Sponsored Links
Hausa Novels and Love StoriesYar Sarki Ce Hausa Novel

Yar Sarki Ce Hausa Novel

Sponsored Links

๐Ÿ”ฅ๐Ÿ”ฅ๐—ผ๐˜‚๐—ฟ๐—บ๐—บ๐—ฎ๐—ต๐—ป ๐—ฏ๐—ฎ๐˜๐—ผ๐—ผ๐—น๐—ฒ๐—ฟ๐—ต๐Ÿ’ฅ๐Ÿ”ฅ

โ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ข
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ยฎ_* โœ๏ธ
โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ษ—amfare da bin ฦ™a’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` โœ๏ธโœ๏ธโœ๏ธ
____________(โœช)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
โ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ข

๐—™๐—ผ๐—น๐—น๐—ผ๐˜„ ๐—ฑ๐—ถ๐˜€ ๐—น๐—ถ๐—ป๐—ธ ๐˜๐—ผ ๐—ท๐—ผ๐—ถ๐—ป ๐—บ
GARGAฦŠI : ban yarda ba ban amince ba ko ta wacce iriyar stiga a sauyamun labari ko kuwa ษ—aurawa a wata kafar yaษ—a zumunta (Media) ba tare da yawu na ba, duk wanda ya aikata mun hakan ba zan yafe ba kalas.
SADAUKARWA : wannan littafi na sadaukar da shi sukutum ga ษ—imbin masoya al’qalami HARIRA SALIHU ISAH (Uwar batoolerh ๐Ÿ•Š๏ธ) a ko ina kuke a faษ—in duniya

TUKUICI : wannan labari sukutum nasa tukuici ne gare ku masu daraja ษ—auka cin al’ummar qungiyar LAFAZI WRITER’S ASSOCIATION wanda muke qarqashin jagoranci shugaba mai adalci da qoqarin da kuma haquri SIR ABUBAKAR SADEEQ CEO LAFAZI WRITER’S ASSOCIATION tukuici gare ka SIR
Da sauran members namu daga cikinsu akwai :-
FATIMA ALRAMMA marubuciyar SANADIN TA NE
USAINA SALISU marubuciyar SA’ADATU
FAUZIYA SANI JIBRIN (aunty baby) marubuciyar ZULAIHAT
UMMU-KHULTUM (GWAGGO NA) marubuciyar ZAMANTAKEWAR MU A YAU
SURAYYA DEE marubuciyar BAQAR TA’ADA
Da dai sauranmu……

GAISUWA : gaisuwa ta musamman ga duk wani mai ruwa da staki a rubuta wannan labari ta hanyar ba da gudunmawa a ko wacce stiga Allah saka muku da gidan aljannah
Malam Masha Allah -mahaifina
Hajiya Maryama – mahaifiyata
Big barbieyh – mijina
Matar Rasheed – marubuciyar baqar IZAYA
Hauwa’u Salihu Isah – ฦดar Uwata farinciki na
Ikilima Salihu Isah – Qanwata Abar alfahari ta
Da dai sauransu
JINJINA : jinjina da gaisuwa gare ku masoyana qawayena
Aunty Mairo – Queen of heart โ™ฅ๏ธ
Aunty bealkysou – my lightness
Gwaggo Makka –ย  bibien beb
Besty na Seeyerth
Uwar batooler wa Noor
Deejernmu
Maman musty
Doterlo ta
Da dai sauransu waษ—anda basu ji sunansu ba duk kuna maqale acan cikin heart
Baabaalle ta Maryam (oum Muheebbah)๐Ÿฅฐย  sonki har abada da qannena

JAN HANKALI!
Wannan labari qirqirarre ne banyo sa dan tozarci ko wani nufi ga wani ba in ma yazo dai-dai da labarinka/ki to yanayin nazarin ne amma ba wai true life story bane.

BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM๐Ÿ˜Š
Ina fara wannan littafi nawa da sunanka ya RABBI, duk abinda zan rubuta badede ba ASTAGFIRULLAH, Allah kasa yacce nafara lafiya na kammala lafiya alfarmar Rasulullahi SAW SAHEEBUL QALBEE

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

Yaukumaย  gamu acikin wannan littafi namu ๐—บ๐—ฒ๐˜€๐˜‚๐—ป๐—ฎ๐Ÿ‘‡

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

ย ย ย  ๐—ฆ๐˜๐—ผ๐—ฟ๐˜†
&
๐—ช๐—ฟ๐—ถ๐˜๐˜๐—ฒ๐—ป
๐—•๐˜†
๐—›๐—ฎ๐—ฟ๐—ถ๐—ฟ๐—ฎ ๐˜€๐—ฎ๐—น๐—ถ๐—ต๐˜‚ ๐—ถ๐˜€๐—ฎ๐—ต
Uwar Batoorlโœ๏ธ

๐—ฆ๐—ฎ๐—ฑ๐—ฎ๐˜‚๐—ธ๐—ฎ๐—ฟ๐˜„๐—ฎ ๐—ด๐—ฎ๐—ฟ๐—ฒ๐—ธ๐˜‚ ๐—บ๐—ฎ๐˜€๐—ผ๐˜†๐—ฎ๐—ฎ ๐—ฎ๐—น๐—พ๐—ฎ๐—น๐—ฎ๐—บ๐—ถ๐—ป ๐˜‚๐˜„๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฏ๐—ฎ๐˜๐—ผ๐—ผ๐—ฟ๐—น
๐—ช๐—ฎ๐—ป๐—ป๐—ฎ๐—ป ๐—น๐—ถ๐˜๐˜๐—ฎ๐—ณ๐—ถ ๐—ป๐—ฎ๐˜„๐—ฎ ๐—ป๐—ฎ ๐—ธ๐˜‚๐—ฑ๐—ถ ๐—ป๐—ฒ ๐—ณ๐—ฎ๐˜๐—ฎ๐—ต๐—ป ๐˜‡๐—ฎ๐—ธ๐˜‚ ๐—ป๐˜‚๐—ป๐—ฎ๐—บ๐˜‚๐—ป ๐˜€๐—ผ๐˜†๐—ฎ๐˜†๐˜†๐—ฎ ๐—ธ๐—ฎ๐—บ๐—ฎ๐—ป ๐—ธ๐—ผ๐—ฑ๐—ฎ ๐˜†๐—ฎ๐˜‚๐˜€๐—ต๐—ฒ

๐—™๐—ฟ๐—ฒ๐—ฒ ๐—ฝ๐—ฎ๐—ด๐—ฒ
________________________________
__________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธย  1&2

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย ย  ^^^๐—ค๐—”๐—ฆ๐—”๐—กย  ๐—ค๐—”๐—ง๐—”๐—ฅ๐Ÿ’‹

wani babban masarauta neย  na hangoย  Wanda wannan masarauta yayi gari guda Dan girmansa.
,tun kamun mu isa mukejin qara da kururuwan mutane

(Qanwata ecleemat ce takalleni tace aunty Barrister yaukuma Nan kika kawomu karfa wataran kikaimu inda zaah yanke mana kayuka da wannan daukan rahotonnk bige mata bk nayi nace banson Reni inbk bina komaย  kumafa Nima azuciyata na storita da girman masarautan)

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

**MASARAUTAN QUBAISH**

ย ย ย ย ย ย  Sunan masarautan kenan , kasancewan an rubuta a qatoton gate en mashiga yankin Masarautan

Riqe abun rubuntu na nayi qam nakama hanun ecleematnace muje inma mutuwane mu mutu tare.
Haka muka tunkari masarautan
Ihun da akeyi naqara qaruwa a lokacin damuke qara kusantan masarautan

ย ย ย  Daqyar masu tsaron qofofin
*MASARAUTAN** suka barmu muka shiga
Ganin wadannan masu gadin kadai ya isa yasaka fitsari a wando saboda girman halittansu dakuma munin fuskansu, daga Gani Kuma munin har xuciyansu ne kuskure kadan zakayi su samaka wuqa.

ย ย ย ย ย  Sanda muka wuce qofofi 5 kamun muka shiga ainafin cikin masarautan

ย ย ย  Sakin Baki nayi wajan kallo ganin irin dimbin dukiya da aka zubda wajan tsara wannan masarauta Kuma da Alama daga Gani jimammen *MASARAUTANE*
Ko Ina kajuya ka kalla gwanin sha’awaย ย  a masauratahn

ย ย  Acikin ๐™ˆ๐˜ผ๐™Ž๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™๐™๐˜ผ๐™‰
akwai
Asibiti babba,
Akwai babban kasuwa,
.ย ย  Ba abunda Babu Wanda inkaga dama seka shekara bakaje wajan Masarautan ba , akwai makarantu harda gaba da secandire

ย ย ย ย  Kallo kam munyisa Alhmdlh.
Dan Innace zan tsaya tsaro maku haduwan wannan masarautan
Zamu kwana muwuni mukai wata Muna lissafo komi da komi kuma bamu gamaba
Just imagine

ย ย ย ย  Sede me ,ga qaran dazun damukeji na qaruwa
Sannan Banga alaman mutanen masarautan duk suna Nan ba

Da Alama de Wani taro suke Dan stiraran mutane nake Gani nakai komo jefi jefi

**Juyawa mukai muka tunkari wajan da mukejin wannan qaran Dan bawa idonmu abinci

**Aikuwa Wani hanya na miqa da Alama zekaini wajan Taron
Dan dazon mutane kawai nake hanga Koda na tunkaro wajan

ย ย ย  Cewa nai Allah Andi me akeyi

ย  Cigaba da tfyh nake Ina tinkararn wajan yayinda se yanzu nake fahimtan me ihunnasu ke nufi ko sukecewa a ihun nasu

ย ย ย  *GIMBIYAA*ย  **GIMBIYAA**
**GIMBIYAA**

Se *GIMBIYAA*.ย  Nace tom iKon Allah
Menene ke faru haka
Halan de aure ake na gimbiyar tasu
Tafiya nacigaba dayi Ina kustawa cikin wannan Taron
Dan ganin bikine suke komenene

ย ย ย ย  Gaba daya mutane sun maste ni๐Ÿฅน( ecleemat tace Allah yaqara)

Da qyar nasamu Wani bawan Allah yaja hanuna (abbun batoorlerh nefa)
Yakaini jar bakin wajan inda zanke kallon komi

ย ย  Sede to my own surprise amemakon naga biki ah ah
Gani nake ana fada a wannan qaton filin

Mazaje ne Dawata mace wacce bana ganin komi nata se idanunta wanda suma ba hangansu nk me kyau ba
Dawasu da alamade mayaqane ,
Wai ahakan wasa suke( kunga jarumai masu wasa da rai)

Dukda gwabxawa take Amma Hakan behanani qare mata kalloba
Kayane na jaruman mayaqa ajikinta Kuma kayahn mazane
Amma yarufe mata ko Ina na jikinta
Baka ganin komi se idanunta masu daukan hankali idanun nata fararene tass sede baqin idon nata ba kaman namuba
Idone Wanda bantaba kallon irinsaba
Idon amemakon baqi seyayi kaman blue blue

Masha Allah shine abunda nafurta
Faษ—a take bil haqqi
inda take ta kaada waษ—annan dakaren dasuke wasan fada en dasu

ย ย ย  Gefe guda kuwa acan sama kaman munbari
Wani bawan Allah nagani Dattijo ne da Alama shine Sarkin ganin irin shigan dayayi dakuma kujeran dayake zaune
Ba abunda yake illah murmushi
Har ransa yanason wannan yarinyar tasan

ย ย ย ย ย  Jarumace na bugawa a jaridan duniya ,shi yatabbata ko Wani namiji baxe nuna mata jarumtaba

ย ย ย  Koshi in suna gobzawa agida da ita sede kawai inyace ahuta a tsaya ahuta
Amma baitaba nasara akantaba sedema ita da kullum ke qoqari kadasa (saboda tasamu horo sosai sannan ta tashi d hakan a ranta)
Wannan kenan

Fada ake sosai sosai inda gurin kecike da ihu anata

GIMBIYAAย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  GIMBIYAA GIMBIYAA

Nace inye su Gimbiya anji jiki
Sosai suke gwabzawan bata hutaba Kuma Bata tsayaba
Haka harta qaraar dasu duka,ko jikinta bawanda yasamu Daman tabawa duka takaisu qasa

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐™’๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž ๐™ฆ๐™–๐™œ๐™–๐™œ๐™œ๐™š๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž๐™ฃ๐™š , ๐™™๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฃ๐™ž๐™จ๐™๐™–๐™™๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™–๐™ง ๐™™๐™–๐™ ๐™ช ๐™ข๐™–๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™–
๐˜ฟ๐™ช๐™  ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™–/๐™ฌ๐™–๐™˜๐™˜๐™š ๐™ฎ๐™–๐™ฏ๐™ค ๐™™๐™š๐™™๐™š ๐™™ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž๐™ฃ๐™จ๐™ช ๐™ ๐™ค ๐™ฎ๐™–๐™ฃ๐™–๐™ฎ๐™ž๐™ฃ ๐™ง๐™–๐™ฎ๐™ช๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™จ๐™ช ๐™–๐™›๐™ช๐™ฌ๐™–๐™ฃ

Wata daga gefe ke cewa ai “GIMBIYAA MEHWISH bance akwai mai ja da ita ba a duniyan nan”
(Niko nace batade shigo hanun jarumai bane)

Wannan ma wai Danย  ma akan Bude abun fuskanta akayi ba wai faษ—an faษ—a bane
Gyara zama nayi Ina suraran hiran nasu Ina mamaita sunan Danย  yamun daษ—i “MEHWISH”

ย ย ย ย ย ย  Tace “itaย  MEHWISH ta kasance YAR SARKI kuma ya ษ—aya tilo da Allah ya basa
Bayahn ita bai qara haihuwa ba,
Jarumtar ta ko mahaifinta Bai iyawa da ita, Ba Wanda ya taษ“a kallon fuskanta tunda ta girma,ย ย  akan ganin fuskan nata yau akayi faษ—an amma ta kadasu.”
ฦŠayar tace “Kai gaskiya taci sunanta YAR SARKI, saboda dama haka akasan yaran Sarakuna da jarumta ko mace ko na miji.”
Kallonta tayi tana murmushi!ย  tace “wannan ta wuce duk inda kike tunani” tashuwa suka yi dan su tafi bayan sun gama hiran nasu.

ย ย  (Har zan bisu dan jin ko zasu cigaba da labarin nata amma sai na fasa, Nace ba nabi Yar Sarki na jiyo komi naga komi, Gani yakori ji) k

**After angama wannan fadan
Wucewa naga tayi ta haura matakalan munbari zuwa tayi wajan mahaifinta ta rusuna hanunta Yakama ya sumbata yace Allah albarkaceki
GIMBIYAA MEHWISH
Murmushi tayi , wanda dukda idonta kadai nakan iya kallo Amma sanda murmushin yataba zuciyahn duk Wani me kallon idon bama ni dayaba

ย  Tashuwa tayi ,kuyahngun ta nabinta suna mata sannu
Taje tahau dokinta Dan wucewa gida ta watsa ruwa

Shikuwa Sarki ,bayahn tafiyahn nata murmushi yaketayi kawai

ย ย ย  Wazirinsa ne yamasto yace ran Sarki yadade ,yafara masa qirari lumshe Ido yayi yace Waziriย  mukoma fada ko

Hakade aka shiryawa sarki da Yan fada dokokinsu Dan komawa cikin fada

Sakamakon Adan kwai rata filin wasan dakuma ainafin fada

( Ashede nayi qoqari danaje da qafa )

ย  Ahaka Taron yawatse da daddaya daddaya haka ake wastewa kowa nakomawa gidansa da sunan gimbiya MEHWISH abakinsa nace badole ba wannan jarumta haka

Wannan kenanโœ๏ธ

๐™†๐™ช๐™—๐™ž๐™ฎ๐™ค ๐™ฃ๐™ž ๐™™๐™–๐™ฃ ๐™Ÿ๐™ž๐™ฃ ๐™ฎ๐™– ๐™ฏ๐™–๐™ฉ๐™– ๐™ ๐™–๐™ฎ๐™–

ย ย  ๐™’๐™–๐™˜๐™š๐™˜๐™š ๐™œ๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ข๐™š๐™๐™ฌ๐™ž๐™จ๐™?
๐™ˆ๐™š ๐™ฉ๐™–๐™ ๐™š ๐™Ÿ๐™ž ๐™™๐™–๐™จ๐™๐™ž?
๐˜ผ๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™ข๐™š ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™—๐™ช๐™™๐™š ๐™›๐™ช๐™จ๐™ ๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™– ๐™ ๐™ค ๐™—๐™–๐™—๐™ช?

๐™‡๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™–๐™›๐™ž ๐™ฃ๐™– ๐™ ๐™ช๐™™๐™ž ๐™ฃ๐™š
๐™‰๐™–๐™ž๐™ง๐™–ย  400 ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ ๐Ÿ‘Œ๐™™๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™˜๐™ค๐™ข๐™ฅ๐™ก๐™š๐™ฉ๐™š ๐™—๐™ค๐™ค๐™  ๐™š๐™ฃ

๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ฃ๐™ช๐™ข๐™—๐™š๐™ง
08146292652
๐™๐™ค๐™ง ๐™ฎ๐™ค๐™ช๐™ง ๐™ฅ๐™–๐™ฎ๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ ๐™˜๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ

๐™ข๐™–๐™˜๐™š ๐™ ๐™ค ๐™ฃ๐™– ๐™ข๐™ž๐™Ÿ๐™ž ๐™ ๐™–๐™ฃ ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™๐™ž๐™œ๐™– ๐™œ๐™ง๐™ค๐™ช๐™ฅ ๐™ฃ๐™– ๐™ช๐™ฌ๐™–๐™ง ๐™—๐™–๐™ฉ๐™ค๐™คr๐™ก kowa yayi abinda ya kai sa

๐™ˆ๐™ช๐™๐™–๐™™๐™ช ๐™– ๐™ฃ๐™š๐™ญ๐™ฉ ๐™ฅ๐™–๐™œ๐™š โœ๏ธ

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
*YAR SARKI CEE*
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ
๐™‰๐™™
๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ
๐˜ฝ๐™ฎ
๐™๐™–๐™ง๐™š๐™š๐™ง๐™–๐™ ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–๐™
(๐Ÿ”ฅ๐Ÿ”ฅourmman ๐š‹๐šŠ๐š๐š˜๐š˜๐š›๐š•๐šŽ๐š›๐Ÿ”ฅ)

____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 3&4

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย  Sanda muka qara wuce Wani gate ษ—aya bayan wadanda muka wuwwuce da farko kamun muka iso fada ,Wanda nanne gidan Sarki
Haduwan fadan yafi ko Ina amasauran duk santin danayi dazu ashede wasa ne ga asalin inda aka kashe kudi nan
Da alamade wannan masarautan me tarihine sannan akwai dukiya ( masarauta guda ba doleba)

Wucewa nayi cikin gidan dan na qagu naga cikin gidan sarkin Kuma

ย ย ย ย  Allahu waheed lallai dukiya na inda yakeย  ,
Wasu abubuwan gidanma daga Wanda akayi da murjani se Wanda akayi da zinare

Inacikin tafiya Ina kalle kallena ,senaga wata kuyanga tafito daga Wani hanya
Tsayar da ita nayi ,nacenata inason ganin Gimbiya MEHWISH
Saurin rufe min Baki tayi ,tace kirufawa kanki asiri
Inbahaka dukda kina mace baze Hana wannan kalman yaja maki masifa ba
( ecleemat tace qyaleta baiwar Allah Dede knn๐Ÿซฃ)

ย ย ย ย ย ย  Tace abunda kika kalla a Fili dazu wasane, in dae ason kallon fuskan uwargijiyata ce ,nace ko meyasa kikace haka !!
Tace waษ—an can na filin m awasa akayi abun akan insun iya Buษ—e fuskanta tom za’ah Basu Rabin garin.
Tom intaqaice maki inde tana faษ—a Koda mahaifinta ne baya iya Buษ—e fuskanta wannan abun data rufe fuskan bame iya buษ—esa
Bawanda yasan fuskanta tun data girma daga SARKI shikkenan
Jinjina Kai nayi nace lallai akwai aiki agabana

ย ย ย  Kunyangar tace sede, Gimbiya MEHWISH takasance mutum ce me sauqin Kai,ga kyauta,batada damuwa ,Wani abun intayi bazakice ita en **Yar Sarki cee** ba
Tanada kirki mutunci hankali uwa uba addini
Sede batada yawan fara’ah dakuma surutu saka makon rashin lafiyan da mhaifiyarta ke fama dashi ,tun bayahn data haifeta
Jinjina Kai nayi ,tace Kinga tunda komu damuke bayinta muke mata ayyuka harda gyaran daki bamusan fuskanta ba to ba lallai kema kiganiba ,sedeko nace ki gwada sa’arki

ย ย ย ย ย  Hanyan dazata sadamu da ษ—akin Gimbiyar mukayi sanda mukaje kusada dakin tace Kinga zanjuya anan ga dakin ta nan
Adauki labari lfyh
(Godiya namata nace Ameen ke daban ourmman batoorlerh daban)

____A fada kuwa Waziri ne yace da Sarki maganan ฦดaฦดan Sarakunan dazasuzo kallon Gimbiya ko za’a dace tasamu Wanda yamata
Sun matsa nace to se anyi magana da Mai martaba tukunna za’a Saka ranan zuwannasu
Jinjina Kai me martaba yayi , yace waziri ashirya komi Nanda sati 2 inyaso sati 1 ya ishi shirya Masarauta

ย ย  Yace angama ranka yadaษ—e Sarki me dogon zamani Sarki me adalci uba wajan jarumar jarumai , Sarauniyar duniya gimbiya MEHWISH
Qiran sunan tilon yartasa da Waziri yayi shine yasasa sakin murmushi be koย  shiryaba

Wazirin kuwa juyawa yai wajan Sarkin gida
Me shela
Sarkin ayyukan
Sarkin kula da fada da masarauta
Duka wadanda yakamata yatara yafadamasu saqon sarki
Sannan asanar da jamaah ranan dazaah Yi abun
Sannan afara shirye shirye da gyare gyare Dan Kur aji kunya da girman masarautan namu
Ahaka fadan yawatse

**Tunda kuyangar Nan ta tafi nake wajan inajiran futowan Gimbiya daganan har
Aikuwa can segatanan tafito cikin shigan dayayi mugun mata kyau amma dukda haka fuskannataย  a rufe yake

Wani keษ“en taccen sashe nacikin gidan naga tanufa konace bangare a falon dazekaika Wasu dakunan .
Tsaro ne awajan sosai sosai ,ahaka Ina biyeda ita Wani daki naga ta tunkara,dakinda Muna zuwa aka hanani shiga sede tana shiga ita tayaye abun fuskanta.

Wata matace akwance a dakin ,da Alama de mahaifiyar tace
Isa bakin gadon tayi fuskanta a raunane ,kiss tawa matan dake kwance a goshi sannan takuma yiwa hanunta .ย ย  Matar fuskanta da murmushi,ta tashi tajingina da gadon tashafa kan Gimbiya tace Ibnateeyh . Allah maki albarka lumshe Ido tayi tanajin ddn yacce iyayennata kesamata albarka akoda yaushe.
Tace “Ameen Ammaah nah
Allah Baki lafiyah”
lumshe Ido tayi tace “Ameen Ibnateeyh.”

ย ย ย ย  Nan dai suka fara hira na tsakanin uwa da ฦดa

Can Sai ga mai martaba ya shigo
Da sallama

Zaunawa yayi shima a dayan ษ“angaren matar tasa…..

ย ย ย  ******

Muje zuwaaaaaa โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

ย  Uwar Batoorl ๐Ÿ”ฅ๐Ÿ”ฅ

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

Banyarda asauyamun labariba๐Ÿ˜’

Masoya ako ina kuke ina miqa saqon gaisuwa daga taku ako yaushe

ย ย  ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย  Bismillahirrahmanirraheem

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
*YAR SARKI CEE*
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Story
&
Written
By
Harira salihu isa

(๐Ÿ”ฅourmman batoorlerh ๐Ÿ”ฅโœ๏ธ)

______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 5&6

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย  Jejine mecike da ni’eema
akwai qoramu(koraman ruwa,magudanan ruwa).
Itacuwan fruits iri da kala (dayawa kenan)
Jejin akwai sanyi da yanayi me dadin gaske
Ba abunda kakeji se sautin kukan stuntsaye dakuma qarar sauqan ruwan koromomin

Jejinde gwanin ban sha’awa dakuma burgewa
( Dadin honeymoon)
Sosai jejin Yatafii da imanina
Sanyinsa da kyawunsa ya shagalar Dani dan abun se wanda ya kallah .
Allah me Iko kenan ,jeji bana kowaba Kuma ba Wanda ya shuka ,Amma irin yayan itatuwan jejinga sekaji kaman kakoma can da zaman
Alhamdulillahi ala kulli haleen, Allah kaqarawa Annabi daraja

ย ย ย ย  Ina kalle kallena acikin wannan jejin ,isowa nayi Dede Wani babban duste ,sannan a gefen dusten akwai koraman ruwa ( kaman a india)
Doki naganiย  andaure a wajanย  dustenย  mamaki yakamani ashede akwai mutum anan
Amma Wani mutum ne haka ?

Inacikin tunani dakuma kallon wannan dokin, me matuqar kyau gashi qosasshe

ย ย ย  Qarar tafiya naji nayi saurin juyawa Dan dauko maku rahoto

ย ย  sanda nakusa kwasawa aguje ganin wannan halittan

Masha Allah, Masha Allah,ย  Masha Allah

Wani handsome guy na hanga Yana tahowa ,da Alama de shine mamallakin wannan doki me kyawun
Abunda ya sanya na kusa kwasawa aguje kuwa shine ganin kyakkyawan halittan sa datake a bayyane ,a sakamakon shigan dayayi
Dogo ne ,farine,me faffadan qirji,Wanda yake ciki da kwantattun gashi gwanin sha’awa
Gashin kansa kuwa a kwance suke, baqiqqirin dashi luf luf haka suke kwance ( kowata macen bazata nuna masa gashi ba)
Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan wannan cikakken jarumi ne isowansa wajan dokinsa wanda yanajin daman kallonsa da kyau sanda yasa alqalamina faษ—uwa…..

ย ย  Wannan kenanโœ๏ธ

dolema mu ษ—auko hoton wannan jarumi
Dan baza muyi biyu babu ba

Muje zuwa

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐™„๐™ฃ๐™– ๐™ข๐™š ๐™œ๐™ค๐™™๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™™๐™– ๐™–๐™™๐™™๐™ช’๐™ค๐™š๐™š ๐Ÿ‘๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ช๐™—๐™–๐™ฃ๐™œ๐™ž๐™Ÿ๐™ž ๐™ฎ๐™–๐™˜๐™ž ๐™œ๐™–๐™—๐™– ๐™จ๐™– ๐™–๐™ข๐™จ๐™– ๐™–๐™ก๐™›๐™–๐™ง๐™ข๐™–๐™ฃ ๐™ข๐™š ๐™—๐™ž๐™ง๐™ฃ๐™ž๐™ฃ ๐™ข๐™–๐™ ๐™ ๐™–๐™โค๏ธ

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
**YAR SARKI CEE**
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ
&
๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ
๐˜ฝ๐™ฎ
๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

(๐Ÿ”ฅourmman batoorlerh โœ๏ธ)

______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธย  7&8

ย  ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

**ย ย  Tsayawa faษ—an
kyau irin na wannan bawan Allahn Bata bakine , Dan baze faduba

ย ย ย  Wajan dokin nasa ya tunkara
Yana isa ya kuncesaย  ,yaja sirdin sa suna tafiya behau kan dokin ba.
Yanufi hanyan gida

๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ

******Murmushi tayi tace ranka yadade SARKIย  uban Gimbiya MEHWISH mijin Sarauniya MEERAH , fuskansa ษ—auke da fara’ah yace barkanmu emra’aty,ย  ya qarfin jiki ? lumshe Ido tayi haryanzu fuskanta daukeda murmushi !!! Alhamdulillahi zaujee.

Gimbiya da ta tashi zata fita ya kalla yace dawo kixauna Yar albarka
Dawowa tayi tazauna kaman yacce Sarki ya umurceta
Seta Dan rusuna kaษ—an ,barka da dare papa ya gajiyahn fada
Shafa kanta yayi yace Allah maki albarka Yar ammaah enta. Fada alhmdlh ,nakusa barin maki fada ai dariya Sarauniyar tayi tace habade mace ta shugaban cemu me martaba
Yace tom inbata shugaban ce kuba Waze shugaban ceku?
Sarauniyar taqara cewa tadeyi tayi aure inyaso mijinta ko danta.
Fuskansa da murmushi yace yauwa emra’aty kintunamun!!!

Itade Gimbiya kanta aqasa tana Jin iyayen nata,batace komiba

ย ย  Sarki yace dama akwai maganan dazan maku, kallonku yasa na mance yafaษ—a Yana kashewa Sarauniyar tasa Ido.
Murmushi tayi !! tace Zaujeee Kenn,
Tamaida kanta ta kwantar ta lumshe Ido.
Ranka yadade me martaba Muna sauraronka

ย ย ย ย ย ย  ฦŠazu Waziri yasameni da maganan ฦดaฦดan Sarakunan daza suzo kallon Gimbiya MEHWISH
So nace masa Nan da sati 2
Tashuwa Ammaah en nata taqara yi ai sati biyu yayi nisa me martaba Ina laifin sati 1
Duk ma me za’ahyi ?
Murmushi yayi yace Emra’aty sati 2 ende kice Allah nuna mana dan zakiga yazo kaman gobe ne
Ta jinjina Kai shikkenan Allah sa Muna cikin masu Rai da lafiya ranan

ย ย  Yace Ameen .
Kallon Gimbiya yayi
Yace Ibnateeyh kinji abunda nace ba ?
Kanta aqasa tana wasa da yastunta tace eh naji papa;
Yayinda a zuciyarta take jin kaman tafashe da kuka
Ita dae Allah yagani bawai son auren nan take ba.
Waze zauna da iyayenta intayi aure
Amma tunda de Ammaah en ta naso dolen ta tayi kodan farin cikin ta ,ajiyahn zuciya tasauqe tana Allah yakaimu a cikin ranta .

Nan ita daย  papa en ta daย  Ammaah en ta suka cigaba da hira tsakanin iyaye da Yar su.

ย ย  (Niko Juyawa nayi nafice nace ayi hira lfyh)

Nace bana leqa cikin Masarauta Kuma

******* Nide cikin Masarautan Nan baya Dena bani mamaki dakuma sha’awa ,bantaba kallon hadadden masarauta irin saba
Gaskiyah ankashe dukiya kam๐Ÿซก

Muryan me shela ne yadawo Dani daga tunanin danake .

****Yeeee kuwaaa jaamaaahn gari

Saqooo daga fadaaaa
Bayahnnn gaisuwaaaa,. An ceee a sanarrr daku ,akwai Taron da za’a yi Nan da sati 2 Wanda yayi Dede da ranan laraba

Afilin gariiii,kowa ana fatahn Allah yabasa ikon halarta Ameen.

Cigaba da shelan yayi !!!

A ya yinda kowa yaji shelan Allah Allah suke lokacin yazo, dankowa yasan akwai yinta ranar

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย  ๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„น๐Ÿ„ธ

ย ย  Jikinsa a mummurde yake kana Ganinsa kasan cikakken jarumi ne Kuma Wanda ko wacce mace tagansa zatai Fatah da kuma adduahn mallakar sa
( befakai abbun batoorlerh ba shiyasa nk boye abina)

Tafiya yake riqe da sirdin dokin sa
Tafiyahn sa kadai abun burgewane ga duk wani me kallo

Tafiya yayi sosai ko alaman gajiya babu aย  tattare dashi , masarautan yanufa, mamaki yakamaniย  Ashe a wannan gari yake

ย ย ย  Yanย  azuwa qofan farko na shiga masarautar masu gadin suka tashi suna gaidasa suka Bude masaย  qofa yawuce. (nace kode wanin sarkine )

Hararana ecleemat tayi tace wannan duk kyawun Yan masarautan Nan yafisu kyau

Wani hanya yadauka daga gate na farko na masarautan.
Tafiya yake, cike da mamaki nake!! nace dama haka masarautan keda girma ashede garine guda .

Dan kaman Wani qauye a masarautan ya nufa
.
Dede Wani gidaย  yatsaya yabude yashige shida dokin nasa

( Inakan bin sa abaya)

ย ย ย  Gidane me girma Dede Masha allah!!
Wata mata ce a stakiyahn gidan tana gyaran shinkafa
Sallama yayi yashiga amsa masa tayi tana lale marhavan da ษ—an albarka, yaron Umma da Abba.
Zuwa yayi ya ษ—aure dokin yazo ya rungumeta yagaidata
Amsawa tayi tana sannu da dawowa jarumin Umma .

Cewa yai Umma miqo natayki gyarawa
Murmushi tayi tace,: kabari inka mun surkaย  seka tayata
Murmushi yayi!! Batare dayaceย  komiba, ya amsa tiren yana mata gyaran .
Kallonsa tayi tace ……

Muje zuwa โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ”ฅ๐™ช๐™ฌ๐™–๐™ง ๐™—๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ค๐™ง๐™ก๐Ÿ”ฅ

Ban yarda asanja mun labari ba,
Yacce nafara lafiya Allah kasa nakammala lafiya alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam

ย ย  Mutanen kirki mutanen Amana goyon bayanku addu’oeen ku abun sone agareni ,sannan godiya marar adadi agareku masoyaa

Yaย  Allah duk abunda zan rubuta ba dedeba a wannan qageggen labarin Allah kayafe mun masu karantawa ma Allah kayafesu

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ ๐™–๐™ฃ๐™™ ๐™ฌ๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ
๐˜ฝ๐™ฎ
๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–๐™
(๐Ÿ”ฅ ๐™ค๐™ช๐™ง๐™ข๐™ข๐™–๐™๐™ฃ ๐™—๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ค๐™ก๐™š๐™ง๐™๐Ÿ”ฅโœ๏ธ)

____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธย  9&10

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย  Bayahn sungama hira da iyayennata tashuwa tayi ta masu seda safe
Adduah suka mata duka suna samata albarka , mahaifiyar ta naqara mata faษ—a ,da tunatar da ita
Tace insha allahu ammaah nah
Papa ilah gadeen
Ammah ilah gadeen
Murmushi ammaahn nata tayi tace tom ibnateeyh Barakhallahu feeky, lailatoon sa’eedah Fi’amanillah koh
Murmushi tayi wa iyayennata, maida abun fuskanta tayi tarufe ta tashi tanufa qofan fita
Tafiya take anuste ahaka ta nufi sashen da ษ—akinta yake.

Bayan fitan ษ—iyar tasu mai martaba ne yajuya ya Kalli matar tasa databi tilon ษ—iyar tata da kallo,mastowa kusa da ita yayi ya jawota jikinsa Yana bubbuga bayanta alamun rarrashi Dan yasan meke damun xuciyanta
Habeebty kiyi hqr koh komi nufin Allah ne
Ita dayahn da Allah yabamu ma mungode masa Allah raya mana ita yai mata albarkaย  Allah Bata zuri’ah nagari masu Albarka da miji nagari.
Da Ameen sarauniya MEERAH ta amsa masa tana Share kwallah ita kadai tasan meke damunta ta a zuciyanta๐Ÿฅน
Cigaba da rarrashinta yayi ,da nuna mata ษ—imbin kyautar da Allah yayi masu ta hanyan wannar ษ—iyar tasu ษ—aya, wacce ko Wani ษ—a namiji bazeyi abunda takeyiba
Daga rarrashi kuwa se zancen soyayyah
(kaga su Mai martaba da soyewa, kar uwar dakina MEHWISH tajini).

Safiyar alkhairy iyayen gimbiya

ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ผ๐Ÿ„น๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ณ

**AMJADย  kuwa tuni ya taya Umman tasa komi suka kammala ( kaman mace)
Yaje yai wanka yasake shiga
Karkuso kuga irin baiwar kyawun halitta da Allah yayi ma wannan jarumi Masha allah.

Zaune suke suna cin abinci da iyayen nasa duka.
Abban sa ne yace jarumin Ummansa, ya naga yau an dawo jejin da wuri ko kwana ba’ahyiba?
Lumshe Ido yayi bayan yacinye abincin dake bakinsa,yace Abba nayi kewan Ummata ce shiyasa
Cireย  hannu Abba yayi a abincin Yana dariya!!! Wai kaiย  AMJADย  Umman Nan taka kewanta zebari kaje nisa damu kuwa?
Saurinย  ษ“ata fuska yayi Abba ni banson maganan nesa en nan.๐Ÿฅน
Murmushi Abban nasa yayi yace tom nadena ammaย  gwanda kadena kewar matata kaima kaje kayi mata kayi kewarta.
Sassanyar murmushi yayi dama yasan kwanan zancen indeย  abban sa ne
Abba tom ai Ummata ce ,mata daban Ummata daban
Kuma kaima kaje wajan Umman ka
Yafaษ—a yana kwantar da kansa kafaษ—an Umman tasa dake basa abinci abaki dama tana jinsu itade se murmushi takeyi batace qala ba.
Allah yagani a duniya batada kaman AMJAD enta
Tana sonsa sosai sosai โน.
Abba yace au tanan ka ษ“ullo ko shikkenan naji anbar wannan zance
Zannemo kaima kanemo matar ka ah to.
Umma ce ta Tari numfashin sa, kaga Abban sa kadena takuramun yaro ,shidaย  ummansa.
Abba yace au wai haษ—e mun Kai zakuyi tom shikkenan ai nayi shiru tunda Umman ka tasa baki
Dariyah yayi sanda haqoran sa suka fito kaษ—an farare tass

kallonsa kawai nake Ina kaga mazajen aljannah ( ba akwai hurul eyni ba)
Kyau kam Masha allahu,ga kyawun fuska gana sura gana Hali

( Inji ecleemat wai aunty Barrister kiji storon Allah yaushe kika zauna dashi kikasan halinsa)

Bayan sun kammala cin abincin dukansu, Ummansa ce ta tashi zata haษ—a kwanukan, hana Umman tasa tattare wajan yayi,yace Ummah na kihuta abinki gaki da ษ—an ki ai inde ina kusa bazan bar Ummah ta tawahala ba.
Yatashi ya tattara mata komi
Yakai ma’ajiyar sa yadawo ya kwantar da kansa cinyan Umman sa, shafa suman kansa tayi.
Allah maka albarka jarumin Umma
Allah nunamun auranka
Allah baka mata tagari dazata kulanmun dakai sosai
Allah baka Yaya masu albarka da biyayya da tausayi.
Idonsa a lumshe yana jin wani irin daษ—i Gani yake duk duniya ba uwar dakeson ษ—anta kaman Umman sa shiyasa shima yake sonta sosai.

( ycn qalyanka Allah ne kadai yasan sonda nakewa batoorlerh)

ย  Abban sa najin su , yanajin farinciki da Kuma qarin qaunar matar tasa da ษ—an nasu ษ—aya tol na mamayesa.
Ahaka suketa hiransu har dare yaja lokacin bacci yayi.
Har ษ—akin sa duka suka rakasa , addu’a Ummansa tayi masa ta shafa masa,ta lulluษ“e sa
Ayi bacci lafiya jarumin Umma.
Shikuwa se narkewa yake kaman yaro ( katon gardi dashi)

ย ย  Haka suka barosa a ษ—akin sa bayan sunrufe masa qofa, ษ—akin su suka wuce suka kwanta dan yin bacci ganin dare yayi.
Bayan sun shiga sun gama shirin kwanciya sun kwanta, Abbah ne yaja matarsa ya rungumeta yace Allah maki albarka yasaka maki da aljannah MARYAMATOU NAH
Lumshe Ido tayi tace ameeen Abban jarumin Umma, abun lulluษ“uwa yaja ya rufe su…

Safiyar alkhairy iyayen AMJAD

Se dakuuu ( inji hajjourh )

ย ย ย  Muje zuwa
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐—ฌ๐—ฎ๐—ฟ ๐˜€๐—ฎ๐—ฟ๐—ธ๐—ถ ๐—ฐ๐—ฒ๐—ฒ
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
๐—ฆ๐˜๐—ผ๐—ฟ๐˜†
๐—”๐—ป๐—ฑ
๐—ช๐—ฟ๐—ถ๐˜๐˜๐—ฒ๐—ป
๐—•๐˜†
๐—›๐—ฎ๐—ฟ๐—ถ๐—ฟ๐—ฎ ๐˜€๐—ฎ๐—น๐—ถ๐—ต๐˜‚ ๐—ถ๐˜€๐—ฎ๐—ต

Littafinamu ba Wani me tsayi bane a taqaice zamuyishi inade fatahn saqon danakeson isarwa ya isa yacce akeso sannan Allah bamu dama da iKon bin gskyh da Kuma Dede โ˜บ๏ธ

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 11&12

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย  ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ

ย  Cikin babban birnin kaduna
Anguwan GRA anguwa ne dake ษ—auke da manyan ginunnuka manyan gidaje sannan anguwane da ba cikowan mutane sede ษ—ai ษ—ai ku ,sekuma masu tsaron gidaje.
Bangare guda kuwa wani babba gidane nagani nafada na hanga wanda yafi ko wannen ษ—aukan hankalina, sojojine kewaye da gidan tundaga waje har cikin gidan.
Gidane babba sosai wanda haraban gidan ke cikeda manyan motoci iri iri daga mabanbanta company’s!!! Sojojine kota Ina a gidan da Alama de gidan Wani babba ne kuma me kuษ—i.
Batanan gidan wani qaramin yaro nagani kyakkyawa dabaxe wuce shekara 3 aduniya ba yana wasa da ball Yana gudu yana dariya har cikin babban palourn gidan.
Wowww shine abunda nafurta ganin irin haduwa da tsaruwan wannan palour
Palour ne babba me ษ—aukeda manyan kujeru blue colour qirar Italian royel chair’s
Fadin tsari da haษ—uwan gidan nan ษ“ata bakine
Yaron ne de yayi sama Yana Hawa steps en Dan zuwa ษ—aki.
Wani ษ—aki naji alamun mosti aciki. leqawa nai Dan ganin menene
Wata dattijuwace na hanga zaune kan sallaya da Alama ta idar da sallah ne ganin hannuwan ta sama tana adduah

Faษ—i take::: YA Allah ka bayyana mun shi inyana Raye ,inkuma baya Raye Allah nayafe masa Allah kasadashi d annabin rahama
Addu’oee takeyi tana hawaye ,( nide danake gefe Ina cikide mamaki dakuma al’ajabi).

ย ย  Ganin wannan yaron yafaษ—o mata a jiki Shafa addu’anย  tayi ,tace angon! ya akayi?ย  Da maganan sa kaman gwaranci(gwamanti)ย  magana be nunaย  sosai ba yace”ย  gilani cayi danca( granny shayi zansha).
ฦŠagasa tayi tace tom mijin gilani.tashi muje Koh,cire hijab en jikin ta tayi nannade sa.
ฦŠaukansa tayi sukayi palour me aikinsu ta qwalawa qira ,tazo ta stugunna hajiya gani,yauwa indo ahadawa little tea ko musamman yaษ—agoni wai zesha shayi, ranki ya daษ—e banda rigiman wannan miji naki ai da seyaxo yafaษ—amun kawai ba seya tasoki ba,ai in beyi haka ba indo be yi rigiman ba kede jeki kawo mana kawaiุŒ tace tom hajiya ta tashi ta tafi Dan kawo masa tea en,ย  hira suke da wannan yaron yanamata gwalantinsa da maganansa dabai nuna sosai ba.

ย ย ย ย ย ย ย  Da sallama ta qaraso palour miqawa Hajiya cup tayi ranki yadaษ—e ga shayin me gidan naki, murmushi tayi ta amsa yauwa indo Allah biya angode, bakomi ranki yadaษ—e tafaษ—a tana miqewa tayi hanyan kitchen.
Miqa masa shayin Hajiya tayi ta zuba masa ido tana Kallon yaron dake shan shayinsa hankali kwance murmushi tayi idonta akansa, da alama de ta faษ—a duniyahn tunani, seda yaron yasa mata cup na tea en abaki kamun tadawo daga duniyan tunanin datake,ย  cewa yake kica cii gilani murmusa wa tayi tana kauda fuska Yana kan tura cup en fuskanta akan setasha , dayaga taqi seya saka mata kuka!!!!
Dede da sallaman Wani dattijo yashigo palourn sanye da kayahn sojoji a jikinsa.

Amsa sallaman tayi tana masa sannu da dawowa!!ย  yayinda yaron kuwa yana ganin wannan dattijo yasauqa yaje wajansa da gudu Yana kuka, ษ—agasa yayi waye ya taษ“amun aboki yasamun shi kuka na harbesa?
Yaron yace afoki gilani ce nafata cayi na taca taqi caย  yafaษ—a yana nuna masa cup en hanunsa
Wannan dattijonย  murmusa wa yayi yace to nibani Nasha aboki tunda ita taqi sha batasan akwai daษ—i ba Koh?
Daga kai yaron yayi ya sa masa cup en tea en a baki kurba dattijon yayi yana girgiza kai yace kai shayin aboki bade daษ—i ba daษ—i yawuce grannyn ka kuma kar ka tsammata ko, dariya yaron yasaka yana eh afoki an anmata ba kuma.
Sauqe yaron yayi yaqaraso gefen matar tasa yazauna yana Hajiya ta Barka da gida, Sansanyar murmushi tamasa, tashuwa tayi takawo masa ruwa yasha tace sannu da hanya baban Yara.
Murmushi yamata sannu da zaman gida Maman Yara

Sauqe kanta tayi qasa tana wasa da zoben hanunta idonta atake yakawo kwallah!!! Kallonta yayi Hajiya ta lafiya ko kukane tarban da za’a mun ban ko hutaba?
Kukan kuwa tasaka tana yallaษ“oi ya labarin yarona tafaษ—a idonta na zubar da kwallah
Kallonta yayi bece komiba
Kuka wannan dattijuwan da aqallah takai shekara 48 tafashe dashi
Kallonta alhajin yayi yace………

muje zuwaaaaaa masoyaaa โœ๏ธ

Dan jin menene take wa kuka?
Me take nufi da yaronta?.
Sannan kuma addu’an me take nufi?

Duk wannan amsoshi zamu samesu ne inmuncigaba da bibiyar wannan labari namu me suna
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

Allahummah salli ala sayyiduna Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

YAR SARKI CEE

๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐—ฆ๐˜๐—ผ๐—ฟ๐˜†
๐—”๐—ป๐—ฑ
๐—ช๐—ฟ๐—ถ๐˜๐˜๐—ฒ๐—ป
๐—•๐˜†
๐—›๐—ฎ๐—ฟ๐—ถ๐—ฟ๐—ฎ ๐˜€๐—ฎ๐—น๐—ถ๐—ต๐˜‚ ๐—ถ๐˜€๐—ฎ๐—ต
(ourmman batoorlerh ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

__________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 13&14

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย  Hajiyataย  ,nazaci kinษ—auki wannan amatsayin qaddaranmu
Yau shekara 30 Amma kusan kullum se kinyi maganan ษ—anki ษ—anki Nimafa yaro nane , haryau banjin akwai yaron da nakewa sonda nake masa ,Amma a hakan nima na haqura kema kisa haquri kinji muta addu’a kuma mu miqa lamarinmu ga ubangiji
Kaman yacce muke adduah kullum in Yana Raye ko a inane Kuma inda rabon haษ—uwanmu dashi kamun Rai yayi halinsa Allah yhadamu
Inkuma ba rabon haduwanmu Allah masa albarka yakaresa Ako ina ,inkuma baya Raye Allah jiqansa mude munyafesa yafaษ—a da sigan rarrashi.
Kwantar da kanta wannan dattijuwan tayi a kafaษ—an sojan mijinta Yana lallashinta.

