko seda sukaga maganarsu kana yashigo motar ganin abunda takeyi dawayarshi yasashi fad’ar wayasa Kika d’aukar mun waya?

Aiko cikin sauri ta,ajiye takama bakinta tareda zare kyakkyawan idanuwanta,,yadda tayi se abun yayi Bala,in birgeshi yashagala da kallanta seda Kira yashigo wayar kana yadawo natsuwarshi tareda seta kanshi yad’aga wayar batareda yacekomaiba,,,daga d’aya bangaren muhfat yace bro kana inane nazo gida mom tace bakadawoba? Dan shiru yayi kamun yasauke ajiyar zuciya yace Ina hospital but I’m coming home now,,, okay kawai muhfat yace tareda yanke wayar.

Shiko fisgar motar yayi betsaya ko,inaba se gida yanayin parking huzda tabud’e motar tafice dagudu dama D’ani,artace,,shikuwa da kallo yabita hartashige perlon gidan kana shima yafito cikin takonshina cikakakken namuji yanufi cikin gidan.

Huzda nashiga tagasu yuzarsiya ai cikin ihu tafad’a jikin muhfat tana fad’ar oyoyo ya muhfatna yazo,,,shima dariya yayi Yana dungure Mata Kai tareda fad’ar Wai yoshene autar mom zatagirmane? Baki tatura gaba cikin shagwab’ar tace nidai Allah bazan girmaba seranada na haifawa mujina baby tafad’a ko,ajikinta.

Ido duk suka zaro suna kallanta hadda mom,,shiko gogan da shigowarshi kenan yaji wannan furucinnata seda gabanshi yafad’i haka kawai besan daliliba,,cikin sauri yawuceso kowabe kallaba yanufi bedroom d’inshi,,hakan yasa yuzarsiya tashi itama Tamara mishi baya tana fad’ar nidai baranaje gun mijina yafimun Jin shirmen autar mom dominni nakusa Kama dahir,,,dariya sukayi dukkansu hadda mom,,kana muhfat yace angel wayagaya Miki ana haifawa Miji baby? “Malamne yagaya Mana na isilamiya yace da munhaifawa mijinmu baby mungirma shiyasa nima nakeso nahaifawa nawa mujin kaga shikenan Sena girmako? Dariya muhfat yayi yace tofa waye wannan mujin autar mom? Dariya itama tasaka kana tace ahh ya zad man…Bata K’arasaba tarufe bakinta tana zare Ido,,,shima muhfat idon yazaro shida mom atare suna dubanta,,,ganin hakan yasa tasaki kuka tana girgiza kanta,,kamun waninsu yayi magana sukaji sallamar dady shida sultan dakuma yusif,,hakan yasa duk hankalinsu yakoma kanshi,,itama huzda dagudu taje gun dady Takoma bayanshi tana fashewada kuka hakan Kuma yayi dededa fitowar ahzad d’in shida yuzarsiya da gaisuwar kirkima Bata had’asuba.

Dukkansu gaisarda dady sukayi cikin farin ciki muhfat yace “dady shine kabiyo way’annan yaran bayan mune zamuje d’aukoka…”ah to munrigaku zuwa shiyasa akabiyomu cewar yusif,,inda sultan shikuma hankalinshi nakan huzda dake Kusan dady yana rarrashinta cikin kad’uwa yace sweet sis miyasa kike kuka? mi,akamiki? Keda waye? Duk atare yakemata tambayoyin…dady ne yace haba sultan duk wannan tambayar haka wanne zata,amsama ne?

“Bamazata amsaba tinda shirmentane kawai cewar mom kana tace to kuzauna Mana kunbiyewa huzda har dadynku bezaunaba…murmushi dady yayi lokacinda yake zaman yace “to inani inazama antamamun y’arlele waima mikuka matane hakan.

“Humm wlh ba,amata komaiba dady kawaifa firace mukeyi shikenan tasaka kuka cewar muhfat..eh dahakama Amma ai abunda tafad’a ne yasakata kuka tinda tasan batayi dedeba mom tafad’a tana murmushi…dady yace ikon Allah to mitafada d’in?

Dariya mom tayi kana tazayyane masa komai dayafaru kafin sushigo,,Aiko dady yace mizeyi inba dariyaba,,shidai gogan yanajinsu dudda dokawarda zuciyarshi keyi bece komaiba koma d’agowa beyiba balle susaran zeyi magana,,,ganin hakan yasa yuzarsiya mik’ewa afusace tana nuna huzda dayatsa tana fad’ar wlh kinyi kad’an kirasa waye Zaki Kira amatsayin mijinki se Wanda Zan aura to wlh Hawai niyarki ta kiyayi ramata ingayamiki mahaukaciyar banza mahaukaciyar wuf….tasss sukaji and’auke yuzarsiya da Mari kamun tayi wani yunk’urin huzda takamata da kokawa suka kacameda dambe da k’ayar akarabasu,,,,cikin tsiwa da bak’ar zuciya huzda kefad’ar Idan Kika k’ara cewa Yaya ahzad ne mujinki narantse da Allah Sena kasheki Kuma banice mahaukaciya ba sedaike Kuma nafad’a nak’ara fad’a YAYA AHZAD ne mujina Kuma shizan haifawa baby,,,tana gama fad’ar hakan k’uuuuu tawuce kamar zata tashi sama tabar perlon…gabaki d’aya duk Wanda ke wurin mutuwar zaune yayi ankasa mecewa komai musamman ahzad da sultan dasuka zana kamar mutun mutumi..!

 

 

 

 

Autar alheri ✍️

πŸ’¦πŸ¦š *MY LITTLE SISTER*πŸ¦šπŸ’¦

(SHE’S MY HEARTπŸ’–)

Daga alk’alamin *Autar alheri* ✍️

Gamasu buk’atar complete Novels d’in autar alheri ✍️ kamar irinsu πŸ‘‡

SOLDIERS FAMILY

INGARMAN NAMUJI

WAYE MIJINA return

TANTIRANCI Sabon salo

IZZAR MULKI

BIG LADY’S

Ze,iya tuntub’ar wannan nomber πŸ‘‰ 07037092176 on WhatsApp zakusamu kowanne novel d’in autar alheri ✍️ kukeso da izinin Allah.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button