Little ne yazo shima Yana hawaye yanacewa gilani cidena kuka Nima danyi inbaci denaba
ฦŠaukansa tayi ta rungume sa tana share nata hawayen nata murmushi tayi nadena mijin gilani ta sumbaci goshinsa kwantawa yayi ajikin kakar tasa ba jimawa bacci yaษ—aukesa.
Kallon mijin nata tayi ,baban Yara Allah yaronnan kallon yarona nake masa sosai komi nasa kaman na yarona Murmushi Alhajin yayi Hajiya ta rigima yafaษ—a ya miqewa. ฦŠauki mijinki muje ki kwantar dashi nikuma atayani shiryawa, ko de miqosa naษ—aukesa kar ya wahalar mun da mata murmushi tayi tace yallaษ“oi kai de kahuta murmushi yayi Allah maki albarka Hajiyata
Tace Ameen yallaboi suka tashi sukayi sama …

๐—š๐—ถ๐—ฑ๐—ฎ๐—ป ๐˜€๐˜‚ A๐—บ๐—ท๐—ฎ๐—ฑ

Bayahn yatashi bacci yayi salla๐—ต yataya ummansa ayyuka ๐—ฆ๐˜‚๐—ป๐—ธ๐—ฎ๐—ฟ๐˜†๐—ฎ hansti yayi.
Abbansa zefita kasuwa yace Abbana tsaya mufita tare, yace tom ษ—an Abbansa na tsaya ,dukda dama a staye nake
Dariya Ummansa tayi, jarumin Umma yakamata amun surka fa adena barina ni ษ—aya a gida nima.
Bayahn yaja dokinsa yace tom Ummana angama, murmushi tayi tace tom Allah tsaremunku duka adawo lafiya addu’a ta musu sosai
Sannan suka fita, abba ke tambayansa yaushe zaka dawo? yace Abba insha allahu bazan wuce kwana biyu ba, yace kakula sosai fa da jejin nan Allah Kuma yakareka yatsare mana kai , yace Ameen abbana mesona
Jan kunnensa yayi wato dan ba Ummanka shine Wani abbana mesona da tana nan kuwa ba za’a cemun haka ba nasani!! Murmushi yayi yana Abba ai seka cireman kunne, inna cire maka kunne kam kace ummahn ka zata kai ni qara ai, murmushi yayi Allah barmun ku Abba na da Ameen Abban nasa ya amsa sukayi sallama da abban nasa.
Yayinda shi yayi hanyan jeji, abbansa kuwa yayi hanyan tafiya kasuwa ,Wanda ke cikin masarautan
Tafiya yake anuste ,tafiya irin ta jarumai ( ba na mata maza ba)
Sanda ya isa bakin qofan fita garin masu gadin yauma saida suka gaidasa, amsa masu yayi ataqaice kaman koda yaushe yawuce.
Bayahn fitarsa a masarautan ne yahau dokinsa yayi hanyan jejin.

Wannan kenan….

*******
GIMBIYAA MEHWISH

Bayahn tabar wajan iyayen nata ษ—akinta takoma, zagaye dakin take tayi tarasa meke mata dadi
Ahaka de har tagama Shirin bacci takwanta
Safiyar alkhairy uwar dakina MEHWISH

( Deejerhn mu MEHWISH na gaidaki)

**** Tafiya yake akan dokinsa sosai yayi nisa a wannan jejin
Bishiyan dayake nema yagani tsayawa yayi a wajan Yana ciran ganyen dakuma sassakensa bayan yagama yacigaba da tafiya dan dubo ษ—ayan mahaษ—in har lokaci yatafi besamu ba.
Sosai yaduddubaย  ษ—ayan mahadin maganin amma besamu bishiyan ba haryanzu
Gashi lokaci yaqure masa dare yafara yi wannan yaja dole ya kwana ko fin kwana ma a jejin, A gefe ษ—aya na zuciyarsa kuwa Ummansa yake tunani bayaso ko kaษ—an yayi kewanta ko yawuni be ganta ba bare kwana( Allah tsaremun ke a ko ina Umma ta)

ย ย ย  **A masauratahn kuwa sosai ake shirye shirye ba kama hanun yaro……

Yayinda Nima ourmman batoorlerh nake qara Shiri danbawa idona abinci

Sunan littafin ๐˜†๐—ฎ๐—ฟ ๐˜€๐—ฎ๐—ฟ๐—ธ๐—ถ ๐—ฐ๐—ฒ
Daga taskar
๐—จ๐˜„๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฏ๐—ฎ๐˜๐—ผ๐—ผ๐—ฟ๐—น โœ๏ธ

ย ย  ๐—ง๐—ฎ๐—ธ๐˜‚ ๐—ฎ ๐—ธ๐—ผ๐—ฑ๐—ฎ ๐˜†๐—ฎ๐˜‚๐˜€๐—ต๐—ฒ

*duk abunda yake ba Dede ba Allah kayafemu masu karantawa da me ๐—ฟ๐˜‚๐—ฏ๐˜‚๐˜๐—ฎ๐˜„๐—ฎ ๐—ฑ๐˜‚๐—ธ๐—ฎ๐Ÿฅน
Allah kaimana rahama alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam โ™ฅ๏ธ

๐—”๐—น๐—น๐—ฎ๐—ต ๐—ธ๐—ฎ ๐—ฑ๐—ฎ๐—ณ๐—ฎ๐—บ๐˜‚๐—ป ๐—ถ๐˜€๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฑ๐—ฎ ๐˜€๐—ฎ๐—พ๐—ผ๐—ป ๐—ฑ๐—ฎ๐—ป๐—ฎ ๐—ฑ๐—ฎ๐˜‚๐—ธ๐—ผ ๐—ป๐—ฎ๐—ธ๐—ฒ๐˜€๐—ผ๐—ป ๐—ถ๐˜€๐—ฎ๐—ฟ๐˜„๐—ฎ ๐˜๐—ฎย  ๐˜„๐—ฎ๐—ป๐—ป๐—ฎ๐—ป ๐—น๐—ฎ๐—ฏ๐—ฎ๐—ฟ๐—ถ ๐—ฏ๐—ถ๐—ท๐—ฎ๐—ต๐—ถ ๐—ฟ๐—ฎ๐˜€๐˜‚๐—น๐˜‚๐—น๐—น๐—ฎ๐—ต๐—ถ ๐˜€๐—ฎ๐—น๐—น๐—ฎ๐—น๐—น๐—ฎ๐—ต๐˜‚ ๐—ฎ๐—น๐—ฎ๐—ถ๐—ต๐—ถ ๐˜„๐—ฎ๐˜€๐—ฎ๐—น๐—น๐—ฎ๐—บ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

๐—ฌ๐—”๐—ฅ ๐—ฆ๐—”๐—ฅ๐—ž๐—œ ๐—–๐—˜๐—˜

๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
๐——๐—ฎ๐—ด๐—ฎ ๐—ฎ๐—น๐—พ๐—ฎ๐—น๐—ฎ๐—บ๐—ถ๐—ปย ย ย  ๐˜๐—ฎ๐—ธ๐˜‚ ๐—ฎ๐—ธ๐—ผ๐—ฑ๐—ฎ ๐˜†๐—ฎ๐˜‚๐˜€๐—ต๐—ฒ

ย  (ย ย  Uwar batoorl )โœ๏ธ

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 15&16

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ

Garin Kaduna anguwan GRA qarfeย  10:40am nasafe acan yamun.
As usual addu’a yauma na sameta zaune kan sallaya takeyi da alama de abun yana damun ta sosai dan hawaye ne a fuskan ta shaษ“e shaษ“e.

( Allah maji roqon bawansa ne, komi yadameka aduniya , kama allah da manzonsa ka kama adduah insha allahu, allah xe sassauta maka komi).

ย ย ย  Bayahn ta idar da addu’an tashafaย  hawayen fuskanta ta share ta tashi ta naษ—e abun sallahn da hijab nata tafito ta ajiye a Waldrop, ta fito tayo qasa palour dan jiran dawowan mijinta da suka fita tareda jikan nata.
Zaune take a main palourn nasu tana kallon labarai a tv dake maqale a bangon palourn duka hankalinta na kan labaran, sallaman da akayi yasata juyawa murmushi ne shimfiษ—e a fuskan taย  tana amsa musu maraba da baban yara da angon granny,ย  zama sukayi alhajin yace yauwa Hajiya maman yara, ganin tashin yau matan nasa damuwan da sauqi fuskan ta asake hakan yamasa daษ—i hira suke suna kallon tare, little ne yasauqa yaje wajan tv yaษ—auko remote, Hajiya ce tace angon granny miqo karka shiga wani wajan takowa yayi yakawo mata yana un gilani aci ci canja mun doyi doyi an gani ( cartoons), amsa Hajiya tayi tom rigimammen miji kawo insaka maka masu fitina kaman kai sauya tasha tayi aikuwa ta stallen sa ya nemi waje ya zauna yana kallon cartoons en, Alhaji na kallon su yana murmushi.

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  Bayan wasu awanni
Zaune suke a palourn nasu alhajin na aiki a system yayinda Hajiya da little ke karatu
Me aiki ce tayi sallama a palourn stugunnawa tayi tagaida alhajin amsawa yayi da fuskansa ba yabo ba fallasa, qasa da kanta tayi hajiya akawo abincin nan ne ko abari a dinning? Ah ah indo kawo nan kekam, amsawa tayi ta tashi takoma dinning area ta kwaso abincin takawo masu nan palourn en, data gama kawowa tajuya takoma.
Hajiyan ce da kanta ta tashi tayiย  saving nasu.

( dukda stufanta bata bari me aiki tamata komi na miji wonderful haka akeson mace, bakaman wasu matan namu ba hatta shinfiษ—an miji se an masu Allah kyauta)

ย  Suka zauna cin abincin daren
Bayahn sun kammala hajiya da kanta tahaษ—e komi me aikin ta qwalawa qira tazo tadaga kwanukan tayi kitchen dasu.

Little yace gilani kallonsa tayi tace na’am angon granny ,gilani namaki addu’a da nabi apoki na macallaci ai!!!
Ta kallesa, tom kanari mijin grannyย  faษ—amun mekace a addu’an naka?
Washe haqora yayi yace gilani, nace allah anca addu’an da gilani na taceyi kuyyum!!!
Murmushi tayi tace ameen ya hayyu ya qayyum tana lumshe ido(yaro qarami da halin manya)
Allah maka albarka mijin granny
Yace ameen gilani nah.

Kashe kayan kallon hajiyan tayi ta taya mijin nata haษ—a kayan aikin nasa, suka haurawa sama sukayi danย  bacci ganin dare yayi.

ย ย ย  Adduah granny tamasa ta kwantar dashi sleep tight ko angon gilani
Kwanciya suma sukayi itada mijinnata.
Nace safiyar alkhaeryh kakanun little …

ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ…†๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท๐Ÿ„ด
๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ธ

washe gari da safe bayahn sun karya alhajin nata yashirya dan fita rakasa sukayi itada little har yashiga motor suna masa adawo lafiya driver yaja motor suka fita kamun suka komo cikin palourn itada angon nata.
barin little en tayi yana wasan sa tayi daki dan tayi bacci har ya kwantaย  taji qaran wayanta alaman qira yashigo ษ—auka tayi da murmushi ganin wacce ke qiran nata
Assalamu alaiki ummana antashi lafiya
Fuskanta da murmushi ta amsa sallaman tace lafiya ya gida ya jikinnaki?
Tace dasauqi!!! ummana ya mijinki da rikici?
Tace ah bawani rikici inma yanayi keya gado muna lafiya lau duka!!!
Tace umma danzo anjuma nida daddyn little
Tace tom allah kawoku lafiya kigaida sa,tom zeji umma.
Sukayi sallama ta ajiye wayan nata ta kwanta…

***
Bayan ta farka alwala ta ษ—auro tayi walha tayi addu’oeen ta kaman kullum, bayan ta idar palour ya yiwo. “””‘Little dake wasan shi taqiran bayan taษ—auko takaddun arabic nasa, suka kama karatu.

Bayan sun kammala karatunย  tace to mijin granny jekaima kayi bacci kahuta ko kamun momynka tazo
maqe kafaษ—a yayi yace gilani an bi momy ba a wajanci da apoki an jauna
Tace ai dama ba tafiya dakai za tayiba kaikam je ka kwanta abinka koh
Anan palourn ya kwanta baccin kamun zuwan su momyn nasa.

๐Ÿ…€๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…

***** washe gari ma hakan yafaru sosai ๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ย ย  ๐šข๐šŠ ๐š”๐šŽ๐š ๐šŠ๐šข๐šŽ ๐š“๐šŽ๐š“๐š’๐š— ๐šŠ๐š–๐š–๐šŠ ๐š‹๐šŠ๐š’๐šœ๐šŠ๐š–๐šž ๐š๐šŠ๐šข๐šŠ๐š‘๐š— ๐š–๐šŠ๐š‘๐šŠ๐š๐š’๐š— ๐š–๐šŠ๐š๐šŠ๐š—๐š’๐š— ๐š‹๐šŠ gashi ya kwana yayi nisan tafiya sosai.
Tafiya yake a wannan jejin yana kan duba maganin hango wani bawan Allah yayi besan daga ina ba kawai shide ya gansa amma bega inda ya ษ“ullo ba stohone kutub a durqushe yake tafiya.
Stohon ne ya tsaida shi yace yaro naga kaman abu kake nema Koh?
gaidasa yayi yace eh baba, me kake nema haka yarona?ย  faษ—a masa sunan bishiyan yayi, wannan stohon yace tom yarona xantemaka maka da wanda yake wajena dan naga tabbas kasha wahala
Amma ba’ah samun wannan bishiyahn anan kusa
Se a qasar ๐™‰๐™ž๐™œ๐™š๐™ง๐™ž๐™–,
๐šˆ๐šŠ๐šŒ๐šŽ ๐šœ๐š‘ikkenan ๐š‹๐šŠ๐š‹๐šŠ ๐š—๐šŠ๐š๐š˜๐š๐šŽ miqa masa yayi a qulle a stumma yace Tom gashi yarona, ๐šŠ๐š–๐šœ๐šŠ yayi yamasa godiya sosai ๐šœ๐šž๐š”๐šŠ๐šข๐š’ ๐šœ๐šŠ๐š•๐š•๐šŠ๐š–๐šŠ ๐š๐šŠ ๐š ๐šŠ๐š—๐š—๐šŠ๐š— ๐šœ๐š๐š˜๐š‘๐š˜๐š—.
Yajuya da farin ciki yana tafiya a kan dokin nasa , sosai dokin nasa ke gudu, yayi kewan umman sa kwana 2 ake nema begantaba ya qagu yasamu yakoma yau komi dare yaganta…

๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ

* ๐™œ๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ข๐™š๐™๐™ฌ๐™ž๐™จ๐™
Wajan mahaifiyarta take , tana zaune tasata gaba, wannan bluen qwayan idon nata kwallah ne cike a cikinsuย  Jikin mahaifiyar tatace yatashi gaba ษ—aya tarasa meke mata daษ—i arayuwa!!!
Dama haka ciwon yake mata
Inya tashi bata iya ko mosti bare magana komi se anmata
Sede ido kawai in yayi dama dama ne takan iya magana harta zauna da kanta
Amma dukda haka komi mata akeyi sakamakon qafanta dabata iya takawa dashi, tsawon shekara 15 tun bayahn data haifi gimbiya bata sake lafiya ba tun abun na kaman wasa har yazamo se a hankali
Data samu wani ciki tayi bari( misscariage) , shikkenan ciwon nan yasameta bata iya komi yazama very serious
Sosai aka nema mata magani na gida dana asibiti amma inah haryanzu basu daceba
Kullum cikin gayyatar masu magani akeyi
Amma abu ษ—aya akece masu shine suyi haquri basusan maganin ciwon nata ba, basusan ina zasu samosa ba, dan iya binciken su babu aqasar dasuke(inji bokaye da wasu malaman)
Ance za’ah bawa duk wanda yabata magani tawarke kyauta amma dukda haka babu, aka maidashi kaman gasa wanda yaci ze samu matsayi a masarautan koma waye amma dukda haka ba’ah daceba kowa ya gwada amma bai ganin maganin cutan!!!
Amma akwai wani malami ษ—aya daya taษ“a ce masu insha allahu, allah zeturo wani bawan allah kuma sanadin sa zata warke sucigaba da addu’a kawai dakuma haquri shi cuta jarabtace ta ubangiji.
Har kullum gimbiya da mahaifinta mai martaba, addu’ar suke allah yakawo wannan bawan allahn lafiya sannan cikin gaggawa!! ,
Tana zaune tabuga tagumi kawai tana kallon ammaah en nata, tarasa meke mata dadi aduniyaย ย  ,, ga abunda mai martaba yace mata na zuwan yaran sarakunan se qara matsowa yake!!
Kwanaki kawai yarage sannan ga jikin ammaaahn ta
Ita batajin zata iya aure tabar mahaifiyarta a wannan ciwon, dukda muradin mahaifiyar tatace tayi auren!!
Sosai take tunani ,fuska cikide damuwa dakuma rauni!!! Ganin lokacin sallah yayi, adduah ta tofawa mahaifiyar tata
Allah baki lfyh ammaah nah tafaษ—a idonta da hawayen da har ya gangaro!!!
Tashuwa tayi dan ta ษ—auro alwala tayi sallah tunda lokaci yayi….

ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„น๐Ÿ„ธ

*****๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™
Sosai yake gudu da dokin nasa ga kuma dare yayi
Amma ba alaman ko storo tattare dashi ummansa kawai yake tunawa so yake yaganta yau.
Se can dare ya iso garin nasu(๐š–๐šŠ๐šœ๐šŠ๐š›๐šŠ๐šž๐š๐šŠ๐š— ๐šœ๐šž) , yawuce gida !!! Umman sa ce da abbansa suka bude masa qofa yashiga dashi da dokinnasa
Ummansa nata masa sannu,
Taburma ta shimfiษ—a masa, takawo masa ruwa yasha

Ruwan wanka tahadamasa yayi, yaci abinci
Bayahn yagama komi suna zaune da iyayennasa, kwantar da kansa yayi a cinyahn ummansa
Ummana nayi kewanki, tace nima haka jarumin ummah
Abbane yakallesa tom nikumafa?
Murmushi yayi idonsa kulle abba nayi kewanka amma kaษ—an na ummana yafi yawa
Ranqwashi yakai masa umman nasa ta tare masa ah ah zaka qarawa yarona gajiya
Ja’irin yaro kawai faษ—in abban nasa!!

Hira sukayi kaษ—an ba sosaiba sakamakon ganin tilon ษ—an nasu yadawo dare dare sannan a gajiye yake kwana 2 baya gida. Suka rakasa ษ—akinsa ( as usual) aka masa addu’a yakwanta suka masa seda safe suka ja masa qofa.
Sede me!!! bayahn fitan su umman nasa sosai tunanin wannan tsohon ya tsaya masa arai
Yajuya haka yajuya haka da qyarย  de barawon bacci ya sacesa
Semuce safiyar khairi ๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ช๐™ข๐™ข๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–….

NIGERIA

***** Little yatashi bacci har Hajiya ta shirya sa suna zaune falo dashi suna karatu.
Sallama sukaji,
Da gudu yatashi yaje yai hugging nasu duka
Momy da daddy ayoyooo
ฦŠaukansa daddyn nasa yayi, suka iso palourn suka zauna.
Sannu da zuwa hajiya tamasu , momyn little en direct wajan mahaifiyarta taje ta rungumeta tana maqalqale ta kaman yarinya umma Allah nayi kewanki
Hajiya cewa tayi nikam tashimun ajiki karki karyani tafaษ—a tana qwalawa mai aikin tasu qira tayi, akan sunyi baqi takawo masu ruwa!!!
Kallonta yarinyan tayi, yanzu ummata mune baqin? muda gidanmu
Daddyn little enma yace, yauwa faษ—awa umma de mukam ฦดan gida ne ba baqi ba
Cewa tayi tashimun ajiki, nide ku baqine atoh kugama kubarman gida
Zumษ“uro baki tayi umma daga xuwa se korinmu!!!
Stugunnawa yayi harqasa daddyn little en yagaida umman tasu murmushi tayi ษ—an albarka muna lafiya ya hanya?
Yace alhmdlh umma
Tace tom masha allah sannunku yaran kirki Allah maku albarka da Ameen suka amsa duka!!
Yace umma ya fitinannen mijinki? Murmushi tayi ah ah kunga bamuso ni mijina ba fitinanne ba daga zuwanku ko
ฦณar tata ma gaidata tayi ta amsa tana samusuย  albarka, dakuma tambayahn ya jikin nata tace dasauqi umma,Masha allah haka akeso Allah qara sauqi
Daddyn little enne yace umma bara muyi tsokana
Kallon yaronsa dake hanun nasa tun zuwansa yayi
Littleย  zamu koma gida koh?
Aikuwa saurin dira yayi daga jikin daddyn nasa, zaka ษ—auka wani abune ya cijesa
Jikin hajiya yakoma yana turo baki
Gilani kinji daddy ko, ni anjeba da gilani da apoki anjauna!!
Dariya dukansu ukun sukayi dan daman sunsan kwanan xancen in de little ne, a duniya shida grannyn sa ko ita ta haifesa albarka.
Tashuwa daddyn little yayi yanawa umma se anjuma xedawo sutafi

ย ย ย ย ย  Raka mijinta tayi hanunta riqeda na litte
Kallonsa tayi tace haba heartcode na kwana mana
Kallonta yayi yana kashe mata ido 1
Inkin kwana kibarni dawa
Zumษ“uro bk tayi, shikkenan adawo lafiya
Tafiya suke da ษ—anta yana mata gwalanti( hira)
Bayahn sun koma ciki hajiya ce azaune tana kallo
Zamaย  ๐™–๐™ข๐™š๐™š๐™ง๐™–๐™ tayi da ษ—an nata
Hira suke da ummanta inda take faษ—a mata
Qanin nasu yakusa dawowa insha allah
Adduah tayi tana allah dawo dashi lafiya!!!
Amma cikin zuciyahnta , babban yayanta da dama bata sansaba ya faษ—o mata rai shi takeson gani๐Ÿฅนsosai takejin soyayyan yayannata..
Hira suke da umman nata na tsakanin ษ—ah da uwa

## ๐™ข๐™–๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฉ๐™–

Hidima ake babu wasa yau saura kwana 5 ayi taron
Yayinda angama shirya komi zuwansu kawai ake jira

ย ย ย  ****bayahn sunkarya da iyayen nasa
Maganin yakawo yace abba ga maganin yarinyan da kamun maganan tan
Murmushi yayi yana shafa kansa allah maka albarka dan abbah
Yace ameen abba na

ย ย ย ย  Sallama abba yamusu akan ze miqawa abokin nasa baban yarinyan maganin zewuce kasuwa, amma ya akayi kasamu maganin nan cikin sauqi? yaron Abba

murmushi yayi abbana karka damu kaide akai masu maganin insha allahu za’ah dace, to Allah yasa amjad.
yace masa insha allahu ze biyosa kasuwan inya gama taya ummansa aiki, dan baze je daji ba
Yace shikkenan azo lafiya yaron ummah dama bekamata ka koma ba kahuta tukun!!
Daga ciki ษ—aki umma tayi magana ah ah ni ษ—๐šŠ๐š—๐šŠ๐š‘ ba yaro bane jarumine
Abbane yayiย  murmishi da yajiyota yace tom umman jarumi.
Adawo lfyh suka masa…

*** Koda fitan Abba gidan abokin nasa yafara bi yabasu maganin yakuma masu bayani
Sannan yakama hanyahn kasuwa…

ย  Muje zuwa…..
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 17&18

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Bayan tafiyan Abban nasa kasuwa taya Umman tasa ayyukan gidan yayi duka suka yi tare suka gama tare komi da komi.
Bayan sun kammala lokaci ya ja banษ—aki yayi dan ya watsa ruwa yashirya ya bi Abban nasa kasuwa.
wanka yayo yaje yashirya yafito a ษ—akin nasa yana ” Ummana Sena dawo fitowa tayi a bayi tana tom jarumin Umma!! Addu’ar a dawo lafiya, kariya dakuma starewan ubangiji ta masa
Sannan tace yakula.
(nace sekace mace kodayake wai maza ma ana masu fyaษ—e)
Sallama yayi wa Umman tasa yafice a gidan yawuce kasuwa, cikin shigarsa ta burgewa dakuma salon tafiyarsa me sanya mutum kasa ษ—auke ido a kansa, don shiษ—in namijine jarumine amma in yana tafiya zaka ranste ba tafiya yake ba Kasancewar a nuste yake komi nasa dukda kasancewan sa jarumin.

ย ย ย ย  A hanya kuwa duk wanda ya ษ—aga masa gaisuwa sede ya ษ—aga hannu ko ya girgiza kai alamun amsawa
(ashe wannan da iyayensa kadai yake zuba)
Miskili ne na bugawa a jarida ( miskili kafi mahaukaci ban haushi)
Ahaka harya isa kasuwan wajen sana’ar tasu
Abban nasa maganin gargajiya yake saidawa
( inda yagado shiga jeji kenan).

๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ

ย  Sosai sukasha hira da Umma har yamma yayi, Daddyn Little ne yazo dan ya ษ—auketa su koma, bankwana suke da Ummansu.
Umman tasu tace'” wai nikam kuna zuwa gaida Amarya kuwa? ( kakarsu take nufi haka suke qiran ta Amarya)
Daddyn Little yace ” Umma ba sosaiba”ย  Tom nide ba ruwana kunsan surutun stohuwar nan, inkunje kwafama dama kunfi kusa.
“”Amma de kudinga zuwa gaida ta yafi!! Sukace Insha Allahu Umma a gaida Abba in yadawo!! in Sojanmu yadawo zamu zo kunce jaka faษ—in Daddyn Little”
Umma tace ah ah kuyi zamanku karkuzo kudamar mun yaro, kunga ษ—an auta kubarsa yahuta.
Dariyah dukan su sukayi, Umma kece fa kika sakalta shi, Amma babba dashi ace masa Auta!!!ย  “Tace nasakalta en ina ruwanku yarona jinjiri dashi, kutashi ma kubarman gida, Da raha da dariya haka sukayi sallama Little se ษ—aga masu hannu yake ko a jikinsa kaman ba iyayensa ke tafiyaba!!!( ษ—an daษ—i kaka bah, kunfasan kaka akwai dadii wanda suke raye allah qara masu lafiya yabamu daman kyautata masu ๐š ๐šŠ๐š๐šŠ๐š—๐š๐šŠ suka rigamu gidan gaskiya allah masu rahama ameen)
Suka kama hanyan birnin tarayyah ( ๐Ÿ…๐Ÿ…‘๐Ÿ…ค๐Ÿ…™๐Ÿ… ๐Ÿ…–๐Ÿ…๐Ÿ…ก๐Ÿ…˜๐Ÿ…๐Ÿ…ข๐Ÿ…ค ๐Ÿ…‘๐Ÿ…๐Ÿ…›๐Ÿ…๐Ÿ…”๐Ÿ…” ).
wajan ciranin su yar lukuta ta ษ—an daura Manoma iyayen sarholiya.
Flight sukabi, suka kama hanyan komawa gidansu.

ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฑ๐Ÿ…„๐Ÿ„น๐Ÿ„ฐ
Bayahn komawan su gida, watsa ruwa sukayi sannan suka ci abinci
Zaune Daddyn Little en yake kanta a jikinsa suna fira, cewa yayi ” ๐™ข๐™š๐™š๐™ง๐™–๐™ ๐™ฉ๐™š๐™ง๐™ yaushe zamu je gaida amarya ta?ย  Turo baki tayi ni nagaji heartcode a bari sena haihu tukunna!!!ย  Zaro ido yayi yana dariya, wato kina so kakus taban saki 1500 shine zakice har se kin haihu!!! don abar maki miji ke kaษ—ai tom anqi wayon zanje wajan amaryata atoh inyaso ke kizauna har se kin haihu kije nan da……
Hararansa tayi a wasa tana turo baki tom waya gaya maka ina kishi da stohuwan nan?
Inna huta de se muje tare heartcode yace tom a huta lafiya, kishiyar kakus.
(Haka suke zaman auran su lafiya lafiya!! cikin yarda dakuma soyayyahn junansu, wasa da dariya bawa kowa girmansa, dakuma zamowa abu ษ—aya, ษ—an uwanย  wannan na wannan ne!!!
“Masha allahu nice couples””
( Dama haka akeson ma’aurata sukasance cikin girma juna da fara’a wa juna!! ba irin matan mu ayau ba, am so sorryh to said koda da laifin maxan na matahn yafi taka muhimmiyar rawa inde a wannan zamani ne!
Imagine wata tana zagin mijinta!!
Tsakani da allah ko qaninki kika zaga ai yafara jin haushinki kuma zedena ganin girmanki bare kuma uwa uba mijinki uban ฦดaฦดan ki, kinaso ace iyayenki basumaki tarbiya bane? Ko menene??ย  Alhalin alhaqinsu zaki ษ—auka laifinkine,su iyaye sun horar damu dede gwargwado:
Gaskiya mugyara, hadisi ne guda na Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
Allah ya la’anci me xagin iyayensa
Kuma inka zagi nawani naka kazaga!
Ashe don girman miji ance da akwai wanda za’awa sujjada bayan Allahu Subhanahu Wataalah mijine.
Bafa annabiba!
Ba iyayena!
Ba yayuba!
Akace miji
Dan Allah mugyara dan Allah dakuma tarbiyahn yaranmu
Allah datar damu duniya da lahira Ameen)

ย ย ย ย  ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ…€๐Ÿ…„๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ธ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท

* sosai yammata duk wacce tazo wucewa take samasa ido
Wanda shikuma wannan sa idon ba abunda yatsana kaman shi.
Staki yakera jerawa ahaka harsuka kammala haษ—a kayahnsu ganin lokacin tashi yayi suka kamo hanyahn gida shida Abbansa.
Suna tafiya suna hira, Abban sane ya kallesa yace jarumin ummansa kyakkyawa!! kaga ฦดammata se kallonka suke, kasan me? Kayi haquri kawai ka zabi ษ—aya inda dama ma kawai ka zaษ“i hudu 4 kamana surkunaye alokaci ษ—aya ummanka ma zata so hakan Abban yafaษ—a yana murmushi!!!
Haษ—e rai yayi dan yasan sarai stokanan sa Abban nasa yakeyi, nifa kaga Abba banso kozanyi ma ba yanzu ba kuma bada waษ—an nan mayun ba suna ganin mutum ido kaman zasu cinyesa yafaษ—a yana qara haษ—e fuska kaman matan suna gabansa (yana kallonsu)…
A haka suna tafiyansu suna hiransu cikeda raha har suka isa gida.

ย ย  Bayan isansu gidan Amjad en ne yafara shiga da sallama se Abban sa shima yashigo da sallaman Umma ce dake shara ta amsa tana masu sannu da dawowa, wucewa duk sukayi kowa yaje ษ—auro alwala dan yin sallah ganin lokaci yaqarato
Bayan sunje masallaci sunyi sallah sundawo Umma ma dake gida ta yi nata Sallahn, tabarma ta shumfiษ—a masu suka zauna dan cin abinci!!
Ummace ke lura da yacce yaketa bata fuska!! Shiru tayi har suka kammala cin abincin, Kallonsa tayi jarumin umma waya tabamun kai? Me aka maka??
Dariya ษ—an dede Abba yayi bece komiba!!! ( ba’ason dariya dayawa wanda har kaga mutum yakama ciki, domin ita wannan banzan dariya ba kyau ne da itaba hadisine guda na Rasulullahi SAWย  dariya sosai na kashe zuciya).

ย  Abbansa kai ka taษ“amun yaroko!!
“”Cewa yayi a a nikam ba ruwana fa
ฦณammata ye yaronki yayi dayawa yau en nan
Hade rai yayi yaqara turo baki ( sak mace sakaliya)
Nikam Abba banaso!!!
Yi haquri jarumin umma ษ—an albarka fadamun waya tabaka?
“”Umma allah ina son bin Abbah amma banson kallon da shashashshun yaran garinnan kemun yafaษ—a yana haษ—a fuska!!!
Murmushi umma tayi, jarumin umma sunga ษ—an fari dogo kyakkyawan yarona badoleba su rikice suxuba maka ido!ย  Nide yaron Umma aduba alaluษ“a amun surka aciki kaji!
Hade fuska yayi kumadu, ya yunqura zetashi dan barin wajan, Umma ce da murmushi a fuskanta tace ah ah dawo kazauna jarumin umma, zan saya kama niqab kake sakawa sudena kallonka tunda bakaso ( warrrrrย  wayaga Amjad da niqan hhh)
Se ka rufe fuskanka abunka kuma zancigaba da tofa maka falaqi da nasi allah karemun kai daga sharrin mutum da aljan!!
Qasa qasa ya amsa ameen ummata
Ahakade yatashi yabar wajan bawai yagama sake fuskan ba har lokacin.

ย ย ย  *Abban sa yana murmushi ya kalli umma, tom amarya ta ashe ษ—an naki yakoma mace tunda harda niqab, hararan wasa tayi masa tana Sansanyar murmushi ( Umma macece me fara’a gakuma sanyin hali ga kyau )
Bawani mace Abban sa kawai bamu son sa ido ne karsu qarewa kyawun ษ—ana kallo kamun surkata tagani,ย  Au wai goya masa baya kike sa ido ko dan ma kunsamu ana kallon ku yaron daya stufa ma ai sadakan sa zanbasu, dan in nafaษ—i dede shekaran yaronki 30 cif kokuwa ba kaษ—an sannan kina maganan ku ษ“oye fuska!
Kose yayi kontai nabada sadakansa a masallacine? Abba yafaษ—a yana dariya.
ฦata rai umma tayi kai made kasan wuce nan Allah Abbansa, Wannan ษ—a nawa ai se yar sarkin saudi wannan ma setaci Sa’a ( kaji zalama bama na garinku ba)!!!
Ahaka suka ta xantawansu cikin nishaษ—i da raha!!!
Umman “” tace kaide Abban sa muci gaba da addu’an allah kawo masa tagari
Kar garin shige shigen yaron nan jeji ne wata Aljana taganemin kyakkyawan yarona ta auresa fa tafaษ—a tana sauya fuska!!ย  Dariya abba yakwashe dashi Allah rufa asiri Ummu Amjad.
Ahaka umma ta tattare wajan bayan sun kammala hiran nasu.

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ

****** shiri ake babu ji babu gani a Masarautan
Yayinda kuma ko ina a mMasarautan ya ษ—auki labarin baqin da Masarautan zatayi dakuma dalilin zuwan wannan baqi, hakan ya sanya kowa ke Allah Allah ranan yayi yazo dan shan kallo.
Gimbiya kuwa, gatanan de gatanan zamuce (uwar dakina lafiya kuwa?)
Shiri ake sosai sakamakon gobe baqin zasu fara isowa
Anshirya komi an gama tanadin komi yacce yakamata
Komi ake Waziri ke jagoranta, dasauran fadawan, Sarki gaba ษ—aya shima baya gane wa kansa sakamakon jikin matar sa, Waziri ya shawarce sa ko a ษ—aga maganan baqin! Sarkin yace ah ah ayi kawai bรกkomi.

ย ย ย ย  **jikin mahaifiyar Gimbiya ya mosta mugum tashuwa ma dan bata iya ko mosti gade mutum na numfashi amma baya iya yin komi sosai wannan abun ke damun Sarkin da Gimbiya ko nace harda ilahirin jama’ar dake cikin gidan Sarautan gaba ษ—aya ( dukda kasancewan Sarauniyar bata da lafiya da jimawa amma hakan baya hanata alheri dakuma kyautatawa ga jama’an ta tun kan tayi rashin lafiyan har bayan tayi ciwon).
Ahakade ba yacce aka iya anbriga an saka rana ba daman sanjawa tundade harkane da gidan sarauta ba’ason qaranci akomi Sa’annan sarki ma yace ( no going back).

ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ

ย ย ย ย ย  Yau saura kwana huษ—u 4 sojan Umma kuma Autan Umma yadawo farin ciki fal ranta. !!!!

****
A yau ne kuma mutanen garin Abuja suka kuma kama hanyan garin Bauchi dan zuwa wajan Kakus en tasuย  inda zasu kwaba biyu harse Soja yadawo, zasu biya kaduna sumasa sannu da dawowa sesu wuce abujansu.
( wannan yaro na cikin Ameerah yashiga ishiruna dayawon dayake sha!! ecleemart tace aunty barrister afa jirgi ne ake yawon).

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฒ๐Ÿ„ท๐Ÿ„ธ

ย ย ย ย  Sun isa garin bauchi lafiya lafiya, anguwan GRA suka nufa wata tambatsetsen gidane suka nufa da motorn daya ษ—aukosu daga airport.
(wannan gida se idonku ya gane maku kawai Reader’s, dan qarshe ne ga girma ga tsaruwa ).
Gidan baze faduba ( just ku kwatanta da kanku nabaku wannan assignment)

ย ย  Manya manyan sashene a gidan guda 6 kai kace a qasar wajene gidan ba’a garin Bauchi ba
Kuma daga gani de gidan family house ne.
Masha allah!!!

ย  Sashen dayafi ko wanne shashi qanqanta, ษ—an madedeci naga sun nufa direct bayan sauqansu a motorn da kayakin su, suna sallama sukayi ido 4 da amarya ( kakarsu)
Salati tayi tasanar sa ubangiji ta tashi tace……….

karku manta wannan labari nazuwa maku ne daga Alqalamin Uwar Batoorl taku meson farincikin ku akoda yaushe

muje zuwa….
masoyan ourmman batoolerh
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 19&20

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

kallonsu tayi ta sanya salati suwa nake gani haka? Dama baku mutuba!!

Kee!! Harara kike ko wah zo nan, kirabani da waษ—an nan Aljanun dake man sallama a qofa sun tsayaman tsage tsage.

ย ย ย  Wacce aka qira da sunan ce tafito, tana turo baki, ni gaskiya kakus banso sunana Hayra ba Harara ba!!

Dan qwalo tamata, nace ungo naki bazance hakanba se naji duka se insan kin isa ko!!ย  da sinkin sikitin manyan idanuwa kaman gujiya yar qwal uba,
Nace ki rufemun qofa ko, Aljanun nake kan gani aqofan dan nasan waษ—ancan bazuwa zasuyi ba.
Ameerah da mijinta kuwa suna bakin qofan tsaye sunma kasa shigowa mezasuyi inba dariya ba!!!
Da sauri yarinyan tayi bakin qofan lah Aunty Ameerah da Uncle ayoyo sannunku dazuwa yakuka tsaya ku qaraso ciki mana!!ย  Yauwa Hayra qawar kakus, turo baki tayi kakus ko ciwon kai Aunty Meerah
Stohuwar ta zaro ido ke Harara ubanki muhammad ne ciwon kai baniba nace ubanki da sinkin sikitin qattin idanu.
Yi haquri kishiyata shine abunda Ameerah tafaษ—a tana murmusawa dan tasan tabbas tana dariya itama zata amshi rabonta in de kakus ce.
Au harkin samu bakin min magana kema tafaษ—a tana qwafa
Da sikitin colai in cokalayen qafanki seyau kike zuwa gaidani!!
Amma ai ita uwar taki Amina inaji bakya sati bakije ba dan kawai kun renani, ta faษ—a tana fyace hanci, base ga stohuwa da hawaye tana share wa da bakin zanintaba,ย  Allah Sarki me babban suna, allah de yajiqanka yaron nan duk wanda yake da sa hanu a batanka Allah kwashe masa buhun albarka kuma Insha Allahu bazega Annabi ba,
Ni da kuma kuka ษ“ata aka barmun miji, da shine nasan kullum ma seyazo dubani.
Jikin Ameerah ne yayi sanyi jin an ambaci yayan nata dabatama sanshi ba.

ย ย ย  Daddyn Little ne yazo ya jata yazaunar da ita yi haquri Amaryata ta kaina ki qyalesu duka zan saษ“a masu!!
Harta buษ—e baki zatayi masifa daga ganin yacce ta qanqance ido mene kuma seta fasa tana washe baki ( kukan munahinci kenan kakus kaman ba ita tayiba).
Yauwa dade kaima zanmaka. Zan kwashe maka sauran albarka, amma nafasa,kasan banso suji kanmu ai, murmushi yayi yauwa amaryata hakan ma ya mun Allah barmana ke yaja kwana.Tace sannunku dazuwa yan kirki, ke takwarata zo nan abunki duk wannan qanwar taki ce tasa nai maki tijara ayoyo takwarata tafaษ—a tana washe haqora, turo baki Ameera tayi aranta kuwa faษ—i take “se yanzu akasan ni takwarace” halan. Zauna wa sukayi, suka gaisa da hira da dariya, kaman ba ita ta gama masu bala’e yanzu ba, Hayra takowa masu abun sha da na mosta baki.ย  Amaryace tace yauwa nikam ina kuka baro wancan mema kuke cemasa litar ne ko me?
Aikuwa fashewa sukayi da dariya dukansu harda Daddyn Little en, Kakus little fa ba litar ba karki ษ“atamun sunan yarona nikam faษ—in Ameera.
An ษ“ata en, nace an ษ“ata zoki dakeni yar jakar uba.
Ammade ke takwara bakiyo halina ba wallahi kwata kwata, ai mu ana kunyan ษ—an fari, amma ke ido gaste gaste kike cemun wani ษ—an ki yo dama wayace ba naki ba? Daษ—in abun ma sanda na haifi ubanki kamun yahaifeki harkike wani cemun ษ—an ki da idanu kaman carbin malam.
Tode ina yake? Ina kuka barosa gantalallun iyayen zamani!!
Daddyn little yace” Amarya ta yana can gidan umma.
Tace au kuce taqwace maku yaro taga sunan ษ—anta garesa ko ance mata muma bamu son ษ—an natane oho mata se baqin hali, tana nuna tafi kowa damuwa, kullum aiki ษ—aya kuka yaronta yaronta kwa ranste Allah ba son wannan yaro muke ba, kumafa muna sonsa Ni nafita sonsa ma har shi ubanku harunan ma nafisa son yaron tafaษ—a tana share guntun qwallan ta, harfa naga yaron nanย  a idanuna walle duk yafiku kyau da alama harda hankali yafiku.
Ni kunganni nan kullum wainar ษ—ari nake saya nayi sadaka inyana raye allah bayyanasa inya mutu allah masa rahama yo to akwai qaunan dayafi haka? Nasan itakama bata taษ“a yiba, sekuma ta fece hanci, Allah Sarki baiwar Allah abunfa dazafi, ษ—anka yabata tun yana stumma, gaskiya tayi qoqari.
Ammade matar nan akwai haquri da sinkeken qaton kanta tafaษ—a tana washe baki.
Daddyn little de sunkuyar da kai yayi dan dama yasan halin kakar tasu, gashi tazaga takuma yaba masa surka, dama haka halinta yake. Ita Ameera kuwa dariya take tayi tama rasa me zata ce
Tana jinjina stufa irin na Amarya itade bazata sauyaba kullum abunta gaba yake kaman abun ba sauqi, Yau tazageka tas gobe kuwa tayabeka kaman maroqiya.
Kallonta tayi nikam kakus ya isa haka bafa mushiga gidan baba qarami mun gaidashiba daga zuwa kin cikamu da mitanki, ba muje semu dawo muhuta.

ย ย ย  Bude baki tayi au wai dan bashi yahaifekiba?ย  dan ubanki Haruna nace dan ubanki Haruna shine bakije kin gaida Muhammadun da matan nasaba! Ah lallai kingirma.
Tom harara kike kowa se kisan zaman dazaki da takwarata bata girmama maki iyaye kingani de ko gaidasu bataje yi ba ah to
Tashuwa sukayi basuce komiba
Suka fice a sashen kakartasu, shiga daya daga cikin manyan part en sukayi, aikuwa sunyi sa’a Baban nasu qarami yana gida.
Sosai sukayi farincikin ganinsu shida matan nasa 2
Amma diayar kana ganinta kasan ba har zuciyaba farincikin.
Gaggaisawa sukayi, Baban nasu jiyake kaman yayi yaya dan farincikin ganin ษ—iyar yayan sa da mijin nata, sannunku daxuwa yaran kirki Allah maku albarka sannunku da ziyara.
Haka suka gama gaggaisawa harda ษ—anย  hira kaษ—an suka sha ruwan da Mama hafsatu takawo masu, kamun suka miqe suka masu sallama, Baba qarami ne yace zaku koma sashen kishiyar taki ko Tom sannunku da gajiya aje ahuta ko yaran kirki mungode sosai, sallama suka masu suka fice a sashen nasu suka koma sashen kakar tasu amarya.
Bayan sun koma sashen. Abinci Hayra takawo masu sukaci, dasuka gama suka wuce ษ—akin dayake mallakin su, a sashen kakartasu sukayi wanka, suka huta.
Dare yafara, suka zauna Dukansu a palourn kakartasu suna ษ—an hira.
Wayan Ameerah Umma ta qira gaisawa sukayi. Tamusu ya hanya? haษ—ata da amarya sukayi. Karban wayan amarya tayi tana washe baki!!
Yar albarka irin arziqi wacce ta iya haihuwa alllah de yamaki albarka! Da Ameen Umma ta amsa suka gaisa, Amarya taace “niko yaushe mijina soja zedawo? Umma tace Insha Allahu yakusa dawowa mama. To Allah dawo dashi lafiya! yaro me hankali da kirki da ziyara ba kaman takwarataba. Da Ameen Umma ta amsa!
Wai nikam anya ba’a sanja maki ษ—iyar kin nan a asibiti ba? gaba ษ—aya bata ษ—auko halina ba. Murmushi kawai umma tayiย  batace komiba(irin kunyan surukai). Amarya tace shikkenanย  ke baki iya hiraba tom nagode seda safe. Tafaษ—a tana miqa wa Ameera wayan, amshi abun yahudawan nan. Dan inba qaton qarya na colai colai en arna masu fitsari a tsaye ba, mutum na wata duniya ina nan ina jin muryansa fa rannan ma naga harda ganin mutum ake a ciki. Dariya Ameera tasa bayan ta karษ“i wayan suka gaisa da Little sannan sukayi sallama takashe wayan tana dariyan kakanta. Kakus tace “takwarata yar albarka nana maryamu wannan suna namu na manya ne fa takwara karki zama shagiri girbau en Maryam a to dan Ni ba ruwana.
Yi haquri takwarata ษ—azu na maki faษ—a. Ashe bani girma na da son da kike mun ne yasa kika fara shigowa nan bakije wajan baban kuba. Allah maku albarka koh!! Suka amsa duka da Ameen stohuwa me ran qarfe.
Haka sukata hira jefi jefi da abun dariyan kakar tasu har suka yi seda safe kowa yaje dan ya kwanta.
ฦŠakin dayake nasu dama suka nufa. Kasance wanta takwaran Amaryan komi nata akwai sa a sashen kakus en tasu, tun kan tayi aure harda tayi aure aka sauya mata komiย  na ษ—akin ita da mijinta.

๐Ÿ„ฝace safiyar alkhairy

๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฝ
๐Ÿ…€๐Ÿ…„๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ธ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท

Yau take labara. Wacce tayi dede da ranan da baqi suka fara isowa masarautanย  qubaish. Ko wanne ษ—an sarki, an tanada masa dama masauqin sa shida tawagarsa.
Tun safe shigowa aka wuni baqin na isowa, wasu har se dareย  suka samu isowa. Gari yaย  cika, gari yayi baqi, ๐™ข๐™–๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฉ๐™–๐™ฃ ๐™ฆ๐™ช๐™—๐™–๐™ž๐™จ๐™ ๐™ ๐™š๐™ฃ๐™–๐™ฃ.
ฦณaฦดan sarakuna 12 ne sukazo daga masarautu daban daban. Kowa yazo da muradin ya auri wannan kyakkyawan Gimbiyanย  sannan yaci wannan wasa da za’a yi. Gimbiya wacce ai kon kyawunta ba wanda yataษ“a kallon fuskanta bayan iyayenta.
Abu mafi ษ—aukan hankali da burgewa a tattare da ita, kalan kwayan idanunta. Domin daban suke.

Muje zuwa danjin ya zasu kaya?โœ๏ธ

ย ย ย  ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ
๐˜ผ๐™ฃ๐™™
๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ
๐˜ฝ๐™ฎ
๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–
๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ

Follow me in my page’s

# WhatsApp โžก๏ธ08146292652

# facebookย  โžก๏ธunique uwar batoorlerh

# instagram โžก๏ธhareeyh-lurv

# whattpadย ย  โžก๏ธ@ourmmanbatoolerh

# TikTokย  โžก๏ธuwar batoorl

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

__________________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 21&22

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย  Ko wanne ษ—an sarki, ya sauqa aย  masauqin da aka ta nadar don shi da jama’ar sa.ย  Sannan an wadata ko wannen su da duk abubuwan da zasu buqata, a matsayinsu na yaran sarakuna sannan kuma manya-manyan baqi ” A MASARAUTAN QUBAISH.

ย  ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…ย  ๐Ÿ„ถ๐Ÿ…„๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ… ๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ
“๐™ง๐™–๐™ฃ๐™– ๐™—๐™–๐™ฉ๐™– ๐™ฆ๐™–๐™ง๐™ฎ๐™–” faษ—in malam ba’haushe wai “sai dai uwar ษ—iya taji kunya”.
FILIN TARO
Mutane ne a cike a wannan qatoton fili, ba ko masaka stinke.ย  Sosai filin aka qawata shiย  dan wannan taron(gasa) ya cika fam da jama’a, mutane da dama sun hallari wannan taro.
A gefe guda kuwa na wannan fili, ko wanne ษ—an sarki, da wajan zamansa shi da tawagar sa(hadimominsa).
Taro yayi taro. Ko wa ka gani fuskan sa ษ—auke da fara’a!!ย  ko wa ya qagu yaga abun da ze wakana a wannan fili. Sannan kuma wa zata zaษ“a a cikin yaran sarakunan? wane ne jarumin da zai lashe gasan? Kowa kawai zuba na mujiyarsa yake, ya ga ta inda Gimbiyar tasu zata ษ“ullo.
Gefe guda kuwa a munbari mai girma Sarki Qaseem ne da fadawan sa,waziri, galadima,da dai sauran dogarae da kuma ฦดan fada.
Manyan ฦดan kasuwan cikin Masarautan dama wasu a wajen Masarauta, manyan masu kuษ—i na Masarautan da wajen Masarauta, suma wajan zaman su a qa wace. Guri yayi guri, taro yayi taro(abun se wanda ya gani kawai).
hayaniyan da ke tashi a wajen ne ya ษ—auke cak!! Abun da ya ษ—au hankalina na juya dan ganin ko menene?? Wajen yayi tsit, ba kajin qaran komi sai sawun takalma gami da qirarin da dogarae da kuyangu ke yi!!ย  Wanda hakan ze tabbatar maka Gimbiyar ce ke shigowa filin taron.

***
๐™๐™–๐™ ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ง ๐™ ๐™ž ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–
๐™”๐™–๐™ง ๐™Ž๐™–๐™ง๐™ ๐™ž, ๐™Ÿ๐™ž๐™ ๐™–๐™ง ๐™Ž๐™–๐™ง๐™ ๐™ž!!
๐™Ž๐™–๐™ก๐™š๐™ก๐™š๐™ฃ ๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–!
๐™ˆ๐™–๐™˜๐™š ๐™™๐™–๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™–๐™ข ๐™ ๐™–๐™ง ๐™ข๐™–๐™ฏ๐™– ๐™™๐™ช๐™—๐™ช,
๐™…๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™–, ๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™…๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ž, ๐™Ÿ๐™ž๐™ ๐™–๐™ง ๐™…๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ž.
๐™†๐™ค ๐™ฃ๐™–๐™ข๐™ž๐™Ÿ๐™ž ๐™—๐™–๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ ๐™–๐™ง๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™ž ๐™จ๐™š ๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™๐™ž๐™ง๐™ฎ๐™–.
๐™‚๐™–๐™—๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ! ๐™—๐™–๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ! ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–ย  ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™–๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง๐™š๐™ฃ ๐™๐™–๐™ฆ๐™ค๐™ง๐™–,,
๐™๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™ฌ๐™–๐™ฉ๐™– ๐™จ๐™๐™– ๐™ ๐™–๐™ก๐™ก๐™ค
๐™†๐™ž๐™ฃ ๐™ฏ๐™–๐™ง๐™˜๐™š ๐™•๐™ž๐™ฃ๐™–๐™ง๐™š ๐™ ๐™ค ๐™ˆ๐™ช๐™ง๐™Ÿ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™ ๐™–๐™ž ๐™๐™–๐™ง๐™™๐™– ๐™ข๐™– ๐™ก๐™ช’๐™ช ๐™ก๐™ช’๐™ช ๐™™๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™– ๐™จ๐™–๐™ž ๐™ข๐™–๐™ž ๐™ฉ๐™จ๐™–๐™ฃ-๐™ฉ๐™จ๐™–๐™ฃ ๐™ง๐™–๐™—๐™ค ๐™™๐™– ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ฉ๐™– ๐™ฃ๐™š ๐™ฏ๐™š ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™ ๐™ž, ๐™ฉ๐™–๐™ ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ž ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™–ย  ๐™”๐™–๐™ง ๐™Ž๐™–๐™ง๐™ ๐™žย  ๐™ ๐™ช๐™ข๐™–, ๐™Ž๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™ข๐™ช ๐™ฉ๐™– ๐™œ๐™ค๐™—๐™š ๐™„๐™ฃ๐™จ๐™๐™–ย  ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™๐™ช, ๐™ข๐™–๐™ฉ๐™–๐™ง ๐™จ๐™–๐™ง๐™ ๐™ž, ๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™จ๐™–๐™ง๐™ ๐™ž, ๐™Ÿ๐™ž๐™ ๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™–๐™ง๐™ ๐™ž ๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ข๐™–๐™ข๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™–๐™ง๐™ ๐™ž.
๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ ๐™ˆ๐™€๐™ƒ๐™’๐™„๐™Ž๐™ƒ ๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ฃ ๐™ข๐™ชย  ๐™ฉ๐™– ๐™œ๐™ค๐™—๐™šย  ๐™™๐™– ๐™–๐™ข๐™ž๐™ฃ๐™˜๐™š๐™ฌ๐™–๐™ฃ ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™.
๐™ƒ๐™–๐™ฎ๐™ฎ๐™– ๐™ ๐™–๐™ž ๐™ž๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™จ๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™ž ๐™—๐™– ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฃ๐™–๐™ข๐™ž๐™Ÿ๐™ž ๐™—๐™– ๐™ฃ๐™š ๐™Ÿ๐™–๐™– ๐™ ๐™–๐™ช๐™˜๐™šย  ๐™ ๐™– ๐™—๐™–๐™ฌ๐™– ๐™ข๐™–๐™ฏ๐™– ๐™›๐™ž๐™ก๐™ž ๐™™๐™–๐™ฃ ๐™ข๐™–๐™œ๐™–๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ฉ๐™– ๐™–๐™Ÿ๐™š.
๐™…๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™–, ๐™—๐™–๐™จ๐™–๐™™๐™–๐™ช๐™ ๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™ ๐™ฎ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™–. ๐˜ผ๐™ฃ๐™ฎ๐™ž ๐™–๐™ฃ๐™ฎ๐™ž ๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™จ๐™– ๐™ ๐™ž๐™ฃ ๐™œ๐™–๐™œ๐™–๐™ง๐™ž ๐™ช๐™—๐™–๐™ฃ ๐™ข๐™ช๐™ฉ๐™ช๐™ข ๐™—๐™–๐™ก๐™ก๐™š ๐™ข๐™ช๐™ฉ๐™ช๐™ข ๐™™๐™– ๐™ ๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–, ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™Ÿ๐™– ๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™– ๐™ฎ๐™– ๐™—๐™–๐™ ๐™ž ๐™ฉ๐™จ๐™–๐™ฌ๐™ค๐™ฃ ๐™ง๐™–๐™ž ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐™ ๐™ž ๐™ฉ๐™–๐™ ๐™– ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™–ย  ๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™œ๐™–๐™ฉ๐™– ๐™ฎ๐™– ๐™™๐™–๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™ž๐™ก๐™ค, ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š ๐™๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฎ๐™š๐™ฃ ๐™ˆ๐˜ผ๐™Ž๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™๐™๐˜ผ๐™‰ ๐™Œ๐™๐˜ฝ๐˜ผ๐™„๐™Ž๐™ƒ!!!
***

๐™Œ๐™ž๐™ง๐™–๐™ง๐™ž ๐™ ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™ฉ๐™–๐™ ๐™š ๐™จ๐™๐™– ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™ฃ ๐™ฉ๐™– ษ“๐™ช๐™ก๐™ก๐™ค tsakiyan taron ๐™๐™–๐™ง t๐™– ๐™ž๐™จ๐™ค ๐™ฉ๐™จ๐™–๐™ ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™ค๐™ฃย  jama’an.
Idanuwa ne duk suka koma kanta, kowa ka gani yana magana tom yabon kyau irin na halitta da Ubangiji SWT yayi mata ake.
Sanye take da kaya irin na jarumai mata masu zuwa yaqi, ko ina na a rufe yake baka ganin komi se qwayan idanuwan ta.ย ย  Duk da kasancewan kayan yaqi ne ajikin ta kuma jikin a rufe hakan be hana bayyana kyau, jarumta, baiwa, sadaukan taka, da komi da Allah ya azurta ta dashi ba, ma bayyani.
Fara ce sol! Duk da baka ganin fatan jikin ta, Amma qwayan idanuwan ta kaษ—ai ka gani ze tabbatar maka da hakan, qwayan idanun da ke zautar da mai kallon su. Blue-Blue haka qwayan idon su ke, ga farin idon kuma fari tass!! ka ranste ba idon mutum ba, dan kallon su ma na ษ—auke wa mutum ido.
Wu cewa tayi ta zauna wajan da aka qanwata, aka kuma masa kwalliya, dan zaman ta.
Tun shigowan ta filin taron ba iya jama’a ba har yaran sarakunan duk suka ruษ—e, kowa ji yake kaman ya ษ—auke ta ya gudu da ita.

ย ย ย ย  Mai magana ne ya tashi, ya na jawabi da farko maraba yaiwa duk baqin da suka hallara da ma ษ—auka cin jama’ar gari. Ya gaida kowa yacce ya kamata. Yama yaran Sarakunan barka da kuma addu’an nasara ga mai rabo. Sannan ya fara koro jawabi :-
“Kaman yacce aka sani ba wanda ya taษ“a ganin fuskan GIMBIYA MEHWISH. To musabbabin taron nan gasa ne tsakanin yaran sarakuna masu nema da biษ—ar auren Gimbiya. Abu ษ—aya ne duk wanda yake ganin ya shirya a yaran sarakunan tom ze iya fitowa su gwabxa. Duk wanda yayi nasaran cire abunda ke fuskanta tom shine de yaci gasa kuma Insha Allahu Shineย  wanda zai Aureta”.
Yaran sarakunan ne suka fara mamaki!! Just simple abun fuskan ta, ta ษ—auki kowa rago kenan? Kowannen su faษ—i yake a ransa “zata sha mamaki”.
Ku san dukkansu a tare suka tashi.
Magana mutumin ya qara yi. “Da alama de gwarazan mazaje ne suka zo neman auren Gimbiyar tamu kuma Sarauniyar gobe Insha Allahu.
” Yanxu daiย  za’a fara ne da na farko a jadawali, ษ—an sarkin garin A๐™ ๐™ ๐™–๐™ก. Daga jin sunan sa ya tashi ya fito, bayan ya kimtsa zan zaronsa sannan ya damqi takobin sa, cike da faษ—i da tafiya cikin jarumta ya shige cikin fili da yake na buga gasan.
“Gimbiya ana buqatan ki a fili” faษ—in mutumin da ke magana da abun sauti.ย  tashuwa tayi cike da jarumta da haiba ta nufi cikin filin
“Ana mata kirari da kuma tafi”.
Husur aka hura musu nan take suka fara gobzawan.
Gobzawa suke yi abun gwaninย ย ย  burgewa!
Tun yariman garin A๐™ ๐™ ๐™–๐™ก na ganin abun wasa har abu yafi qarfin sa, tun yakan iya kai hari har ya dawo kare kansa kawai yake yi. Ana hakan har Gimbiya ta kaisa qasa ko jikinta takobin sa bai taษ“a ba.
Haka aka ta gobzawa tsakanin Gimbiya Mehwish da ฦดaฦดan Sarakunan har sai da ta gobza da yaran sarkuna huษ—u (4) a ranan.
Sannan duk cikin waษ—anda duka gwabza da su ba wanda ya ko taษ“a jikin ta bare buษ—e abun da ta rufe fuskan ta.
A haka gasan ranan ya tsaya sai zuwa gobe kuma. Mutanen masarautan se jin daษ—i suke! da nishadi! da kuma qara jin jinawa jarumta irin na Gimbiyar tasu.
Sarki Qaseem kuwa ya kasa cewa komi, kuma ya rasa dalilin ฦดar tasa na cewa buษ—e fuskanta ne ya zamana ta zaษ“e ka. Duk da ya saba da jin tace a buษ—e fuskanta ta bada kaza-kaza.
Amma yau ya basa mamaki sai dai bakomi, ya nawa ฦดaฦดan Sarakunan fatan Sa’a ga mai rabo.
A haka taron yau ya watse sai kuma Allah ya kaimu zuwa gobe su cigaba. A ษ“angaren Gimbiya kuwa ba don ta gaji ba, sai dai ganin lokaci na qurewa kuma ga salloliย  akawunansu( ibada).

ย ย  Haka taro yawaste kowa ya kama hanyan komawa masauqin sa ฦดaฦดan Sarakunan, ฦดan gari kowa ya koma gidan sa wasu kasuwan su.ย  Gimbiya kuwa ta koma gida da kuyangu ta,ranta wasai!!
Ta sani in dai tayi haka ba mae samun daman kada ita.
( uwar ษ—akinaย  mehwish a rage fariya ba musan ikon allah ba).

^^^^ yarinyar da aka kawo wa maganinย  ta sha ta warke. Sai sam barka, da izinin Allahn da ya sauqe mana magani kamun ya sauqe cutan, duk zafin ciwo da jimawan sa gashi yarinyar ta warke! Masha Allah…

^^( Abun da wasu suka kasaย  fahimta, shi Allah be sauqe kowanne cuta a duniya ba sanda ya sauqe maganinta, ita ciwo kaffarane
Allah bawa marassa lafiyan mu gida da asibiti lafiya!
Masu lafiya Allah qara masu lafiya!
Wa ษ—anda suka rigamu gidan gaskiya Allah masu rahama!
Allah ravamu da iyayenmu lafiya
Alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam.)^^

ย ย ย ย ย ย ย ย ย  Abba ne zaune da Umma suna hira kasancewan A๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ baya nan. Yaje kawo masu magun gunan da Abbansa ke saida wa yake kuma amfani dashi
Abbane yace M๐™–๐™ง๐™ฎ๐™–๐™ข๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ช ๐™ฃ๐™– kin kuwa ga Abinda aka yi yau? Murmushi tayi ni kuwa nagani Abban jarumin Umma.ย  Nifa ko a tarihi in ba de na manta bakam to ban taษ“a gani ko jin labarin mace haka ba, in bade a mutanen da ba.
Anya ma macece? dariya Abba yasa wato de anya macece kike cewa. Ta ya za’a nemi mata aure tana ba mace ba tom? Maryama.
A haka dai suke ta hiran su, kasancewan duk suna wajen akayi gasan.

๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฒ๐Ÿ„ท๐Ÿ„ธ
^^^^ kwanan ta biyu a gidan kakar tasu, sosai take kewan mijinta!! Saka makon tun zuwan su washe gari ya koma saboda aiki.
Duk da halin kakus en nata kuma takwaranta amma taji daษ—in zuwan ta Bauchin, atleast wani yawa-yawan ciwon da cikin yake sa mata yaragu, da ta haษ—u da dabarun stohuwa laulayin dama-dama.
Yayan hayra wanda yake ษ—an baba qarami, sosai yake kula da ita shima, kasancewan su kusan age mate’s sannan suna shiri sosai.
Zaune suke a palourn kakar tasu, hira suke yi. Ameera tace “yaya abdoul wai yaushe ne zakayi aure kam? Kaga fa har na haifa mana yaro sannan ga wani a ciki”.ย ย  Murmushi yayi!! Wato ko kunya na bakiji har ga wani a ciki lallai sister, But karki damu nima very soon zanyi auren nan de.
Dariya ta sakaย  shikkenanย  Allah kawo tagari ya kuma nuna mana lokacin! ya kawo mana surkar mu lafiya. Ameen qanwa ta amma point of correctiom Auntyn ku deย  ba surka ba kam.
Dariya tasa tace “koma de mene ne ba case”.
Sai ga muryan kakus da ke fitowa ษ—aki ashe taji hiran nasu, yauwa wallahi ke dai takwara kya tambaya mun shi du besa fa,ย  ga kyau kaman mazan qauye. ฦŠan sikitin sinkin renin hankali gauro kawai qato dashi yaqi aure, Sadakar sa zan bada ko a qauye zan tura wata tayi maleji da shi, dan ya stofe a gida ba wacce zata Aure sa Qur’ani. Mai Ameera zata yi in ba dariya ba, dariya take yi har da riqe ciki!!!
Haษ—a fuska abdoul ya yi “kin ga amarya ki dena ta kuramun, Ni nace da mace ษ—aya zan zauna, ke kaษ—ai kin isheni auren zobe mukayi ba qari ba saki.ย ย  Hararansa ta yiย  Qur’ani ni ka rufamun asiri ina zan kaika?
Dube ka fa!! Ni banย  sonka ina zan kaika, ni mijina nake so kuma ya tafi ya barni, fece hanci tayi da ฦดar qwallan ta!! Ni ma bin sa zan yi ษ—an balarabe na ba irinka ba baqi duqu nini. Dariya suka kwashe dashi duka shi da Ameera, ai de ko gawayi nake tunda ya tafi ya barmun ke tom nine mijin ato kiyi biyayya na ษ—aga qafa ki shige. Dan ubanka Muhammadu nace bazan ษ—aga ba, da kasamu kyan mijina ai da mata se ka ture.
A haka de ta zauna suna hira tana sokiburutsun ta suna dariyan su, wanin ta taya su darawa.

๐Ÿ„บ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ณ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ฐ
^^^^ Umma ce zaune a palour tana waya:-
“Gwaggon yara yaushe zaki leqo mu ne kam? gaba ษ—aya kunyi wuyan gani, da ke da doters en nawa. Su kan ma rabon su da nan har naa mance shekaran
Umman su ke dai bari kawai ayyuka ne se a hankali gaba ษ—aya.
๐™ˆ๐˜ผ๐™ƒ๐™๐™€๐™€๐™‰ da ๐™ˆ๐˜ผ๐™ƒ๐˜ผ kan ma sunfi kowa son suzo su ganku, issues ne se a hankali, Amma Insha Allahu ko ban zoba, zan sako su hanya su zo su gaidaย  Amarya, kamun Amarya ta kunce mun notin kai. Murmushi Umma tayi!! kai Gwaggon yara, maman tamu?
Tace “ita dae ni ai ina tunanin haษ—uwa na da stohuwar nan Umman yara ammade Insha allahu nima zan shigoย  ba da jimawa ba. Su maย  yaran naki ba zai wuce nan da 1 week ba in sun samu hutu gobe, daga nan su wuce Adamawa wajan Hajiya Babba ma su gaida ta.ย  Umma tace “shikkenan Gwaggon su Allahu ya kaimu, ta amsa da Ameen.
Sallama suka yi ta kashe wayan.
Ta qira matan baba qarami suka gaisa da su ma, ta qira su Amarya ma suka gaisa.
Ta a jiye wayan zata shiga wanka kenan sai ga qira ya shigo wayan nata dawo wa tayi taga A๐™ช๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™—๐™š๐™š๐™—๐™ฎ
ฦŠauka tayi, sallaman ma da shagwaษ“aย  aka yi! Murmushi tayi! haba de kaiko sojan Umma, Yanzu fa kai soja n bai kamata kana shagwaษ“a ba. Qara narke wa yayi kaman yana gaban Umman ta sa! Ummaย  ni dai na gaji. Au tom shikkenan daga QATAR en ka wuce JIDDAH.ย  In yaso sai ka dawo tare da mahreen da maha, kaga kamun nan kai ma ka huta acan ษ—in. Dan mun yi magana be jima ba da Gwaggon ku, wai za suzo mana hutu.
Turo baki yayi! wato Umma baki son ma gani na yanzu? wata nawa fa ban ganki ba.
Murmushi Umma tayi, ba kai kace ka gaji ba? Tura baki ya kuma yi ni umma gida zan dawo. Su zo da kansu in sun tashi zuwa kawai. Wan can fistararriyan wai me take da suna maha koh!
In naje zan iya karyata ba ruwana . Iyye sannu baban ta, nace sannu babanta,
Ashe Auta har ka girma, kai ma kasan an maka reni murmushi tayi shikkenan adawo lafiya. Turo baki yayiย  Umma nifa ba yaro ba yanzu.ย  Kashe wayan Umma tayi tace “gwanda kai yaron nan”.
Aranta kuwa daษ—i take ji kaman ta ga gudan ษ—an nata a gaban ta yanzu ta haษ—iyesa dan farin ciki .

๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฝ
๐Ÿ…€๐Ÿ…„๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ธ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท

^^Yau take rana ta biyu da za’a ษ—aura daga inda aka tsayaย  jiya na gasan.
Yauma dai kaman jiyan ne sosai filin ya cika da dan dazon taron jama’a wanda kaman sunfi na jiyan ma yawa……

๐™”๐™– ๐™๐™–๐™—๐™—๐™ž i๐™ฃ๐™–ย  ๐™ข๐™–๐™ž ๐™ง๐™ค๐™ฆ๐™ค ๐™– ๐™œ๐™–๐™ง๐™š๐™ ๐™–, ๐™™๐™ช๐™  ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™™๐™–ย  ๐™ฎ๐™– ๐™ ๐™–๐™จ๐™–๐™ฃ๐™˜๐™š ๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™›๐™–๐™™๐™– ๐™—๐™– ๐™™๐™–๐™ž ๐™™๐™–๐™ž ๐™—๐™– ๐™ฎ๐™– ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ย  ๐™ ๐™–ย  ๐™ข๐™–๐™ฃ๐™– ๐™–๐™›๐™ช๐™ฌ๐™– ๐™ ๐™– ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š ๐™ข๐™–๐™ฃ๐™–.
๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ ๐™– ๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ฎ๐™– ๐™ฌ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™–๐™—๐™ช ๐™™๐™– ๐™ฃ๐™–๐™ ๐™š ๐™–๐™ก๐™—๐™–๐™ง๐™ ๐™– ๐™–๐™ก๐™›๐™–๐™ง๐™ข๐™–๐™ฃ ๐˜ผ๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™—๐™ž ๐™ˆ๐™ช๐™๐™–๐™ข๐™ข๐™–๐™™ ๐™Ž๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™๐™ ๐˜ผ๐™ก๐™–๐™ž๐™๐™ž ๐™’๐™–๐™จ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ข๐Ÿคฒ

๐™ˆ๐™–๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ž ๐™™๐™– ๐™ ๐™ช….. ๐˜ผ๐™™๐™™๐™ช๐™–๐™ง ๐™ ๐™ช ๐™–๐™ ๐™ค ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™–๐™ช๐™จ๐™๐™š ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™จ๐™ค ๐™ฃ๐™š ๐™– ๐™œ๐™–๐™ง๐™š๐™ฃ๐™ž

๐™ˆ๐™ช๐™Ÿ๐™š ๐™ฏ๐™ช๐™ฌ๐™–๐™–๐™–๐™–

Ba muma yi komai ba tukun yanzu labarin ya fara.

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

๐™’๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž ๐™ฆ๐™ž๐™ง๐™ฆ๐™ž๐™ง๐™–๐™ง๐™ง๐™š ๐™ฃ๐™š, ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™– ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™—๐™–๐™ฃ๐™œ๐™–๐™ง๐™š ๐™ฃ๐™–๐™จ๐™– ๐™–๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ง๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™›๐™ช๐™จ๐™ ๐™–๐™ฃ ๐™–๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ช๐™จ๐™–๐™ฎ๐™ž, ๐™จ๐™–๐™ž ๐™™๐™–๐™ž ๐™—๐™–๐™—๐™—๐™–๐™ฃ ๐™–๐™—๐™ช ๐™ข๐™–๐™›๐™ž ๐™ง๐™ž๐™ฃ๐™Ÿ๐™–๐™ฎ๐™š ๐™จ๐™๐™ž๐™ฃ๐™š ๐™›๐™–๐™™๐™–๐™ ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ ๐™š ๐™ฆ๐™ช๐™ฃ๐™จ๐™๐™š ๐™– ๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™ ๐™ช๐™ข๐™– ๐™™๐™–๐™ง๐™–๐™จ๐™ž ๐™ฃ๐™– ๐™ง๐™–๐™ฎ๐™ช๐™ฌ๐™–.
๐™„๐™ฃ๐™– ๐™›๐™–๐™ฉ๐™–๐™ฃ ๐™ฏ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ฆ๐™–๐™ง๐™ช ๐™™๐™– ๐™™๐™–๐™ง๐™ช๐™จ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ ๐™š ๐™ฆ๐™ช๐™ฃ๐™จ๐™๐™š ๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž๐™ฃ๐™จ๐™–. ๐™Ž๐™–nn๐™–๐™ฃ ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™– ๐™—๐™–๐™ข๐™ช ๐™™๐™–๐™ข๐™–๐™ฃ ๐™–๐™ข๐™›๐™–๐™ฃ๐™ช๐™ฌ๐™– ๐™™๐™– ๐™ ๐™ช๐™ข๐™– ๐™–๐™ž๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฏ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ ๐™ค๐™ฎ๐™– ๐™–๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž.
๐˜ผ๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™–๐™ ๐™š ๐™—๐™– ๐™™๐™–๐™ž ๐™™๐™–๐™ž ๐™—๐™– ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š๐™ข๐™ช ๐™– ๐™ ๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–.

๐™Ž๐™–๐™™๐™–๐™ช๐™ ๐™–๐™ง ๐™ฌ๐™– ๐™œ๐™–๐™ง๐™š๐™ ๐™ช ๐™ข๐™–๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™š ๐™™๐™– ๐™™๐™–๐™ช๐™ ๐™–๐™˜๐™ž๐™ฃ ๐™ข๐™š๐™ข๐™—๐™š๐™ง๐™จ ๐™ฃ๐™– ๐™‡๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™•๐™„ GIDAN KARAMCI.

_____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 23&24

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย ย  ^^^ jama’a ne a cikeย  filin, dan sunfi jama’ar da suka hallara a gasan da akayi jiya yawa.ย  Kamar yacce a kabi daki-daki jiyan da ya kasance ranar farko, haka yau inma komi daki-daki aka bisa har shigowan Gimbiya wannan qayataccen fili, ita da jama’ar ta da kuma masu mata kirari………
Yariman da za’a fara da shi a yau da ya kasance rana ta biyu ne ya fito. Ga Yarima ga Gimbiya a fili!! An gwabza an gwabza a tsakanin wannan Yarima da kuma Gimbiya, gwabzawar da ta ja hankulan kusan dukkan jama’ar wajan domin kuwa wannan haษ—adden Yarima ya gwada jarumta sosai!!
In daa wannan Yarima ya yi nasaran taษ“a jikin Gimbiya Mehwish da takobin sa, har ya zama jikin su ya hadu. Wanda a sakamakon wannan haษ—uwan da jikin nasu yayi,ย  da kuma idon sa da ya samu nasaran shiga cikin na Gimbiya, shi ya kasance nakasun sa(weakness) wanda ya temaka wajan qara kashe mai jiki!! Ba tare da wannan Yarima ya fargaba ko kuwa ankara, Gimbiya ta kaisa qasa..
Gaba ษ—aya ranta a jagule yake don kuwa yayi matuqar ษ“aci, wanda wannan ษ“acin rai har ya bayyana a qwayan idanuwan nata,wanda duk da kasancewan su blue hakan be hanasu nuna ษ“acin ran da take ciki ba, domin kuwa sun sauya daga blue zuwa dark-blue. Faษ—i take a ranta, “shi waye da har ya samu daman taษ“a jikina?”.
Yarima Ammar. Wanda ya kasance na biyu a jerin na yau, shine ya fito fili. Bayan ya shigo fili, sukayi-sukayi suka gwabza shi da Gimbiya kaman ba gobe. Sun tayar da qura har ya cika wajan, kasancewar shima ษ—in jarumi ne. Amma kasancewan ran Gimbiyar na ษ“ace tun haษ—uwan jikin ta da na Yarima Fu’ad, hakan yasa bai samu daman taษ“a ko jikinta ba, koda da takobin sa ne..ย  Har ta kusa yankan wannan ษ—an sarkin sai dai Allah ya kare kasancewan shima en ba baya ba a wajan jarumta.
A haka a ranan sanda ta gwabza da yaran sarakuna biyar, a hakan dai yau ma taron nasu yawaste zuqata wasu cike da farin ciki wasu kuma saษ“anin hakan.
Kowa ya koma masauqin sa bayan wastewan taro. Yayin da yaran sarakunan da suka faษ—i ko wannen su ke cike da baqin ciki. Wasun su komawa kawai suke son yi. Gashi Sarki ya basu haquri kuma an riga da an faษ—a masu sai an gama komi kowa zai koma.
Sauran yaran sarakunan da basu yi ba kuwa gaba ษ—aya sun sare da irin jarumtar Gimbiyar barin da suka ga yacce tayi faษ—an yau ษ—in. Cewa sukeย ย ย  “anya wannan macece kuwa? Qarfi haka da jarumta ace maza tara yanzu duk ta kada su.”
A haka suka kwana kusan dukkan su da suka rage basu gwabza gasan ba, tunani ษ—aya suke kuma da tunanin yacce zasu kaya a goben suka kwana dashi a rayukan su.
^^ Daga qarshe taya zasu yi wanin su a cikin su da suka rage yaci?^^
In daย  suka yanke shawaran…..
( nima dai uwar batoorl ban jiba ni daku mu haqura gobe afilin daaga muji.. )

ย ย  ^^^^A ษ“angaren ita Gimbiya Mehwish. Har ta koma gida ranta a matuqar bace yake, sakamakon daman taษ“a mata jiki da Yarima Fu’ad ya samu. Ta so ace faษ—an ba na gasa bane da tabbas in bai mutu ba se ya rasa hannayen sa dan seta cire masa su.
Amma duk da haka ranta wasa! “ba wanda ya isa ya haye wannan gasan da na sanya ko ba su ba na sani” faษ—in Gimbiyar.
( Ni ko uwar batoorl nace za dai ki sani amma baki sani ba kam dan nice nan oum batoolerh nasani, ni keda wuqa da nama)
^^^ Wasta ruwa ta yi. ta gabatar da sallahn ta,ย  shiryawa tayi cikin dogon riga maroon tai rolling da milk veil har ta rufe fuskan ta kaman ko yaushe idanuwan ta ne kawai a waje, haka kawai ta ji ta sanya alkyabba. Black alkyabba ta ษ—auko a closet ษ—in ta,ย  turawa tayi tai hanyan wajen ษ—akin nata dan zuwa sashen da mahaifiyarta take, ta dubo ta. Tana fitowa kuyangun ta suka durqusa suna mata sannu, hanu ta ษ—aga masu. Ganin tana tafiya ya sanya sauran ta shuwa suna ษ—aga mata bayan alkyabban nata! Direct hanyan sashen Sarauniya suka yi dan sun san bata wuce wajan ko kuwa garden(lambu).
Suna zuwa dai dai qofan part en Sarauniya suka ja suka staya. “๐™๐™–๐™ ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™ž ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™๐™ฌ๐™–๐™ง ๐™œ๐™ž๐™Ÿ๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™ข๐™ช, ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™–๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ ๐™–๐™ง๐™š ๐™œ๐™–๐™—๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™—๐™–๐™ฎ๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ž ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™—๐™–’๐™–๐™™๐™–๐™ก๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐™–๐™จ๐™๐™ž๐™œ๐™– ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™– ๐™›๐™ž๐™ฉ๐™ค ๐™ก๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™Ž๐™–๐™ง๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™Ž๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฃ๐™ž๐™ฎ๐™–,๐™œ๐™–๐™—๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™—๐™–๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™ฏ๐™ช๐™˜๐™ž๐™ฎ๐™–, ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™๐™–๐™ก๐™ž, ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™ฃ๐™ช๐™›๐™ž, ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™ข๐™ช’๐™–๐™ข๐™–๐™ก๐™–, ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™–๐™™๐™–๐™ก๐™˜๐™ž, ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ฃ๐™ข๐™ฉ๐™–, ๐™ข๐™–๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™ ๐™ฎ๐™–๐™ช๐™ฉ๐™–, ๐™›๐™–๐™ง๐™–๐™ง ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™๐™– ๐™ ๐™–๐™ก๐™ก๐™ค,” qirarin da amintattun bayin da ke gadin part en suke ma Gimbiya tun kan isowanta. ฦŠaga masu hanu tayi, shigewa tayi bayan sun buษ—e mata qaton qofan da kaman ba’a cikin gida yake ba. Tana shigewa suka rufe qofan yayin da kuyangun kuwa suka juya, dan ba’a basu daman tsayawa a qofan ba.
Da sallama Gimbiya ta shiga ษ—akin da mahaifiyar nata take ciki, “Assalamu’alaikum” jin shiru ba’a amsa ba yasa yanayin ta ya sauya dan sanin da tawa Ammaahn ta ma’abociyar amsa sallama ce in dai bakin ta nada daman furta kalma.ย  Qara sawa bakin gadon da Ammaah ษ—in ta ke kwance tayi, a yacce ta ga yanayinย  jikin mahaifiyar nata, shi ya qara sa mata damuwa, dan ta so bata labarin abinda ya faru tunda bata samu zuwa ba. Zauna wa tayi a gefenย  Ammaahn nata, tana mata addu’aoe tana tofa mata har bacci ya ษ—auke ta..

Bayan juya wan kuyangun, suna isa shashin Gimbiya ษ—ayar su ce tace laure kinga kyawun da Gimbiya tayi kuwa da ta sanya Alkyabba? Ni ko na gani hinde ai wallahi da Gimbiya ta san kyawun daย  Alkyabba ke mata da da dena yawo babu shi. Tabarakhalla Masha Allah, billahillzi laure in nayi aure na haihu sai na wa Gimbiya ta kwara ko zata samu ko da kaษ—an a kyawun Gimbiya ne kuma Allah yasa kan lokacin an samu wanda ya buษ—e mata fuska dan ko kallo ษ—aya na masa da ido na zan kafta hoto na ajiye a zuciyata in nayi ciki nata tariyowa ina kallo. Dariya laure ta saka amma hinde ke dai Allah yaye maki da surutu kinga ma ba na tashi nayi aiki na kan ace gulman Gimbiya muke kin san jakadiya yan zu ta shigo ta sa mana ido. Carab tana rufe baki wata kuyanga ta shigo( wacce farkon labarinmu ta bamu labarin Gimbiya a taqaice) kayan jikinta ba irin nasu bane, “laure wai kukam me yake damun ku ne? Meyasa kuka maida gustiri stome aikin yin ku ne?” faษ—in wacce ta shigon. Wacce aka qira da lauren mae zuba ษ—azun tashuwa tayi tana jakadiya a yafe mu amma dama aiki zamu tashi yi yanzun. Juya wa kuyangar da laure ta qira da jakadiya tayi ta nufi ษ—akin Gimbiya. “Hmmn hinde Wallahi wannan yarinya dan tana ganin itace jakadiya tana wa mutane abinda ranta ke so”.ย  “A’a laure gyara batun ki, dan dai uwar ta bata lafiya, ta zauna a matsayin uwarta, kamun ta warke take mana rawar kai. Ai uwar tata zata warke zamu koma dai dai maga qarshen rawan kan nata” faษ—in hinde. Kema dai kya faษ—a, ace wai da ita kaษ—ai aka yarda bayan uwarta, kin ga fa har sashen Sarauniya naga ranan ta fito abinda ko masu gadin ba shiga suke ba. Hinde tace “Ke dai qyale ta maga qarshen rawan kai”.
Bayan wannan kuyangar ta shige ษ—akin Gimbiya gyare-gyaren ษ—akin tayi ta haษ—a kayakin da za’a wanke ta share ta goge ko ina tass-tass har bathroom nata, ta kunna buner ta kunna wa ษ—akin turaren wuta ta, ta fito da kayan wankin ta ja qofan ษ—akin ta rufe.

ย  ^^^ Saiย  can Sarki ya shigo ษ—akin, sallaman sa ne ya farkar da Gimbiya daga baccin da takeyi. Amsawa tayi tana “Barka da shigowa papa” amsa mata yayi yana mata sannu da gajiya. Murmusawa tayi “Papa ba wani gajiya fa”. ai ษ—iyata jaruma ce nasan ba lallai ta gaji ba dama.ย  “Ya jikin Ammaahn taki”?ย  “Papa ga Ammaah kam sai dai muce Alhmamdulillah” ta faษ—a idon ta na kawo qwalla. Kallon ta mai martaba yayi yace “ba’a san jaruma da kuka ba Ebnateeyh, kiyiwa mahaifiyar ki addu’a shine sonki a gare ta ko bayan ranta balle da kuma ran ta, oya karki bari hawaye ya ษ“aga stadadden fuskan ษ—iyar kirkin mu ฦดar albarka, ฦดar Papa da Ammaah”. Maida hawayen tayi ta murmusa kaษ—an! Insha Allahu Papa zanke mata addu’a Allah tashi kafaษ—unta ya yaye mata wannan ciwo. “Ameen ya Hayyum ya Qayyum, ko kefa ฦดar albarka” faษ—in mai martaba.
Bayan ya zauna gefen matar tasa. Kallon Gimbiya yayi yaceย  “Ebnateeyh meyasa wai kika sanya wan nan buษ—e abun fuskanย  naki a mazaunin zaษ“an mijinki? Sannan ba tare da shawarin mu ba. Ko daiย  auren ne ba kyaso? Ba kya ganin ke kaษ—ai Allah ya bamu! Kina da labarin mace bata mulki kuwa? In ba kiyi auren ba ya zakiyi da mulkin? Ko dai ki kinaso mulkin a ษ—aura wanine, bayan kinsan banda kowa nawa! Ni ni kaษ—ai haka na tsinci kai na kaman ke, ko na ce gwanda ke. Tun da ni ko mahaifiya ta baxan ce ga yacce take ba, banma san tana raye ko bata raye ba har. Ki ma kanki faษ—a Mehwish, yin auren ki shi ne farin cikin mu ni da Ammaahn ki.”
Kanta aqasa tana sauraron mahaifin nata, duk jikinta yayi sanyi da maganganun sa. Magana mai martaba ya qara mata “Ina jinki me yasa kika ce hakan ne a mazaunin zaษ“an mijin aure ki?”
“Kayi haquri Papa”ย  haka kawai tace kanta na a qasa har yanzu bata ษ—ago ba.
Can nisa tace “Papa ban sa gasan dan wani abu ba. farin cikin ku kai da Ammaah ta shine nawa.ย  Na sanya gasan ne kawai dan na tabbatarุŒ da jarumi zan aura, kuma tsayayye wanda ba wai nice zan tare masa komai ba, shima zai taremun a matsayin sa na wanda ke sama da ni. Wanda in ma ta kama ya mulki masarautan nan, nasan ba iya qarfin mulki ba har da cancanta na qarfin jiki da na zuciya yana dashi, wanda kuma zai yi adalci da qarfin sa ba zalunci ba, wanda zai mulki masarauta cikin amana da zaman lafiyaย  kaman yacce Papa na yake yi. Amma in abinda nayi ya ษ“ata maka rai Allah ya huci xuciyan ka Papa, Allah baka haquri insha Allahu bazan sake wannan kuskure ba.”
Ajiyan zuciya mai martaba ya sauqe! “Naji dalilan ki amma duk da haka baki kyauta ba kuma bakiyi dai dai ba, sai dai ba komai Ebnateeyh Allah maki albarka ya zaษ“a maki miji nagari.”
Ta amsa da Ameen, cikin ranta tana hamdala, dan tasan halin mahaifin nata sarai……

ฦณAR SARKI CE

ย ย ย  Daga alqalaminโœ๏ธ

๐™๐™ฌ๐™–๐™ง ๐˜ฝ๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ค๐™ง๐™ก ๐Ÿ”ฅ

ย ย ย ย ย ย ย ย ย  *******
* kai daga fara chan charas chas chas sai kace hasti duka matan dake wajan sun taso abun su chasssss……….
Muje zuwa my people
Ku nishaษ—antu, ku faษ—akantu, ku wa’azantu, sannan ku dara. daga alqalamin uwar batoorl takuuuuuuu ako da yaushe
Fatan alheri agare ku masoya alqalamin uwar batoorl a ko ina kuke a faษ—in duniyar nan….

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎ๐™ช๐™ ๐™–:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž,

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐™๐™ฌ๐™–๐™ง ๐™—๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ค๐™ง๐™ก ๐Ÿ”ฅ

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

๐™’๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž ๐™ฆ๐™ž๐™ง๐™ฆ๐™ž๐™ง๐™–๐™ง๐™ง๐™š ๐™ฃ๐™š, ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™– ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™—๐™–๐™ฃ๐™œ๐™–๐™ง๐™š ๐™ฃ๐™–๐™จ๐™– ๐™–๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ง๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™›๐™ช๐™จ๐™ ๐™–๐™ฃ ๐™–๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ž ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ช๐™จ๐™–๐™ฎ๐™ž, ๐™จ๐™–๐™ž ๐™™๐™–๐™ž ๐™—๐™–๐™—๐™—๐™–๐™ฃ ๐™–๐™—๐™ช ๐™ข๐™–๐™›๐™ž ๐™ง๐™ž๐™ฃ๐™Ÿ๐™–๐™ฎ๐™š ๐™จ๐™๐™ž๐™ฃ๐™š ๐™›๐™–๐™™๐™–๐™ ๐™–๐™ง๐™ฌ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ ๐™š ๐™ฆ๐™ช๐™ฃ๐™จ๐™๐™š ๐™– ๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™ ๐™ช๐™ข๐™– ๐™™๐™–๐™ง๐™–๐™จ๐™ž ๐™ฃ๐™– ๐™ง๐™–๐™ฎ๐™ช๐™ฌ๐™–.
๐™„๐™ฃ๐™– ๐™›๐™–๐™ฉ๐™–๐™ฃ ๐™ฏ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ฆ๐™–๐™ง๐™ช ๐™™๐™– ๐™™๐™–๐™ง๐™ช๐™จ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™–๐™ ๐™š ๐™ฆ๐™ช๐™ฃ๐™จ๐™๐™š ๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž๐™ฃ๐™จ๐™–. ๐™Ž๐™–nn๐™–๐™ฃ ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™– ๐™—๐™–๐™ข๐™ช ๐™™๐™–๐™ข๐™–๐™ฃ ๐™–๐™ข๐™›๐™–๐™ฃ๐™ช๐™ฌ๐™– ๐™™๐™– ๐™ ๐™ช๐™ข๐™– ๐™–๐™ž๐™ ๐™ž ๐™™๐™– ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฏ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ ๐™ค๐™ฎ๐™– ๐™–๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž.
๐˜ผ๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™–๐™ ๐™š ๐™—๐™– ๐™™๐™–๐™ž ๐™™๐™–๐™ž ๐™—๐™– ๐˜ผ๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š๐™ข๐™ช ๐™– ๐™ ๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–.

๐™Ž๐™–๐™™๐™–๐™ช๐™ ๐™–๐™ง ๐™ฌ๐™– ๐™œ๐™–๐™ง๐™š๐™ ๐™ช ๐™ข๐™–๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™š ๐™™๐™– ๐™™๐™–๐™ช๐™ ๐™–๐™˜๐™ž๐™ฃ ๐™ข๐™š๐™ข๐™—๐™š๐™ง๐™จ ๐™ฃ๐™– ๐™‡๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™•๐™„ย  ๐™œ๐™ž๐™™๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™ง๐™–๐™ข๐™˜๐™ž.

ย ย ย ย ย ย ย  ***
yau take rana ta qarshe ga masu gasa a masarauta!
Yau take sojan umma zai dawo!
Yau take Ameera uwar little zata taho Kaduna garin gwamna itama tabar kakus da sinkin sikitin tijaranta!

ย ย ย ย ย  Muje zuwa cikin littafin namu mesuna ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
Dan jin ya abubuwan zasu kasance, wa zai lashe gasa?
Waye soja?
Sannan Ameera na komawa?
Muje labari kai tsaye masu karatu!!
***
_____________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 25&26

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

^^Zaune suke suna karyawa. Ummace tace “Abban jarumin Umma wai yau ba zuwa kasuwa ne kam?”ย  Wanne zuwa kasuwa kuma Maryama ai sai an qarqare wannan gasa a ido na Insha Allahu. Murmusawa Umma tayi! Tace “Ni ko naji haushi da Jarumin Umma bayanan, dan naso ayi gasan nan a idon sa”. Ai ko bayanan dole ma na basa labari Maryama, dan nasan ษ—an ki ko yana nan ba lallai ya yarda yaje wajan taron can ba, mutum sai kace ษ—an aljanu bakason shiga jama’a bakason magana da mutane. Umma ce ta haษ—a fuska tace “nifa Abban jarumin Umma ba nason cin fuska ษ—an nawa ne ษ—an aljanu? Tom ashe ni da kai aljanu ne. Dariya Abba yasa! Allah baki haquri Sarauniya Maryama ta Abban jarumi daga ke ba qari! ฦŠan ki ษ—an mutane ne ba aljanu ba kyakkyawan yaro mai kama da Umman sa. Ba shiri Umma ta murmusa!! “Yauwa ko kai fa mijin Maryama daso”.ย  Yanzu dai tunda ษ—an ki baya nan tashi na tayaki ayyuka mu samu muje wajan taron nan da wuri dan so nake in ga qaqa zata kaya, ya zasu qare. Umma ce ta miqe tana cewa “Tom Abban ษ—ana, Nima dai inaso naga mace mai kamar mazan nan ya zata qare gasan, dan da ace yarinyar nan namiji ne ba mace ba, wannan Masarauta ba zata kuka ba dan anyi rashin mai martaba sarki. Amma ita ษ—in ma muna mata addu’an samun miji na gari alfarman Annabi SAW!!

ย ย ย  ๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฝ ๐Ÿ…€๐Ÿ…„๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ธ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท

ย ย  ** inji malam ba haushe yace “๐™™๐™ช๐™  ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™–๐™ ๐™– ๐™จ๐™–๐™ฌ๐™– ๐™ง๐™–๐™ฃ๐™– ๐™ฉ๐™ค ๐™ฉ๐™–๐™—๐™—๐™–๐™จ ๐™ฏ๐™–๐™ž๐™ฏ๐™ค, ๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™ช๐™  ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™–๐™ฎ๐™ž ๐™›๐™–๐™ง๐™ ๐™ค ๐™ฉ๐™–๐™—๐™—๐™–๐™จ ๐™ฏ๐™–๐™ž ๐™ฎ๐™ž ๐™ฆ๐™–๐™ง๐™จ๐™๐™š”. Kuma ๐™Œ๐™–๐™ง๐™จ๐™๐™š๐™ฃ ๐˜ผ๐™ก๐™š๐™ฌ๐™– ๐™Œ๐™–๐™จ๐™–!!

Yau take Ranan fafatawan nasu na qarshe a gasan. Ranar da tayi dai-dai da ranar Asabar(Saturday), Rana ta uku kuma ranar qarshe a gasan.
As usual(kaman ko wacce rana) wajan da yake ake yin gasan, ya cika sosai-sosai fun tunani! Kasancewan yau ne rana ta qarshe kowa nason ganin ya abun zai qare, wa zai yi nasara? Za’a samu mai faษ—ar da Gimbiyarย  kuwa? Daga waษ—an da aka fara dasu har waษ—an da ba suga farkon ba yau sun hallara taro yayi taro jama’a ba masa stinke, kaman ba kowa a cikin Masarautan bayan jama’ar wannan fili dan cikan wajan.(mai karatu kawai ka kwatanta hakan iya ganinka dan taro yayi taro)..
Umma da Abba ma har sun hallara suna maqale a wajan( shi kuwa gogannaku baima san mai ke tafiya a garin ba dan tsabar miskilancinsa da rashin shiga hayaniya ko jama’a gashi kuma yana daji).
Sarki na munbari wajan zaman sa da fadawan sa kaman koda yaushe.ย  ฦดaฦดan Sarakuna dukkan su kowa na wajan da yake na zaman sa shi da muqarraban sa, da waษ—anda sukayi da waษ—anda ba suyi ba, dukansu sha biyu 12
Yarima Ahmad
Yarima Abham
Yarima Khalil
Yarima Suhail
Yarima Fu’ad
Yarima Ammar
Yarima Jawad
Yarima Waheed
Yarima Jaay(jabir)
Yarima Khaleed
Yarima Mu’azz
Yarima Abdoul.ย  Duk ko wannen su na mazaunin sa.
Gefe guda kuwa wanda yake an qawata shi da ado gwanin burgewa da sha’awa! Gimbiya ce a zaune a wani haษ—aษ—ษ—en kujera da yaci ado, ado irin na sarauta, sanye take da kaya irin na mayaqa da ษ—amaran ta hallau da rolling nata da ya rufe mata fuska, kayan nata daga sama har qasa Black ne,wanda ya amshi fatar ta kasancewar ta fara. Jakadiya na gefen ta a durqushe da kuma sauran kuyangu wanษ—anda daga cikin su na hango, Laure da Hinde, sannan dogarai da suke staye gefe suna mata kirari…….
Mutumin da ke riqe da Miche(abun magana) ne ya tashi yai magana, kaman ko da yaushe, sannan ya gaida manyan-manyan baqiย  da kuma sauran jama’a. Magana yaci gaba da yi kamar haka:-ย  “Kaman yacce muka sani duka, yau shine rana ta qarshe a wannan gasa namu wanda aka ษ—auki stawon kwanaki uku anayi,ย  kuma duk wanda ya cinye bi ma’ana ya samu nasarar buษ—e fuskan Gimbiya tom shine ya lashe gasa. Sannan insha Allahu shine mijin Gimbiyar mu kuma Sarkin mu na gobe, kaman yacce kuma muka sani duka ฦดaฦดan Sarakuna sha biyu 12 ne suke gasan, sannan a yanzu uku ne kawai suka rage waษ—anda ba’a fafata da su ba, a yanzu kuma za’a soma gudanar da gasan wanda muke sa ran yau za’a gama da yardan Allah, ga wanda ke da abun cewa tom fili domin sa, in Kuma babu tom zamu iya cewa, Allah bawa mai rabo Sa’a. Bissalam”. Wasiqa aka miqawa wanda ke magana da Miche ษ—in, kawar da Miche en yayi a bakin sa yace “wasiqan Menene?”ย  Dogarin da ya kawo yace “saqo ne daga sauran yaran sarakunan da suka rage” to shikkenan ba mu isar da saqon wasiqan nasu. Buษ—ewa yayi ya karanta, sai da wasiqan ya isa wajan mai martaba yace ba komi sannan aka dawowa da mutumin wasiqan. Magana ya fara yi kamar haka:-
Assalamualaiki ya ke Gimbiyar wannan Masarauta tamu mai albarka, ฦดaฦดan Sarakunan da suka rage suna neman wata alfarma, acewan su tunda gasan da mutum ษ—aษ—ษ—ayaย  akeyi, tom alfarman da suke nema shine a yanzu su ukun da suka rage, Yarima KhaleedุŒ Yarima Mu’azz, da Yarima abdoul. Suna son su gudanar da gasan lokaci ษ—aya ma’ana su ukun duka za’a fafata dasu a take, sannan suna fatan mai martaba Sarki da kuma Gimbiya zasuyi na’am da wannan alfarman da suke nema.
Jama’a ne suka fara surutu ko ta ina suna cece kuce kowa da abinda yake faษ—a, “wasu na faษ—in hakan baiyi ba, wasu na faษ—in hakan ba dai-dai ba, wasu na faษ—in haka ne ya kamata,” kowa dai da abinda yake faษ—a a nasa ra’ayin. Magana mai shelan yayi(wanda yake magana dama) “kowa yayi shiru jama’a, mai martaba Sarki ya amince da wannan buqata naku Yarima Mu’azz, Yarima abdoul, Yarima khaleed. Haka zalika a ษ“angaren Gimbiya tayi na’am da buqatan ku, fatan nasara” ya faษ—a yana neman waje ya zauna.
Sarki da yaji abunda mai shelan yace, lumshe ido kawai yayi! yana addu’an Allah ya sa wani a cikinsu su ukun yayi nasara, shiyasa ma yayi na’am da wannan buqatan nasu.
Ita kuwa uwar gayyar, ko a jikinta sai ma daษ—i da taji komi zai qare yau Insha Allahu, dan tafisu jin daษ—in amincewan Sarki kuma tafisu jin daษ—in shawaran da suka yake, ko ba komai itama zata huta da shirmen nan. Idanuwan ta ta lumshe faษ—i take a ranta “Ni MEHWISH ba dai mutum ya same ni dan wai shi jarumi ba sai dai dan ya cancanta ko in yamun, amma duk da haka ina burin auren jarumin jarumai, Allah ka tabbatar mun da alkhaeryh,amma a cikin waษ—an nan bana jin akwai mijin aure na niย  ฦณar Sarki Qaseem.”
Haka aka shiga filin dagan domin fafata gasan, su ukun ne kaman yacce suka buqata ita kuma ita ษ—aya,ย  mai busan da ke nufi zasu iya farawa ne ya busa.
Sun fara faษ—an abun gwanin burgewa ga daษ—in kallo, dan kuwa faษ—a suke bil haqqi, su uku sun dage ษ—ayan su sai yaci nasara. Ranta wasai take yin wannan faษ—a ba ko alaman ta damu da kasancewan su har su uku ita ษ—aya. Wani ne acikin su ukun ya nufi abun fuskan nata da biyan ya janye ganin kaman hankalinta yafi karkata kan Yarima Khaleed da yake jarumine na gaske kuma mayaqi yasan salo-salon faษ—a da dama. Ai kuwa karaf ta kaiwa takobin nasa sara dan tana ankare da su dukan su ji kakeeee qasss qaqassssssssssssss har sai da takobin nasa ya ษ—an lanqwashe, Jin saran da tai wa takobin nasa yayi kamanย  a hanunsa ta kai saran, dan sanda yaji kaman qashin hanun sa ya goce saboda qarfin saran. A haka suka ci gaba da fafata wa, ko wannen su na qoqarin samu ya kai hanun sa fuskan ta, koda da takobi ne. Yarima abdoul wanda aka kaiwa takobin sa Sara shine ta fara kaiwa qasa! Yarage Yarima Mu’azz da Yarima khaleed, ci gaba da fafatawan suka yi ba ji ba gani. A haka takuma kai yarima Mu’azz qasa! Ya rage filin su biyu Gimbiya MEHWISH da Yarima KHALEED. Fili domin su…….

ย ย ย ย  ๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„น๐Ÿ„ธ
Tafiya yake akan dokin sa shi kaษ—ai, ba tare da jin storon girman jejin ko wani abu ba, tafiya dokin nasa ma yake a hankali, kalle-kalle yake yi, wanda da alama wani bishiyan yake nema, karatun Qur’ani yake yi qasa qasa yana tafiya akan dokin nasa, dai-dai wani babban bishiya da rasa gane na menene ya tsaya da dokin nasa, sauqa yayi ya shafa kan dokin yana masa magana “besty ka jirani ko ba na sari bishiyan nan nazo mu koma gida yau muga Umma” karkaษ—a bindi dokin yayi yana miqar da kan sa, murmushi Amjad yayi yace “that’s my besty dama nasan ka da jin magana, mintuna kaษ—an ina dawowa.” Qara sawa wajan bishiyan yayi ya sari jijiyan ya kuma sassaka bayan sannan ya ษ—iba ganyen. Juyawa yayi ya koma inda yabar dokin nasa, a inda ya barsa nan ya same sa da murmushi ya shafa kansa ya haye saman sa yace “besty mu tafi ko” kaษ—a bindi dokin yayi ya juya dan su koma gida. Juyawan da sukayi ido biyu yayi da……

ย ย  Kan fafatawa suke tsakanin Yarima khaleed da Gimbiya Mehwish, sosai yarima Khaleed ya nuna Jarumta dan kuwa tunda aka fara gasan ba wanda ya nuna Jarumtan da ya nuna, ba tare da sun gaji ba dukansu. ฦŠaga tokobin sa yayi da niyan kai mata sara kaucewan da tayi dan kare kanta, yayi amfani da daman ya kai hanunsa kan abinda tai rolling fuskan ta da niyan ya janye. Duk abinda yake Gimbiyar a ankare take, tana tare saran ta kuma yin qasa dan kaucewa hanun nasa domin hakan ne kawai kariyan da zata iya yi. Kaucewan da tayi ya sanya shi yin qasa ya faษ—i domin da dukkan qarfinsa ya kai wannan harin, faษ—uwan da ya janyo masa rashin nasaraa!!
haka duka ukun ta kaisu qasa. har Yarima khaleed!
Ba abinda kake ji yake tashi a wajan se ihun da jama’a suke yi suna qiran sunan Gimbiyar “๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ๐˜ผ”ย  “๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ”ย ย ย ย  “๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ๐˜ผ”ย ย ย ย ย  ๐™Ž๐˜ผ๐™„ ๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ๐˜ผ๐˜ผ ๐™ˆ๐™€๐™ƒ๐™’๐™„๐™Ž๐™ƒ”.
Iya sunanta kawai ke tashi bakin ษ—auka cin jama’ar wannan wajan.
Fuskan ta ba abinda yake fidda wa sai walwalin murmushin ta!! Wanda inka tsaya kallon qwayan idanuwan ta ko ta kalle ka dasu tabbas zaka kusa sumewa!ย  Ba tare da ta tsaya sauraron kowa ba ta wuce, dan mutumi mai magana ya tashi zai yi magana. Wucewa tayi dan nufan wajan da dokin ta yake tayi dan tafiya gida kuyangun ta suka rufa mata baya suna mata kirari! Sannan mutumin da ke riqe da Miche ma kirari yake Mata!
๐™ˆ๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™ˆ ๐™†๐˜ผ๐™‚๐˜ผ ๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ! ๐™†๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™‰ ๐™๐˜ผ ๐™†๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™‰ ๐˜ผ๐™‡๐™†๐™ƒ๐˜ผ๐™„๐™๐™„!ย  ๐™‚๐˜ผ๐˜ฝ๐˜ผ ๐™Ž๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™ˆ๐™๐™‰ ๐˜ฝ๐˜ผ๐™”๐˜ผ ๐™Ž๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™ˆ๐™๐™‰ ๐™…๐˜ผ๐™๐™๐™ˆ๐˜ผ๐™ ๐˜ฟ๐™๐™‰๐™„๐™”๐˜ผ! ๐™’๐˜ผ๐™‡๐™‡๐˜ผ๐™ƒ๐™„ ๐™†๐™„๐™‰๐™๐™„ ๐™Œ๐˜ผ๐™๐™๐™„๐™‰ ๐˜ผ๐™‡๐™…๐˜ผ๐™‰๐™„ ๐˜ฝ๐˜ผ๐™๐™€ ๐™ˆ๐™๐™๐™๐™ˆ! ๐˜ผ๐™‡๐™‡๐˜ผ๐™ƒ ๐™…๐˜ผ ๐™†๐™’๐˜ผ๐™‰๐˜ผ ๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ, ๐™๐˜ผ๐™†๐˜ผ๐™’๐˜ผ๐™ ๐™†๐™„ ๐™‡๐˜ผ๐™๐™„๐™”๐˜ผ ๐™๐˜ผ๐™๐˜ผ ๐™ˆ๐˜ผ๐™„ ๐™๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™ ๐˜ผ๐™‰๐™„๐™”๐˜ผ…….
Kirari kuyangun nata ma ke mata! Daga qafa tayi da niyan hawa dokin nata amma sai dai me? Muryan mai martaba Sarki ne ya ziyarce ta, abinda taji ya faษ—a ne yasanya ta fasa hawa dokin domin ji tayi kaman sauqan aradu a kunnuwan ta!!
Bayahn Sarki yasa an miqa masa abun magana cewa yayi.ย ย  “๐™„๐™‰๐˜ผ ๐™ˆ๐˜ผ๐™„ ๐™ˆ๐™๐™๐™‰๐˜ผ๐™‰ ๐™Ž๐˜ผ๐™‰๐˜ผ๐™ ๐˜ฟ๐˜ผ ๐™†๐™Š๐™’๐˜ผ ๐˜ฟ๐˜ผ ๐™†๐™Š๐™’๐˜ผ ๐˜ผ๐™๐™๐™€๐™‰ ๐™‚๐™„๐™ˆ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ ๐™ˆ๐™€๐™ƒ๐™’๐™„๐™Ž๐™ƒ ๐™‰๐˜ผ๐™‰ ๐˜ฟ๐˜ผ ๐™’๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™‰๐™‰๐™„ ๐˜ฝ๐™„๐™”๐˜ผ๐™ 5 ๐™ˆ๐˜ผ๐™Ž๐™ ๐™•๐™๐™’๐˜ผ ๐™„๐™‰ ๐˜ผ๐™‡๐™‡๐˜ผ๐™ƒ ๐™”๐˜ผ ๐™”๐˜ผ๐™๐˜ฟ๐˜ผ”.ย  Sarki na gama magana ta ji kaman an daskarar da ita a wajan gaba ษ—aya ta rasa gane mema yake faruwa, ba tare da tabi ta kan dokin da tayi niyan hawa ba ta kama hanyan komawa gida da qafa. Abun yayi mugun razanar da ita amma bata ce komi ba dan ba abinda zata iya faษ—a. Ta dai wuce jikinta na rawa idonta har yanayin sa ya sauya!!
Su ma hadiman nata ba yanda suka iya da ita tunda ran uwar ษ—akin nasu a ษ“ace yake ba mai bakin magana. Haka su ke bin ta a qafan su ma suna mata kirari. Yayin da ita kuma take ji a rantaย  kaman ta rufesu da duka amma bata da ko bakin magana dan abinda ke damun ta!! Haka suka miqa hanya da qafa…..

ย ย ย  (Mastowa nayi na ce, afuwan uwar ษ—aki na!ย  hararan da tamun ne ya storita ni harย  ban san sanda na ganni a ๐™‰๐™„๐™‚๐™€๐™๐™„๐˜ผ ๐˜ฝ๐˜ผ).

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฒ๐Ÿ„ท๐Ÿ„ธ
^^ Kakus ce ke magana “Harara wai ba zaki qira driver ya zo ya fitar masu da kayan nasu bane kam?” Hayra ce tafito kitchen tana tura baki! Tana qunquni akan sunanta da kakar tasu ke ษ“atawa. Ficewa tayi tai waje,ย  Ameera tace “Amarya ba kin gaji da mu ba dole kiyi-kiyi ki koramu ai”.ย  Salati Amaryan ta sanya yanxu dan kawai sharri da balagaggen rashin kirki da ke damunki yaushe mukayi haka dake takwara? Yanxu duk kukan da nake a zuciyata baki gani ba so kike nata birgima ko? Tom dan ubanki Haruna bazan yi ba. Wuce ma ki fice ku barmun gida dama na gaji da kallonki, dariya Ameera da mijin ta suka sanya!! Driver ya shigo ya ษ—au kayan suka bi shi suka fice a part en.ย  Mama hansatu da mama Saratu suka samu wajan da hayra, ban kwana suka masuย  su na Ameera ta gaida masu Umman yara. “Insha Allahu zataji mama” faษ—in Ameera suna shigewa motor da Daddyn Little en. Sallama suka wa Kakus en tasu, driver ya tada motor se Amarya ta fara hawaye!! Ayya takwara ku yafe Ni in na ษ“ata maku har dakai Angon Amarya, Allah stare maku hanya ya kaiku lafiya Alfarman Annabi SAW, dukan su wajan amsawa sukayi daย  “Sallallahu Alaihi Wasallam” driver ya ja motor suka yi hanyan airport dan wuce wa KD saboda yau soja zedawo.
Haka suka rabu kakus harda sharan kwallanta tana “takwarata yar albarka yar aljannah se an kuma leqo muย  ko kuma wataqilan sai na mutu a kuma zuwa. murmushi su Hayra da su mama hansatu suka yi a haba dai Amarya zasu kuma dawowa Insha Allahu. Tom Allah ya sa ta faษ—a ta juya tayi hanyan sashin ta, suma sukayi nasu. Harara qawar Amarya zo ki ษ—au ko man goro a ษ—aki Qur’ani har na fara kewan takwara ta Allah Sarki, fece hanci tayi ta share qwalla!!

ย  Qarfe 2 na rana ta masuย  a cikin kaduna garin gomna. Sun sami Umma da Abba yau kam a gida duka kasancewan yau shalelen Abba zai dawo ko aiki bai je ba.ย ย  Sosaiย  Abba Yaji daษ—in ganinย  ษ—iyar tasa da kuma mijin ta suna lafiya lau.ย  Sannu da hanya su Abba suka masu bayan mai aiki ta kawo masu ruwa suka sha.ย  Sallah ko wannen su ya tashi ya je yayi kamun suka dawo su ka zauna, hira suke yi kai kace Daddyn Little da Abba ba surukai ba.ย  Shi kuwa Little yana maqale jikin kakar tasa.
Qarfe 4:00pm na rana yai masu a ๐™†๐˜ผ๐˜ฟ๐™๐™‰๐˜ผ ๐™Ž๐™๐˜ผ๐™๐™€ ๐˜ผ๐™„๐™๐™‹๐™Š๐™๐™.
dai-dai lokacin jirgin su yai landing a Nigeria cikin babban birnin Kaduna.
Sauqo wa mutane ke yi daga jirgin da yayi landing ษ—in ษ—aya bayan ษ—aya
Leqa wa kawai Umma da Ameera keyi su ga ta inda ษ—an autan nata zai fito, ita kuwa tilon qanin ta wanda bata da kaman shi a duniyar nan.
Wowww!!ย  Shi ne abun da na furta kawai, Wani kyakkyawan saurayi ne kyakkyawa ajin qarshe. Sanye yake da T-shirt na sojoji da kuma army green jeans. fari ne amman ba sosai har can ba, kyakkyawa ne na qin daษ—awaย  jikin sa ya nuna Jarumtan sa kana ganin sa kaga Soja don a dire jikinsa yake kana ganinsa za kai tsammanin ya kai shekara 30 aduniya(abunku da girman falo)
Ai kuwa Ameera na ษ—aura idon ta a kansa da gudu ta je ta rungume sa ayoyo bruh, murmushi yayi!! sisto ฦดammatan Daddyn Little ayoyo too, minstinin shi ta yi kaifa ka renani matsala na da kai. Turo baki yayi ya wuce wajan umma, Wayyoo ummana!!!!ย  Dariya dukkan su suka saka “Allah shirya ka ๐™ƒ๐˜ผ๐˜ฝ๐™€๐™€๐˜ฝ” faษ—in Abba. Da Ameen ya amsa yana hugging Abban nasa da Daddyn Little en.ย  Ya je ya faษ—a jikin Umman sa, ta ce “ah ah tashi ni kar ka karya ni a gaban nasii”ย ย  Dariya yayi Umma kina so amun dariya ko? Amsan Little yayi a hanun ta yana “Umma ta bani yaro na, my Big broh ya akayi? Washe baki Little yayi unkui fafiya. Dariya yayi suka nufi motor dukan su driver ya ja suka yi gida.
Daษ—i a wajan waษ—an nan iyalin ba ya misaltu wa don ganin sojan nasu…..

Kar mu shagala fan’s sunan littafin namu “๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€” daga Alqalamin Uwar Batoorl ๐Ÿ”ฅ

๐™ˆ๐™š ๐™ข๐™–๐™ž ๐™ข๐™–๐™ง๐™ฉ๐™–๐™—๐™– ๐™ ๐™š ๐™ฃ๐™ช๐™›๐™ž?
๐™†๐™ฎ๐™–๐™ช๐™ฉ๐™– ๐™ฏ๐™–๐™ž ๐™ฎ๐™ž ๐™™๐™– ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ˆ๐™š๐™๐™ฌ๐™ž๐™จ๐™ ๐™ ๐™ค ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™–?
๐™ˆ๐™š ๐˜ผ๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐™ฎ๐™–๐™ฎ๐™ž ๐™ž๐™™๐™ค ๐™—๐™ž๐™ฎ๐™ช ๐™™๐™– ๐™จ๐™๐™ž ๐™Ÿ๐™ช๐™ฎ๐™–๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–?
๐™๐™–๐™ง๐™ž๐™ฃ ๐™˜๐™ž๐™ ๐™ž๐™ฃ ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™–๐™๐™–๐™ก๐™ž ๐™ฃ๐™– ๐™œ๐™–๐™ฃ๐™ž๐™ฃ ๐™จ๐™ค๐™Ÿ๐™–๐™ฃ ๐™ฃ๐™–๐™จ๐™ช ๐™ข๐™–๐™ž ษ—๐™–๐™ช๐™ง๐™š ๐™ฌ๐™– ๐™ฃ๐™š ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™–?
๐˜ผ๐™ช๐™ง๐™š๐™ฃย  ๐™œ๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ฃ ๐™ฏ๐™š ๐™ฎ๐™ช๐™ฌ๐™ช ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฉ๐™– ๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™–?
Muna da tambayoyi da yawa waษ—an da duka amsoshi su abun samu ne in muna bibiyan wannan labari

Muje zuwa fan’s

Ku nishaษ—antu, ku faษ—akantu, ku wa’azantu, sannan ku dara๐Ÿคฃ daga alqalamin uwar batoorl takuuuuuuu ako da yaushe
Fatan alheri agare ku masoya alqalamin uwar batoorl a ko ina kuke a faษ—in duniyar nan….

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎ๐™ช๐™ ๐™–:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž,

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ
๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€
๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธย  27&28

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย  Mai martaba neย  ya tashi ya fara jawabi kamar
“Da farko ina mai bawa ษ—auka cin jama’a haquri da abinda ya kasance. Sannanย  baqin mu yaran Sarakuna na nesa da na kusa ina mai baku haquri, da abubuwan da suka faru. Nima banji daษ—in yacce abubuwan suka kasance ba amma ina matuqar baku haquri da kuma maku fatan alkhaeri, Allah sanya hakan ne alkhaeri a gareku duka.ย  Daman ita matar mutum kabarinsa, kuma kowa rabon sa yake aura. Insha Allahu zaku samu rabon ku na alkhaery wa ษ—anda suka fi Mehwish!!ย  Ina mai maku fatan komawa Masarautan ku lafiya kaman yacce kuka zo lafiya. Sannan ina mai baku haquri akan duk abinda aka muku a Masarauta ba dai-dai ba.ย  Kuma ina mai qara gayyatan ku auren Gimbiya Mehwish wanda za’a yi nan da wata biyar 5 masu zuwa Insha Allah. In dai hakan bai zama ba dai-dai a gareku ba! Nagode sosai sosai ma’assalam”.
Mai shela ne ya amsa abun magana ya qara bawa yaran sarakuna haquri sannan kuma da ban gajiya, ya nawa ษ—auka cin jama’ar gari ma ban gajiya,ย ย  “Allah ja kwanan mai martaba zai gaya mana yacce gasan mu na gaba zai kasance” ya faษ—a ya qara bawa sarki Miche ษ—in.
Amsa sarki yayi yace “Ni Sarki ๐™Œ๐˜ผ๐™Ž๐™€๐™€๐™ˆย  na saka gasa kuma gara ษ“asa ga duk wanda ya lashe gasan.ย  Insha Allahu shi ne mijin Gimbiya nan da wata 5!!ย  In dai zaka iya kar kayi tunanin ko kai wani abun daban ne, kawai ko ma waye zai iya shiga gasan nan ina ma kowa da kowa fatan alkhaeri.
Gasan bai sanja ba sai dai abun da ya qaru na abinda mutum zai samu in ya lashe gasan.ย  Duk wanda yayi nasaran buษ—e fuskan Gimbiya Mehwish a karo na biyu, auren su da ita nan da wata biyar kuma zan basa dukiya mai tarin yawa, Sannan zaka faษ—i duk abinda kake so Masarauta kuma zata maka Insha Allahu in bai fi qarfin mu ba.ย  Koma waye kai, a qasar nan kake, a garin nan kake, ko kuwa ba’a garin nan kake baย  duka ba damuwa Masarauta na maraba da kai.
Sannan Ina son gasan ya kasance nan da wata 1 mai zuwa da yardan Allah, duk wanda zai iya qofa a buษ—e yake”.
Bayan Mai martaba ya gama jawabin nasa ya tashi, shi da jama’an fada suka hau dawakai Sarki da waziri da sauran jama’an fadan sarkiย  aka nufi fada, yayin da sauran kuma manya manyan ฦดan kasuwa da saura masu abun hawa suka hau kowa ya kama hanyan sa.
Nan dai taron ya watse da ihu!! ya wanci da sunan Gimbiya a bakin su suka tafi, don kuwa ta nuna Jarumta maza manya jarumai har sha biyu 12 ba wasa ba.
Yayin da a gefe ษ—aya kuwa wasun su duk yawanci jikin su yayi sanyi, wanda abun da ya haddasa wannan sanyin da jikin nasu yayi ba komai bane faceย  jin abun da mai martaba Sarki Qaseem yace na kuma yin wani gasan.ย  gasan da sun san ba lallai bane ya faru, ko inma ya faru ba lallai wani ya cinye gasan ba. Dan suna ganin tun da waษ—an nan jaruman yaran Sarakunan ba wanda yaci gasa a cikin su bare Kuma wani daban a gefe.
Gasan ne suke tunanin ba mai ci amma tabbas sun san Mai martaba Sarki-Qaseem zai bada fiye da abun da ya faษ—a.ย  domin kuwa shi ษ—in adalin shugaba ne wanda babu irin shi ba iya nahiyar su ba har ma wasu nahiyoyin.
Sarki Qaseem mutum ne wanda baya ษ—aukan kan sa shi Sarki ne, yace dan haka yana daban da sauran talakawan sa. Yacce yake haka yake ganin kowa ma yake, Sarki ne mai qaunar talakawan sa da kuma ษ—aukacin jama’ar garin nasa, adalin shugaba wanda samun irin sa a yanzu akwai matuqar wahala, duk da kasancewan ฦดa ษ—aya tilo Allah ya basa amma bai zama mai fifita ta akan cewaย  ita ษ—aya ba, shi uba na gari ne kuma shugaba na gari, shi a wajansa sarauta ta Ubangiji ne ba amfanin zaluntar wani dan mulki ma tabbata zaiyi ba..
Duk abunda ake yi daga Umman Amjad har Abbansa suna cikin masu kallo a wajan taron, sannan duk abinda akayi sun gani. Sai dai su suna ษ“angaren masu yabawa bajinta irin na Gimbiya Mehwish.
Waste wa ake a wannan taron kowa da abunda yake furtawa albarkacin bakinsa. Kowa ya kama hanyan komawa gidansa.
Umma da Abba ke tafiya suna fira, Umma ce tace “Abban jarumin Umma kasan me?” A’a Maryama ta sai kin faษ—a. Umma tace “wallahi wannan yarinyar MEHWISH burgeni take yi sosai sosai inason mutum haka”.ย ย  Murmushi Abba yayi! Yace “ai dai kam abar burgewa ce ita dan kuwa tana da qoqari sosai fa Allah dai yamata albarka ya bata miji na gari”. Da Ameen Umma ta amsa.ย ย  Suka ci gaba da tafiyan su suna hiran su….

ย ย ย  ^^^ Gimbiya Mehwish ko isansu fada, shigan ta gida ษ—akin ta tayi direct ko takan kuyangun ta bata bi ba. Tana shiga haษ—aษ—ษ—en ษ—akin nata kan faffaษ—an gadon ta taiwa kanta masauqi.ย ย  Rub da ciki taย  kwanta.ย  tunani take “menene ke shirin faruwa da Ni haka? kaman wanda ake xuga mai martaba akai naa mai nayi haka? Papa kyauta zai yi dani ko me?”
Lumshe ido tayi!!ย  Tabbas wannan karon komi zai iya faruwa. Ga shi bata san wa mai martaba zai haษ—ata dashi ba kuma bata san mai sharaษ—in nasa ba.
Amma nufinsa tasan tabbas tayi aure ne ba komai ba.
Sanda ta gama juyin ta akan gadon nata ta tashi ta shige bathroom.ย  Wasta ruwa tayi ta futo, duk da yanayin da ake na zafi hakan bai hanata shiryawa tsaff cikin dogon riganta. ( masha allah!! hurul eyn)
Ko abakin alqalami faษ—an irin kyawun da Allah yaiwa Gimbiya Mehwish ba mae yiwuwa bane.ย  qoqartawa nike nake tara jarumta ran da muka ga fuskanta mu faษ—i ko kaso 2 ne acikin 100 na kyawun wannan halittar kudai ku qirataย  “hurul eyn”

Wajan mahaifiyarta ta nufa bayan ta fito ษ—akin nata, da kuyangun ta har ta isa qofar sashen kamun ta shiga su kuma suka juya.
Da sallama ta shiga ษ—akin da Ammaahn nata take, ba’a amsa mata sallaman ba sakamakon jikin mahaifiyar tata da har yanxu sai a hankali kawai!!ย ย  Kwantawa tayi gefen ta ko zata samu nistuwa dan sosai take jin wani iri a zuciyar ta ga halin da mahaifiyar ta ke ciki ga abubuwan da suka mata yawa a kai, bata da wanda zata faษ—awa damuwan ta! Ko kukan ta!!ย  Ammaaahn ta kaษ—ai gare ta kuma bata da ko lafiyan amsa mata sallama barai tayi lafiyan rarrashin ta!! a haka bacci yayi gaba da ita.

ย ย ย ย  (Allah sarki uwa da ฦดa, wani abu se soyayyyan uwa da ฦดarta
Allah ka sakawa iyayenmu da aljannah
Allah kabamu yara masu albarka dason mu da tausayin mu Alfarman Annabi SAW ).

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  KADUNA

^^^ Tafiya suke a motorn suna hira, Ameera na zolayan Soja jefi jefi Umma da Abba na sa musu baki. Little kuwa yana maqale jikin soja tunda ya ษ—auke sa yaqi yarda sauqa jikin sa. Wani wawan birki drivern nasu ya ja ji kake qiiiiiiiiiiiiiiii!!! Ameera ce ta sanya salati “innalillahi wa inna ilaihirraji’un!! Dan Allah bamu shirya mutuwa ba kabi a hankali.”ย  Soja ne yace “wai wani driver ne Abba kuka ษ—auka kam? So kake ka kashemu? Can’t you drive good? Mtswwwww!!” Qara qanqame sa Little yayi dan shima ya razana! Abba ne yayi gyaran murya, duk sai suka yi shiru. Ka kula da hanya ku kuma banson surutuย  okay. Drivern ne yace sorry sir mai mashine ษ—in ne ya shigo bai duba hanun sa ba. Okay just becareful with what ur’e doing,ย  okay Sir.ย ย  Motorn sai yayi shiru har suka isa anguwan GRA horn drivern yayi, mai gadi ya buษ—e suka shige.ย  Bayan yayi parking duk suka sauqa sukayi cikin gida.
Suna shiga side nasa yayi da already yake a gyare, har yanzu Little na maqale da shi. Ajiye sa yayi a kan kujeran da ke cikin ษ—akin yace “my boy let me take shower an coming” ok unkui.
Shiga yayi ya wasta ruwa ya fito ya shirya ya ษ—au yaron nasa sukayi palourn. Ya same su duka suna jiran sa cin abinci, da murmushi ya qarisa wajan!!ย  “Umma ni fa abaki zaki bani dan nayi missing en feeding na da kike yi” ya faษ—a yana zauna wa gefen Umman tasa. Unkui in granny ta baka food a mouth nima you wiy gim me a baci (you will give me a baki). Duka wajan dariya suka sa da turancin nasa da ko nuna maganan bai yi ba bare turancin, har Abba sanda ya murmusa!!!ย  Abincin suka soma ci wajan yayi shiru baka jin qaran komi sai na spoon’s da kuma taunan abinci, soja na ci yana bawa yaron nasa a baki..

After kaman 1 hour na dawo palourn
Zaune suke sun gama cin abincin hira suke cikin nishaษ—i da farin ciki!! Ameera ce tace “habeebyn Ummeyh wai yaushe zaka Bauchi ne? Kakus fa tana neman ka”ย  caษ“ gashi Ni kuwa ban shirya zuwa Bauchi ba. Umma ce tace “Aikuwa sai kaje dan nice nan zan kora ka” tura baki yayi Umma bakison ganina ko?ย  Carab Ameera ta amsa “ai kuwa Umma ke son ganinka kai dai asirin ka a rufe ka kama hanyan Bauchi state gobe.ย  Harara ya doka waย  Ameera ko ba gobe ba kam sai ta ganni.ย  “Haba bros angon Kakus so kake Amarya ta buga mu a court in bata ganka ba”ย  Daddyn Little ya faษ—a yana dariya. Tura baki soja yayi ya kalli Umma!!ย  Murmusawa tayi tace “ku fita idon Auta na ko na saษ“a maku son kai da Ameeran, sunkuyar da kai Daddyn Little yayi yana “Allah huci zuciyanย  Umman mu mun daina.
Dariya Soja ya saka!!! Yace “sistor kinsan mai na tuna kuwa?”ย ย  Girgiza kai Ameera tayi a’a ban sani ba sai ka faษ—a. Dariyan ya kuma sanya wa amma dai gaskiya storon ki yayi yawa sistor wai ษ—axu kin ganki kuwa, Kinga azara’ilu kawai abinki.ย  Harara ta masa ta haษ—a fuska!! Daddyn Little ne yace “karfa kaga kai soja kasan dai mun girme ka kuma zamu iya maka bulala kabar taษ“a Adda Babba. Umma ce ta murmusa in ga mai taษ“a mun Auta inaji dai ba sharri ya mata ba.ย  Haka suka ci gaba da hiransu tsakanin su suna darawa!! Kowa farin cikin ganin soja ne tattare da shi.
Abba kuwa kaman yafi kowa jin daษ—in ganin ษ—an nasa barin ma daย  ya gajesa a dai-dai lokacin da yake kusa da yin retire a aikin nasa. kasancewan shekaru sun ja kuma gashi babba sosai a cikin sojojin. Farin ciki yake sosai na ganin iyalan nasa kuma cikin farin ciki, yana kuma gode wa Allah da addu’an wanzuwar farinciki na har abada a gare su. Sai dai gefe guda na zuciyar sa, yaron sa yake tunani yana jin inama ace dashi duka a zaune anan wata qila da shima har da iyalan sa.

ย ย ย ย  Umma ke stokanan Autan nata. “Wai yaushe zaka je ษ—auko mun yarana en tunda ka dawo gida”ย ย ย  ษ“ata fuska yayi! Umma nifa in yarinyar nan Maha tazo gidan nanย  Tom barinsa zanyi ah to don tamun fitsaran ta bubbuge ta zan yi.
Dariya suka saka duka! har da Daddyn Little dan Abba ya tashi ya shige ciki shikam
“Shikkenan kuwa na huta sai ka tattara ka koma Bauchi ko Barack” inji Umma. Wato haka za kice Umma, tom ba inda zan je itace dai ba zata zo ba tayi zaman ta inma zuwan dole ne tom Mahreen tazo dan ta fita hankali. Daddyn Little yace “a’a bros karfa kazo gaba kana cewa na taya ka bata haquri ta yarda ta aure ka”.ย  Haษ—a fuska yayi!! Umma dai dariyaย  take yi ษ—an dama tasan kwanan zance in dai zance ne akan Mahar.
Little dake maqale jikin uncle en nasa yace “gilani cibal mawa unkul daliya a’aco..

๐ŸŒผ DAJII๐ŸŒผ
Yana hayewa saman dokin suka juya da niyan tafiya. Ido biyu yayi da wannan stohon da suka haษ—u ranan (wanda ya basa maganin da yake nema) ba tare da yaji alaman tafiyan zuwan sa ba ko wani alama kawai juyowan da yayi ya gansa.ย  Yaji mamakin ganinsa amma yaboye mamakin!!
Murmushi stohon yayi! yace “yarona sai gida ne?”ย ย  Gaida shi Amjad yayi tukun na bayan ya amsa, sai yace “eh baba gida zan koma naa samu abun da na fito neman.
Stohonย  Yace “tom yarona hakan yayi kyau ko Ina fatan dai baka storita da gani na ba? Duk da nasan dama kai ษ—in jarumin duniya ne ba mai tsoro ba.” Murmusawa Amjad yayi ba komi baba namaji daษ—in ganin ka
Stohon ne yayi murmushi! Bakin sa wanda kaman ba haqora ya washe yace “yauwa yarona. In kaje gida yau iyayen ka zasu maka wani magana inasoย  in iyayenka sun umurceka da yin abunda zasu faษ—an maka yau ka amsa kaji.
Yace “tom baba duk da dama ban kasance mae masu musu ba, komi Ummata tace ina yi in bai saษ“a Addini ba!ย ย  stohon Yace “haka ake son yaron kirki dama ina mai maka fatan alkhaeri Muhammadu, sannan ka rage yawan karatun Qur’ani da qarfi acikin dokan jejin nan Allah tsare ka ya kare ka akoma gida lafiya.”
Godiya ya masa, ,zai wuce yace sannan ko daa me wannan abun dake tunkarar ka yazo maka karka damu Yarona. Allah na tare da kai kuma ina tare dakai sannan kai ษ—in mai Sa’a ne mai kawo dai-dai to ga al’umma.ย ย  Ka amshi koma menene, domin hanya ce ta buษ—in haske da farin ciki a rayuwarka ina mai maka fatan nasara.ย  suka yi sallama ya juya ya kama hanyan gida dan tabbas yayi kewan Umman sa!!
Ya kama hanyan gida yana tafiya bisa dokin sa a wannan dokan daji da baka jin komi sai kukan stunstaye.ย  Mamaki ne cike da ransa na abubuwan da ke faruwa tsakanin shi da wannan dattijon. yanzu ma shi ai a iya sanin sa cikin farinciki yake zaune tare da iyayensa. Amma dai koma me zai yi yacce stohon ya umurce sa da kuma yacce iyayensa zasu umurcesa. Sunyi nisa sosai da tafiya ba abinda yake sai karatun Qur’ani a zuciyar sa tunda stohon can ya masa faษ—a ya daina ษ—aga murya Insha Allahu…

ย ย ย ย ย  Umma da Abba ne zau ne suna hira.
Sallaman Amjad suka jiyo tashuwa Umma tayi ayoyo yaron kirki sannu da dawowa ษ—an albarka, da murmushi kaman ko yaushe me nuna stantsar qaunan da yake wa Umman da ya qarisa cikin gidan zuwa rumfan da yake ma’ajiyar dokin nasa ya ษ—aure ta.ย  Zuwa yayi ya ษ—an ranqwafa ya rungume Umman sa uwata Barka da gida nayi kewanki!! Shafa kansa Umma tayi zata yi magana Abba yai Carab yace “ai kullum kai dai cikin kewan matar mutum kake ka kasa yin matar ka tom na kusa shiga tsakanin ka da kewan matata”” dariya Umma ta saka shi kuwa Amjad tura baki yayi.ย  “Abba ya kuma cewa dubesa gardi da shi yana shagwaษ“a”.ย  Umma ce tace ta isheka fa Abban jarumin Umma daga dawowan sa ko hutawa bai yi ba. Kama hanunsa tayi muje ka watsa ruwa kaji yaro na.ย  Bayan ya watsa ruwa alwala yayi bai tsaya cin abinci ba suka fice dan tafiya masallaci tare da Abban sa.
Suna fita umma ta ษ—auro alwala itama tayi sallah ta shimfiษ—a masu wajan zaman cin abincin su ta zauna jiran dawowan su.
ayahn sun idar da sallah suka tashi suka yo gida suna tafiya suna hira.
Da sallama suka shigo gidan, amsa masu umma tayi tana masu sannu da dawowa. Sun samu umma ta haษ—a komai su kawai take jira.
Dukan su zama suka yi a shumfiษ—in da tayi, Amjad ne ya zubawa kowa nasa shima ya zuba nasa, da bismillahi duka suka fara cin abincin. Shiru ba wanda yace komai har san da suka gama ci kusan lokaci ษ—aya suka cire hannu Dukansu ukun.
Amjad ne ya tashi ya tattareย  kwanukan da suka ci abincin Yana “Ummata tun da ษ—an ki ya dawo ki huta ba na gyara wajan”. Murmushi tayi!! Allah maka albarka jarumin Umma duk macen da ta auri ษ—ana ta huta duniya da lahira Allah baka ta gari. “Ameen” Abba ya faษ—aย  yana murmusawa!!
Da ya gama tattarawa ya kai madafi dawo wa yayi ya zauna washhh Ummata na gaji. Murmushi tayi sannu Autan Umma, Abba ne yace “ina Auta anan ya zo ya hana sauran zuwa Allah yaye maka lalaci Amjad”
Umma ta kalli Abbaย  suka yi magana da ido, ya jinjina kai, lumshe ido tayi itama ta Jinjina kai en ka mun ta buษ—e baki taceย  ” jarumin umma”ย  ya amsa na’am Ummata!!
Murmushi tayi!ย  “yauwa wani Alfarmaย  nake so kamun ko nace wani abu nake so kayi dan Allah kar kace a’a tunda dama nasan kai mai biyayya ne da jin magana Umman sa.”
Lumshe ido yayi!! Yacce suka yi da stohon can ne kawai ya faษ—o masa a rai.ย  Ummata ko me kike so a duniyan nan inyi in dae raina zse iya yi zan yi Insha Allahu in har bai saษ“a wa Allah ba.
Murmushi tayi!! na sani jarumin Umma ba zaka qi ba, Allah maka albarka, wannan kuma ba saษ“on Allahย  ba ne saide ma Allah yaji daษ—in abunda zaka yin.
Tom Umma ta ina sauraren ki.
Nan take ta kwashe labarin komai ta basa komin yacce akayi tun ranan farko har jiya yau da aka kammala da kuma abinda ake ciki, ta kuma faษ—a masa abinda take so yayi.
A ransa kuwa ba don ya riga da yace wa Umman sa komai zai yi ba da gaskiya zai bata haquri!!ย  Kuma sai yanzu ya fara gane maganan da tsohon can keyi yake kuma nufi.
Kalllon Umman tasaย  yayi.
Umma ayya dai, yanxu mai za’a cewa wannan abun? auren jari ko auren me?
Umma nifa banson auran wacce zata rena mun iyaye ko ni. dan baย  ๐™ฎ๐™–๐™ง ๐™จ๐™–๐™ง๐™ ๐™žย  take ba ko wace ce zan saษ“a mata akan ku.
Murmushi Umma tayi ta qara masa bayani da basa baki, kaga ga yacce Sarki yace kai da kake ษ—an gari kuma cikakken jarumi, ko so kake wani daga wata duniyar ko aljani yazo ya karษ“e mana gari?
Ni dai ka amince kawai kaji Jarumin Umman sa Sadaukin Umma.
Yace “shikkenan Ummata in hakan zai saku farinciki ke da Abba na amince insha Allahu zan yi kuma zan ci.
Dariya Abba yasa, yana kai masa bugu,ย  Wallahi yaron kin nan ya renamu, yana so yana kaiwa kasuwa fa, dan ma baiga Gimbiya ba har wani batun aure yake tun bai lashe ba halamu dai kafaษ—a kogin qaunar Gimbiya, ka kusa yin mata nima tawa matar ta huta da maganan kewan ka ka dinga yin na matar ka.
Turo baki yayi!! Abba zafa kasa na fasa kuma ba wacce ta isa ta haษ—a kanta da Umma ta kewan Ummata sai na mutu zan daina ina qaunanki Umma ta!!
Umma ce ta murmusa tace a’a jarumin Umma kar ka fasa ka ji kayi haquri koh jarumin Ummansa.
Abban sa kai kuma ka fita a maganan mu ba ruwan ka da yarona.
Murmushi Abba yayi!! da alama dai shima yaji daษ—in amince wan da yaron nasu yayi.
( sun riga sun tattauna kuma basu da shakkah a jarumtan yaronsu da kuma abunda zai iya yi)

^^^Gimbiya tasha bacci ta tashi in da tayi mafarkin, daya mata daษ—i amma ta shiga ruษ—ani.ย  wani muryaย  ke ce mata, ki dai na damuwa insha Allahu mahaifiyar ki ta kusa warkewa, tana gab da samun sauqi bayan dogon jinya na kusan shekaru fun 15
Duk da mafarkin ya ruษ—a ta amma taji daษ—inย  mafarkin addu’a tayi ta tashi ta ษ—auro alwala a dakin tayi sallah.
Tana zaune a sallaya mai martaba ya shigo ษ—akin da sallama, amsawa tayiย  kanta a qasa ta gaida sa ya amsa fuskan sa a sake.ย  Ibnateeyh kinji hukuncin da na yanke?
Tace eh naji Papa Allah ya san ya haka ne alkhaeryh.
Yace Ameen Allah yaย  maki albarka,
Kaman yacce kika tsara tun farko, nimaย  nace wanda yayi nasaran buษ—e fuskan ki kaman yacce kika buqata, ko akwai wani sharaษ—in?
Sauqe kai qasa tayi Papa… Uhmm Daga baya za’ayi. Mai martaba yace menene?
Tace dama Papa tun da, dai ba cutan da baida magani ina so, ya zamana wannan wanda zai lashe gasar ya nemowa Ammaah taย  magani kamun bikin.ย  Kanta a qasa tai maganan.
Mai martaba bai ce komi ba, can ya nisa yace “naย  amince Amma kisani tabbas aurenkiย  nan da wata 5 duk wanda ya buษ—e fuskanki ya nemo ko bai nemo ba. Kuma ba ฦดaฦดan sarakuna bane wannan karon kowa da kowa ษ—an talaka, ษ—an gari, ba ษ—an gari ba duka. Ina maki fatan dacewa da miji na gari Allah maki albarka.ย ย ย  Da Ameen ta amsa kan ya a qasa dan bata da tacewa sai abinda Allah yayi da ita.
A haka suka ษ—an taษ“a hira, can da dare ya ja ta tashi tawa Papan nata sallama ta fice a sashen tayi ษ—akin ta.

ย ย ย ย ย  ^^bayan sun gama hira dare ya ja, kaman ko da yausheย  haka iyayen nasa suka masa, har ษ—akin sa suka raka da Umma tayi mai addu’a,ย  Suka yi sai da safe suka jan masa qofa. Suka tafi nasu wajan baccin.

ย ย ย  AFTER 1 WEEK
^^^ย ย  a haka rayuwan ke tafiya in da yanxu har anci sati a cikin watan ษ—aya da aka ษ—iba za’ayi wannan gasan da mai martaba yace.
Kwata-kwata mutane 2 ne suka fito akan zasu yi gasan, kowa ya sare da ganin lamarin ฦดaฦดan Sarakunan yacce suka yi da Gimbiya.
Mutum na farko, Yaron wani Attajiri ne a masarautan, wanda yake ji da jarumta da kuma dukiya, kuma yake ji da kansa. Kasancewar yana practicing na faษ—an hakan ya sanyaย  ya qware sosai. Sunan sa ๐˜ผ๐™‰๐™’๐˜ผ๐™ย  kuma dama already yana cikin masu son Gimbiya Mehwish.
Sai kuma mutum na biyu shine ๐˜ผ๐™ˆ๐™…๐˜ผ๐˜ฟย  shi kuma ya fito ba don yana son komi akan abunda aka saba sai dan kawai yaย  farantawa mahaifan sa da kuma son karya ji-ji da kan yarinyar na ganin da takeย  tafi qarfin a buษ—e fuskanta common fuska
Sunyi zama da mai martaba dukansu biyun, inda yace masu akwai wani sharaษ—in bayan wannan Amma wancan ba dole bane. Buษ—e fuskan Gimbiyar shi yafi muhimmanci.
Muddin ษ—ayan su yaci na farkon yayi alqawarin yin abunda yace kuma nan da wata biyar aure tsakanin sa da Gimbiya Mehwish ya qara da cewa “ko bayan raina ni Sarki Qaseem wannan alqawari na ne. Nan da wata biyar auren MEHWISH da duk wanda ga lashe gasan.
Akwaiย  wani mai magana a cikin ku? Ko wanda yake da abun cewa? ba suce komi ba dukan su biyun, wanda hakan ke nuni da kowa ya aminta da batun sarki
Haka zaman nasu yazo qarshe kowa ya kama hanyarsa bayan mai martaba ya sallame su.
Awannan satin ukun da suka rage kullum cikin practicing Anwar yake dan shi lallai sai yayi nasara saboda yana son ta(hhhh Reader’s a tafawa Anwar).

ย ย  Shi kuwa gogan naku Amjad ko a jikin sa lamuransa yaci gaba dayi kaman ba zeyi abunba har ma mantawa yake da batun gasan.
Yau ma da yake saura kwana uku ya shiga jeji kuma bazai koma gida ba sai ana gobe gasar.ย  Sakamakon magun gunan da yaje ษ—ebowa Abban nasa, duk da dai sun hanasa zuwa amma ya basu haquri ya tafi.

ย ย ย ย ย ย  Sun qara haษ—uwa da wannan stohon
Yace “yarona allah maka albarka naji dadin daka wa iyayenka biyayya, sannan in anyi duniya dan Manzon Allah SAWย  wannan gasar Insha Allahu kai ne zaka lashe.
Sannan abu na biyu da akace ma kai ne zaka ci. Dan dama kai ne, ake jiran zuwanka,ย  kai ne kake da abunda ake nema,ย  dalilin shigarka gasan kenan dan yana cikin kundin qaddaran ka kuma hanyan yayewan wani hijabi a rayuwar ka. Insha Allahu qofofin ainafin rayuwanka da sanin wanene kai asalinka na gab da buษ—ewa. Ina mai maka fatan alkhaeri da nasara a ko da yaushe.ย ย  suka yi sallama yana masa fataan alkhaeryhn.
Ya dai ci gaba da abunda zai yi a dajin,. Amma duk da haka sau da yawa maganganun wannan dattijon na masa yawo a kwakwalwar sa. Ya dae share yaci gaba da abunda yakamata.
Bayan yayi kwana biyu a dajin ya samu abun da yaje nema yau ne zai koma kuma gobe ne gasan da za’ayi insha Allahu.

Muje zuwa……

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž,

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
โ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ข
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ยฎ_* โœ๏ธ
โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€โ”€
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ษ—amfare da bin ฦ™a’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` โœ๏ธโœ๏ธโœ๏ธ
____________(โœช)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
โ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ขยทโ€ข

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 29&30

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย  QASAR JIDDAH

Wani haษ—aษ—ษ—en gida na kutsa kai ciki.
Fatabarakhallahu Ahsanul Khaleeq! shine abinda baki na ya furta.
Wasu kyawawan ฦดammatan larabawa na gani su biyu tsaye a harabar gidan, wanda a shekaru ษ—ayar bazata wuce 17/18ย  ba, ษ—ayar kuma bazata haura 20 ba.ย ย  Sanye suke da dogayen riguna komi iri ษ—aya, sai dai color da ya ban-ban ta.ย ย ย ย  Na babbar da ya kasance peach colour, na qaramar kuma white colour.ย ย  Farare ne su duka, fuskan su mai ษ—auke da dara-daran idanuwan su ga siririn hanci kaman su suka wa kansu, sai dai qaramar tafi babbar qaramin baki. Babbar da alama tasa ribbom akan ta, ganin yacce tayi rolling da ษ—an kwalin rigan nata. Ita kuwa qaramar xubo da gashin nata tayi a bayan ta sai ta yafa ษ—an kwalin rigan kaman veil. Masha Allah!!ย  Gashi kam har gadon baya ga tsayi ga baqi. Dukan su biyun cikakkun ฦดammataye ne, dan kuwa ko wanni qira na budurci ya gama bayyana a jikin su. inka gansu kaman ฦดan biyu saboda kaman su bazaka ce ga wacce tafi kyau ba cikin su. Babbar ce tace “MAHAย  please dubo mana Ummeyh, tun ษ—azu fa bata fito ba, kuma nafiso muje da wuri”.ย  Wacce aka qira da Maha ce ta tura baki “uhmm nifa yaya MAHREEN ba son komawa ciki nake ba na riga na fito inkoma ciki nabar Sa’a ta caษ“, mu jirata kawai ko kuwa ke ki koma ki dubo ta Ni dai ba inda zani, sai kace Ummeyhn kwana zata yi a cikin gidan”.ย ย  kama haษ“a wacce aka qira da yaya Mahreen tayi taceย  “Lallai Maha Ni kike cewa ba zaki qira ta ba ko? Good ya miki kyau” ta faษ—a tana qwafa.
Wata dattijuwa ce ta fito harabar gidan, wacce girman ta bai ษ“oye kyawun ta ba. sanye take da dogon rigan zani ta yafa mayafi hanunta riqe da jaka da kuma key wanda da alama na motor ne. Wajan da ฦดammata biyun nan suke tsaye ta nufa tana cewa “yaran Ummeyh na tsayar da ku ko kuyi haquri”.ย  Qaramar ce ta tura baki “Ummeyh kin kama kin daษ—e kinaso muyi late ba”.ย  Wai kekam Maha bakyaji ko harda Ummeyhn a rashin kunyan naki?ย ย  “Qyaleta Mahreen Allah ya shirya ta ai zata haษ—u da habeeby inshร  Allahu zai yi maganin rashin jinta.”ย  faษ—in Ummeyh tana bankawa Maha harara. Maha tace “yanzu Ummeyh dan kawai nace zaki fito ai mujiraki shine rashin kunya kaman ana jirana?”.ย ย ย  Maha ubanki ne ke jiranki, inbaki rufe baki ba zakisa afasa tafiyan nan dake. Allah na gode maka ni Jamila yara kaman masu ganin hanjin junansu, Allah ka shiryamun su ka masu albarka, Kuwuce ku shige motor mu tafi marassa ji kawai.ย  Buษ—e gidan gaba Maha tayi zata shiga, kallon da Ummeyh ta jefa mata ya sanya ba shiri ta juya ta buษ—e baya ta shige tana tura baki. Gefen mazaunin driver Ummeyh ta buษ—e ta shige ta zauna batare da tace komi ba. Ganin haka ba tare da ko tari ba Mahreen ta buษ—e mazaunin driver ta shiga kallon Ummeyhn nasu tayi, ba tare da Ummeyhn tasu ta ko ษ—ago ba ta ajiye mata key en ta ciro waya tana picking call wanda da alama baban yaran nata ne. Idon Mahreen ya kawo kwalla bata tada motorn ba tayi shiru, “zaki tada motorn muje ne ko kuwa kun fasa tafiyan ku koma ciki inada abun yi” Faษ—in Ummeyh.ย ย  Mahreen tace “Ummeyh afuwan kiyafe mana bazamu sake ba karkiyi fushi dan Allah Ummeyhl khair”ย ย  naji banyi fushi ba tada motorn muje Allah maki albarka.ย ย  Key tawa motorn mai gadi ya buษ—e masu gate, ficewa sukayi a gidan yana masu Allah tsare hanya.ย  Tafiya suke tana driving a hankali ba high speed ba, cikin motorn shiru bakajin muryan kowa sai Ummeyhn su da ke waya.ย  Wayan ne a kare a kunnen ta tana magana “Abeeyhn suย  yanzu muka fito gidan muna hanya” shiru tayi alaman tana sauraran na ษ—ayan bangaren, can ta kuma cewa “a’a Abeeyhn su ban qira sa ba, sai mun isa airport en zanqira sa inshร  Allahu,ย  Okay tom shikkenan Allah dawo da kai lafiya gasunan duk zasuji gaisuwa, sallama suka yi ta kashe wayan.ย ย  Abbeynku wai Allah kaiku lafiya hope Mahreen kin ษ—au card en ciran kuษ—in ki?ย ย  Eh Ummeyh na ษ—auka. Maha ce tace “Ummeyh haka zan tafi ba waya? baki sauya mun ba fa tunda ya ษ“aci”ย  rashin jinki ya sauya maki faษ—in Ummeyhn tasu. Jan baki Maha tayi tai shiru, dukansu shiru a motorn har suka isa airport en wajan parking suka yi parking.
Fitowa suka yi duka a motorn sunzo dai-dai jirgin da sukayi booking ya kusa tashi, kayan su dake Boot Mahreen ta fitar masu ta kulle Boot en, miqawa Ummeyhn tasu key tayi “Ummeyh ga key en nan” amsa Ummeyhn tasu tayi ta jefa a jaka.ย ย  Maha ce tayi magana “Ummeyh bakice komi ba maganan wayata, Ummeyh kiyi haquri”.ย ย  Maha bakyaji ko kaษ—an Ni zaku ta sawa surutu, sannan kice in sai maki waya da kuษ—i na? Maha yaushe zaki girma ne?.ย  Tace “Ummeyh kiyi haquri bazan sake ba.” Good inkin so ki sake kuma in yamaki in kinje can en ma kiyi ta masu rashin ji, kinji wallahi tsab ina zuwa xan shirya na maida ke Adamawa wajan su Ardo ku fama dan shi ne dai-dai ke.ย ย  Ido cike da hawaye Maha tace “Ummeyh kiyafemun kiyi haquri Allah zan dinga ji, kawai uhmm sai tayi shiru bata qarisa ba.”ย  A’a qarasa inajinki kawai me?ย ย ย  Announcement da akeyi na kowa ya samu wajan zamansa ne ya tsayar da maganan nasu, suka jaa trolly nasu suna ษ—agawa mahaifiyar tasu hanu. Allah tsare hanya tace masu tana qara jaddada masu su nistu suji magana, bayan sun shige jirgin motor ta koma ta shige amma bata tafi ba sanda taga ษ—agawan jirgin su Mahreen ษ—in.ย ย  Lumshe ido tayi tana “zanyi kewanku yaran albarkan Allah tsaremun ku ya kare ku Ameen ya Rabbi”. Ta tada motor tabar airport en.
Zaune suke a cikin jirgin Maha ce kusa da window Mahreen a gefen ta.ย  Yaya Mahreen kiga Ummeyh taqi sayamun waya fa.ย  Mahreen tace “ke ษ—ince bakya ji ko kaษ—an Maha, amma karkiย  damu in muka isa muka yi waya da Abbeyh sai ki faษ—a masa ko.”Caษ“ lallai ma yaya Mahreen Abbeyh kam zai ce yaushe ya sayamun wacce ta ษ“acin kuma kinsan Abbeyh da faษ—a gwanda dai na lallaษ“a Ummeyh.ย ย  “Allah shiryaki Maha, sai kiyi haquri har ki daina rashin ji Ummeyh zata sai maki” inji Mahreen.ย  Maha tace “yaya Mahreen nikam fa ba zani Adamawa ba yaya mus’ab mugunta, dan gwanda ya habeebu Ni ke stokanan sa”.ย ย  Zakiji dashi kuma zuwa Adamawa dole Ni dai inason ganin Arษ—o dan haka zani Adamawa, kema in dai Ummeyh tazo kinsan dolen ki kije. Maha tace “yaya Mahreen ai Arษ—o dan yaga sunan matar sa gareki shiyasa ke yake raga maki, Nima da mijin Kakus na nan nasan ni zai fi so tunda nice mai sunan matar sa.”ย  Murmusawa Mahreen tayi!! Qanwata Maha rigima…
Driving Ummeyh take har ta iso haษ—aษ—ษ—en gidan nasu, horn tayi mai gadin yazo ya leqa ganin ita ce da wuri ya buษ—e gate en. Shigowa da motorn tayi, rufe gate en mai gadin yayi yabi motorn da gudu yana Hajiya sannu da dawowa ayi haquri na zaga ne. Murmusawa tayi ba komi malam idi, ta faษ—a ta shige cikin gidan.ย  Komawa wajan zaman sa yayi ya zauna yana magana shi kaษ—ai “gaskiya wannan matan ta huta duniya da lahira ba ruwanta da masifa yaran ta haka, Alhaji ne kawai yake taษ“a wa Allah Alhamdulillahi wasu kuษ—i bai rufe masu ido ba, Allah sa ku gama da duniya lafiya Allah bawa yaranki mazaje na gari.”
Ko da ta shige palourn nasu ganin gidan tayi ya mata girma, tun yanzu ta fara jin kewan ฦดaฦดan nata gashi ษ—an Autan nata yana makaranta bai dawo ba da tabbas dashi za’a yi wannan tafiya dan rigiman sa. Ajiye mayafin nata tayi da handbag nata ta zauna a ษ—aya daga cikin manya manyan kujerun da ke babban palourn nasu. Waya ta ciro a jaka tai dialing number, kashewa akayi ko da qiran ya shiga. Ganin an kashe Murmusawa tayi Abeeyh rigima har gobe bazaka dinga ษ—aukan qira na ba sai dai a kashe a qirani, bata gama idasa tunanin da take ba call en nasa ya shigo da murmushi ta ษ—auka ta sa a kunnen ta. “Assalamualaikum wa Rahmatullahi wa Barkatuhu ranka ya daษ—e ษ—an fulani”ta faษ—a fuskanta shumfiษ—e da qayataccen murmushi mai taษ“a ran duk mai kallo da saurara!!ย  Bayan ta saurari amsar da aka bata a ษ—ayan ษ“angaren cewa tayi “Abeeyh gani a gida kam ni ษ—aya ba kai ba yara gidan har storo yake ban, saurara wa tayi tana sauraron abinda ake faษ—i a ษ—aya ษ“angaren, sa wayan tai a handsfree ta ajiye a hanun kujeran da take zaune kai tana warware ษ—an kwalin kanta.ย  “Hajiya ta da girmanki gida ya baki storoย  Autan naki bai dawo bane?” Faษ—in Abeeyh.ย  Abeeyh ina Auta ya dawo da na gansa ai da sauqi, kuma ma wanne girma ne garen? Murmusawa akayi a ษ—aya ษ“angaren yace “Tom Hajiya ta a samu a huta ko we’ll talk later”. Tom ranka ya daษ—e mijin Hajiya sai naji ka ko Allah taimaka ayi aiki lafiya, Abbeyh yace a ษ—ayan ษ“angaren “au wai mijin Hajiya ko hhhh wata ta jiyoki ki kasheman kasuwa afasa aurena ni da ke ne.” Byee ranka ya daษ—e mijin mata huษ—u, ta faษ—a ta kaste wayan tana dariya! Miqewa tayi ta shige bedroom.
Bayan ta shige bedroom toilet direct ta wuce ta wasta ruwa ta fito.ย  Zaunawa tayi bakin dressing mirrow ta janyo wayanta tayi dialing layin da akayi saving da habeebi Auta akai, sanya wayan tayi a handsfree ta ษ—aura akan mirrow desk en jin layin na tafiya.ย  “Hello Ummeyh ta” abinda aka faษ—a a wayan wanda ke nuni da wanda ta qira ya ษ—auka. Habeebin Ummeyhn da ya akayi? Ya kuke? Ya gida ya gajiyanka? Shagwaษ“e fuska yayi kaman yana gabanta “Ummeyh ta kowa lafiya sai nine ban da laafiyah”. Da yanayin damuwa tace “Habeebee me ya sameka?”ย  Cewa yayi a ษ—aya ษ“angaren “Ummeyh gajiya kuma inaso na ganki”ย  ajiyan zuciya ta sauqe! ta ษ—an murmusa habeebin Ummeyh soon Ina zuwa ko tunda kaikam kaqi biyowa kawuce gida direct abun ka, yanzu ma qannen ka suna hanya duk inda suke insha Allahu nasan jirgin su ya kusa landing ka qoqarta ka ษ—auko su ba dan halin su ba. Shikkenan Ummeyh ta Allah iso dasu lafiya kema yaushe zaki zo? Habeebin Ummeyh surprise zan maku amma nakusa kaji, yace “Tom Allah kaimu ya kawoki kema lafiya Ummeyh ba na tashi na shirya kamun su iso byeee Ummeyh ta” ya kashe wayan.ย  Cigaba da shafa mai Ummeyh tayi ta tashi ta saka dogon riga dai-dai mara nauyi tabi lafiyan gado ta kwanta cike da kewan yaran nata da kuma mijin nata….

ย  ———
A Nigeria kuwa bayan soja ya gama waya da Ummeyh har zai bi gado ya kwanta sai ya tuna ba marar kunyan bace kaษ—ai zatazo har da mutumiyar sa Mahreen. Dira yayi a kan gadon ya shige toilet, a gaggauce ya wasta ruwa ya fito ษ—aure da towel ษ—aya ษ—ayan kuwa yana qoge suman kan sa. Shiryawa yayi cikin qananun kaya army t-shirt da jeans, fesa turare yayi. Sanda ya qarewa kansa kallo a mirrow kamun ya fice a ษ—akin ya ja qofan side nasa ya kulle kamun ya qaraso cikin main palourn nasu, bai tarar da kowa ba a palourn shiru har ya juya zai fice yaji muryan mai aikin nasu na cewa “adawo lafiya Autan Umma” amsawa yayi har zai wuce da ya tuna dai ba marar kunyan bace kaษ—ai kar su iso ba abun ci sai ya juya ya mata magana “yauwรก mama nace ba a ษ—an tanada abinci mana Umma nada baqi daga jidda, mai aikin tace “ba dai su mai sunan amarya ba?”ย  Eh mama sune amma kar afaษ—awa Umma in ta tambayi ko Kinga fitana kice mata eh naje anguwa. Shikkenan Autan Umma adawo lafiya Insha Allahu zan tanadar masu dan mai sunan Amaryaย  mutumiya ta ce, taษ“e baki yayi yace “shikkenan sai mun dawo” ya faษ—a yana ficewa a palourn.
A tsakar gidan ya hangi Little na ball da wani soja, har ya juya zai yi hanyan parking lot sai yaji muryan Little en “unkui where are you going?” Big bruh anguwa zani kayi ball naka okay. Da gudu ya bar Ball en yazo ya riqe qafan sa yace “nidai a’a unkui anbika anguwa anfaca baii en”. Murmushi soja yayi yace “shikkenan let’s go bruh” wajan motor suka wuce suka shiga, key yawa motorn mai gadi ya walgale gate en da gudu yafice a gidan suka yi hanyan KADUNA STATE AIRPORT.
Isar su airport yayi dai-dai da lokacin da jirgin da ya taso daga jidda yayi landing, bayan wasu mintuna mutanen da ke jirgin ne suka fara futowa. Yana zaune daga cikin motorn Yana kallon mutanen dake fitowa a jirgin carabb idonsa ya sauqa a kanta tana sauqowa a jirgin, gyalen rigan jikinta iska ya ษ—auke wanda hakan ya bawa gashin kanta kwantacce dogo baqi daman bayyana, siririn tsaki yaja ya fito a motorn yana faษ—in “yarinya sai rawan kai”.ย  Hango mutumiyar sa da rolling tana sauqowa a nuste ya sanya shi ษ—an murmusa wa! Idonsu ne ya haษ—u bayan ta ษ—auko gyalen nata ta qara yafawa da murmushi ta yo wajansa tana qoqarin rungumesa ya dakatar da ita “ke malama tsaya, bayan kingama tallata wa duniya cinyayyen kan naki ne kikeso kuma ki taษ“ani ace wai Nima banda hankali irin ke? Tom ki nistu, tunda ke ko a cikin jama’a sai kin raba halinki.”
Murguษ—a baki tayi ta kuma yin qwafa, da alama ranta bai yi daษ—i ba! kai kuma ba’a maka gwaninta.
Wucewa tayi Inda yai parking motor ta buษ—e gidan gaba ta shiga.
Mahar ce ta qaraso da murmushi! Afuwan mun sanya ya soja jiranmu, kallon ta yayi Au kema sojan zakice ko?ย  murmusawa tayi tana kama kunne noo ya habeeby. Wajan Motorn suka nufa, Hajiya Maha na ankame a gaba haka Mahreen ta buษ—e back seat ta shige shikuma ya shiga mazaunin driver yaja Motorn suka nufi hanyan gida.ย ย  Mahreen da ke zaune a baya ce tace “ya habeeby ษ—an wa ka samo? Kyakkyawa kaman ni haka”. Dariya Maha da ke gaban Motor ta sanya, wai yanzu har zaki ce kyakkyawa kaman ke yaya Mahreen kyau ne dake? Kallon da habeeb ya aika mata dashi shi ya hanata qarisa sauran maganan ta juyar da kai tana magana qasa-qasa.. Mahreen ce tace “ya habeeby ษ—an waye?”ย  Yanzu zakiceman baki gane Little ba Reeyhn?ย  Zaro ido Mahreen tayi tana ษ—aga Little da ke shan baccin sa cikin kwanciyar hankali tace “don’t tell me yaron Adda Ameera ne wannan ya habeeby?”ย  so now anyi mumyn zamani tunda dai baki gane ษ—an ki ba. “A’a fa ya habeeby kasan dai rabon mu da Nigeria tun Auren Adda Ameera bamuzo ba da ta haihu a waya kawai nake kallon sa, yanzu dai wannan kyakkyawan saurayin yaronmu ne wow ya habeeby soon zamu zama surukai” Mahreen tafaษ—a tana murmushi ganin Little ya buษ—e ido.ย ย  Little ne yace “unkui my head” kwantar da shi Mahreen tayi a jikinta sai yaqi yasa kuka ya miqawa unkui habeeb hanu, big bruh Ina driving ne zaka zauna jikina what’s wrong with you? Juyowa Maha tayi ta miqa masa hannu tana murmushi, ba ko gardama ya yarda ta ษ—auke sa, lallashin sa tayi yai shiru ya qanqame ta kaman itace maman sa.ย  Kallon su habeeb yayi yace “hali yazo ษ—aya dole aso juna ai” Maha murguษ—a baki tayi batace komai ba, motorn shiru ba qaran komai sai na AC dake tashi.
Suna isa gida Maha ko tsayawa a gyara parking batayi ba, little en ma ko tsayawa ษ—aukan sa batayi ba da gudu tayi cikin gidan tanaย  “ayoyo ummata ayoyo ummata ayoyoo ummata”.
Kaman daga sama haka umma taji muryan Maha, aikam Mahan ce dan tana shigowa palourn jikin Umma ta faษ—a.ย  “Ikon Allah ashe kuna hanya doter, ayoyo sannun ku gajiya ko” ta faษ—a tana rungume Maha. Maha taceย  “Umma i miss you wallahi” miss you more doter yanzu kam ba gaki ga Umman ki ba ฦดar kirki.ย  shigowan soja da Mahreen ne da Little da ke kukan Maha ta tafi ta barsa ya sa Umma ษ—ago kai tana washe baki tace “Lale marhabun da yaran kirki” Mahreen tazo ta rungume umman tasu itama. Maha jawo little tayi ta lallaษ“a sa tayi shiru, Kallon habeeb Umma tayi “wai dama Auta kasan ฦดaran nan na hanya baka faษ—a mun ba Gwaggon ku ma bata sanar da ni ba, na tambayi mama wai kace mata kaje anguwa, yanzu kai zaka nemo masu abinda zasuci a take kamun adafa ko?”ย  sosa qeya yayi Umma nima fa bansan suna hanya ba kuma ai mama ta dafa masu abinci.
Mama mai aiki ce ta shigo palourn da sallama riqe da tire a hanunta mai ษ—auke da abun sha da kulolin abinci, kallon ta Umma tayi “wai mama kinsan da zuwan su ne kema tunda naga har da abinci” murmushi mama tayi tace “Hajiya ai mana afuwa ni da soja fitan sa nagani yace zaije ษ—auko su shine nai sauri haษ—awa ฦดan ษ—akina abin taษ“a wa nasan tafiyan hanya akwai sa yunwa” Umma Murmusawa tayi “au wai Ni kawai kuka wa surprise shikkenan ai sannun da aiki mama, Auta sannu da gajiya, yaran Umma sannunku da zuwa sauqo kusha ruwa ko” ta faษ—a tana kallon Maha da Mahreen. Sauqo wa suka yi dan shan ruwan, mama ta masu sannu da hanya, da murmushi duka suka amsa barin ma Maha dan mutumiyar mama ce sosai.
Habeeb yace “Umma ba na shiga ciki nikam yau Little yaga mai irin halin sa yaqi ni” Umma ta kallesa zaka fara ko? Tura baki Maha tayi, hararan ta habeeb yayi ya nufa hanyan sashen sa, bin bayan sa Maha tayi da harara. Kallon su duka Umma tayi ta girgiza kai kawai cewa take a ranta “Allah shirya mun ku ya nunan randa zaku zauna lafiya”.

ย ย  ———
Amjad ya koma gida lafiya.ย  Kaman koda yaushe sunci abinci tare da iyayen nasa da fara’a daย  dariya suna hiran su, inka gansu ba zakaceย  iyaye da ษ—an su bane.
(Ba kaman wasu iyayen namu ba a yanzu, in baka ja ษ—an ka jiki ba wa zai ja maka? Mu gyara iyaye).
Umma ke stokanan sa “wato jarumin umma don anfara jin qamshin surkata shine aka kwana har biyu ajeji ba’a yi kewan Umma ba ko?”ย  ฦata fuska yayi yace “Allah Umma nayi kewan ki fa Kuma ni ba wacce zata sa na mance da Umma ta, Nifa Umma zakisa ma nafasa abun nan ma”( dukda aransa yarasa dalili yaji yanason yin gasan dan kansa
Amma yabar hakan wa son sauqe mata girman kan da takeji dashi na ba wanda ya isa yabuษ—e mata fuska).
Umma tace “ah ah yi haquri jarumin ummansa baza’a yi haka ba maย  kaji.ย  Abba dai yana kallon su yana murmushi amma bai ce komai ba, A haka suka cigaba da hiran dukansu na dariya Amjad ya murmusa!
Dare yayi lokacin kwanciya kaman yacce suka saba kullum haka suka yi har ษ—akin sa iyayen nasa suka rakasa Umma ta masa addu’a suka ka masa bargo suka yi sai da safe suka fito suka nufi nasu ษ—akin. Bayan sun shiga nasu ษ—akin alwala suka ษ—auro suka fara nafila da niyan Allah ya bawa yaron nasu nasara in hakan alkhaeryh ne gare sa..
Amjad a ษ—akin sa bayan fitan iyayen nasa juyi kawai yake yi ya kasa bacci, shi dai yasan baida damuwa da abunda zasu yi goben, amma yarasa mai yahana sa bacci, ya juya haka ya juya haka har dai ษ“arawon bacci ya sace shi.

ย ย ย ย  MASARAUTA
A can gidan Sarki kuwa gimbiya tayi-tayi duk iya yin ta amma ina mai martaba yaqi fahimtar ta ya dage dole aurenta nan da wata 4 huษ—u, gashi gobe ne gasan da za’a kuma yi Insha Allahu.ย ย ย ย ย ย ย ย ย  Gaba ษ—aya ta rasa mai ke mata daษ—i, amma duk da haka dai ta saka aranta Insha allahu basu isa suyi galaba a kanta ba

ย ย ย ย  *WASHE GARI RANAR GUDANAR DA GASA**

Babban filin da ya kasance na gudanar da bukukuwan wannan masarauta, a cike yake fam da jama’a. Baqi da ฦดan gari sun hallara a wannan babban fili mutane ne a cike ba masaka stinke, ganin yawansu zai sanya ka tsammanin ba kowa da ya rage a wannan Masarauta, saboda irin tarin jama’a dake wannan fili.
Manyan baqi da ya kunshi Sarakunan garuruwan da suke makwaษ“taka, manyan mutane daga qasashe daban daban sun samu daman hallattan wannan gasan kasancewar yacce Sarki ya furta na ko daga ina kake zaka iya shiga gasan sai hakan ya bawa labarin wannan gasan zagayawa har garuruwa da dama wanda ba’a tsammani ciki kuwa har da Nigeria, baqi ta ko ina anzo dan kuwa kusan zuciyoyin kowa cike yake da ษ—imbin mamakin qarfi irin na wannan ฦณAR SARKI…
Mai martaba kaman ko da yaushe yana wajan da yake tanade dan zamansa tare da fadawan sa in ana gudanar da wani shagali a garin nasa, baqi kowa na zaune inda aka tanadar dan baqi manya da sauransu.ย  Gefe guda kuwa GIMBIYA MEHWISH ne zaune a kujeran da aka tanada domin ita, kuyangun ta ne zagaye da ita da sauran bayi maza.
Sanye take da kaya blue wanda colourn ya tafi da yanayin halittan qwayar idon ta, kayan riga da wando ne, wandon ya kasance mai ษ—an faษ—i wanda ba’a ganin yanayin jikinta hakama rigan bai kama ta ba sai dai ษ—amaran da ta ษ—aura a qugun ta wanda ya ษ—an bayyanar da shape enta, ta rufe fuskan ta da baqin veil kaman koda yaushe ba abinda kake gani sai qwayan idon ta wanda yakan burge duk wani mai kallon ta. Irin shiga da haษ—uwan da Gimbiya tayi da kyawun da wannan shiga ya mata, indai kana Kallonta tom kallonta kaษ—ai ya isa ya hanaka nasara akanta don haษ—uwa kam Masha Allah!!

ย ย ย ย ย ย ย  Gefen waษ—anda za’a gwabza dasu kuwa Anwar ne a zaune tare da muqarraban sa, shiri yayi irin na masu zuwa yaqi, sosai dai shirin ya masa kyau ya amshe sa. Qaqqarfan namijine wanda kana ganin sa kaga jarumi na gaske, shi kaษ—ai ne zaune a gefen masu gwabzawan da dukkan alamu ษ—ayan bai iso ba tukunna.
Mai magana ne yake jawabi da kuma mawa manyan baqi Barka da halartar wannan taro dan wasu ba’a ma taษ“a tsammanin ganin su ba. Sarkin shela na tsaka da yin magana yaji wajan yayi shiru juyawan da zai yi wani kyakkyawan mutum kuma qaqqarfa ne yake shigowa cikin taron, shigowan nasa ne ya ษ—au hankalin jama’a har ya sanya kowa kusan barin zancen da yake .
Tafiya yake cikin taqama da kuma nuna stantsar Jarumta, wani bafade ne yai masa jagora har wajan zaman da yake aka tanada dan shi, zaman sa ne ya baiwa mutane daman gane cewa shine ษ—ayan abokin gwabzawan Gimbiya, nan take waje ya ษ—au surutu qasa qasa kowa da abinda yake cewa.
Sanye take da kaya mara hayaniya zaka ranste ba dashi za’a gwabza ba, (dan ko shirin sa na zuwa jeji yafi wannan) sai dai shigen nasa yayi bala’in masa kyau Kasancewan sa fari kuma dogo sannan qaqqarfan jarumin na miji.
Siririn tsaki yaja ganin yacce duk akabiย  aka zuba masa na mujiyoyi(idanuwa) sosai ya tsani yawan kallo ga qananun surutun dake tashi a wajan, wanda baya da ko shakka gulman sa mutane keyi, tsakin ya kuma ja yana magana a zuciyansa “Ni wallahi Umma ba don ke ba banayin wannan wasan yaran, yanzu gashi sai qareman kallo ake ana gulma na in aka cinye maki Ni shikkenan kin huta ai” stakin ya kuma ka yana qara murtuqe fuskan sa, dan karma a raina sa gashi wai zai yi gasa da mace qanwar bayan sa kayan reni “gaskiya Ni Umma baki kyauta mun ba” ya faษ—a yana tura baki kaman yana gaban Umman tasa..
Dayawan mutane a wajan kallonsu ya koma kan Amjad, sakamakon ba kowa ne ya san sa ba, ko karatu ba’a garin yayi ba in ba dai kana shiga kasuwa da Sa’a ba tom sannan ne zaka iya cewa ka taษ“a ganin sa, ฦดammatayen wajen duk sun masa quri da ido.
Duk abun da ake ciki Gimbiya bata da labari kuma bata sani ba dalilin ta faษ—a tunanin yacce zata damu ta kada su a agasan nan ko Papan ta zai bar batun auren ta yanzu, taษ“atan da jakadiya tayi shi ya dawo da ita daga tunanin da ta faษ—a, tana ษ—aga ido Carab sai a kan fuskan Amjad, qare masa kallo tayi kamun ta taษ“e baki “wannan mutum har mutum amma sakali sakalci da girman sa harda tura baki kaman mace a haka ya shiga gasan Gashi dai da zubin jarumai” bayan ta gama zancen ta a ranta taษ“e baki ta kuma yi.
Jakadiya dake gefen ta ne ta murmusa tace “Allah ja kwanan Gimbiyar mu ฦณAR SARKI KUMA JIKAN SARKI SANNAN DAI MATAN SARKI, wannan yarima namu na gobe yayi qoqari tunda har idon Gimbiyar mu ya sauqa a kansa.”ย  Girgiza kai Gimbiya tayi wanda hakan ya bawa jakadiya daman fahimtar Yaren uwargijiyan nata abinda take nufi.
Wasu ฦดammataye can gefe ke surutu “ke fa mastala na dake rahama rashin hankali wallahi, bar batun hassada da kike wa Gimbiya yanxu ace kece a matakin datake ga wannan kyakkyawan halittar na tabbata bazakice haka ba, nifa wallahiย  da ace nice wallahil Azeem da kaina zan buษ—e masa fuskan nawa, ai dai duk kyawun ta ba lallai ta kamosa ba” wacce aka qira da rahama ne tayi shewa hehehe! Lallai ma ita fa ฦณAR SARKI CE ina zaki haษ—a kyawun ta da namiji kede faษ—i gskyh yamaki shiyasa kikace haka, murmushi tayi “rahama kenan, Allah dai ya bawa mai rabo Sa’a namu kallo ne amma duk da haka nide inaso yayi nasara” da Ameen sauran qawayen nata suka amsa….

Sarkin shela ne ya buqaci ganin Gimbiya da kuma ษ—aya daga cikin masu gwabzawa da ita, Sarkin shela bai gama rufe bakinsa ba, anwar ya miqe ya fito don baiso Amjad ya fara ballema yaci dan tun da ya ษ—aqa ido ya gansa yaji kishi ya rufe sa.
Bayan ya shiga Filin ya tsaya, Gimbiya ce ta shigo filin itama cikin takun ta mai ษ—aukan hankali, tun da ta tashi har ta shiga idon Amjad da Anwar na kanta haka ma ษ—okacin jama’an wannan fili duk kowa kallonta yake, Amjad ne ya kauda kai “yanxu in ba Umma ba wannan qaramar yarinya zan aura” stakin ya kuma ja ya kauda kai.
Anwar da Gimbiya Mehwish sun fara fafatawa, Faษ—a Anwar keyi da gaske cikin qwarewa da kuma burgewa, abunda ya sanya har Gimbiya ta murmusa ganin Anwar faษ—a yake bilhaqqi da gaske kaman ba wanda zai janye abun fuskan ta ba, duk ta inda ya juya in ya kawo sara tarewa take, ko halaman kai masa sara ba tayi ba kawai kare nasa harin take ba ta mai da martani ba.ย  Tana yi tana kallon idon sa duk wani mostin sa da yanayin kai saran sa ta haddace,
Wasan da suke ya stuma jama’an wannan fili dan ba abinda kakeji sai ihu ana kiran sunan “GIMBIYA” da kuma “ANWAR”ย  kaman ance ya kalli idon Gimbiyar karaf yasa idonsa cikin nata wanda hakan ya basu daman kallon juna sosai kallon da ya janyo wa Anwar shagala da kusan mancewa a filin gasa yake,ย  Murmushin gefen baki Gimbiya tayi wanda rashin ganin fuskanta baze hanaka gane hakan ba ganin kwayar idonta kaษ—ai ya isa sanya mutum hasaso irin kyawun da murmushin ya mata!!ย  lumshe ido tayi ta kuma buษ—ewa kaman mai jin bacci g kuma wannan haษ—aษ—ษ—en murmushi akan fuskan nata abun da bai wuce seconds ba ya gigita Anwar, yana ganin abun da tai da ido ya susuce be ankare ba ya jishi aqasa.(subhanallahi sannu!!)

๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ” ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–”๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ba abun da kakeji yake tashi a wajan dai sunan GIMBIYA mutane na ihu suna qira.
Amjad dake zaune taษ“e baki yayi ya kau da kai. Runste ido Anwar yayi, yana jin kaman ya buษ—e qasa ya shiga dan kunyan da yaji ys lulluษ“e sa!

Amjad kau da kai yayi kaman bai san mai ake awajan ba, zaka ranste besan mai ke faruwa ba.ย ย  Amma yafi kowa sanin mai yafaru yana kallon duk yacce tayi wa anwar har ta faษ—ar da shi, qaramin tsaki yaja “kai ka jawa kanka bansan mai ka tsaya kallo ba a wajan wannanย  qaramar yarinya.”
Bayan Anwar ya fice a filin da kan sa aqasa bai ko tsaya ba yabar tsakiyar taron muqarraban sa suka bi bayansa.
Sarkin shela ne ya qira sunan Amjad dan ya shiga fili, Gimbiya kuwa tana tsaye a filin tana jiran shigowan sa. Amjad yaji anqira sa amma bai ko mosta ba, daga inda Umma ke zaune tare da Abba ta zubawa ษ—an nata ido, yana ษ—ago kai idon su ya haษ—e da na Umman tasa ba shiri ya miqe ya nufi cikin filin.
Tafiyarsa ma kaษ—ai abun kallo ne da burgewa gaba ษ—aya anzuba mashi ido kuma abinda ya stana kenan kallo!! Umma daga inda take zaune ta murmusa ganin yacce ษ—an nata ya haษ—a fuska kuma tasan idon da yaji yamasa yawa ajiki ne shiyasa cewa tayi “Allah ka shiryamun yaron nan” da Ameen Abba ya amsa, wannan yaron naki ai ko mace albarka yanzu fa kallon ne ya damesa haka muke fama kullum a kasuwa su kuma ฦดammatayen kaman me kallo kam, umma tace “Tom sunga ษ—an kyakkyawan saurayi ba dole ba, Allah dai ya basa Sa’a” da murmushi Abba yace Ameen.
Cikin tsakiyan filin ya tsaya fuskan nan a haษ—e kaman anmasa albishiri da mutuwa, ko alaman murmushi babu a fuskan sa wanda hakan bai ษ“oye kyau en sa ba.
Wallahi rahama wannan bawan Allah duniya ne dubi fa ya haษ—a rai ma kyau ya qara wayyo garin daษ—i na nesa inji hausawa inama nice Gimbiya, “Allah taroki bintalo” faษ—in rahama
Yana tsaye tana staye ko kallon inda take bai yi ba, fuskan sa a haษ—e (wai kace dan ma ฦณAR SARKI CE).
Suna staye shiru dukan su biyun ba wanda ya mosta kowa na kallon ikon Allah, a haka za’a yi gasan? Mai shela ne yayi magana “Allah ja kwanan GIMBIYA za’a iya fara wasa”ย  Amjad yana jin abinda Sarkin shela ya faษ—a amma hakan bai sanya shi motsawa ba staye yake yana kallon duk wani mostin ta.
Ganin yayi shiru kaman mai tunani hakan ya bawa Gimbiya daman ษ—aga takobin ta dan kawo masa saran lokacin ษ—aya ta kadar dashi, sai dai kashhh tanaย  kawowa……..

*manxon Allah Sallallahuย  Alaihi Wasallam, yace duk wanda ze kwanta bayan adduan baccinsa ya liximci
“Hasbiyallahu la ilah ha illah huwa alaihi tawakkaltu wahuwa rabbul arshil azeem”
Qafa bakwai, Allah zai karesa daga dukkan wani sharri acikin wannan daren, Na mutum ko aljan, ko da jifane asirine Allah zae karemu.
*’Wallahu ahlamu’*

Yin alwala kamun bacci nada matuqar muhimmanci, komin yaya mu daure mu dinga yi walau kinada tsarki walau bakida ( inkina al’adanki)

Allah datar damu yabamu ikon bin dai dai.

Muje zuwa…
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 31&32

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย  Tana kawo masa sara abinda ya bata mamaki amaimakon ya tare sai kaucewa yayi saran yabi iska, daganan taci gaba dayin duk yacce zata yi ta kadar dashi.
Tayi qoqarin ya kalli idon ta amma bai ko kalla fuskan ta ba ma balle idon ta duk wani mostin da take yi yake kallo kawai (hhhh!!wato dai idon ta makamin ta)
Faษ—a suke sosai( gwani da gwanaye, qwararriya da qwararre anhaษ—e).ย  Ba abunda kake ji sai qaran takobin su da ke bugun juna duk abun da take bai yi yunkurin kai nasa takobin ba sai dai ya tare ko ya kauce ya juya haka ta juya haka faษ—a dai daษ—in kallooo.
Faษ—an ya qayatar da mutane, acikin mutanen waษ—anda suka san sunan shi sai ihu suke suna
“A๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™๐™™”ย ย ย ย  “A๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™๐™™”ย ย ย ย ย  “A๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™๐™™”
suna ihu suna qiran sunan sa barin ma ฦดammatan wajan
Waษ—annan ฦดammatayen ke ihu suma suna qiran sunan, bintalo ce tace “dan Allah lubcy ji sunan sa ma kaษ—ai abun burgewa dubi yacce yake nasa salon faษ—an” ai kam dai bintalo wannan crush nakin daga gani ya dama Gimbiya a iya faษ—a ya shanye ku ne da nasara da alama, rahama ce tayi caraษ“ tace
“kar dai kuyi saurin yanke hukunci Kun manta wacece GIMBIYA d aalama da kuma iya faษ—an t yaran sarakuna nawa ta gagaresu bare wannan ba ษ—an kowa ba”
dariya bintalo da lubcy suka sanya harda tafawa, wai wa ya gaya maki abun daga kai ษ—an wane ne? Abun baiwa ne rahama staya kisha kallo…

ย ย  Sauran jama’an kuwa sai cewa sukeย ย  “GIMBIYA”ย ย ย ย ย ย ย ย ย  “GIMBIYA”ย ย ย ย ย ย  “GIMBIYA”ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  “GIMBIYA”
Sunansa da aka qira ya qara ษ“atawa Gimbiya rai,ย  sara ta kawo masa ta yacce ko taji masa ciwo ba ruwanta damuwan ta kawai ta kaisa qasa, fusatan da tayi hakan ya masa daษ—i dan tana kawo sara da dukkan qarfinta ya shammace ta ya kauce, kamun ta farga sai jinta tayi a jikin mutum, yana qoqarin kai hanunsa ya kama abun fuskanta dan ya warware..
Wani zabura tayi tabar jikinsa zuciyanta na qara zafi, “har shi wa zai taษ“a jikina? Waye shi da zai yi qoqarin kai hanunsa fuskana, lallai sai na nuna masa bai da wannan jarumtar kuma sai na masa hukuncin taษ“a jikina” tagama saqa maganan ta a zuciyan ta, sai ta ษ—ago ta kalli idonsa, shima kallon ta yake idon su na haษ—uwa ya sakar mata murmushi mai cike da ma’anoni da yawa wanda ko ita kanta bata iya fassara wa ba, kau da kai tayi ( Amma daga gani dai murmushin na mugunta ne).
Ihu jama’ar wannan wajan suka sanya , Sarki har da Murmusawa yayi ko ba komi yasan wataqil wannan ne mijin tilon ฦดar tasa.
Umma ba abinda take sai murmushi cewa take “tabbas ina alfahari da kasancewa ta uwa ga wannan bawan Allah, Allah yai maka albarka jarumin Umma” Abba dake gefen ta shima murmushin yayi yace “Ameen maman Amjad”
Runguman nan fa ya sanyawa gimbiya jin wani iri ta stinci kanta a yanayin da bata san mai yake nufi ba,ย  haka gogan naku ma. Duk wannan abinda suke ji bai hana su cigaba da fafatawa ba, fafatawan da yafi na farko armashi kasancewar Gimbiya na fusace shima Amjad da abun da ya taษ“a masa rai, kai masa wani bugu tayi wanda garin ya kauce saura kaษ—an ya fadi har dai sanda ya sa takobinsa ya tare shi yahanasa kai wa qasa, harta fara jin daษ—in ta kai sa qasa sai kuma murna ya koma ciki ganinย  ya dawo ya tsaya da qafafunsa cak. Stiririn staki taja wanda dagani sai ita muka ji sa!
Ganin yana kallonta, hakan yasanya ta lumshe ido tabuษ—e su akansa, sai idon nata yayi kaman mai jin bacci, kallon wannan idon da yanayin da ta sarrafa sa in bakada qarfin imaniย  zaka mance ko hanyan garinku, takuwa ci nasara dan tabbas hakan ya haifar masa da qaruwan yanayin da yake ji wanda wannan yanayin haushin sa yake, wannan qaramar yarinya bata isa sashi jin wani abu ba.
Yi yayi kaman ya biye mata yacce take so, tana shammatan sa ta kawo sara, yayi caraษ“ ya buge takobin nata da nasa wanda ya sanya duka tokubban nasu faษ—uwa, ษ—ayan hanun sa ne ya fara warware abun fuskan nata
( ษ—azu daya rungumeta bakin abun da tayi rolling a fuskanย  ya nemo) abun na fara warware wa ta ษ—auke wuta gaba ษ—aya, dai dai abun ya ciru duka tayi Sumanย  wucen gadi, wanda hakan ya sanya qafanta ya kasa ษ—aukan ta tayi baya luuuuuu zata faษ—i. Hanun da ya sanya a bayanta dan taro ta kar ta faษ—i, kaman wanda aka jonawa shocking haka tayi qasa shima ya bita, a samanta ya faษ—o, fuskansu ya haษ—e.
Wani qara da ihun da aka sanya da shewa ne ya fargar dashi mai yake shirinย  faruwa (jarumin umma ya mance da ummansa awajan, wani abu sae mace).
Gimbiya Mehwish gaba ษ—aya ta qarisa sumewa,
Sarki da sauran jama’a kowa kallo kawai yake yayin da gefen Umma inbanda murmushi ba abunda take yi, mai martaba gaba ษ—aya yafi kowa jin farinciki a zuciyansa ganin dai wanda yake kyautatawa zaton ya lashe gasar.
Har zai yunqura ya miqeย  sai kuma kaman an sanya shi ya rasa meya jashi Kawai ya sumbaci qaramin bakinta mai ษ—auke da pink lips nata da tunda ya janye abun fuskan nata bakin kawai yake kallo.
Sumbatan da ya mata ne yayi nasaran farfaษ—o da ita daga wannan suman da tayi, tana buษ—e idonta sai ya haษ—e da nasa, tashuwa yayi ba tareda neman shawaranta ba ya kama hanunta ya tayar da ita.ย  Haushin da take ciki qaruwa yayi ya linku Ji take kaman ta sare masa kai ta huta, Mutuwan jikin da ya same ta kuma ya tafi.
Duk ษ—auka cin jama’an dake wannan fili kuwa sai faman kulle ido suke suna qara buษ—ewa danย  tabbatar da wannan mutum ce agabansu ba aljana ba. Hatta mai martaba sai yake ganin kaman ansauya masa ita.
Umma da ke zaune miqewa tayi tana kabbara da hamdala faษ—i take “Allahu Akbar Allah Alhamdulillahi Allah yasa kyawun ki har halinki haka yake Alhmdlh”
Shima Amjad kaman kar yabar kallonta yake ji, amma sai ya basar ya fita a filin lokacin ne nasamu damanย  kallon fuskan GIMBIYA MEHWISH..
Fara ce irin fari mai ษ—aukan idon nan bazaka ce yellow ba bazaka ce ja ba, tana da dogon hanci siriri fiye da hasashe dogon hancinta da madedecin bakinta waษ—anda suka yi dai-dai da round face nata, idanuwanta manya ne dara-dara, farin idon ta tsabar farin sa har kaman kwantaccen hawaye blue blue a ciki sai qwayan idon nata wanda yake blue blue shima ba har can ba, a maimakon yawanci na wasu da ya kasance baqi, kyakkyawa ce ta ajin qarshe zayyano kyau da haษ—uwa irin na wannan Gimbiya zamu kammala labari a zayyano kyawun ta kawai.

“๐™ˆ๐™–๐™จ๐™๐™– A๐™ก๐™ก๐™–๐™”ย  “๐™ˆ๐™–๐™จ๐™๐™– A๐™ก๐™ก๐™–๐™”ย ย  “๐™ข๐™–๐™จ๐™๐™– A๐™ก๐™ก๐™–๐™”
๐™๐™–๐™ฉ๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™–๐™ ๐™๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™๐™ช ๐™–๐™๐™จ๐™–๐™ฃ๐™ช๐™ก ๐™ ๐™๐™–๐™ก๐™š๐™š๐™ฆ!!

<~Ni harira bazan iya zayyano kyawun wannan baiwar Allah ba. Dan ta haษ—u har ta gaji da haษ—uwa fiye da tunani, da ace mutum ke halittan kansa tom tabbas wannan zamuce ta so kanta. Amma Ubangiji ke halittan komai da kowa yacce yaso kuma Yacce yaga dama.
Masha Allahu starki da yabo da godiya da kuma jinjinaย  su tabbata ga Ubangijin dake halitta komai yacce yaso wanda yai halittu daban daban, Allah qarawa annabi daraja SAW~>

Hancinta dogo har kan bakinta, daga gashin da suka kwanta a gaban goshin ta da kuma sajenta zaka gane cewa tanada stawon gashi. Da mayafin nata ya zame duka gashin nata da ta nannaษ—a shi bayyana yayi ya sauqo har gadon bayanta, baqiqqirin gashin nata ga kuma laushi daga gani.
Abun yafawan nata ta ษ—auka taja ta yafa ta rufe har fuskanta amma ba kaman da farko ba, dan ajikinta take jin yacce idanun mutane ke yawo ajikinta, idanuwan ta har kwalla ya cika dan batason yawan kallo.
Hadimanta ne suka yi saurin xuwa suka yafa mata alkyabba, dokin da yake na hawanta akazo dashi wajan ta hau, dokin ya ษ—au hanya.

ย ย ย ย ย  Sarkine ya tashi fuskansa cike da fara’a kana ganin sa kasan yana cikin farin ciki!
jawabi ya fara kaman haka
“kaman yacce na faษ—a tun farko zan baiwa duk wanda yaci nasaran buษ—e fuskan Gimbiya Auran ta Insha Allahu, sannan zan basa kaso 1 cikin kashi 4 na dukiya na,ย  Auran kuma zai kasance nan da wata huษ—u 4 in Allah ya yarda”
Shewa wajan ya ษ—auka da tafi masu taya Amjad farinciki nayi masu jin haushin sa na ji, Umma dan farin ciki ta kasa yin komai kawai bin komai da ake yi da ido take haka ษ“angaren Abba ma sosai yake taya ษ—an nasa murnan wannan gasa da yaci.
Mai martaba ya buqaci daย  a bawa Amjad abun magana ko yana da abun da zai ce.
Har inda yake zaune aka miqa abun maganan gare sa da girmamawa.
Karษ“an Miche yayi (abun magana) ya miqe staye, gaisuwa yayiย  cikinย  girmamawaย  zuwa ga mai martaba, sannan da sauran jama’a manyan baqi na qasashe daban-daban da kuma na qasan Qatar da sauran mutanen wannan Masarautan. Ya qara da godiya ga Allah da ya basa ikon nasara.
“Ina mai matuqar Godiya ranka shidaษ—e Mai martaba, ma amsa batun aure hannu bibbiyu Insha Allahu, amma ina mai neman afuwa a maganan da zanyi, ba wai ina nufin maida hanun kyauta baya ba Allah ja kwananka, Nagode sosai amma magananย  dukiya amun afuwa da aikin gafara na yafe Allah saka da alheri ya kuma saka da Aljanna.”

Ba Sarki kaษ—ai ba kowa dake wajan cike da mamaki suke kallon sa, suna qara buษ—e kunnen su dan su tabbatar da gaske ne abinda suke ji, Abba dai bai yi mamaki ba dan sarai yasan halin ษ—an nasa, haka Umman sa murmushi kawai tayi wanda ke ษ—auke da ma’anoni da yawa, albarka kawai take sawa ษ—an nata.ย ย  dama tun can damuwanta ษ—an ta yayi aure bawai kuษ—i ba, kuma tasan ko anbasa bazai amsa ba.
Wannan abu da Amjad ya faษ—a ya qara sanya Sarki cikin kogin farin ciki dan tabbas ko ba’a faษ—a masa ba yanzu yasan ฦดar sa tasamu miji Insha Allahu kuma ko bayan ransa yasan wannan bawan Allah zai riqe wannan gari cikin Amana, ba qaramin qara burge Mai martaba Amjad yayi ba.
Mai martaba yaceย  “maganan dukiya alqawari ne acikin sharruษ—an gasa amma duk da haka ba komi Allah ya maku albarka duka Allah nuna mana lokacin bikin da rai da lafiya, sannan zaka iya fara zuwa wajan gimbiya dan qara dedeta kanku kamun ranan biki.ย ย  Baqin mu na nesa da kusa muna matuqar Godiya da halartar wannan taro da kuka yi ina mai roqon Allah subhanahu wata’ala da ya maidaku qasashen ku, garuruwanku, da gidajen ku lafiya.”
Sarkin shela ne yaci gaba da jawabi da kuma godiya ga jama’a. Da kuma qara gayyatan su zuwa ษ—aurin auren Gimbiya da yariman gobe inshร  Allahu nan da wata huษ—u.
Manyan baqi da sauran jama’a sai taya sa murna suke suna tayasa godiya.
Cike da farin ciki sarki ya haye dokin sa suka yi hanyan fada shi da fadawan sa, da sauran manyan baqi waษ—an da ba ฦดan garin ba.
ฦณammatan wajan kuwa waษ—an da suke crushing akan Amjad sai suka fara jin kishin Gimbiya, dan tunda suka qyallare ido suka gansa duk yawanci su suka qyasa, sauran kuma dama suna kallon sa wani bin a kasuwa.
“Alhamdulillahi ni bintalo addu’a ta ta karษ“u, Allah ka gani ina taya wannan bayi naka farinciki dan tabbas sun dace da juna Allah ka kare su daga sharrin masu sharri” bintalo ta faษ—a hannun ta a sama!
Rahama tace “kai amma dai bintalo aiki ya ganki sai kace qannin ubanki ne shi lallai sannunki”
eh anji imma ba qanin ubana ba ai ษ—an uwa nane musulmi, kuma dai dan kiji shi Hassada ba hali mai kyau bane ko kafuran zamanin Annabi SAW haddasa suka masa dan tabbas sun san shi Annabi ne, dan haka ina rabaki da abinda Annabi ya hanemu da yi, Ni dai alhamdulillahi har raina ina taya su duka farinciki both Gimbiya da Yarima Amjad insha Allahu, nan da wata huษ—u kuwa har da ankon biki zamuyi, ko ba haka ba lubcy?ย ย ย  Ah sosaima bintalo insha Allahu zamuyi anko Allah nuna mana da rai da lafiya.ย ย  Rahama ko qala bata qara cewa ba tayi gaba, bintalo bin ta suka yi dan su wuce gida duka.
A hankali a hankali ake ta wastewa a filin kowa na kama gaban sa
Umma da Abba sun lelleqa basuga ษ—an nasu ba, bรกko shakka sun san gida ya tafi dan haka suma suka kama hanyan komawa gida.
Fili ya waste shall kaman ba’a yi taro a wajan ba kowa ya koma gidan sa.

๐™†๐˜ผ๐˜ฟ๐™๐™‰๐˜ผ

Zaune suke a palourn har da Umma suna fira, Little dai na maqale da Maha.ย ย  Ameera ce ta sauqo sanye take da mayafi, da alama zasu koma Abujan du yau ne.
Waje Ameera ta samu ta zauna jin hiran nasu sai ta kama dariya, duk sai suka zuba mata ido har dai Daddyn Little, mamaki suke dan su dai sun rasa me yasa ta dariyan.
Ummace tace ” ke lafiyanki kuwa? Dariyan me kike?” dariya ta qara fashewa dashi ”
Wallahi Lafiya ta lau Umma, kawai ina tunanin wannan irin zazzafar soyayyan dake tsakanin Habeeby da Maha ne, yafa kamata ayi gaggawan haษ—asu a Aurar dasu in ba haka ba soyayyan zai fi haka, dubi fa yacce basa kunyan kowa ko a ina soyewa suke” ta faษ—a tana dariya.
Haษ—e rai Autan Umma yayi!ย  Ita kuwa Maha turo baki tayi, taceย  “Ummata ki faษ—awa aunty banaso,ย  Ni mema zan yi dashi caษ“ษ“”
Ummace tayi murmushi tace “yi shiru abinki ki qyale ta ai kinfi qarfin sa, daughter na sai mai gida da motor da jirgin sama”.ย ย  Mai zasu yi a palourn in ba kwashewa da dariya ba, Mahreen har da kama ciki.

ย  Daddyn little ne yasa baki, haba dai Umma ke da zaki ce tayi sa’a ma zata Auri soja ษ—an fari kyakkyawa kuma Autan Abba, ai Umma kin sai dai Auta duk yana da abubuwan da kika lissafa. Mahreen ce tace “yauwรก dai uncle faษ—awa Umma ya habeeby kam in baice yafi qarfin wannan mara jin ba ita bata isa tace tafi qarfin shi ba ato”
Harara soja ya gallawa Ameera, in an rainani ma kece kika jamun, kuma ki kaita ki barota nikam bulale ta xanyi sai tayi jinya ta san halina.
Ameera qunshe dariyan bakinta tayi, Allah huci zuciyan angon Maryam sai ta kuma sa dariya!
Allah shiryaki Ameera yanzu zaki haษ—a mun yara faษ—a aka taษ“amun yarinya akanki zan rama mata, maza tashi ki barman gida.
Tashuwa habeeb yayi ya nufi hanyan fita a palourn yana cewa “in kin gama haษ—amun renin sai kuzo na kaiku airport en akwai inda zanje” ya faษ—a ya fice a palourn.
Miqewa Daddyn Little yayi, Umma kina koranmu ba mu tafi muma, waje ya nufa yana murmushi!ย  Ameera kam dariya take yi, tana cewa “Umma Autan kin nan ya renani ya rena inda na zauna ki koramu shima ya wani ce wai yana da inda zai je, inda zai je ya wuce hira cikin palourn Ummata wajan qanwaty Maha, Allah Umma yaronki yana ga kaman yanzu shine babba, baisan dai duk girman sa Ni auntyn sa bace” ta faษ—a tana miqewa. Rataye jakanta tayi ta gyara mayafinta har yanzu murmushi ne a fuskan ta!
Murmushi kawai Umma tayi tace “duk kunfi kusa nice bare tsakanin ku ya rage maku Ni dai adaina takuranmun daughter”.
dukansu miqewa suka yi suka nufi waje, sun samu habeeb da Daddyn Little already suna cikin motorn fitowan Ameera kawai suke jira.ย ย  Har bakin motorn suka rako Ameera ta buษ—e gidan baya ta shiga gefen mijin ta, ta zauna.ย  Miqawa Little Hanu tayi my boy zo mu tafi, maqale kafaษ—a Little yayi, ya qara qanqame Maha.
Kamun kowa ya ankare ko ya kula sai aka ga Maha da Little maqale a gaban Motor,ย ย  Juyowa habeeb da ke zaune mazaunin driver yayi,ย  ya kalleta yaceย  “ki fitamun a motor ni ba sa’an yawo dake bane, hararan gefe Maha tayi,ย  shide little bai san menene ba yace “unkui damu fika nida anci na” ya faษ—a yana washe bakin sa
Habeeb ya buษ—e baki zai yi maganaย ย  Umma ta kallesu duka tace “kul ya isa kuje kawai Allah tsare hanya ya kaiku lafiya ya dawo da ku lafiya, su kuma Allah stare masu hanya”ย  Suka ce Ameen Umma.
Jan Motorn yayi da gudun gaske suka fice a gidan, Umma da Mahreen na ษ—aga masu hannu, bayan fitan su suma suka juya suka koma cikin gidan.
Komawa palourn Umma da Mahreen suka yi, Umma tace “daughter yaushe zakuje wajan Amarya?ย  Umma zamuje wataqila nan da sati kamun nan mun huta, Muje muji rigiman kakus.
Dan qwalo Umma ta mata, kun raina mana uwa ko..

Har airport suka kai su Ameera, ganin jirgin nasu ba yanzu take zai tashi ba, sallama suka masu da addu’an Allah stare hanya ya kai su lafiya, Little har dashi a masu bye bye ba ruwan sa yana jikin Maha.
Bayan sun baro airport, juyowa habeeb yayi ya kalle ta yaceย  “saura kuma naje dake wajan abokai na kimun fitsara agabansu mu koma gida jikinki ya faษ—a maki.”ย ย  Turo baki tayi taceย  “haba daiย  yah habeebu Nifa ina da hankali, ba kaman sojoji ba.ย  Su sojojin mene rashin hankalin nasu? Tun anan zaki fara kasa hali ko hmmn.ย  Ina soja yaga hankali yah habeebu in zaka faษ—i gaskiya,ย  Haka dae suke ta rigiman su a motornย  Little kam baccin sa yake sha ajikin mummyn sa Maha.
Direct eatery suka yi, saya masu icecream, shawarma da chocolate yayi, Maha dai ta kwashi tarkace don Little yana bacci.
Bayan sun fito wajan sayayyan nasu wuce wa wajan abokin nasa suka yi.ย  Da suka isa fita yayi a motorn suna gaisawa da abokin.ย  Man wannan ce amaryar tamu kenan, irin dacewa haka kallifa yaron sai yayi kaman naku.ย ย ย  Hararansa yayi in kasan renani da yarinyar nan tayi bazaka ma haษ—ani da ita ba Man, kasan rashin jinta kuwa, ba inda zankai wannan yarinya qaramar.
Shikkenan aboki in baka ciki ni amun hanya kawai na shiga layin masu nema, dan tabbas tamun.
Hararansa yayi, ya ษ“atar da maganan
Suka yi sallama ya shige motorn yaja, bai bari ko sunyi magana ba.

ย  Gida suka koma ita kamma bacci tayi a motorn, ga little ma na baccin sa.
Kallonta yayi ga yarinya dai kyakkyawa da fuskan innocent girls amma rashin kunyanta ya fita shekaru.

————-
Mai martaba sun koma fada ankai manyan baqi masauqi.
Ya umurce waziri da a aika aqira masa wannan yaro da yaci gasan, acikin baqin kamun su wuce gobe akwai masu buqatan haษ—uwa dashi. Waziri yace “Tom shikkenan ranka shidaษ—e, Allah ja kwanan mai martaba Allah gwada mana goben da rai da lafiya” da Ameen Sarkin ya amsa.

ย ย ย ย  Gimbiya gaba ษ—aya tun barowan ta wajan gasan jikin ta yake mace sai dai ta rasa dalili kwata kwata batajin haushi ko wani abun gatanan dai kawai,ย  wanka tashiga a wajan wanka ta dirje bakinta har kaman zai ษ—aye abinka da farin fata ga laษ“ษ“an nata pink, ta dirje har kaman zata yi kuka dan ko ya ta rufe ido ganin kaman a lokacin ya sumbace take.
Gaba ษ—aya ta rasa nustuwanta, qarshe haka ta fito toilet en ta kwanta ta zubawa saman ษ—akin ido.
Tana cikin wannan halin jakadiya tayi sallama a qofan ษ—akin nata, bargo taja ta rufe jikinta kamun ta amsa Sallaman, shigowa jakadiyan tayi kanta a qasa tace “ranki shidaษ—e mai martaba ne yayi qiranki” tafaษ—a tana qara qasa da kanta. Da Tom kawai Gimbiya ta amsa, jakadiyan ta tashi ta fice a ษ—akin.
Tashuwa Gimbiya tayi ba dan taso ba ta shirya cikin dogon riga ta yafa veil nata har ta rufe fuskanta yacce ta saba kamun ya fito a ษ—akin, a palourn ta ta samu jakadiyan da sauran hadiman ta, tana fitowa suna mata Barka da fitowa Gimbiya. Ko kallon su batayi ba bare su samu arziqin a amsa masu, tawuce tayi gaba hanyan da zai sada ta da sashen mai martaba ta nufa dan tasan yana can in dai ya qira ta haka baya wajan Ammaahn ta.

ย  Da sallama ta shiga shashen mai martaba, kuyangu sai durqusawa suke suna gaida ta, ษ—aga hannu kawai take musu ta wuce, ko da ta iso qofan palourn mai martaba kuyangun ta stayawa suka yi dan ba’a yarje masu shiga wannan palourn ba. Duk juyawa suka yi ta shige palourn, “Assalamualaikum”ย ย  tayiย  sallama jin shiru ba’a amsa mata bane yasa ta tura qofan ta shiga ta samu waje ta zauna jiran fitowan mahaifin nata.
Tana zaune taji anyi sallama a qofan, amsawa tayi aka buษ—e qofan aka shigo da mamaki ta ษ—aga kanta dan taga waye ne???

Muje zuwa…………….

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 33&34

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Waziri ne ya shigo palourn, ganin waziri ne tayi mamaki amma sai bata ce komi ba. Gaida waziri tayi ya amsa mata da fara’a, yana mata sannu da gajiya,ย  Murmushi tayi.
Waziri ya buษ—e baki dan tambayan ta mai martaba sai suka jiyo sallaman sa, qarasa shigowa palourn nasa yayi ya samu waje ya zauna. Gimbiya dake durqushe a qasa ne tace “Barka da fitowa Papa” yauwรก Gimbiya sannu da gajiya, amsawa tayi.
Waziri sauqa qasa yayi ya durqusa yana “Barka da fitowa
Mai martaba.”ย  amsawa Sarki yayi yace “Waziri lafiya kuwa?”ย  Lafiya lau ranka shidaษ—e ansanar da yaron saqon qiran da ka masa sannan kuma baqin nan wai in ba damuwa suna son magana da kai.ย  Mai martaba yace “shikkenan a masu iso zuwa ษ—ayan palourn baqi, ina zuwa”.ย  Tashuwa waziri yayi yace “Tom a fito Lafiya Mai martaba” ya juya ya fice a palourn.
Duk zancen da Sarki da waziri keyi tana jin su sai dai kanta na qasa. San da waziri ya fita kamun ta ษ—ago ta gai da mahaifin nata, amsawa yayi cikin fara’a dan kana ganin fuskan mai martaba kasan yau cikin farin ciki yake.
“Gimbiya Mehwish ina mai tayaki murna a mastayina na mahaifin ki, nasan ko ban faษ—a maki ba kema kinsan kinyi Sa’an abokin zama Insha Allahu, ko yau na faษ—i na mutu Alhamdulillahi nasan wannan yaro zai riqeki ya riqe wannan Masarauta ba tare da son zuciya ko zalunci ba, acikin sharruษ—an gasa na abinda za’a baiwa wanda yaci gasa kinsan har da maganan kasa dukiyata gida huษ—u na bawa wanda yaci gasan kaso ษ—aya cikin kaso huษ—un, amma abun burgewa anan da mamaki shine yacce zamanin nan da muke ciki ya ษ“aci jama’a da son kuษ—i har kashe rai ake akan dukiya, wannan yaro ya nuna bazai amshi dukiya ba ya yafe, inaji a jikina wannan yaro alkhairin ki ne kuma muma alkhaerin mu ne duka, bana buqatan ki da jayayya ko nuna wani hali daban, ke ฦณAR SARKI CE amma inaso ki sani a wajan Allah ke ba kowa bace in dai bakya bin dokokin Allah da kuma son Manzon Allah SAW, shi wannan matsayi da kike da Allah ya baki ne dan kisamu lahiran ki dashi, kyautatawa talakawanki, mu’amala da jama’ar ki ba nuna haqidanci ko zalunci, acikin dokokin Allah har da Aure don sunna ne na mafi soyuwa acikin halittun sa Annabi Muhammadu SAW, hadisin Manzon Allah SAW yace, in zamu nemi Aure mu nemawa yaranmu Uba nagari/Uwa tagari, mai Addini, mai adalci, ba mai dukiya mara hali ba ko mai kyau mara kamala ba, Ako da yaushe ina yawan faษ—a maki kibar ษ—aukan wannan mastayi naki na Gimbiya ฦดar Sarki abakin komi,ย  ki duba Annabi Dawud (AS) irin dukiya nasa da matsayi nasa amma duk da haka yana mu’amalantar jama’a staftacciyan mu’amala, sannan ษ—an sa Annabi Sulaiman (AS) wanda in dai mulki ne da ษ—aukaka Allah ya bashi amma shima bai zamana mai amfani da wannan dama wajan cutar da jama’ar sa ba, duk wannan abubuwa da nake faษ—a maki da misalai da nake kawo maki inaso ne kada ki taษ“a cewa ke kaza ce shi kuma kaza ne kinfi qarfin Auran sa, ke kika saka wannan sharaษ—in kuma an cika maki, karki ja da lamarin Ubangiji ko gorantawa ga wani dan bai da mulki Allah inyaso zai amshe mulkin a hannunki ya bawa wanda yaso (innallaha yuhlikil mulka liman yasha) dan haka ki amshi wannan zaษ“in Ubangiji gare hannu bibbiyu kigode masa sai kiga ya qara maki, Allah Ubangiji ya maki albarka, Allah albarkaci rayuwanki da ta zuri’an ki” tari ne ya sarqe sa ya sa yayi shiru ya fara tarin.
Ruwa ta tashi ta ษ—ibo a cup ta miqa masa, amsa mai martaba yayi ya sha sanda tarin ya lafa kamun yace “inafatan kinji abun da nace da kyau?” Kanta a qasa tace “naji Papa Nagode kuma Insha Allahu akoda yaushe zan kasance mai aiki da maganan ka, Allah ja kwana ya baka tsawon rai, Allah qara lafiya”ย ย  da Ameen mai martaba ya amsa yana murmushi! Daga kai yayi yaga agogon dake maqale a bangon palourn nasa yace “Allah maki albarka in yayi daga baya zamu sake magana ko yanzu baqin nan najira na ina tunanin sauran zasu tafi ta wuri gobe in Allah ya kaimu, kije ki kwanta ki huta gajiya ko sannan gobe ki shirya tarban baqonki” mai martaba ya faษ—a yana miqewa.ย  Inshร  Allahu Papa Nagode Allah qara girma, ficewa mai martaba yayi a palourn ya nufi palourn da baqin nasa suke. Bayan fitan sa Gimbiya ajiyan zuciya ta sauqe ta dafe kai “Ni Maryam dama mai zance inba Alhamdulillahi ba” ta faษ—a tana miqewa itama ta fice a palourn ta ja masa qofa ta fita a shashen mai martaba gaba ษ—aya.
Sashen mahaifiyar ta ta nufa, da sallama ta shiga ษ—akin, direct gadon da Ammaan ta take kwance ta nufa ta kwanta gefen ta tana ajiyan zuciya a haka har bacci ya ษ—auke ta.

Da sallama mai martaba ya shiga palourn baqin nasa, amsa masa suka yi ya qarasa ya samu kujera ya zauna. Duk yunqurin sauqa qasa suka yi dan gaida sa mai martaba yayi saurin dakatar dasu “haba ku kuwa kuyi haquri mana ku zauna, bรกkomi wallahi” sarki ya faษ—a da murmushi.
Gaggaisawa suka yi duka, mai martaba ya qara gode masu da masu ban gajiya.
Gabatar da kansu suka fara yi ga Sarkin.
Mutumin farko dake sanye da qananun kaya yace “sunanaย ย  Peter James, wannan corporal abeed ibn Zayd, wannan major Ibrahim khadeer sai kuma marshal Abubakar Idris.
Murmusawa mai martaba yayi, gaskiya muna godiya sosai naji daษ—in zuwanku kunga yanzu sanadi yasa ansan juna, sai dai bansan daga ina kuke ba.
Wannan mai qananun kayan shi ya kuma magana, yace “Ni daga Dubai nake nine shugaban sojojin Dubai, abeed ibn Zayd daga Bahrain yake, Ibrahim khadeer daga Nigeria sai kuma Abubakar Idris da ke nan qasan Qatar a yankin Doha.” Mai martaba da murmushi yace ” a’a wai Abubakar dai wanda na sani? Ya aka yi tom ban ganeka ba?”
Abubakar wanda ke sanye da jallabiya da hirami a kansa murmusawa yayi yai washe baki yace “Allah ja kwanan mai martaba aimana afuwa, ayyukan ne sai a hankali tun bayan appointment ษ—in ban zauna ba sai this time, to Yanzu ma wani shungullan ake yi naji labarin wannan taro nace Tom insha Allahu zamu halarci wannan taro”.
Mai martaba yace “Allah yayi jagora bรกkomi marshal Allah temaka sannun ku da qoqari gaskiya ina godiya”
Marshal Abubakar ne ya nisa yace “ranka shidaษ—e mai martaba dama dai wani kyauta ne daga garemu kuma haษ—e da roqo fatan za’a duba roqon namu”.ย ย ย ย  A’a Abubakar mai zai hana mu amsan kyautan naku tunda dai duka gida muke, karka damu muna godiya, menene roqon naku?ย  Faษ—in mai martaba.ย ย ย ย  Allah qarama tsawon rai dama akan wannan bikin da za’a yi ne, kyautan mu shine Captain Peter yace yanaso yayi magana da wannan yaron da yaci gasan akan zai ษ—auki nauyin komi da Yakamata yaron yayi zai masa shine kyautan sa, abeed ibn Zayd kuma ya basa kyautan motor, sai Ibrahim khadeer da yake roqon in ba mastala yanaso su ษ—auki yaron aikin soja a can Nigeria, Tom maganan Ibrahim kam Ni da kaina nace a’a dan gida bata qoshi ba baza’a bawa waje ba muma in da dama muna buqata.
Numfasawa mai martaba yayi, yace “shukran shukran gaskiya ina godiya sosai, Allah saka da alheri abu yayi kyau sosai an gode. Maganan aikin soja kuma ni bazan ce komi ba amma dai da Nigeria da Doha duk gidane insha Allahu, sai dai kuma in munji daga bakin sa, muma nan shine yariman mu na gobe in Allah ya yarda.
Zantawa suka ci gaba dayi tsakaninsuย  cikin fara’a kaman waษ—an da suka jima da sanin juna!ย  Mai martaba ya qira waziri akan a maida su masauqin su ganin dare yayi lokaci ya ja sun ce zasu koma da wuri gobe, sunyi sallama da mai martaba suka bi wanda zai masu jagora har masauqin nasu.
Mai martaba ko da ya tashi ษ—akin sa ya wuce, babban rigan jikin sa ya cire ya rage kayan jikin sa ya shiga banษ—aki ya wasta ruwa. Shiryawa yayi cikin kaya mara nauyi ya ษ—au alkyabban sa ya sanya, fitowa yayi ya nufi sashen matar tasa…

Umma da Abba sun nemi taxi ya kaisu har gida, da sallama suka shiga gidan nasu shiru ba’a amsa ba, qaran ruwan da suka jiyo a banษ—aki shi ya tabbatar masu Amjad ya dawo.
Taburma Umma ta ษ—auko ta shimfiษ—a, ta wuce madafin su ta dauko kulolin abincin nasu ta jera, bayan ta gama ta shige ษ—aki wajan Abba.
Samun Abba tayi yana rage kayan jikin sa, sanda ta taya sa kamun ta fito a ษ—akin dai-dai Amjad ya fito banษ—akin. Ayoyo Umma ya sannu da dawowa, sannun ka jarumin Ummansa je ka shirya kazo ba baka abinci nasan ka gaji ga kuma yunwa, amsawa yayi “Tom Ummata” ya wuce ษ—akin sa.ย ย  Umma ruwan wanka ta kaiwa Abba banษ—akin, ta dawo ษ—akin nata, Abban jarumin Umma nakai ruwan wankan aje a wasta .
Fitowa a ษ—akin Abba yayi yana zolayan Umma “bazaki zo ki mawa mijin ki wanka ya gaji”.ย ย  Murmusawa Umma tayi tace “umm Abban yarona kai da ka girma nan da kwanaki zaka ji anfara ce maka kaka”ย ย  Abba murmushi yayi yaceย  “wai dai yanzu kice kishi kike tun da an kusa haifamun Amarya sabuwa gal. Umma murmushi tayi batace komai ba, Abba ya shiga wanka ya wasta ruwan ya fito ya shirya, Amjad ma ya fito a shirye, tabarman da Umma ta shimfiษ—a masu Abba da Amjad suka zauna suna fira Abba na zoyalan sa.
Umma wasta ruwa tayi ta shirya cikin kaya marassa nauyi, zuwa tayi ta zauna a tabarman gefen ษ—an nata.ย ย  Abinci ta zuba masu duka, kallon Abba tayi tace bismillahi Abban Yarona.ย  Daย  hanun ta take ษ—ibo abinci tana bawa yaron nata a baki, Abba zuba masu ido yayi yace “wato dai a gidan nan kullum sai an nuna banbanci, yanzu mutumin da nan da shekara zai haifoman jika shine ake bawa abinci a baki”
Amjad murmushi yayi! Abba yanxu dai jinjiri dani kake wannan magana? Umma ce tasa masu baki a maganan nasu, ba kyau surutu in ana cin abinci.
Shiru suka yi Abba yaci gaba da cin abincin sa, Umma ta ciyar da ษ—an ta sanda ya qoshi kamun ta sawa cikin ta.ย  Bayan sun gama cin abincin tattare kwanukan Umma tayi ta ajiye gefe suka kama hira, sallahn magrib da aka qira shi ya tada su duka suka yi alwala Amjad suka yi masallaci dan yin Sallah Umma kuma ta tada nata a gida.

ย ย  Da sallama mai martaba ya shiga ษ—akin matar tasa, akwance ya same ta kaman yadda ya tsammani, Gimbiya ta rungume ta tana baccin itama a gefen ta .
Kallon su yayi sai ฦดar tasa ta basa tausayi, shi ciwon rashin uwa bai da daษ—i! Ita kuma nata qaddaran ga uwan amma bata da lafiyan da ma zatayi hira da ita bare ta bata shawara ko ta mata faษ—a, Allah baki lafiya Meerah.ย ย ย ย ย  Hawaye ne ya cika idon mai martaba wanda ke nuni da cewa abu ya tuna, banษ—akin ษ—akin ya wuce yayi alwala yazo ya tada sallah, nafilfulu yayi ya ษ—aga hanun sa sama yana addu’a hawaye na bin fuskan sa.
Ya ษ—au stawon lokaci yana addu’an kamun ya miqe ya naษ—e darduman, ganinย  ฦดar tasa na kwance gefen mahaifiyar ta bai yi gigin tashin ta ba, addu’a ya masu ya shafa masu ya ja masu qofan ษ—akin ya fita ya nufi sashen sa.
Rage kayan jikin sa yayi ya kashe wutan dakin ya kwanta, amma bacci ya kasa ษ—aukan mai martaba sai juyi yake, daga qarshe alwalan ya qara ษ—auro wa yazo ya tada sallah kuma.

Bayan dawowan su masallaci suna zaune duka Amjad, Abba da Umma sai aka masu sallama a qofan gida, da mamaki Umma ta kalli qofan sai Abba ya yunqura zai tashi, Amjad yace “Abba ka zauna zanje na duba waye ne” ya tashi ya nufi qofan gidan.
Amsa Sallaman yayi ganin dogari ne daga fada sai ya masa iso cikin gidan amma sai dogarin yace “a’a ranka ya daษ—e nanma yayi, saqon qira ne daga mai martaba, yana buqatan ganin ka gobe da sassafe bayan sallahn asuba” Amjad yace “tom shikkenan Insha Allahu zanzo da safen” godiya Amjad ya masaย  suka yi sallama dogarin ga juya ya shiga motor ya kama hanyan komawa fada.
Ko da ษ—an aiken ya tafi kulle qofan gidan Amjad yayi ya dawo ya zauna gefen Umman sa,ย  Abba ne yace “waye ne yayi sallaman?ย ย  Amjad ya ce “dogari ne ya zo wai mai martaba ya turo sa, nan ya kwashe duk yacce suka yi da dogarin ya faษ—awa wa iyayen nasa”.ย ย  Umma ce ta nisa tace “Allah gwada mana goben da rai da lafiya, Allah shige lamarin ka Allah maka albarka ya dafa maka Jarumin Ummansa.ย ย  Da Ameen suka amsa shi da Abban nasa.
Umma ce tayi gyaran murya tace “Jarumin Umma mai yasa ษ—azu ka maida hanun kyauta baya ? Meyasa kayi jayayya da maganan babba?
Sunkuyar da kansa Amjad yayi ya buษ—i baki yace “Umma ta kiyi haquri ki yafemun, kece kika haifeni na kuma kika mun tarbiyya na tabbata kinfi kowa sanin waye ni, in wasu zasu gane ma da su tambayen dalilin qin amsan wannan dukiya ke ya kamata su tambaya dan kece mahaifiya ta, ko mai nayi cikin tarbiyan ki ne. Umma ba jayayya nayi da mai martaba ba face nema wa kaina da iyayena dama ita kanta Gimbiyar mutunci a idon duniya, sannan maganan kyauta kuma Umma yacce muke rayuwanmu haka yafi burgeni, nasan tunda mai martaba yasan daga gidan da nake kuma ya yarje na shiga jerin masu hasa hakan ya tabbatar ya aminta ฦดar sa tayi irin rayuwan da muke saboda baiga qazanta a ciki ba, Umma ina mai neman afuwanku ku yafemun na yanke hukunci ba tare da yin shawara daku ba, juyawa yayi wajan Abba , Abba ku gafarce Ni in nayi ba daidai ba.
Murmushi Abba yayi ya sauqe hannun ษ—an nasa da ya haษ—a alaman roqon afuwan su yace “Allah maka albarka baba na Allah dafa maka a rayuwanka gabanka da bayanka hukunci da ka yanke da dalilin hukuncin duka sunyi sai dai muyi fatan Allah ara mana stawon rai muga bikin nan har da ฦดan jikokin mu.ย ย  Umma ma da murmushi tace “Ameen Angon Amare masu zuwa, Jarumin Umma Allah maka albarka, akoda yaushe ina kasancewa cikin Godiyan Allah da ya bani kai a matsayin ษ—a na tabbas akace ษ—aya mai albarka yafi dubu taron yuyuyu, Allah maka albarka Allah tabbatar maka da dukkan alkhaeran rayuwanka”.
Hira suka ษ—an taษ“a akan abin da ya gudana yau a cikin garin nasu,.ย  Bayan wasu a wanni tashuwa suka yi duka, raka Amjad ษ—akin sa suka yi, Umma ta masa addu’a suka ja masa qofan ษ—aki suka nufi nasu ษ—akin.

_________

Ameera da Daddyn Little mutan Abuja jirgin su yayi landing lafiya,ย  taxi ne ya kwashesu sai gidan su dake anguwan Asoo road a cikin garin Abuja.ย ย  Sun yi isan yamma wanda hakan ya sanya bata yi girki ba bayan sun huta suka tafi eatery suka ci abinci suka dawo, da wuri suka kwanta dan gobe Daddyn Little na da morning meeting a wajan aiki kuma ya kwana biyu bayanan.
Yana aiki aย  ๐˜พ๐˜ฝ๐™‰ (๐™˜๐™š๐™ฃ๐™ฉ๐™ง๐™–๐™ก ๐™—๐™–๐™ฃ๐™  ๐™ค๐™› ๐™ฃ๐™ž๐™œ๐™š๐™ง๐™ž๐™–).

๐™’๐˜ผ๐™Ž๐™ƒ๐™€ ๐™‚๐˜ผ๐™๐™„…..

ย ย  Amjad bayan sunyi Sallahn asuba sallama ya wa Abban sa, daga masallacin bai koma gida ba hanyan gidan Sarki ya kama dan amsa qiran mai martaba,ย  tafiya ne mai ratan gaske tsakanin su da gidan sarautan, dan gari ne guda Masarautan nasu.
Masarautan qubaish cikin jihar Al-khawr a qasan Qatar.

ย ย  Gimbiya ba itace ta farka ba sai qiran farko na asuba, janye jikinta a na mahaifiyar ta tayi taje ta ษ—auro alwala ta tada sallah.
Mai martaba ne ya shigo ษ—akin da zummar tada su Gimbiya suyi Sallah, bakin sa ษ—auke da sallama ya shigo tarar da Gimbiya yayi akan sallaya tana nafila, ganin haka sai ya juya da niyan fita a ษ—akin, mai ya tuna sai kuma ya dawo zama yayi bakin gadon ya jira ฦดar tasa ta idar da raka’atainil fijir.ย  Ko da ta idar durqusawa tayi ta gaida sa, sabahul khair papa, mai martaba yace “sabahul Noor ibnateey, khaifa antee khaifa Amma ki? Nahnu bi Khair papa, khaifal umur?ย  Ibnateey umur sai shukran Lillah… Bayan sun gama gaisawa mai martaba yace “inkin idar da sallah anjuma inason ganinki kamun gari ya gama waye wa” ya faษ—a yana miqewa dan fita zuwa masallaci.ย  Tom Papa Allah kaimu adawo lafiya Allah amshi ibadunmu, da Ameen mai martaba ya amsa ya fice a ษ—akin. Gimbiya carbi ta jawo ta fara lazumin ta kamun a shiga sallah.

Amjad ya iso gidan sarautan lokacin gari yayi haske, yana isowa qofan fada dogarayen dake wajan suka miqe suna gaida sa, fuska a sake ya ษ—aga hannu ya amsa.ย ย  Wani a cikin dogarayen ne ya masa jaroga har zuwa qofan shiga palourn baqi na mai martaba, suna zuwa qofan dogarin yace “ranka ya daษ—e za’a maka iso ni iya nan ne mastaya ta, afito lafiya” yana gama faษ—a ya juya ya bar Amjad tsaye a wajan.ย  Yana tsaye wani dogari yazo ya masa iso har cikin palourn baqin, palourn mai girma ne yana ษ—auke da set na kujeru 2 sai TV dake maqale a bangon palourn sai fridge babba a gefe, akwai toilet guda biyu a palourn da dai sauran su, palourn ko a Saudi albarka kenan.
Wani qofa dogarin ya nuna masa, yace “ranka ya daษ—e wannan qofan zaka shiga mai martaba na ciki, afito lafiya ya masa” ya juya ya fita a wannan palourn.ย ย  Kallon ษ—ayan qofan yayi ya tunkare sa, sallama yayi a bakin qofan sanda aka amsa masa kamun ya tura qofan ya shiga palourn.
Mai martaba ne a kishingiษ—e sai wasu mutane guda huษ—u a palourn, girman wannan palourn ya ninka wanda ya wuce domin kuwa wannan set na kujeru uku 3 ne aciki, sannan ga kumbo a jere a qasa set huษ—u 4. Mai martaba na kishingiษ—e a shumfiษ—eษ—ษ—en carpet da aka jera kumbon akai riqe da carbin sa, sauran mutane huษ—un suna zaune a qasa da alama tattauna wa suke.
Zaunawa yayi a qasa shima ya sunkuyar da kai ya gaida mai martaba cikin girmamawa mai martaba da murmushi a fuskan sa ya amsa yana “ka saki jikin ka yarona Muhammadu” qara yin qasa da kai Amjad yayi ya kuma gaida waษ—annan mutane suna cikin girmamawa, duk suka amsa da fara’a.
Mai martaba ne yayi gyaran murya kamun ya fara magana “Yarona Muhammadu waษ—an nan da kake gani baqi ne da suka samu halartan wannan gasa da kuka yi jiya, sunji daษ—in irin salonka kuma sun yaba da kwarjinin ka da jarumtar ka, wanda hakan har ya kwaษ—aita masu neman wata alfarma a wajanka da kuma qarin kyauta na yabawa bajintan ka, nan mai martaba ya kwashe yacce suka yi da mutanen, abubuwan da suka faษ—a da kuma daga inda suke duka ya faษ—awa Amjad en, sannan ya faษ—a masa amsan da ya basu, yanzu sun buqaci ganin ka dan amsa a bakin mai shi yafi daษ—i, yanzu dai muna sauraran ka Muhammadu, mai martaba ya faษ—a yana mai da kallon sa kan Amjad wanda kansa ke sunkuye.
Shirun da Amjad yayi shi ya qara burge Mai martaba dan ko ba komi tunanin babba da yaro ba ษ—aya ba, yasan tabbas abun da ke ran Amjad bai wuce son shawartan iyayen sa ba. Mai martaba ya nisa yace “ya kayi shiru Muhammadu ?
Amjad Ya buษ—e baki zai yi magana corp. Abeed ibn Zayd ya tari numfashin sa yace “ina ganin a barsa yayi shawara na, mu zamu tafi inyaso ko mai ya yanke daga baya a sanar damu mai martaba amma maganan kyautan goben nan Insha Allahu komi zai iso sa, hidiman biki kuma Allah nuna mana lokaci duk abin buqata za’a yi.
Mai martaba yace “shikkenan hakan za’a yi Allah mai daku lafiya, muna godiya sosai sosai”.ย  Amjad sai lokacin ya ษ—ago kan sa, godiya ya musu sosai da addu’oee.
Bayan sunย  kammala maganan Sallaman mai martaba suka yi duka suka miqe dan su samu su wuce akan lokaci, qara godiya Amjad yayi ya bisu da addu’an Allah stare hanya.

ย ย ย ย  Bayan fitan su mai martaba yayi qiran wani dogari, da dogarin ya shigo ce masa yayi “a qiramun Gimbiya ta iso”ย ย ย  amsawa dogarin yayi ya bi ษ—ayan qofan ya fice.
Ko da ya fita ya samu Gimbiya a main palourn sashen mai martaba a zaune don dama already mai martaba ya qira ta a waya jira take a mata izin isa ciki. Dogarin durqusawa yayi, yace “Allah ja kwanan Gimbiya Allah baki tsawon rai mai martaba na maki iso”ย  gyaษ—a kai kawai tayi ta miqe ta nufi palourn ko da ta isa bakin qofan janye abun da ta rufe fuskanta tayi ta kama handle en qofan ta murษ—a ta shiga.
“Assalamualaikum” ta furta yayin da take shiga palourn, jin muryanta ya sanya shi ษ—agowa, kallo ษ—aya ya mata ya kau da kai.ย ย  Amsa Sallaman suka yi shi da mai martaba, ganin sa a palourn ya sanya ta jin haushi buษ—e fuskan ta da tayi, ba yacce ta iya haka ta qaraso ta zauna a wasa kusa da mahaifin nata, bata ko kalli inda Amjad yake ba tawa mahaifin nata Barka da hutawa ya amsa.
Mai martaba kallon su yayi duka biyun ya ga kowannen su gefe yake kallo kuma ba mai alaman yiwa ษ—an uwan sa magana, girgiza kai yayi faษ—i yake aย  ransa “duk zaku yi ku bari zaku dedeta kanku ba wanda ya sani”.

Gyaran murya mai martaba yayi sannan ya fara magana kaman haka “inban manta ba dama nayi daku akwai sharaษ—i na biyu dukanku ga duk wanda yaci wannan gasa, wanda wannan sharaษ—in nace ba dole bane shi babban damuwan shine gasan, fatan kana tune da wannan magana Yarona”?ย  Gyaษ—a kai Amjad yayi yace “eh ranka shidaษ—e ina tune da maganan ษ—ayan sharaษ—in” to Allah maka albarka, maganan ษ—ayan sharaษ—in zaku yisa da ita Gimbiya amma kamun nan inason sanin dalilinka na qin Karษ“an dukiya da nace zan bawa wanda yaci gasan.
Cikin girmamawa Amjad ya fara magana “Ina mai neman afuwanka mai martaba akan wannan abu da na yanke ba tare da wani dalili ba. Jinjina kai mai martaba yayi yace “shikkenan Yarona Muhammadu Allah maku albarka duka, da Ameen ya amsa, Gimbiya kuwa tana sauraran su batace qala ba.
Mai martaba ne ya kalletaย  yace “Gimbiya maganan ษ—ayan sharadinki zaku yi tsakaninku,ย  ni kuma na gama nawa maganan Aure nan da wata huษ—u 4 in Allah ya yarda, sannan zai cigaba da zuwa wajan ki daganan har lokacin da al’ada ta ษ—ibar bazai ganki ba in anfara hidima. Kai kuma yaro na zaka iya zuwa cikin gidan nan a duk lokaci da kaga dama ba tare da sai anmaka iso ba ko jagora kaima ษ—an gida ne nan gidanku ne.
Godiya Amjad yayi wa mai martaba dake qoqarin miqewa, tashuwa mai martaba yayi yace tom “zan tafi fada Gimbiya zata kawo maka abun karyawa banyarda ka fita a gidan nan ba tare da ka karya ba, gyaษ—a kai Amjad yayi Tom ranka shidaษ—e, ke kuma Gimbiya ki sa a kawo masa abun karyawa ki tabbatar ya karya kamun ya tafi” mai martaba naย  gama magana ya buษ—e qofan ya fice a palourn.
Mai martaba na fita ta tashi ta koma kan kujera ta zauna ta maida abun fuskanta ta rufe.
Murmushin gefen baki Amjad yayi ganin yacce take wani cika tana batsewa, kau da kai yayi kaman baison yin magana yaceย  “Malama Gimbiya ki cire abunda kika sa a fuskan naki sai muyi magana ko”
A gadarance tace malami baza’a cire ba in ya dameka zaka iya zuwa ka cire bazan cire ba, kamun ta rufe baki taga mutun a gefenta( hhhh!!! aiki da cikawa)
Saurin matsawa tayi ta yaye abun fuskan nata ta harari gefe tana tura baki, cewa yayi “na zaci zaki tsaya na cire ne kinsan qaramin aiki nane acikin abubuwan da zan iya”
suna cikin haka jakadiya tayi sallama ta shigo ษ—auke da qaton tire da aka cika da kayan abinci kala-kala da kuma kayan marmari da abubuwan sha, ganin Amjad kusa da Gimbiya sai tayi qasa da kanta.ย ย  Tashuwa Amjad yayi ya koma ษ—ayan kujeran ya zauna ya dake kaman ba shi ba,ย ย  qarasowa tayi ta ajiye tiren abincin a gaban Amjad, ta tashi ta juya zata fita Gimbiya tace “wa zai zuba masa abincin in kin tafi? Kallon Gimbiya Amjad yayi ya kalli jakadiya dake shirin dawowa dan zuba Abincin yaceย  “karki damu baiwar Allah zaki iya tafiya” godiya jakadiyan tayi ta juya ta fice a Palourn.
Kauda kai Gimbiya tayi tace “da ka bari ta tafi kai zaka zubawa kanka abinci ko waye?ย  Ya kalleta yace “Ke zaki zuba mun ba wata ba, sannan ina fatan kin iya feeding.ย  Saurin kallonshi tayi ta buษ—e qaramin bakinta ta murmusa! Subhanallahi Murmushin da ya kusa ษ—auke wa Amjad numfashin sa da sauran jarumtar da yake da, tace “you most be joking indai MEHWISH ce kake nufin zata yi serving naka and kana magana akan feeding, girgiza kai tayi tace funny you”.
Duk maganan da yake kaman an sashi dole yayi haka yake maganan, dogon magana in ba da Ummansa ba bayayi bai saba ba magana wahala yake basa wani bin har yayi ciwon kai in ya yawaita magana.
Ba tare da ya kalleta ba yace “can you come and serve me or I should come over there and make you serve me”?ย  hararan gefen da yake zaune tayi taqi tasowa,ย  kallon hararan yayi ta gefen ido ya ษ—an yi Murmushi irin na nafiki iskancin nan,ย  aransa kuwa cewa yake “zaki setu ne yarinya bari ki shiga hannu duk stiwan naki zan magance sa staff” a zahirin kuwa da ya murmusa baice qala ba, illa miqa hanu da yayi ya ษ—au apple yana ci.

Ganin yana cin apple cewa tayi “better da ka taimaki kanka ka nemi abinci if not ba randa zan yi serving naka ni Mehwish” ta faษ—a tana karkaษ—a qafan da tayi Cross-leg tana danna wayan da ke hanun ta qirar iPhone 14 pro.
Kallon ta yayi, baice komi ba yaci gaba da taunan apple nasa kaman yana storon taunawa.
Jin bece komi ba takuma cewa “Yes gwanda kayi shiru dan ni ษ—in ฦณAR SARKI CE ko aurena kayi sai dai nasa amaka ba dai na maka ba, inkuma ka hana sai kayi da kanka faqat”.
Ba tare da ya kalle ta ba yace “ke kikasan ke ฦดar Sarki ce, for me I don’t know this, all i know is that ke mata tace I will soon own you and make you deed whatever I want, so you should be minding your words dan karki bari nasa harda wanke bayi a ayyukan da xakiyi a gidana nan da wata huษ—u.
Saurin kallonsa tayi tace “Au ashe har;na zama matarka, and kana lissafin zanyi ayyuka, murmushi kawai tayi tana kallonsa.
Lumshe ido yayi, bai ce komai ba, gaba ษ—aya kallonta da irin kallon da take masa da wannan killer smile natan na haddasa masa shiga yanayin da bai son kusantan sa bare ya shiga, stiririn tsaki yaja kaman a kasalance yace “can you please stop looking at me with dis ur tiny eye’s”
haษ—e fuska tayi alaman taji haushin abinda yace, cewa tayi “Ko makaho ya ganni ya san idanuna ba qanana bane bare mai ido.ย  taci gaba da cewaย  “am abu na gaba da yake sharaษ—in qarshe wanda zaiย  tabbatar mun zaka iya aurena ko ba zaka iyaba shine, mahaifiyata bata da lafiya kuma a sharaษ—ina dole wanda zan aura sai ya nema mata magani, mai martaba yace maka wannan sharaษ—in bai zama dole ba amma ina so na sanar maka wannan ne babban sharaษ—i na.
Yana jinta har ta gama magana bai ce ko qala ba, ko ci kanki baice ba. Tashuwa tayi tace” inka gama zaka iya biyo ni muje ka ganta” tana gama faษ—an haka ba tare da ta staya ba tayi gaba abunta.
Tashuwa yayi ya bi bayanta, ba ta ainafin cikin gidan suka bi ba ta cikin sashen mai martaba suka bi hanyan da zai sada su da shashen Sarauniyar. duk inda suka wuce bayin wajan gaida su suke har qasa da shi da ita duka.
Sun iso qofan ษ—akin ta buษ—e qofan t masa iso, da sallama dukansu abakinsu suka shiga ษ—akin, a kwance Amman nata take sai dai da alama mai martaba ya goge mata jiki ya sauya mata kaya (dama ko shi ko Gimbiya suke wannan aikin).
Tace masaย  “ga Ammaa na, a take kuma sai kwallah ya cika idonta,ย  tun da ya ษ—aura idon sa akan matar yaji tausayin ta da na iyalanta duka ya rasta jikin sa, sai ya raya da ace ke wannan ciwo ya zaiji, a takeย  ya ji mugun tausayin Gimbiya ya shigesa lokaci ษ—aya.
Zuwa kusa da Ammaan nata yayi ya durqusa a gefen gadon, addu’oee masu yawan gaske yayi mata na karya sihiri da kuma kariya da neman sauqi, ya kuwa minti talatin a durqushe, da ya idar da addu’an ya kama kanta ya tofa ya shafa mata.ย ย ย  Miqewa yayi ya masta kusa da ita yace “karki sa damuwa a ranki Insha Allahu Ammaa zata samu lafiya bada jimawa ba kuma Ni Muhammad Amjad na maki alqawarin sai randa na samowa mahaifiyar ki magani tukunna za’a yi aure na dake, inafatan hakan ya maki?
Ba tare da ta kalle sa ba ta share hawayen ta ta ษ—aga kai.

ย ย  Daga haka ya miqe zai fice bayan sa tabi har suka fita a sashen mahaifiyar tata, ba wanda yace da ษ—an uwansa qala kowa da abinda yake tunani a ransa, rakasa tayi ta juyo ษ—akin ta ta wuce direct, tana cike da alhinin Maganan ciwon Ammaa nata, ga shi maganan da yayi harda alqawari ya baya mamaki dan tasan mai martaba bazai taษ“a fasa maganan auren nan da wata huษ—u ba.
Sai dai har a ranta ta yarda da shi tana ji a jikinta Insha Allahu za’a dace.

Maganan da basu qarasa ba kenan shima ya fito, dogari ne yazo da motor ya staya gefen sa ฦดallaษ“oi ka shigo mai martaba yace a kaika gida, ba musu ya buษ—e murfin baya ya shiga dogarin yaja motor suka nufi gidan su Amjad..

ย ย ย  Dogarin har qofan gida ya kawo sa, sauqa yayi ya masa sallama ya tura qofan gidan nasu ya shige.ย ย  Abban sa ya tafi kasuwa Umma ce kawai a gida ya sameta.
Ummansa na kallonsa ta yi guษ—a tana murmushi tace “Kaga Angon Gimbiya Jarumin Umma ษ—an gidan Abba” Amjad murmushi kawai yayi wa Umman tasa amma bai ce komi ba.
Ganin yanayin sa sai jikin Umman sa yayi sanyi, amma batayi yunqurin tambayan sa me yake faruwa ba. Ruwan wanka ta kai masa yaje yayi wanka. Bayan ya fito Umma tace masa “jarumin Umma zo ka karya”ย ย  Umma ta a qoshe nake na karya a can.ย  Ko ba komi taji daษ—in da har ya karya a can ษ—in hakan na nufin Insha Allahu komai lafiya, sai ta ci gaba da ayyukan ta, shi kuma ya shirya ya fito ya ma Umman tasa sallama ya bi Abban sa kasuwa.

Ko da ya isa kasuwan Abban sa yayi farincikin ganin sa, ya so tambayan sa ya suka yi a gidan Sarkin amma ganin suna kasuwa sai ya bari sai sun koma gida zai tambayesa.
nan suka zauna suna kasuwan su tare sannan Amjad ya kan yiwa Abban sa tambayoyi akan wasu ciwuka Abban sa na qara masa bayani, duk da dai shi irin sana’ar nan baiwa ce kawai ta Ubangiji…

Bayan shigan ta ษ—akin ta, kwanciya tayi a kan qayataccen gadon ta da yasha shumfuษ—i, a kwancen ta rage kayakin jikin ta a haka har bacci yayi awon gaba da ita.
Itace bata farka ba sai daf ana qiran Sallahn azahar, jin kanta na ciwo sakamakon kukan da tayi ษ—azu sai ta nemi magani tasha taje ta wasta ruwa ta ษ—auro alwala ta tada Sallah.
Ta idar da sallah ta shirya cikin riga da skirt ruwan kwai, irin kayan ฦดan India.ย  Bata sa ko ษ—an kwali ba ta ษ—au alkyabban ta ta sanya ta fice a ษ—akin, a palourn ta tarar da Laure na goge goge, goggoji da ke jera abinci a dining en dake sashen ta takalla tace “ina jakadiya? Goggoji ta juyo har ta durqusa dan bata amsa sai ga jakadiya ta shigo, tana magana a waya.ย  Ganin Gimbiya tsaye ba tare da ta kammala wayan ba ta kashe, durqusawa tayi Allah ja kwanan uwar ษ—akina mai kike buqata?ย ย  Gimbiya batace qala ba ta nufi hanyan qofan baya daga nan sashen ta wanda zai sada ta da lambun dake gidan sarautan nasu.
Ganin haka jakadiya ta yi sauri tabi bayanta, kamun Gimbiya ta isa har jakadiyan ta shumfiษ—a mata darduman da zata zauna ta wuce cikin part en Gimbiyan da sauri.ย  Gimbiya zama tayi ta yaye alkyabban ta dan tasha iskan dake kaษ—awa a lambun mai daษ—in gaske, jakadiyan ce ta kuma dawowa ษ—auke da tray dake a shaqe da kayan marmari ta zo ta ajiye a gaban Gimbiya, kanta aqasa tace “Allah baki tsawon rai uwar ษ—akina, shikkenan ko da wani abun da kike buqata?ย  Sai yanzu Gimbiya ta buษ—e baki tayi magana.
Shikkenan maimuna kina yin abu ne a cikin gidan?
Saurin girgiza kai jakadiya tayi a’a bana komi ranki shidaษ—e uwar ษ—aki na, okay kije ki gyara mun ษ—aki sai kizo and bayan ke banson kowa ya shiganmun ษ—aki bare har yace zai gyara mun toilet nasha faษ—a maki amma inaga kina barin sauran yaran na shiga mun ษ—aki.ย ย ย  Ki gafarceni uwar ษ—aki na, ban sanya kowa gyaran ษ—akin ki ba sai dai jiya da dare da naje ษ“angaren su Umma dan dubo jikin ta bansan ko akwai wanda ya shiga ba.
Gimbiya tace yayi kyau amma dai a kula dan banason qazanta, and ya jikin Umman? Fatan da sauqi?
Da murmushi Gimbiya tace eh uwar ษ—aki na jikin da sauqi sosai ma, Insha Allahu zuwa wani sati inaji zata dawo bakin aikin ta ma.ย ย ย ย  Allah kaimu ya qara sauqi ko Umma ta dawo, zata kula da sauran ษ“angarorin da masu ayyukan gida amma sashe na ke zaki cigaba da kula dashi.ย  Inshร  Allahu uwar ษ—akina Allah ja kwana, ta tashi ta juya dan komawa ciki ta gyarawa Gimbiya ษ—akin nata.
Gimbiya wayan ta tajawo ta kunna data dan duba class da suke yi a online, tana yin master’s a ษ“angaren Islamic, Amma online master’s.ย ย  Tana dudduba class en tana shan kankana, sanda suka yi almost 1 hour suna class kamun aka gama, ganin ya qare class en yastine baki tayi ta kashe datan tayi jifa da wayan tana miqa,ย  idon ta na sauqa akan apple da ke cikin bowl en kayan fruit en sai shi ya faษ—o mata a rai, tun da ya tafi basu yi magana ba koya ya isa gida bata sani ba.ย ย ย  Lumshe ido tayi ta sa hannu ta ษ—au apple en tana ci a hankali, Sallaman jakadiya ne ya dawo da ita hayyacin ta.
Amsa Sallaman tayi, jakadiyan ta durqusa ษ—an gefen ta kaษ—an, nuni ta mata da kan darduman da nufin ta zauna, ba musu jakadiyan ta masto ta zauna tana “Barka da hutawa Uwar ษ—akina”ย ย ย  gyaษ—a kai kawai Gimbiya tayi batace komai ba sanda ta ษ—an ci kusan rabin apple en kamun ta ajiye ta juyo tana fuskantar jakadiyan, magana nakeso muyi dake shawara nakeso zaki ban,ย  jakadiya tace “ina sauraranki uwar ษ—aki na , nan dai suka tattauna……

Sai can yamma lis kusan magrib Abba da Amjad suka kamo hanyan dawowa gida, suna tafiya suna hira har suka iso gida.ย ย ย  Da farin cikin ganin mijin nata da tilon ษ—an nata ta tarbesu tana masu sannu da gajiya, ledan hannun Amjad ta amsa ta shumfiษ—a masu tabarma, ruwan sha ta kawo masu suka sha ta miqo masu wani ruwan a buta, alwala suka yi suka fita dan zuwa masallaci ita kuma Umma ta shumfiษ—a darduma a kan tabarman ta tada Sallah, ba ita ta tashi ba sanda tayi har da magrib.
Ko da ta idar naษ—e darduman tayi ta maida, jera masu kwanukan abinci da komi tayi a babban taburman da ta shumfiษ—a ta zauna tana jan carbi tana jiran dawowan su masallaci.
Umma na zaune na jan carbi can sai ta jiyo sallaman su suna shigowa gidan, amsawa tayi ta miqe ta maida carbin da hijab ษ—aki ta dawo ta samu har sun zauna Amjad ya zuba masu abincin, tuwon shinkafa Umma ta masu da miyan ษ—anyen kifi wanda yasha haษ—i gashi Umma expert ce a iya girki.
Bismillah suka yi suka fara cin abincin, Amjad loma ษ—aya biyu yayi ya cire hannu, kallon sa Abba yayi “yau kuma rashin cin abincin ya mosta kenan” Abba ya faษ—a yana cigaba da cin abincin sa.
Umma ce ta kallesa tace “wai har ka ษ—anษ—ano girkin surkar tawa yafi nawa daษ—i ko kaqi cin abinci gaba ษ—aya yau, nayi favorite miyan ka kuma kaci sau biyu kace ka qoshi tabbas zan maka ษ—ure Jarumin Umma.ย ย  Murmushi yayi ba haka bafa Umma ta, Tom Jarumin Umma in ba haka ba yaya ne? Kaqi cin abincin Ummanka meeyasa?ย ย  Hannu yasa ya fara cin kifin dan dama yana daga cikin abinda yake so ษ—anyen kifi barinma dahuwan Umman sa.
Sanda suka gama cin abincin duk suka wanke hannu ya taya Umman tasa tattare wajan, ya kai mata kwanukan kitchen.
Dawowa yayi suka kama fira da iyayen sa
Abba ne ya dube sa yace “yauwรก jarumin Umma nasan itakam ka faษ—a mata ya kuka yi da mai martaba saura ni a faษ—amun.ย  Umma ta ษ—an dara wato dai anfaษ—awa kishiyanka, Tom dai yana dawowa yace zashi wajan baban sa ko abun karyawa na ma baici ba, dan haka daga ni har kai muna sauran sa ya faษ—a mana ya suka yi dan nikam ma Allah ya gani yaron nan ya ษ—agan hankali yacce na gansa ษ—azu, kuma gashi sai yaqi cin abun karyawa na.
Murmushin yayi ya sa hannun sa ya kama kunnen sa Ummata a yafemun na ษ—aga maki hankali, komai lafiya Alhamdulillahi sai abinda baza’a rasa ba. Abba yace “to muna sauraran ka mene baza’a rasan ba”.ย ย  Nan take ya faษ—a masu yacce suka yi da mai martaba da kuma baqin da ya haษ—u dasu acan, da maganan kyauta da maganan aiki da suke son yayi dasu komai duk ya faษ—a masu.
Abba ne ya nisa yace “yanzu yaya ake ciki jarumin Umma me mai martaban yace maka akan maganan nasu?”
Abba ba abinda yace fa sai kawai wai nazo nayi shawara da Iyaye na akan aikin.ย ย  Umma tace “to jarumin Umma karatun da kayi ina fannin likitanci me? Mai ya haษ—a likita da aikin soja?
Murmusawa yayi, Umma ta sun san da hakan duka, amma Dukansu huษ—un shuwagabannin sojojin ฦ™asashen su ne, Kinga kenan hakan ba matsala bane.
Ajiyan zuciya Umma ta sauqe tayi shiru ta rasa mai ma zata ce, Abba ne yace yanzu Tom kai ya kake gani maganan kyautan kuma mai Sarki yace?
Abba maganan kyauta za’a karษ“a abinda nake faษ—a maku yanzu haka insha Allahu gobe anbamu komi sai hidiman kuma sai biki yazo. Tunda dai duka kuma kun rasa abun cewa shikkenan Abba karku damu kanku daganan har zuwa randa muka yanke shawara sunce suna maraba da Ni.ย ย  Sai kuma abinda ba za’a rasa ba nan ya kuma kwashe yacce suka yi da Gimbiya da yanayin jikin Sarauniyan da kuma alqawarin da ya ษ—auka mata.ย  Sai hawaye kawai Umma ta fara ta kasa cewa komi dan tabbas taji tausayin matar sannan ta tausaya wa Gimbiya. Abba ma bai ce komai ba, wanda hakan ke masa nuni da iyayen nasa na goyon bayan abun da ya yanke.
Umma tace “Allah bada Sa’a jarumin, Umma, Allah sa a dace, tabbas zan so haka kuma zanyi alfahari da hakan in har sanadinka Allah ya bawa Sarauniya lafiya, wannan na tabbata zai sa Gimbiya ta soka da ga mutuncinka fiye da tunaninka a rayuwa, ina maka fatan nasara akoda yaushe Jarumin Umma.
Abba ma kusan abun da Umma ya faษ—a hakan ya faษ—a, dan tabbas ya jima da jin labarin rashin lafiyar Sarauniyar sai dai bai ษ—auka har yanzu jikin nata ba, “Allah bada Sa’a jarumin Umma, In yayi akwai rubutun da zan yi da kuma wani maganin anan zaka kai masu su fara aiki dashi kamun ka shiga jeji ka dubo maganin tunda kaga yanayin jikin fatan mu dai Allah yasa adace”
Da Ameen suka amsa shi da Umman sa.ย  Nan dai hiran nasu bai yi tsayi ba ya tashi yace zai je ya kwanta dan yana son ya sammaka a zuwa kai masu maganin gobe sai ya shige jeji.ย ย ย ย  Rakasa ษ—akin nasa suka yi kaman koda yaushe Umman sa ta masa addu’a suka ja masa qofa suka fita.
(wolleh iyayen sannan na mugun qaunar sa da sonsa).

_____________

Mahreenย  da Maha sunaย  gidan Umma hankalin su kwance,ย  sai kuma shirye shiryen zuwa Bauchi da suke yi, ranan saturday soja zai kaisu suje su gano Kakus.ย  Adamawa Kuma sai Ummeyhn su tazo zasu je, dukda Maha ba qaunan maganan zuwa Adamawa take ba.
Zaune suke da Umma a palourn, suna kallo a TV, Maha ce tace “Umma nikam gaskiya in Ummeyh tazo kice bazan bisu Adamawa ba” ta faษ—a tana shagwaษ“e fuska.ย ย  Umma ta kalle ta tace ko meeyasa bakyason zuwa doter?ย ย ย  Allah Umma kekam nasan kina sona zaki fahim ce ni, Kinga Arษ—o wlh zalina yake ci, duk in naje sai ya zaneni ko ya kwaษ—a man sandan sa, kuma ranan inaji kamun Abeeyh yayi tafiya da yace masa zamu je Adamawan yace wai kar mu yarda mu je ba tare da miji ba in ba haka ba zai bada kyautan mu a can qauyen.
Haba doter karki damu kinji kekam kina da mijinki ba mai yin kyauta da ke, kuma Arษ—o bazai taษ“a ki ba yanzu ai kin girma. Kallon Umma tayi tace “Umma Nifa banda saurayi bare miji kuma bakisan halin Arษ—o bane shiyasa Umma” ta faษ—a kaman zata yi kuka.
Murmushin manya Umma tayi! Doter ai Arษ—on in ya takura maki Tom kice shine mijin naki ya baki sadaki kuyi Aure, shikkenan ba?
Dariyar Maha ta sanya yauwa Ummata kin iya kawo dabara. Little dake kwance a cinyan Maha yace “ancii cice unkui ne mijin ci ba aiyo ba(Arษ—o ba).
Mahreen da ke danna waya ne ta sa dariya tace “indai mu bazamu faษ—a maki gaskiya ki yarda ba Tom ษ—an ki ya faษ—a maki ki auri uncle nasa shikkenan dama kune iyayen sa”ย  qarasa magann tayi tana dariyan.ย ย  Maha tura baki tayi ta harari Mahreen tace “Umma kinji yaya Mahreen ko”ย ย ย  Umma ta murmusa tace “qyaleta doter zan saษ“a mata kinji” ษ—aga kai tayi ta koma kan Little tace “my son kana so mu ษ“ata? Gyaษ—a kai little yayi alamun a’a tace “okay karka qara faษ—an wannan maganan ko” sai ya ษ—aga ka tace “that’s my good boy.ย  Dariya litttle ya san ya yaji an yabeshi!
Qira ne ya shigo wayan Mahreen, ganin Abeeyhn su ya sa ta ษ—au da wuri tana murmushi!
“Assalamualaikum Abeeyย  masahul khair”ย  shiru tayi na ษ—an wani lokaci kamun ta kuma cewa “duk muna lafiya Abeey ga Mahan nan.ย ย  Miqawa Maha wayan tayi, amsa Maha tayi suka gaisa da Abeeyhn nasu, da suka gama tace “ga Umman nan a kusa Abee ba na bata” miqawa Umma wayan tayi.
Sanda suka gaisa sosai da Umma cikin girmamawa da fara’a ya tambayi Abba da su Ameera da soja, Umma tace “yayan ku yana lafiya, baban yara Ameera kuma jiya suka koma da mijin ta duk suna lafiya, soja ma yana lafiya ya fita,ย  Inshร  Allahu duk zasuji gaisuwa baban yara”ย  faษ—in Umma.ย  Miqawa Mahreen wayan tayi nan suka fara larabci da mahaifin nata….

——–
Washe gari da sassafe bayan idar da Sallahn asuba sama-sama ya karya ya kama hanyan shigaย  jeji.
Shine bai isa inda zashi ba san da gari yagama haske, har fa inda baya isa duk yau ya isa a jejin yasha yawo yasha yawo, amma kwata-kwataย  bai ga halaman wannan bishiya da yake nema a jejin ba, tun safe har yamma.ย ย  Ganin lokaci na qure wa ba lallai ya samu ba sai kawai ya karya kan dokin sa dan ya juya ya dawo gida, ganin ko yace ya kwana ko ya qara gaba wahala zai sha, sai dai in ya koma gida gobe in Allah ya yarda ya kuma tafi wata gefen in ta kama ko garin ya bari indai zai samo wannan maganin.
Har ya juyo da dokin sa ya kama hanya dan ya komo gida kar dare yayi, kaman daga sama aka jefo mutumin sai kawai ganin sa yayi a gaban sa, ko kaษ—an bai razana ba dan inda sabo ya saba da zuwan da wannan stoho yake masa ako da yaushe, bai storata ba sai ma hamdala da yayi dan dama ya kwaษ—aitu da ya haษ—u da stohon ko Allah zai sa ya taimaka masa da wani abun.ย  Har zai sauqa a dokin nasa dan gaida stohon, wannan stohon ya dakatar dashi ta hanyar cewa “a’a yaro na ba sai ka sauqo ba”ย  gaisar da stohon yayi.
Da murmushi a fuskansa ya amsa gaisuwan, yarona nayi nisa ne shiyasa baka ganni da wuri ba amma naji zuwan ka, shidai har ransaย  yana mamakin abunda stohon kecewa wataran kaman ya tambaye sa amma bakin sa sai ya masa nauyi.
Bude baki Amjad yayi da niyanย  zai faษ—a wa stohon yacce ake ciki komai da komai, sai kuma stohon ya tari numfashin sa Yace “karka damu ko kaษ—an yaronaย  nasan komai yacce ake ciki, Inshร  Allahu za’a yi Auren ku nan da wata huษ—u sannan mahaifiyar ta zata samu sauqi sai dai akwai abinda zai faru wanda bana iya hangowa kuma bana ganewa sai dai nace maka ka dage da addu’a da kuma neman stari, Allah na tare da kai Inshร  Allahu komai ya kusa zuwa qarshe, sannan ka kusa daina ganina, randa zamu yi haษ—uwan qarshe a ranan zan sanar dakai haษ—ina da kai da komi, ina maka fatan nasara a rayuwan ka, ka riqe Umman ka da Abban ka da kyau, ko da kasamu wasu masu mastayin su nan gaba, wannan iyayen naka sune alkhaeryhn ka su suka maida ka mutum a lokacin da kake gaf da barin duniya.
Sannanย  ganyen da kake nema da iccen suna makarin ciwon jikinta insha Allahu, Allah qara maka baiwa da basira.
Amma sai dai akwai ษ—an mastala ษ—aya,ย ย  mastalan shine ba zaka same su anan ba.ย ย  Nayi qoqari tun kan kazo da maganan maganin ace na samo maka ko na aika an kawo maka,ย  Amma bazai yuwu ba dole zaka shiga waccan qasanย  da nace makaย  NIGERIA, a garin Bauchi akwai wani jeji YANKARI a wannan jejin ne Inshร  Allahu zaka samo duka maganin har kayo guzurin wasu.
Jinjina kai yayi yace “Nagode sosai baba nagode Allah saka da alkhaery.ย ย  In ka samu tafiya Allah stare hanya Allah kai ka lafiya ya dawo da kai lafiya, Allah yasa adace, suka yi sallama ya kamo hanyan dawowa gida abun da ba tare da ya ko waiwaya ba.
Shine bai isa gida ba sai bayan sallahn isha’i.
Ya zuwa direct wanka ya shiga yayi, ya ษ—aura alwala anan gida yayi sallolin da wanda bai yi ba.
Rasa yanza zai yi ya faษ—a wa Umman sa wannan magana yayi suna hira yana jinsu yayi shiru yana tunani, ya rasa ta ina zai fara yana storon kar Umman nasa ta hana sa.
Abba ne ya kalle sa yace “Jarumin Umma andace kuwa?ย  Sosa qeya yayi Tom Alhamdulillahi dai kawai Abba,ย  Umma na kallon sa tace “akwai Magana abakin ka na sani, menene ya faru Angon Gimbiya?ย ย  Ganin Umman tasa ta ramfo sa qarshe dai ba yacce ya iya haka ya faษ—a masu gashi-gashi sai dai bai basu labarin wannan stohon ba kuma bai ce masu shi ya faษ—a masa ba, ษ“oye masu yayi yace “wani bawan Allah ne maharbi kuma shima mai bada magani ya faษ—a masa hakan” ya faษ—a yana kallon Abban sa dan yasan tabbas yayi qasa da kai Umma zata gane ya ษ“oye wani abun ko in ya kalleta zata gane.
Ba tare da Abba ya damu ba yace “Allah yasa hakan ne alkhaeri Allah sa kayi tafiyan a Sa’a Allah yasa adace”ย ย  Umma ta amsa da Ameen, Sannan dan Allah inaso ka kula sosai Jarumin Umma kaga baka taษ“a zuwa wannan qasan ba ka kula sosai, yanzu in ka tafi ta yaya zanke jinka?
Murmushi yayi ya sauqe boyayyen ajiyan zuciya dan bai tsammani Umman tasa zata amince da wuri haka ba, ya ษ—au sai sunsha wahalan bata baki da fahimtar da ita shi da Abba, cewa yayi “Umma ai bazan daษ—e ba Inshร  Allahu bazan wuce sati ba” Tom Allah ya yarda jarumin Umma Allah baka Sa’a.
Duka suka yi Ameen
Yanzu yaushe ne tafiyan naka? Inshร  Allahu Umma ta gobe ko jibi dai, Tom Allah nuna mana.
ฦŠakin sa suka raka sa Umma tai masa addu’a da ahuta gajiya suka ja masa qofa suka yi nasu ษ—akin.
Umma na shiga ษ—akin ta zauna bakin gado tayi tagumi, Abba da ke bayan ta Murmushi yayi dan yasan tabbas za’a yi haka, ko shi yaji mamakin amincewar ta lokaci ษ—aya amma yasan hakan baya rasa nasaba da tausayin Gimbiya da take ji.
Abba Zuwa yayi kusa da ita a bakin gadon ya zauna, jawo ta yayi ya haษ—ata da jikin sa yana bubbuga bayan ta alaman rarrashi “haba MARYAMA ta sarauniyar mata uwar Muhammadu matar Ibrahim, so kike kisa ษ—an naki yayi qasa a guiwa? Kefa kikace ษ—an ki jarumi ne ko kinason ki zama raunin jarumtar sa ke da kanki?ย  Girgiza kai Umma tayi hawaye nabin idanuwan ta!ย  Abban yaro na bazaka gane ba ko kaษ—an ya nake jin wannan yaron namu a rai na, kullum addu’a ta ษ—aya Allah yasa na mutu kamun ace yau ba yarona kusa dani, qaunar da nake wa yaron nan kusan kullum cikin zullumi nake inya fita zai dawo yace yasan gaskiya, kullum cikin mafarkin an rabani dashi nake, kullum cikin addu’a nake kamun wannan rana Allah ya ษ—auki rai na! Kuka ta fashe dashi Abban yaro na inason yayi tafiyan nan dan tabbas inajin tausayin wannan mata da kuma yarinyar da marabin ta da Maraya mara uwa kaษ—an ne. Abban yaro na kasani haka kawai zuciyata bata kwanta da tafiyar nan ba kuma inaji a jiki na kaman wani abun zai faru ko kuwa sanadin rabuwana da Amjad kenan, kuma kasan bszan iya ษ—aukan haka ba daga randa akace an rabani da Amjad daga ranan nayi bankwana da farinciki har mutuwa na wataqila ma sanadin mutuwa na kenan!
Ajiyan zuciya Abba ya sauqe! Tabbas acikin magana Maryam ba qarya ko ษ—aya ko kowa bazaiyi shaidan son da take wa Amjad ba shi zai yi shaida tun daga randa ta ษ—aga idon ta ta ษ—aura akan yaron nata tabbas yasan qauna ce na ษ—a da uwa Allah ya sanya tsakanin su dan Amjad ma sonda yake wa Umman sa ako ina baya ษ“oyewa.
Abba yace “MARYAMA ta inaso ki ษ—ago ki kalle ni, ษ—agowa Umma tayi fuskan ta duk hawaye!
Abba yace ki kalli idona Maryam, kallon Abba tayi, Abba yace mata “Maryam wa ya baki Amjad? Umma tana sheshsheqaย  tace “Allah” Abba ya qara cewa “wa zai ษ—auki ranki ko na Amjad ya rabaku?ย  Umma ya qara cewa “Allah”.
Jinjina kai Abba yayi yace Alhamdulillahi,ย  Maryam nasan ke musulma ce kuma kin yarda da Allah sannan akwai samu akwai rashi akwai mutuwa akwai rayuwa, kuma duk kinsan mai qaddara wannan abubuwa Tom dan Allah kar maganan mu yayi nisa, kar Amjad yaji wani magana yasa kokonto a ransa ko kinason hakan ya faru? Da sauri Umma ta girgiza kai tace a’a. Tom Masha Allah inaso akoda yaushe kidinga binsa da addu’a, Allah ya ga son da kike masa kuma yaga sonda shima yake maki, Allah ne ya baki shi Inshร  Allahu ba mai rabamu da Amjad sai mutuwa. Kici gaba da sa masa albarka kinji. Umma ta ษ—aga kai, da qyar da qyar Abba ya lallashe Umma har suka yi alwala suka yi nafila, tilon ษ—an nasu suka wa addu’an kariya da Sa’a sannan suka qara da godiya ga Allah da suka idar suka kwanta anan Abba yaci gaba da lallaษ“a matan sa lallaษ“a irin na masoyan gaske wanda soyayyan su bata stufa….
A ษ“angaren Amjad kuwa shima a haka ya kusan raba dare ya juya haka da qyar dai ษ“arawon bacci ya sace shi.

Gimbiya bata san mai yasa ba amma har cikin ranta tana cike da kewan ganin sa yau gaba ษ—aya baizo ba, kuma mai martaba yace mata zai ke zuwa.
Sai dai abu ษ—aya da ke kwantar mata da hankali shine ta yarda da cewan Insha Allahu zai cika alqawarin da ya ษ—auka, kusan yau wuni tayi masa addu’an dacewa da Sa’an samowa mahaifiyar tata magani.
Bayan ta idar da Sallahn isha’i a ษ—akin mahaifiyar ta, tana kan darduma kaman ance ta juya, sai hanun Amman nata ta gani yanaย  motsi kaman tana son ษ—aga hannun.
Da saurin gaske tayi wajan gadon, Bayan kusan sati gashi yau Ammaan nata halaman sauqin dai ya qara nuna wa jikin zai lafa, dan dama takan yi sati bata ko mosti, in jikin ya lafa kuma tashuwa ne da kuma cin abu bata iya wa amma zata yi magana har ta ษ—an jingina da kanta, sai dai komai sai anmata duk da haka
Ta sameta ta buษ—e ido amma bata iya magana, sai mosta bakin ta take alaman tana son yin magana amma ta kasa, Gimbiya tace “Ammaa Sannu” gyaษ—a kai kawai tayi da murmushi a fuskan ta, sai kuma ta mai da idon ta ta rufe.
Ko ba komai taji daษ—in farkawan mahaifiyar tata gashi har ta mata wannan murmushin nata da ke yaye mata damuwan xuciyan ta, “Allahย  baki lafiya mai ษ—orewa Ammaah ta” shine abinda ta furta tana mai zama gefen maman nata tana ษ—an daddana mata jikin ta kaman massage.
Har Mai martaba ya shigo ya samesu a haka, ganin ษ—iyar tasa cikin farin ciki ya sanar dashi me ke faruwa ko bai tambaya ba, tabbas shima yana jin tausayin tilon ฦดar tasu dan kwata-kwata batadan daษ—in uwa ba, a maimakon uwa tayi hidima da ita, ita take hidima da uwar tata tunda tayi wayo.

ย ย  Mai martaba yace “Ibnateey me aka bata?ย  Tace “Papa ba komai fa.ย ย  Masha Allah, Allah ya bata lafiya mai ษ—orewa Alfarman Rasulullahi SAW. Da Ameen ta amsa
Zama yayi a gefen gadon ita kuwa Gimbiya ta sauqa qasa,ย  mai martaba yace mata “ya kuka yi da Muhammadun?ย ย ย ย  Nan Gimbiya ta kwashe yacce suka yi duka ta faษ—a masa har da alqawarin da yace ya ษ—auka, kuma Papa inaji a jikina Inshร  Allahu za’a dace, Allah dai ya temaka.ย ย  Mai martaba yaceย  “Ameen ya Allah, Allah ya sa a dacen.
Nan ya qara da ce mataย  “in dai abun da ta faษ—a da gasken shi take nema kan ga Auri mutum tom tabbas wannan ne mijin da take nufi akoda yaushe dan wannan ya haษ—a fun yacce take so ma, Allah ya tabbatar maki da alkhaeri Ibnateeyh, da “Ameen, ta amsa tana tuno maganan su da jakadiya.

Mai martaba ne ya sauqe ajiyan zuciya yace “Amma akwai abun da yake damuna”. Gimbiya ta kalli Papan nata cikin damuwa tace “menene Papa?
Murmusawa yayi ba komi karki damu kanki Ibnateeyh kai na ke ษ—aure wa kawai, tabbas yana mun akwai mai irin fuskan sa da na sani amma abun da jimawa na kasa tunawa.
Ayya Papa ai dama haka ne yawanci ance ko wanne ษ—an adam da masu kama dashi guda bakwai 7 a duniya, Tom may be shiyasa kake ganin hakan.
Haka dai hiranย  nata ita da mahaifin nata har dare yayi, ta tashi ta wa mahaifin nata sai da safe, ta wuce dan tafiya sashen ta tasamu ta kwanta.

Sai dai muce safiyar alkhairi jama’a………

๐˜พ๐™๐™–๐™ ๐™ฌ๐™–๐™ ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™ช๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™๐™ž๐™ก๐™ข..
๐™†๐™ช๐™ฃ๐™– ๐™œ๐™–๐™ฃ๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™–๐™ฃ๐™ž๐™ฃ ๐˜ผ๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐™™๐™– ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ฉ๐™– ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™–๐™ฎ๐™ฎ๐™– ๐™˜๐™šย  ๐™ ๐™ค ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ž ๐™–๐™—๐™ช ๐™™๐™–๐™—๐™–๐™ฃ?
๐™๐™–๐™ช๐™จ๐™–๐™ฎ๐™ž๐™ฃ ๐™‚๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–๐™– ๐™™๐™– ๐˜ผ๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐™ฎ๐™– ๐™›๐™–๐™ง๐™– ๐™Ÿ๐™ž ๐™ฏ๐™–๐™ž ๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™Ÿ๐™ช๐™ฎ๐™š๐™ฌ๐™– ๐™ฏ๐™ช๐™ฌ๐™–ย  ๐™จ๐™ค๐™ฎ๐™–๐™ฎ๐™ฎ๐™– ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™–?
๐™’๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™›๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ฏ๐™–’๐™– ๐™ฎ๐™ž ๐™จ๐™๐™ž ๐™ ๐™ช๐™ฌ๐™–?
๐™’๐™–๐™ฃ๐™š๐™ฃ๐™š ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™ฉ๐™ค๐™๐™ค๐™ฃ?
๐™‰๐™–๐™จ๐™–๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ข๐™—๐™–๐™ฎ๐™ค๐™ฎ๐™ž๐™ฃ ๐™ข๐™ช ๐™™๐™– ๐™–๐™—๐™ช๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฏ๐™ช๐™˜๐™ž๐™ฎ๐™–๐™ง๐™ข๐™ช ๐™ฏ๐™–๐™ฉ๐™– ๐™ ๐™š ๐™จ๐™–๐™ฆ๐™– ๐™ข๐™–๐™ฃ๐™– ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™–๐™ฌ๐™–….

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

Nace ba jama’a muje zuwa, labari fa yanzu aka fara โœ๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa suka sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 35&36

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

WASHE GARI..

ย ย ย ย  Qiran farko na asuba, Umma ta farka a ษ—an razane har jikin ta na sassafo da zufa, salati tayi tana dafe qirji! Wannan salatin da tayin shi yayi nasaran tada Abba a bacci.
Miqewa Abba yayi ya laluษ“i hasken ษ—akin ya kunna, kallon ta yayi yace “Lafiya kuwa maryama? Ko dai kinyi mugun mafarki ne?
Umma ta kasa cewa qala sai kawai jingina da tayi da kan gadon ta rufe ido tana mai da numfashi!
Miqewa Abba yayi ya fice yaje dan ya tashi Amjad amma ya samu har ya tashi, magana Abba ya masa “kayi alwala mu tafi masallaci ko” amjad dake miqa a kan madedecin gadon sa yace “Tom Abba na, yau fa ina Umma ta Bata zo tashi na ba” ya faษ—a yana miqewa. Umman ka na can tana fama da rigima ta kusa yin jika bata san ta girma ba har yanzu. Dariya Amjad ya sanya! Yanzu dai Abba wannan abu da kake faษ—a cin fuska ne, uwattawa ce ke rigima? ฦata fuska Amjad yayi!ย ย  Daga kafaษ—a Abba yayi ya fice a ษ—akin yana “da kai da Umman taka duk Allah ya taroku” ษ—akin su ya wuce.
Cikin lallami Abba ya fara magana “Mero ta kina son saka ษ—an naki cikin damuwa ko? Kinga ganin ni naje tashin sa ba ke ba har yana tambayan ko baki da lafiya ne,ย  in dai bakyason zuwan ษ—an naki can qasar shikkenan ki faษ—a masa nasan shi kuma in dai bakyso bazai je ba. Amma inason ki sani Alqawari ya ษ—auka masu sannan kuma kece kika fara yarje masa maganan wannan gasa dan girman Allah da Manzon sa Maryam ki lallashi zuciyanki” ganin da alama har ran Abba ya fara ษ“aci sai Umma ta sauqo a gadon faษ—awa jikin Abba tayi, Abban jarumin Umma kayafeni amma kayi haquri wallahi Nima banson saka damuwa a rai na abunne ya kasa bari na, Mafarki nayi fa akan yaro na.
Umma ta buษ—e baki da niyan labarta wa Abba mafarkin sai Abba ya ษ—aura yastan sa akan bakin ta yace “shiiiii, ya isa ba sai kin faษ—a mun ba yanzu sallah zaki yi, ki sanar da Ubangijinki sannan kiyi wa ษ—an ki addu’an nasara da ta kariya, kuma kada ki manta wani lokacin akwai sharrin shaiษ—an, da yawa mafarki kan zama gaskiya amma wani mafarkin sharrin shaiษ—an ne.ย  Wani lokacin mukan kwanta a tunanin abu a ranmu Tom ba shakka wannan abun ya damemu har a mafarkin mu ya zo mana.
Akwai kissar wani bawan Allah da yaje wajan Sheikh Ibrahim inyass(RA) yace masa “ance in kana yawai ta salatin Manzon Allah SAW Tom tabbas zaka gansa, me yasa kullum ina yi amma ban taษ“a kallon sa ba?ย  Sai Sheikh Ibrahim inyass yace masa “Annabi kake so ka kalla? Wannan bawan Allah yace “eh” Sheikh Ibrahim inyass yace masa “Tom yau in zaka kwanta inaso kaci abinci kawai kar kasha ruwa, ka kwanta haka ko mai ka gani a mafarkin ka kazo kaban labari. Wannan bawan Allah ya tashi ya tafi da yaje gidan sa dare yayi ya ci tuwo bai sha ruwa ba ya kwanta, washe gari asuban fari yaje wajan Sheikh Ibrahim inyass (RA). Sheikh Ibrahim inyass ya ce masa “bawan Allah labarta mun abun da ka gani a mafarkin naka. Bawan Allah yace “malam nayi yacce kace amma da na kwanta mai makon naga Annabi sai kuma nayi mafarkin inata shan ruwa kawai har dai na farka, murmusawa Sheikh Ibrahim inyass yayi yace masa “Tom in zaka kwanta da qauna da kuma begen son ganin Annabi SAW kaman yacce kaman ka kwanta da qishin ruwan nan Tom tabbas in kana qishin ganin Annabi wataran Manzon Allah SAW zai baka ruwan kashe qishin qaunan ganinsa”.
Tom inaso ki sani tabbas akwai mafarkin da suke gaskiya kaman labarin dake cikin (MAFARKI NAH littafin Uwar Batoorl) da kuma ( A MAFARKI NA littafin A’isha Mika’il) akwai kuma waษ—an da suke ba gaskiya ba.
Dogon ajiyan zuciya Umma ta sauqe tana mai jin nistuwa ya shige ta sosai, hamdala tayi ga Allah sannan ta ce “kar Jarumin Umma ya jira ka sosai Abban sa a samu a tafi masallaci” kallon ta Abba yayi yana murmushi yayi hanyan fita a ษ—akin yana cewa “inma ya gaji jira ya zai yi ba uwar sa ce ke mun rigima ba ta tsayar dani,ย  mutum har ya kusa yin jika ya girmi yin rigima amma yaqi dai nawa, dole ma na hana Amjad maki takwara dan rigiman masu suna Maryam in ya haษ—amun ku har biyu zaku qarisa ni, ya qarasa faษ—a ya bar ษ—akin dan yin alwala ganin an kusa shiga salla.
Murmushi kawai Umma tayi, tabi bayan mijin nata dan ita ma tayi alwalan ta samu jam’i.
Fitowan Umma Abba kaษ—ai ta gani ya fara alwala, wucewa ษ—akin Amjad tayi dan tasan halin sa sarai zai iya komawa ya kwanta. Tana shiga ษ—akin nasa ta hango sa kan sallaya yana addu’a, tsayawa tayi har ya shafa kamun tace “kar dai jarumin nan yace mum har yayi Sallah? Tashuwa yayi yana murmusawa a’a fa Umma ta nafila nayi kamun Abba ya fito mu wuce.ย  Umma ta buษ—e baki zata yi magana Abba da ke tsakiyan gida yace “jarumin Umma ka fito mu tafi kar mu rasa jam’i.
Bayan fitan su alwala Umma tayi dai-dai ana shiga sallah a masallaci, jam’i ta tasamu ta bi da aka idar lazumin ta tayiย  da addu’oeen ta kamun ta shafa, tashuwa tayi ta shiga aikin gida dan tasan in ษ—an nata ya dawo ya samu tana yi zai ce zai taya ta.
Umma tayi sharan ta da wanke-wanke san da ta ษ—aura abincin karyawa kamun ta shiga ta gyara wa ษ—an nata ษ—aki ta sanya masa turaren wuta mai daษ—in gaske.ย  Cikin qanqani lokaci gidan gaba ษ—aya yayi staff baka jin komai dai qamshin turaren wutan da tasa a ษ—akin ta da kuma ษ—akin yaron nata, sai kuma qamshin ruwan shayin da take dafawa.
San da gari yayi haske tarr kamun Abba da Amjad suka dawo gida, sun shigo gidan lokacin Umma na banษ—aki tana wanka.
Abba ษ—aki yayi, shima Amjad ษ—akin sa ya wuce direct ya kwanta dan mai da baccin da bai yi ishashshe jiya ba. yana kwanciya ya rufe idon sa da zummar yin bacci, kyakkyawar fuskan Gimbiya da wannan murmushin ta mai mantar dashi ko sunan sa ke masa gizo, buษ—e ido yayi ya kuma kullewa ita ษ—in yake qara gani, laษ“ษ“an ta da yafi ษ—aukan hankalinsa da kumaย  kalan qwayan idon ta su suka hana sa sukuni, duk ya juya haka ya juya haka amma yana rufe ido ita ษ—in yake gani tana masa gizo.
Tashuwa yayi ya zauna a stakiyan gadon nass magana yake shi ษ—aya “wannan kwailar yarinyan mai take nufi dani ne? Guntun tsaki ya ja! Fasa baccin yayi ya tashi ya fita a ษ—akin.
Umma da ke qoqarin shigowa ษ—akin nasa da qiran sa ya karya tukun yayi bacci, ya kusa yin karo da ita, ja baya Umma tayi tana kallon sa tace “lafiya kake surutu kai kaษ—ai har ka kusa ya da ni?ย  ina son nazo na ganki ne Umma ta.ย  kallon sa Umma tayi da murmushi tace “kadai faษ—a gaskiya ko Gimbiyar zuciyar taka kake tunani? ฦŠago kan sa yayi da zumman kallon Umman tasaย  da mamakin ya aka yi ta gane abun da yake tunani, ganin yan da idon Ummansa ya kumbura sannan yayi ja kaman mai ciwon ido san da yaji gaban sa ya faษ—i!
Umma ganin ษ—an nata ya zuba mata ido, nan take ta tuno da yacce idon ta ya kumbura tai saurin juyawa dan kar ya fahimci wani abu ya sawa kansa damuwa, sanin halin ษ—an nata.
Jarumin Umma biyo ni ka karya sai ka koma baccin ko kaje wajan Gimbiyar taka in kuma yau zaka tafi tom.
Bin bayan Umman tasa yayi yana qara nazarin yacce ya kalli idon Ummansa mai ya same ta? Mai ya hana ta zuwa tada shi da asuba kaman ko yaushe?ย  Zama yayi a gefen Abban sa a kan tabarman ta yacce zai ke kallon Umman tasa da kyau.
Kunun tsamiyan da ya gani a kofi ya ษ—eba ya fara sha, kallon sa Abba yayi yace “yau kuma kunu za’a sha kenan rogimammen Umman sa”ย  Umma ta murmusa ta ce “a qyale mun yaro komai ma yake so in dai akwai tom yasha, Jarumin Umman sa sha abunka dama wa kai nai wa kunun.
“Ummata tafiyan nawa ne har ya sanya idonki kumbura da ja haka? tambayan da Amjad ya jefowa Umman sa wanda bata yi tsammanin ji ba, Abba da ke shan ruwa zafi ajiye kofin yayi a take ya kalli Umma ya kalli Amjad, kamun Umma tayi magana Abba yayi saurin cewa “jarumin Ummansa idon Ummanka ke ciwo”.
“Abba ciwon ido dai? tun yaushe haka? Abba ka kalli idon Ummata fa yacce ya kumbura yayi ja kaman wanda yayi kuka, Abba akwai dai abun da Ummata ke ษ“oyemun ko kuke ษ“oyemun duka, ko dai Umma bata son tafiyan ne na haqura? Ya faษ—a fuskan sa na nuna da gasken yake zai haqura.
Umma tace “jarumin Umma idona kawai ke ciwo, ka karya ma kasamu kaje ka gano surkar ta in ya so sai kayi shirin tafiya.ย ย  Shiru Amjad yayi bai ce komi ba, ba don ya yarda idon Umman tasa ke ciwo ba kawai yasan dai wani abu ne suka ษ“oye masa, ya san Umman sa duk in yace zai yi tafiya na kwana biyu in dai ba jeji ba Tom hankalinta baya kwanciya har sai ya dawo, ya rasa mai yasa haka? Kuma bare wannan karon da zai je qasa ne wandaย  bai sani ba bai taษ“a zuwa ba, iyayen nasa ma basu taษ“a zuwa ba yasan dole bazai wuce hakan bane ya tada mata hankali! Ajiyan zuciya ya sauqe ya aje kofin dake hannun sa.ย ย  “Umma ta Allah baki lafiya” ya faษ—a yana miqewa.
Kallon sa Abba yayi yace sai kuma ina Jarumin Umman sa? Abba bacci nake ji, yau baza’a raka Abba kasuwa ba kenan? Miqa Amjad yayi yace “Abba zan biyo ka in na tashi baccin, Umma tace “jeka abunka kayi baccin ka ษ—an albarka Jarumin Umman sa.ย ย  Murmushi yayi yace “tom Umma ta, Abba Allah kai ka lafiya sai nazo”ย  Abba yaceย  “kace dai sai na dawo dan baka yi alaman biyo ni kasuwa ba yau, Amjad dariya yayi bai ce komai ba ya wuce ษ—akin sa.ย ย ย ย  Yana shiga ษ—akin nasa ya kwanta, a take bacci ya ษ—auke sa.
Amjad na barin wajan Abba ya juyo ya kalli Umma, Maryam Kinga ko, kema kinsan irin qaunan tsakaninki da ษ—an kin nan ko bai ga idon ki ba tsaff kaman mai Aljanun Umman sa zai san mai ke faruwa, kidinga koyan haquri da ษ“oye wani abun kinji meron ibro maman amadu. Umma dariya ta sanya, yanzu dai ka ษ“ata sunan kowa ban da na yarona, sunan sa Muhammad ba amadu ba.
Tashuwa Abba yayi yana dariya ya shiga bayi dan wasta ruwa ya shirya zuwa kasuwa, Umma kuwa tashuwa tayi ta kama gyaran inda suka karya ta haษ—a kwanukan wanke wanken ta kamun ษ—an nata ya tashi ya gani yace zai yi.
Abba shiryawa yayi cikin manyan kaya ya kafa hulan sa, har bakin qoga Umma ta raka sa tana masa adawo lafiya.
Bayan tafiyan Abba Umma ta kammalaย  komai nata, ta gyra gidan ta qara yin wanka, ganin har qarfe sha ษ—aya 11am yayi kuma ta leqa Amjad haryanzu bai tashi ba, Hijab ta sanya ta fita a gidan.
Amjad wajajan qarfe sha ษ—aya da rabi ya tashi 11:30am, mafarkin da yayi ya tuna shi ya sanya shi jan guntun tsaki, magana yake a zuciyansa “ni dai wannan qwailar yarinya bata kai ta sanya ni wanka ba”ย  fita yayi a ษ—akin yana qiran sunan Umman sa, jin ya qira shiru bata amsa ba kuma bai ji qaran ruwa a bayi ba.
ษ—akin ta ya leqa ko tana ciki nan ma bata ciki, haqura yayi da neman ta ya ษ—iba ruwa ya shiga wanka.
Sai da ya yi kusan minti talatin a bayin kamun ya fito, shiga ษ—aki yayi dan ya shirya sai ya jiyo sallaman Umman sa, fasa shiga ษ—akin yayi ta tsaya.
Amsa Sallaman yayi yace “sannu da dawowa Umma” yauwรก jarumin Umma sannu da tashi kai ma.
Umma ashe kin fita na tashi inata nemanki ban ganki ba, Umma murmushi tayi tace “jinjirin Umman sa makwabta naje yin barkatu anyi haihuwa naga kana baccinka mai daษ—i shiyasa ban tada kai ba, sannun ka da tashi ko.
“Tom Ummata ya faษ—a” yana shigewa ษ—akin nasa dan ya shirya.
Bayan ya gama shirin sa fitowa yayi sanye da qananun kaya, Umma na ganin sa bakin ta yaqi rufuwa
“jarumin Umma irin wannan kyau haka, a lallai surkata zata ga wanka yaushe rabon da kasa qananan kaya? Maha Allah yaron Abba ko a kasuwan maqiya wannan kyawun dole a yabe sa bare a na masoya.ย ย ย  Sosa qeya Amjad yayi yana murmushi dan shi kanshi yasan tabbas yayi kyau, kyau enma irin sai idonka ya gane makan nan, Amjad yace “Umma sai na dawo, washe baki Umma tayi tace “a gaidamun surka ta dan nasan wannan wankan ba dai kasuwa ba sai dai masarauta.
Allah tsaremunย  kai ya dawo da kai lafiya jarumin Ummansa.
Ummata surkanki zata ji gaisuwa, ya faษ—a yana dariya ya fice a gidan.
bayan sa Umma tabi da kallo sai kwalla a idon ta! Allah karemun kai ya tsaremun kai a ko ina Amjad.
Yana fita qofan gida, wani motor arsh color ya gani yana qoqarin parking a qofar gidan nasu, kallo ษ—aya yawa Motorn ya kauda kai ya nufi hanya, horn mai Motorn yayi Amjad bai ko juya ba yaci gaba da tafiyan sa.
Muryan da ya ke mararin ji ne ya jiyo sa anacewa “kai ษ—an air shugaban marassa mutunci ba kaji ina horn bane”ย  juyowa yayi cikin hanzari mutumin da ya gani ne ya sanya shi cewa “whatttt”
mai muryan ne dai da yayi tsammani.ย ย ย  Mai Motorn ne ya zo yayi hugging nasa ganin Amjad en yana tsaye ya kasa qarisowa.
Amjad yace “Ahmad kai nake gani ko mai kama da kai? Wanda ya qira da Ahmad en ne yayi dariya yaceย  “yes ni kake gani Jaaad.ย  Ashe rai kan ga rai?
kwana da yawa ba kai ba labarin ka shiru kawai ka manta da mutane.
Sosai qeya Ahmad en yayi da key na motor da yake hanun sa, yanzu dai ina ka nufa?
Ba wani waje mai nisa bane nan gidan Sarki zani.ย ย ย ย ย  Amjad laifi kawa sarki ko me da rana tsakan nan i hope dai ba qasqantar da kanka kayi kana aiki a can ba?
Murmushi Amjad yayi yace “long story ne Man but to cut the long story in to short zance zani gidan Sarki.
Buษ—e baki Ahmad yayi sai kuma ya kwashe da dariya, duk Wannan kyau naka a gidan Sarki kuma ya staya Ina fatan dai ba hadima ba ko ฦดar aiki acan?ย ย  Dafe kai Amjad yayi yace “You see mastalana dakai wallahi son dogon surutu and you know am having headache in long conversation.
Yanzu dai Jaaad baka yi missing na ba da kake cewa har zan sa maka ciwon kai, mu shiga na gaida Umma sai in yaso muje gidan Sarkin tare ko giftawan ฦณAR SARKI na gani, wani kallo Amjad ya ma Ahmad sanda ya haษ—iye sauran maganan bakin sa bai shirya ba.
Amjad yace “in zaka shiga ka gaida Umma ka je ka gaida ta ai zata gane ka, zuwa gidan Sarki kuma ina da qafa ban ce ka bini ba, tunda kasan hanya kaje da kanka.ย ย ย ย  Ahmad jan baki yayi yai shiru bai ce komai ba, juyawa yayi zai shiga gidan yana cewa “Man you will never change, Allah taro ka zan je gidan Sarkin da kai na ai nasan hanya in ka dawo da dare zamu haษ—u.
Bayan Ahmad ya shiga gidan ษ—aga kafaษ—a Amjad yayi irin “i don’t care” ennan yayi gaba abunsa.

ย ย  Umma na qoqarin hura wuta a kitchen ta jiyo sallama, amsawa Umma tayi ta fito tana waye ne? Ahmad na sunne kai yayi ya stugunna yace “Umma an wuni lafiya.ย ย ย  Umma ta ce “lafiya Alhamdulillahi bawan Allah.ย ย  Gaisawa suka yi Umma dai bata gane sa ba, bayani Ahmad ya mata, kamun Umma ta gane sa, wai wai wai Ahmad kana nan shiru-shiru ka manta da mutane kaman baka nan?
Umman ina nan sai a hankali ne da yake bana qasan gaba ษ—aya, Umma tace “gashi abokin naka ya fita yanzu wai zashi zance da rana staka baku haษ—u a hanya ba?ย ย ย  Ahmad yace “Umma mun haษ—u, ni nace zan qarasoย  na gaidaki” ayya Allah ya maka albarka ya gida ya su maman naku? Suna lafiya Umma suna gaida ku.ย  Masha Allah haka akeso, ruwa Umma ta kawo masa ya sha ya mata sallama zai tafi.
Umma tace “yaro na har zaka tafi ba zaka tsaya muci abincin rana ba kan abokin naka ya dawo? Murmushi Ahmad yayi yace “Umma zan dawo anjuma da dare Inshร  Allahu”ย  Tom Tom ba komai Allah kaimu anjuman Allah maku albarka, “Ameen Umma” ya miqe ya mata sai anjuma ya fita, yana kan tunanin irin kallon da Amjad ya masa ษ—azu ya rasa mai kallon yake nufi dan baisan abun da yace ba in banda maganan Gimbiya da yayi.
Daga kafaษ—a yayi shima yace ohon maka in tayi tsami zanji..

Barka da jumaah masoya ayi haquri da wannan, happyย  friday garekuu daga uwar batoolerh takuu Ako da yaushe โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa suka sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

ย ย ย  ๐™๐™’๐˜ผ๐™ ๐˜ฝ๐˜ผ๐™๐™Š๐™Š๐™๐™‡ ๐Ÿ”ฅโœ

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 37&38

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Ahmad tada motorn sa yayi yaja ya tafi.
Umma ayyukan ta taci gaba da yi bayan ta kammala ta kwanta dan huta gajiya kamun mijin nata da yaron nata su dawo.

—–
Taxi da Amjad ya hau a iya inda baqin abun hawa ke tsaya wa in sun shigo cikin Masarautan anan aka stayar da shi.
sallaman mai taxi ษ—in yayi, ya kama hanyan shiga cikin Masarautan a qafa.
motoci ke shigowa haraban Masarautan, da alama wani babba ne yazo.
Acikin jerin motocin ne wani ruwan toka qiran Benz ya tsaya dai-dai gefen Amjad,ย ย ย ย ย ย  dogarin da ke jan Motorn ne ya fito yana cewa
“Barka da shugowa ranka ya daษ—e, ka iso mu qarasa” ya faษ—a yana buษ—ewa Amjad qofa, ba musu ya shige motorn ya zauna.
Gimbiya yagani zaune a motorn, abun ya basa mamaki daga ina take da safen nan?ย ย ย ย  Tun kallon da ya mata na farko ya kau da kai bai kuma kallonta ba.
hakan da yayi ya matuqar ษ“atawa Gimbiya rai dan taji daษ—in ganin sa amma taso ya fara mata magana.
kau da kai tayi tana tura baki, amma takan juyo ta saci kallon sa.ย  Amjad tun da ya juya ko mosta kansa bai sake yi ba, yasan kallon sa take dan yana jin yawon idon ta a jikin sa.
Har bakin qofan shiga ainafin cikin gidan motorn ya kaisu, shi ya fara buษ—e qofan ya fita kamun Gimbiyar ta fito.
Dogarawan na kwasan gaisuwa, hanu kawai Gimbiya ta ษ—aga tayi gaba hadimominta suka bi bayanta.
ฦŠaga kafaษ—a Amjad yayi irin i don’t care ennan ya ษ—auki hanyan da zai sadashi da babban palourn baqi.

Tasan da yana jiranta amma sanda ta watsa ruwa ta kuma shiryawa cikin kayan da zamu iya qiransa na shan iska ta yafa alkyabban ta tayi hanyan palourn da tasan bazai wuce yana can ba.
Da sallama ษ—auke a bakinta ta shiga, amsawa yayi bai ko ษ—ago ba.
Waje ta samu ta zauna tana tura baki ganin har yanzu yaqi mata magana, daurewa tayi ta buษ—e baki tace “malam in baka da abun cewa nayi gaba ni inada abun yi” ta faษ—a tana juyar da kai gefe alaman dai da gaske take.
Murmushin iyaka leษ“e yayi yace “Allah kiyaye hanya kya iya yin gaba”.
Hararan sa tayi kawai batace uffan ba.
“Daga ina kike?”
Kaman daga sama taji anjefo mata tambayan kallon sa tayi, hankalin sa na kan Apple da yake tauna a hankali kaman ba shi yayi tambayan ba.
“Mai kike kallo nayi tambaya baki ban amsata ba? Ya faษ—a yana kallon ta da idanuwan sa masu sanyata nistuwan dole, qarfin hali tayi tace
“Ai naga kaman ba dani kake maganan bane shiyasa” qara waro idonsa a kanta yayi, sai ta kau da kanta tace
“Daga ษ—aki na nake” kallonta yayi ya girgiza kai kawai baice komi ba yaci gaba da taunan Apple nasa.
Ta rasa meyasa amma bata iya ษ—auke idonta a kansa,
“Baiwar Allah kurwata tafi qarfinki irin wannan kallo haka” ya faษ—a yana miqewa jin ana qiran sallah.
Basarwa tayi ta miqe itama tace “inka dawo masallaci ina garden” ta faษ—a ta fice a palourn da kunyan kamata da yayi tana kallon sa.
Murmushi yayi yana binta da kallo har ta ษ“acewa ganin sa kamun ya fice shima ya nufi masallaci.
Sashen ta tawuce ta kuma gyara kwalliyan ta taษ—au wayanta a bedside drawer ta fito, jakadiya dake qoqarin shigowa ษ—akin nata suka kusa cin karo, kaucewa jakadiyan tayi tana fadin “amun afuwa ranki ya daษ—e ban kula bane” hanu ta ษ—aga mata tace “a gyara mun shumfiษ—a inada baqo sannan akai kayan marmari” ta faษ—a ta wuce.
Juyawa jakadiya tayi dan aiwatar da aikin da uwargijiyan nata ta umurce ta dashi.
Yana fitowa masallaci hanyan da zai sada shi da lambun ya nufa.
Zaune ya tarar da ita tana danna waya, sallama ya mata sannan ya zauna, kallon sa tayi ta amsa Sallaman fuskanta ษ—auke da murmushi.
Gyaran murya yayi kamun yace “nazo muyi sallama ne may be sai ranar Aure ki ganni”ย  ษ—ago kai tayi tana wara idanuwan ta, “tafiya zuwa ina haka?” Ta faษ—a cike da son samun amsa.
Zanje wani qasa ne amma ba mai nisa sosai ba, though ban taษ“a zuwa ba bare nasan iya nisan nasa, akan batun maganin Ummanki and ba lallai na dawo yanxu ba so you should take care.
Ba zato ba tsammani yaji mutum a jikin sa, saurin janye jikinsa yayi a nata yana kallonta.
“Allah tsare hanya ya kaika lafiya Allah ya bada Sa’a Allah yasa a dace” ta faษ—a tana share hawayen dake bin kuncin ta!!
Da “Ameen” ya amsa yana miqewa, i have alot to do so saqon gaisuwa zuwa ga mai martaba da kuma Ummanki sai Allah yayi dawowa na kuma.
Ganin tanason masa yarinta sai kawai ya wuce bai ko tsaya sauraran mai zata ce ba.
Miqewa tayi jiki a sanyaye ta nufi part na mahaifiyar ta.

ย ย ย  Daganan kasuwa ya nufa wajan Abba, suka gama tsara komai na tafiyan nasa wanda zai yi gobe insha Allah, sune basu dawo gida ba sai magrib.
Da sallama duka abakin su suka shigo gidan Umma suka tarda tana sallah, buta Amjad ya kawo wa Abban sa shima ya ษ—au nasa suka yi alwala, Abba yaja su jam’i suka gabatar da sallahn magrib.ย  Sun idar bada jimawa ba isha’i ya shiga suka kuma miqewa tare da Umma suka gabatar.
Bayan sun idar da sallolin nasu Umma ta qara masu sannu sannan ta gabatar masu da tuwon daren nasu, tare suka ci kaman ko yaushe har suka kammala ta tattara komai ta kai kitchen.
Abba ne yace “tunda kana da tafiyan sassafe gobe in Allah ya yarda ga kamata duk muje ku kwanta dan kar ka makara, ko Amjad” maganan da Abba yayi sanda ya sanya wa Umma faษ—uwan gaba amma ta daure! Murmushin qarfin hali tayi tace “gaskiya ya kamata kam Jarumin Umma ka samu ka dawo da wuri insha Allahu, Allah dai ya bada Sa’a Allah sa a dace.
Da “Ameen” duk suka amsa suka miqe dan kowa ya wuce makwancin sa, abinda ya damu Amjad bayan shigansa ษ—aki ษ—aya ne ganin yau iyayen nasa basu masa yacce suka saba ba amma sai yabar hakan akan kewansa da zai damesu yayi alwala yai addu’an ya kwanta dan samun yayi sammako.
Abba na shiga ษ—akin ya kalli umma kawai y girgiza kai ya wuce ya ษ—auro alwala ya kwanta.ย  Tashuwa umm tayi daga tagumin da ta zuba taje ta ษ—auro alwala ta tada sallah.
Sanda ta raba dare tana sallah kamun ta stagaita ta daga hannu sama tana hawaye tana addu’a, sai dai abinda tafe furta wa ne ya cika ni da mamaki….

๐™’๐˜ผ๐™Ž๐™ƒ๐™€ ๐™‚๐˜ผ๐™๐™„
Qiran sallah na farko a kunnen Umma dake kwance kan sallaya, miqewa tayi ta fita dan hura wuta tunda yau sammako tilon ษ—an nata zai yi.ย  Ana kiran sallah ta tada mijin nata shikuma ษ—an nata da kansa ya fito suka yi alwala suka nufi masallaci dan samun jam’i, itama alwala tayi ta wuce dan gabatar da nata Sallahn.
Kamun gari ace ya waye ta kammala komai ta shirya komai wa yaron nata, har kayan d ya haษ—a na tafiyan ta qara gyara masa,ย ย  dawowan Amjad da Abban sa suka samu har ta ta fitowa da Amjad jakan tafiyan nasa.
Bayan sun karya a gurguje yaje yai wanka ya shirya ya fito dan tafiya, Umma ce ta kalle sa murmushi ta sanya sai kuma ga hawaye ya biyo idanuwan ta da sauri ta goge su dan kar ษ—an nata ya kalla.
Har qofan gida Umma da Abba suka rako sa, ba zato ba tsammani motor suka tarar a qofan gidan, dogari ne ya fito ya durqusa yana kwasan gaiusuwa, amsawa Amjad yayi yana masa kallon neman bayani.
Dogarin yace “ranka ya daษ—e Gimbiya ce ta aiko mu a kaika airport” lumshe ido Amjad yayi yace okay ina zuwa ga kayan kasa a motor.ย ย ย ย  Umma ta murmusa a ranta albarka kawai take sawa surkar tata da ษ—an nata, bankwana yayi da iyayennasa suna masa addu’an adawo lafiya da kuma fatan nasara, durqusawa ya ษ—an yi Umma ta shafa kansa “Allah maka albarka ka kula sosai” tana gama faษ—in haka ta juya tayi cikin gida tana share hawaye. Kallon Abba yayi zai yi magana, saurin taran numfashinsa Abba yayi yace “jeka kawai karka damu ka kula sosai”.
Juyawa yayi ya shiga Motorn yanawa Abban nasa murmushi har motor nasu ya ษ“ace suka ษ—au hanyanย  ๐™Œ๐˜ผ๐™๐˜ผ๐™ ๐˜ผ๐™„๐™๐™‹๐™Š๐™๐™ย  dake babban birnin ๐˜ฟ๐™Š๐™ƒ๐˜ผ.
Sun ษ—au awanni shida suna tafiya kasancewan Masarautar Qubaish babban gari ne sosai sannan kuma Doha akwai nisa tsakani.ย ย  Sun isa ya samu tuntuni Mai martaba ya sa an kammala masa komai na issuen tafiya sai dai kawai ya jira washe gari jirginsu ya ษ—aga, har ษ—akin da zai kwana dogarin ya masa jagora ya kaisa a wani babban hotel na masu hannu da shuni kusa da airport ษ—in, sallama suka yi da dogarin ya masa fatan dawowa lafiya ya juya dan komawa Masarauta.

Tafiyansu sai washe gari 7am dan haka ganin kwai sauran lokaci wayan sa ya jawo dan dudduba abubuwan da Ya kamata ya sani game da qasan da zashi, bayan wasu lokuta tashuwa yayi yai sallah sannan yaci abincin da aka shigo masa dashi ba jimawa y wasta ruwa ya bi lafiyan gado ya kwanta sai dai ya kasa bacci sai juyi kawai yake, kewan ummansa ya fara tun yanxu ( niko nace faษ—a gaskiyaย  Umma ko Gimbiya? ) Lol.

ย ย ย ย  bayan tafiyan sa Abba da kansa ya haษ—a maganin da kuma rubutun da yace zai yi ya tura gidan sarki kaman yacce ya faษ—awa yaron nasa zae tura musu,ย  ko da ษ—an saqon yaje hannu bibbiyu sarki ya amshe sa sannn ya haษ—a masa da tukuici.

WASHE GARI wanda yayi dai-dai da ranan juma’a qarfe 7amย  jirgin su ya ษ—aga sai qasar NIGERIA (qasarmu ta gado).๐Ÿ›ซ
Lokacin sa na farko kenan da yahau jirgi amma ba mai kallonsa yace hakan, idanuwan sa a lumshe suke yanajin wani nistuwa na ziyartan sa wanda baisan dalilin sa ba.ย ย ย  Bayan wasu awanni Jirgin su yaย  sauqa Lafiya a airport ษ—in dake babban birnin ABUJA NIGERIA.

Hamdala yayi ganin kansa a qasan da bai taษ“a mafarkin zuwa ba, da bismillah ษ—auke a bakin sa gami da addu’oee yayi stepping qafan sa dan fita a jirgin yana kallon ko ina da kyau, yanayin yacce mutane kowa ke harkan gaban sa a wajen sai yaji qasan ya burge sa.ย ย ย  Wayan sa ya jawo ya duba ganin da sauran tafiya gaban sa na zuwa garin da yake da tabbacin a can zai samo abun da ya kawo sa, cikin hanzari yaja jakan nasa ya na mai neman taxi.
Taxi ya samu ya tare suka shirya zai kai sa tashan da zai hau motor zuwa Bauchi.ย ย ย ย ย  Har sun fara tafiya da mai taxi sai motorn ya tsaya cak alaman ya samu matsala, Gashi kuma sun yi nisa da airport.
Mai taxi yace sai dai ya sauqa ya nemi wani abun hawan dan gaskiya in da zai je ya taho da makanike ba kusa ba kuma ba hanyan da zai kaisa tashan motoci bane,ย  Haka badon yaso ba ya sauqa.
Tsayawa a bakin hanya yayi ko zai samu motor sai dai ganin ta gefen da yake ba alaman motor shiru kawai sai ya shiryaย  tsallakawa ษ—ayan gefen ko zai samu ko lift ne.

ย ย ย  Daddyn little ke driving da gudun gaske yanayi yana duba agogon dake maqale a hannun sa kasancewan yau juma’a sauri yake dan ya samu ya koma gida kan lokaci ya shirya ya tafi masallaci, yau ba’a tashesu aiki da wuri ba ya kusa makara.
yasa kai zai tsallaka titi riqe da jakan sa, Motorn Daddyn little ne ya danno kai a guje ba tare da ya kula da wanda ke qoqarin tsallaka hanya ba.
Kamun mai tsallake hanya yayi qoqarin yin gaba ko baya dan kaucewa Motorn ba zato ba tsammani ji kakeย  qiiiiiiiiiiiiiii tibbbbb
Motorn ya ษ—aga mutum sama ya fado qasa Daddyn little dake tuqin sai da kan da ya garu da stairyn.
LA ILAHA ILLALLAHU MUHAMMADU RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMย ย ย  shine abunda Daddyn little ya furta bai ko damu da buguwan da kansa yayi ba ganin abunda yake kaucewa ya faru dafe kai yayi yace “Sauri ba wajan zuwa, ya ilahi”.
Fita yayi a Motorn nasa ya tsayar da wani motor dake wucewa, mai Motorn da ya tsayar ya taimaka masa suka sanyaย  mutumin daya buge a motorn sa.
Godiya ya masa ya ja Motorn ya juya kan Motorn nasa ya nufi asibiti.

ย ย ย  Babban asibiti ne na masu kuษ—i ya kaisa, kasancewan yana da aboki a asibitin ba tare da an buqaci zuwan police ba aka amshi patient nasa.
Abokin nasa ne ya kalle sa yacce ya damu yace “freind relax bรกkomi insha Allahu” ajiyan zuciya Daddyn little ya sauqe plss kuyi duk abun da ya kamata zan dawo yanzu frnd ba naje mosque na dawo, likitan yace “okay freind Allah qara starewa kayi tuqi a hankali,ย ย  Da damuwa ya ja Motorn nasa ya kama hanyan gida yana mai addu’an Allah yasa bai kashe ษ—an mutane ba.

ย ย ย ย ย  Yana shigowa palourn nasu da sallama Ameera ce ga miqe da mamaki tace “Husby lafiya na ganka haka jikinka da jini mai ya faru?”
Dafe kai yayi wiffey tsautayine ya sameni yau, nan ya kwashe labarin abinda ya faru ya faษ—a mata.
Rikicewa tayi harda hawayen ta! Allah sarki bawan Allah, Lallashinta yayi yace in ya dawo masallaci xasu asibitin tare.
Shiryawa yayi ya tafi Masallaci, Allah ya taimake sa ya samu jam’i bayan an idar anshafa addu’a liman ya fita kamo hanyan gida yayi gaba ษ—aya a rikice yake bai taษ“a hatsari ba a rayuwansa yana storon ya zama sanadin da wani zai rasa rayuwan sa.

Bayan fitan Daddyn little Ameera na zaune sai ga qiran Ummanta ya shigo wayan nata,.ย ย  ฦŠauka tayi suka gaisaย  Umma tace “Ameera ya naji muryanki haka ko ba lafiya ne? ko dai jikin naki ne?”
Kaman tana gaban Umman haka take girgiza kai
Ummaย  tace “ya naji kinyi shiru? share hawaye tayi!ย ย  Umma baniba ce Daddyn little ne yayi hatsari
“Hasbunallahu wa ni’eemal wakeel” shine abunda Umma ta furta, da ban qira ba ba zaki faษ—a mana ba kenan? Garin yaya yayi hastari? Ya jikin nasa?” Umma ke jero mata tambayoyi.
Umma bafa shi da kansa ba ina nufin ya buge wani ne.ย  Ajiyan zuciya Umma ta sauqe! Amma duk da haka jikinta yayi sanyi taji kaman wani nata aka buge addu’an Allah sauwaqa ya kare na gaba tayi masu tace “Insha Allahย  Abbanku zai shigo Abuja dama this week in yaso sai yaย  iso wajan ku ya duba mai jikin nikam bazan samu zuwa ba gobe su Auta zasu Bauchiย  Kar abar gida ba kowa”ย ย  shikkenan Umma Allah ya kaimu Allah kai su lafiya suma Mun gode Allah qara girma.ย ย ย  Sallama suka yi tana mata faษ—a ta rage yawan sa damuwa da kuma tashin hankali a zuciyarta cikine qarami da ita karya zamo mata matsala yanzu ko nan gaba “tace Insha Allah Umma zan kiyayeย  a gaida su M๐™–๐™๐™ง๐™š๐™š๐™ฃ.ย ย  Bayan sun gama wayan aje sa tayi dan ta gabatar da sallah kuma ta shirya ganin lokaci yayi an sauqo juma’a.
dawowan sa masallaci yayi dai daiย  da ta futo wanka, taya ta qarisa shiryawa yayi dan su samu suje asibitin.

ย ย  —
bayan Umma ta ajiye waya Auta ne ya shigo ษ—akin bakin sa ษ—auke da sallama.
Umma zamu masallaci ina big broh na?
au wai bai je wajanka ba? To jeka dubosa a waje yashirya tun ษ—azu yace zashi ษ—akinka ku tafi,ย ย ย  Kallonta yayi har xeyi magana sai bece komai ba ya fita.
A jikin Motorn da zasu fita ya samu little na jiran sa yasha jamfa murmushi yayi yace “looking gorgeous my son”
Tacuu Unkui.
motor suka shige sai masallacin juma’a

__
Abbaย  ke shiryawa dan zuwa masallaci ransa a ษ“ace ganin ko yaushe in zai fita tana taya sa shiri amma tun jiya tafiyan yaron ta daga ta zauna sai tagumi.
Kallonta yayi yace “maryama wai yau kam baza’a taya ni shiryawa ba kuma ansani a gaba da tagumi da hawaye mai yake damunki ne?
Ko duk kewan ษ—an nakine tun ba’ayi nisa ba?
Ajiyan zuciya ta sauqe, ba kewansa ba Abban jarumin Umma Kawaiย  Inaji a jikinane kaman wani abu ya samesa,ย  numfasawa Abba yayi yace “A matsayinki na uwa kike masa fatan alkhairy kinji koh karki biye zuciya ko sheษ—an addu’a kawai ya isar maki kinji maman amadu.
Lumshe ido Umma tayi tana ajiyan zuciya Insha Allah
Kallonta yayi ya girgiza kai dan tabbas yasanย  **labarin gizo bai wuce na qoqi**

ย ย ย ย  Allah bai manta damu ba marayamatou nah tabbas haihuwa rahamane Amma rashin haihuwa babban rahama neย  ( Allah najin kunyan wanda be bawa haihuwa ba kwata-kwata ranan gobe qiyama)
Share hawayen tayi, ta tashi muje na raka ka ta amsa hulansa tana sa masa.

Hijab Ameera ta sanya ko da tagama shiryawa, Daddyn little dake jiran fitowan ta, tana shiga Motorn yaja suka kama hanyan Asibiti…

WA KUKE TUNANIN DADDYN LITTLE YA BUGE?
ME MAGANAN DA ABBA YAI WA UMMAN AMJAD YAKE NUFI?
INA LABARIN AMJAD?
duk amsoshin wannan tambayoyi namu mai sauqi ne mu dai cigaba da bibiyan wannan labari mai suna
๐Ÿ‘‡
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

*Godiya mutanen amana tabbas sai daku Allah saka da alkhairyh*
MATAR RASHEED marubuciyar (BAQAR IZAYA) ALLAH saka da alkhairy nagode da gudumawan ki sosai sosai
* Am speechless dear ALLAH saka ya temakemu baqi daya*
*My heartbeat( UKHTY) nagode da qwarin guiwank da kuma addu’a yar uwa rabin jiki ALLAH de ya bamu sa’a dukaย ย  Fatahn alkhairy a garemu Allah albarkaci karatunmu ya albarkaci result*
SIR (ABUBAKAR SADEEQ) CEO LAFAZI WRITER’S ASSOCIATION
*ina matuqar Godiya da jinjina gareka ba gudumawan da kake bayarwa a garemu Allah saka da alheri Allah qara ษ—aukaka*

๐Ÿ…ฟ๏ธ 39&40

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Maganin da Abba ya tura masu sunji daษ—inย  aiki dashi dan kuwa Ammaan ta na samun sauqi sosai sosai ba kaman kwanaki ba
Mai martaba yasa a fara shirin bikin Gimbiya wata 3 da ฦดan kai ya rage,ย  sannan ya fara tura gayyata wa sarakunan garuruwa daban daban.

—–
bayan soja sun dawo masallaci wajan Umma ya nufa
Zaune take akan darduma tana jan carbi, ganin Autan nata sai ta shafa addu’an ta ajiye carbin.ย ย ย ย  Zaunawa yayiย  a qasan ษ—akin ya naษ—e qafaย  ya zuba mata ido bai ce komai ba
Umma tace “ya akayi habeebyn Umma fatan an dawo lafiya?”
Lafiya lau Alhamdulillahi Umma.
Naษ—e darduman tayi ta cire himar duk yana zaune awajan bai tashi ba.
Kallonsa tayi da murmushi Autan Umma yau kuma nono zakasha ne?
Yace “uhmn Umma a’a na barwa wani Autan in kin haifa yasha”
Dariya kawai Umma ta sa haba dai Auta ai an rufe qofa kuma daga kai yanzu kam sai dai ku aifamun kai da Maha
ฦŠaure fuska yayi yace “Umma ni kar ma ki fara wannan magana”.
Zaunawa tayi a bakin gadon ta tana murmushi tace “zo ka faษ—amun wa ya taษ“amun kai to”
Mastowa yayi ya ษ—aura kansa a cinyan Umman sa. Yaceย  “Ummana me ya same ki? ฦŠazu na ganki wani iri Mai ya faru?”
Lumshe ido tayi! har cikin ranta tana jin qaunar yaranta sosai take son Auta shiษ—in kaman a tare zuciyarsu ke bugawa duk in abu ya dameta sai yaji a jikinsa kuma masa qarya bai da amfani, shafa kansa tayi bakomi Autan Umma, kawai Daddyn little ne yayi hastari ya buge wani bawan Allah shine sosai naji wani iri kaman wani nawa aka buge.
Ayya Umma tom ayi masa addu’a Allah ya basa lafiya amma kibar sa damuwa a ranki please!
Nan dai Umma ta sake ranta ganin ษ—an nata ya damu shimaย  suka cigaba da hiran su ta ษ—a da uwa

^^^ ๐˜”๐˜ฆ๐˜ฉ๐˜ธ๐˜ช๐˜ด๐˜ฉ ๐˜ช๐˜ด ๐˜ข ๐™ฅ๐™š๐™ง๐™จ๐™ž๐™–๐™ฃ ๐˜ฏ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ฆ ๐˜ฎ๐˜ฆ๐˜ข๐˜ฏ๐˜ด
๐™ข๐™ค๐™ค๐™ฃ &๐™—๐™š๐™–๐™ช๐™ฉ๐™ž๐™›๐™ช๐™ก
๐™ต๐š˜๐š› ๐š๐š‘๐š˜๐šœ๐šŽ ๐š๐š‘๐šŠ๐š ๐šŠ๐šœ๐š”๐šŽ ๐š๐š˜๐š› ๐š’๐š ๐š–๐šŽ๐šŠ๐š—๐š’๐š—๐š
๐˜๐˜ด ๐˜ฏ๐˜ฐ๐˜ต ๐˜ช๐˜ด๐˜ญ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ช๐˜ค ๐˜ฏ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ฆ ๐˜ฃ๐˜ถ๐˜ต ๐˜ช๐˜ต๐˜ด ๐˜ข ๐˜ฑ๐˜ฆ๐˜ณ๐˜ด๐˜ช๐˜ข๐˜ฏ ( ๐˜ฑ๐˜ข๐˜ฌ๐˜ช๐˜ด๐˜ต๐˜ข๐˜ฏ)
๐˜ˆ๐˜ฏ๐˜ฅ Islamically ๐˜บ๐˜ฐ๐˜ถ ๐˜ค๐˜ข๐˜ฏ ๐˜ถ๐˜ด๐˜ฆ ๐˜ต๐˜ฉ๐˜ฆ ๐˜ฏ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ฆ ๐˜ช๐˜ง ๐˜บ๐˜ฐ๐˜ถ ๐˜ธ๐˜ช๐˜ด๐˜ฉ so
๐˜›๐˜ฐ ๐˜ฏ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ฆ๐˜ฅ ๐˜ถ๐˜ณ ๐˜ฃ๐˜ข๐˜ฃ๐˜บ girl ^^^

ย ย  Suna isowa asibitin direct office na abokin sa suka wuce sai suka tarar bayanan wata nurse ce tayi directing nasu zuwa ษ—akin da aka kwantar da mara lafiyan,ย ย  Sun same sa anmasa dreesing na ciwon da yajin yana bacci.
Zama Ameerahย  tayi a kujeran dake gaban gadon ta zuba tagumi, suna zaune haka sai ga likitan ya shigo.
Musabaha suka yiย  yace masa “freind kasame ni office” ya gaisa da Ameera ya juya yabar ษ—akin.
“Ba naje na dawo” ya cewa Ameera ya fice yabi bayan likitan Ita kuwa Ameera gaba ษ—aya tayi nisa wajan tunani batama san fitan mijin nata ba.
Tura qofan office en yayi ya shiga da sallama ya samu kujera ya zauna.
likitan yace masa “freind ba wani mastala sosai bane kar ka ษ—aga hankalin ka stautsayi ne Allah ya riga ya aiko sai fatan Allah kiyaye na gaba kawai, ya ษ—an samu rauni a qafansa sai kuma kansa daya ษ—an bugu
Buguwar Insha Allahu ba komi, amma bari ya farka mugani
Magungunan da ake buqata da komi za’a yi duk abinda ya dace sannan karka damu da yawan zuwa za’a kula dashi sosai.ย ย ย  Nauyayyar Ajiyanย  zuciya ya sauke ya miqe ya bawa likitan hanu suka qara musabahaย  yace “freind i have no word ta thanks You Allah saka da Aljanna”ย  murmushi likitan yayi yace “you’re always welcome Angon mairo” Hararan sa Daddyn little yayi ya fice a office en.
zaune ya samu Ameerah a inda ya barta,ย ย ย ย  Sallama yayi ta amsa tana tambayan sa fatan lafiya ba matsalan komi?
Yace “lafiya Insha Allah”
To Allah yasa yace “Ameen”.
Har yamma suna asibitin amma bai farka ba, tattarawa suka yi suka baro asibiti bayan Daddyn little ya gama settling na komai ya biya.

Abba ne zaune da Umma da Maha da Mahreen
Abba yace “nikam gobe ne tafiyan yaran nan bauchi ko?
Mahreen tayi carab tace “eh Insha Allah Abbanmu zamuje muga tsofuwan da taqi mutuwa sai masifa (dan qwalonta Abba yayi๐Ÿ–)
Gidanku doter kun renamun Uwa ko tom zan saษ“a maku
Dariyaย  Maha tayi qyalesuย  Abba sun renamun namesy basu san albarkacinta suke ciba
“Yauwa yar kirki faษ—a masu dai” inji Abba yana murmushi.ย ย  Allah yaย  kaimu goben lafiya nima zani Abuja wani aiki in Allah ya yarda
“Allah ya yardaย  Abba” suka haษ—a baki wajan cewa,ย ย ย ย  Tashuwa kowa yayi dan yaje ya kwanta ganin dare yayi.

ย ย ย ย  Soja ne da little a ษ—aki da alama wani aikin yake yi a system nasa ganin yacce gaba ษ—aya hankalinsa ke kan system ษ—in, little keta masa qiriniya da abun ya ishesa sai ya aje system ษ—in a gefe ya miqe, ษ—aukansa yayi yace “muje na kaika Umma”
ฦata fuska little yayi a’a unkui aje ba cede akaini wajan aunci ma’a
Badon yaso ba haka ya ษ—aukosa suka nufi ษ—akin su Maha.

Yana qwanqwasa qofan, Maha ce ta tashi ta buษ—e tana waye ne kuma?
Kallonshi tayi daga sama har qasa ta murguda baki
Little ya miqo mata hanu ancii ci auken,ย  washe baki tayiย  ayoyo my boy.
Karษ“ansa tayi bata ce komi ba ta kulle qofan juyawa yayi yana auna irin renin da Maha ke shumfiษ—a masa tabbas akwai ranan da zai seta mata qwaqwalwan kanta dai-dai gwargwado.

ย ย ย  ***Bawan Allah shine bai farka ba sai wajan qarfe 2 na dare, da salati a bakin sa ya buษ—e ido.
Tashuwa yayi yana dafe kansa da yaji ya masa nauyi ga kuma matsanancin ciwo da yake masa kaman zai fashe
Nurse dake tare da shi qara masa alluran bacci tayi ganin yacce yake dafe kan baya ko son mostasa, a haka baccin ya qara ษ—aukansa.

^^^ ๐™ˆ๐™–๐™๐™ง๐™š๐™š๐™ฃ is an arabic name means, ๐™—๐™š๐™–๐™ช๐™ฉ๐™ž๐™›๐™ช๐™ก, ๐™ง๐™–๐™™๐™ž๐™–๐™ฃ๐™ฉ, ๐™ข๐™ค๐™ค๐™ฃ-๐™ก๐™ž๐™ ๐™š
Its an arabic name that means beautiful ^^^

ย ย ย ย  **Gimbiya Mehwish ce zaune suna hira da Ammaan ta kasancewan jikin nata dama-dama tun da suka fara aiki da abun da Abba ya turo masu ta farfaษ—o kuma takan iya zama da kanta tayi magana sannan ciwon baya tashuwa sosai sai dai ba qafa har yanzu.
Labari Gimbiya ke bata tana bata fura mai sanyi, Ammaa har da dariyan labarin da ฦดar tata ke bata,ย ย  Mai martaba ne ya shigo ya same su a haka da farinciki fal ransa har fuskan sa ya qaraso cikin ษ—akin
Sarauniya Meera da fara’a tace “Marhababika ya zaujee” murmushi yayi wa laki ya imra’atee
Tashuwa Mehwish tayi ta masu sai da safe
Mai martaba ne ya tsayar da ita “Gimbiya yaron nan yayi tafiya naji ko?ย  Eh papa
Tom shikkenan in yayi inaso kisamu lokaci ki kai saqon sa gidan su
Tace “Insha Allah papa zan kai
Tom Allah maki albarka mu kwana lafiya da “Ameen”ย  ta amsaย  fuskanta ta rufe as usual takama hanyan nata ษ“angaren.
Bayan fitan Gimbiya, Sarauniya ta kalli mai martaba tace “zaujeee nikam ya labarin Auran ibnateey?”
Mai martaba ya kwashe labarin duk abunda akayi ya faษ—a mata.
Cike da farinciki tayi hamdala ga Ubangiji kasan me zaujee wallahi tun banyi ido biyu da wannan bawan Allahn ba naji yayimun a surki ya kwanta a raina tabbas ya cancanci zama mijin ฦณAR SARKI.
azamanin nan da muke ciki abawa mutum kuษ—i yace a’a gaskiya da kamar wuya

<Ni Uwar batooler nace (tabbas babu dan ko ni aka ban nuqud amsa zanyi )
To ina dalili Kuษ—i abunso
Masu gidan rana
Iya kuษ—in ka iya shagalinka
Barikinka aljihunka>

ย  Sai dai bansan mai yasa kake biyewa shirmen Gimbiya ba zaujee
Cuta da Magani na Allah ne mai yasa ka goyi bayanta ta tura bawan Allah wata duniya can?
Murmushin manya mai martaba yayi yace “Sarauniya Meerah amma dai a labarin da na baki na yaronnanย  a faษ—a mai kaman wasa ya ษ—auke abun fuskan ษ—iyarki na gadon nan shi kike tunanin bazaiย  iya ba? Zai iya imra’atee na yarda da jarumtan wannan yaro sannan ษ—an baiwa ne,ย  Aure kaman yacce nace nan da wata 3 inshร  Allahu”.
Toย  Allah nuna mana Mai martaba Angon Meerah.
Murmushi yayi har ransa yanajin daษ—in ganinย  yacce masoyiyar tasaย  ta samu lafiya
Hira suka cigaba da yi tsakaninsu na masoya.

^^^ย  Tabbas soyayya baya tsufa bai bar tsohoba bare yaro inda yarda da juna da kuma haquri da juna da kuma ganin mutuncin juna, soyayyah nanan har a mutu
Shiyasa kome zaka yi ka ginashi dan Allah kayisa dan Allah bare kuma Aure
Waษ—anda a cikinmu suke da Aure Allah qara haษ—a kawunanmu da zaman lafiya da soyayya da zuri’a ษ—ayyaba tsakaninmu da mazajenmu
Waษ—anda basu da Allah ya kawo nagari alfarman Annabi Muhammad Sallallahu alaihi Wasallama ^^^

ย ย  _____
washe gari da sassafe ko wajan aiki daddyn little bai je ba, bayan Ameera ta gama haษ—a masu abin kari shiryawa suka yi suka ษ—au hanyan asibiti.

ย ย ย ย  Sun isa asibiti lafiya, shigansu ษ—akin da majinyacin yake yayi dai-dai da farkawansa, ganin ya farka Ameera farinciki kaman tayi ya!
Buษ—e idon sa yayi a hankali sai dai yanzu baijin ciwon kan sosai dan haka lumshe ido yayi ya maida kansa ya kwanta.
Doctor ne ya shigo ษ—akin ya dudduba abunda zai duba yayi hamdalah ganin komi yazo masu da sauqi ciwon kan nasa baija masa loosing memory ba yacce suka zata.
Duk abinda ake yana jinsu amma bai buษ—e ido ba,ย  gaba ษ—aya wani iri yake ji shi da yake so a sati 1 ya gama ya koma sai kumaย  ga qaddara ya samesa.
Likitan ya duba komi Alhmdlh sai dai matsalan ciwan qafansa da zai iya kai kwana 10 zuwa 8 kamun ya warke yaji daษ—inย  tafiya sosai, yana gama masu bayani yace Allah “Allah qara sauqi ya kiyaye na gaba” sai ya fice a ษ—akin dan zuwa duba sauran majinyatan.

Likita na fita kusan a tare suka masto wajan gadon da yake kwance,ย  Daddyn little yace “bawan Allah kayi haquri katashi ka wasta ruwa ka samu kaci abinci kayi sallah”.
Jin an ambaci sallah sai zuciyarsa ta tsinke da ya tuna tun jiya da safe rabon sa da yayi sallah,ย  yunqurawa yayi zai tashi sai ya kasa sakamakon qafansa da ke da rauni.
Daddyn Little hannun sa ya miqo masaย  ya temaka masa ya tashi, har toilet ya rakasa kamun ya fita ya tsaya a waje dan ya jira sa.
brush da maclean da suka kawo masa yayi amfani dashi ya lallaษ“a ya wanke jikin sa da dabara, ledan da ya ajiye masa a toilet ษ—in ya jawo ya buษ—e wani milk jallabiya ne mai hula da short a ciki, cirosu yayi ya saka.

{dogon namiji shine namiji kuma mijin aure gajeren namiji kan chager ne
Bafa ni naceba nima ji nayi ana cewa shine nima nace bari na ษ—an ษ—ana loll}

bayan ya gama sawa alwala ya ษ—auro ya futo a toilet en yana ษ—ingisawaย  da sauri Daddyn Little yace “bro bazaka qirani ba nazo na taimaka ma karka fama qafan ka” murmushi kawai yayi baice wa Daddyn little komai ba.
Ameerah ta shumfiษ—a masa darduma, Daddyn Little yace “bawan Allah kaci abinci sai kayi sallahn ko”
Lumshe ido kawai yayi bece komi ba yanzu ma sannan bai mosta akan darduman ba,ย  ganin yayi shiru sai Ameeraย  gaba ษ—aya ta rikice kar dai fa kurma ne ko baya magana Allah sarki sai idonta ya tara kwalla tayi saurin gogewa taceย  “yayana ko zaka yi sallan kamun ka karya?
Lumshe ido yayi ya jinjina kai alamun hakan ya masa, ba musu Daddyn Little ya masa nuni da alqibla Shi kuma ya tada kabbara a zaune ya fara sallan sa.
Bayan ya idar sosai ya jima yana addu’a kamun ya shafa ya zauna awajan shiru yana tuna Umman sa
tambayansa tayi yayana ruwan zafi da mai zaka ci? Tayi maganan tana kallon sa da tunanin wataqila kurma ne baya magana kawai tana jiran ya mata sing
Lumshe ido yayi kaman bai son yin maganan (asalim halin miskilancinsa ya mosta) da qyar ya buษ—e bakin sa a hankali ya mosta bakin yaceย  “ruwan zafi kawai”.
mamakineย  ya cika Ameera har da mijin nata wai dama yana magana caษ“.
Haษ—a masa komi tayi ta ajiye a gabansa,ย ย  ruwan zafinย  kaษ—an kawai yasha bai ko kalli sauran abubuwan ba bare asa ran zai kai baki da sunan ci,ย  gaba ษ—aya abincin Ummansa yake son ci.
magani ya amsa yashaย  sannan ya jingina da jikin gadon.
haษ—a kwanukan tayi ta maida basket ษ—in da suka zo dashi ta koma ta zauna itama,ย  Daddyn Little ne ya tambaye sa ya jikin naka bawan Allah? Kai kawai ya kaษ—a fuskan sa a sake
Maida Kallonta tayi kan mijin nata, husby ko zaka samu ka wuce wajan aikin ni ka barni ananย  in ka taso aikin sai ka biyo muje gida na haษ—o masa abincin rana ba?
Ba tare da ya Musa mata ba yace “shikkenan wiffey zan wuce in Abba maย  ya shigo yau ษ—in zamu taho tare You should take care, bro Allah qara sauwaqa sai na dawo” ya faษ—a yana ficewa a ษ—akin.
Baibi ko takan abokin nasa ba ya kama hanya dan yaje ya shirya gudun kar ya makara.

ย ย  Bayan ya fita Ameeraย  tashuwa tayi da kanta ta gyara masa gadon bata jira ma’aikatan asibitin ba,ย ย  da ta gana tace masa “kana buqatan wani abune yayana?ย ย  Girgiza kai kawai yayi.
murmushi tayi ita dae har ga Allah tana jin tausayinsa sannan ji take kaman ษ—an uwantane sannan tunda take bata taษ“a ganin mutum mai kyau irin sa ba kaman ba ษ—an Nigeria ba.
Suna zaune haka shiru sai ga qiran Umma,ย  amsa qiran tayi suka gaisa take tambayan ta ya mai jiki?ย  Mai jiki da sauqi sosai Umma gamunan ma muna asibiti.ย ย  Umma taceย  “Daddyn little fa? Ta amsa mata shikam ya tafi wajan aiki Umma,ย  ba nabawa mara lafiyan waya ku gaisa Umma.
Miqa masa tayi, yayana ga Ummanmu ku gaisa, amsan wayan yayi ya kara a kunnen sa.
Assalamu’alaikum yarona ya kake?
Jin muryanta ya sanya shi jin wani sanyi na mamaye ilahirin jikin sa bai san daliliba kuma kaman ancire masa ciwon kan,ย ย  Yacce ta qirasa da yarona ba qaramin daษ—i yayi masa ba yaji wani nistuwa a ransa!ย  Qara lumshe ido yayi yace “lafiya qalau Umma”
daษ—i taji har da ษ—an murmushinta Allah qara sauqi yarona, Allah qara afuwa, Allah maku albarkaย  ya kiyaye na gaba Insha Allah anjuma babanku zai zo ya duba ku.
Bai qara cewa komi ba, yace nagode ya miqawa Ameerah wayan
Amsa tayi tai waje suka cigaba da waya da Umma…….

Fatahn alkhaeryh gareku kowa da kowa cikin girgin dazai zo langeria โœˆ๏ธ๐Ÿ˜‚

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

ourmman batoolerh ceeeeโœ๏ธ
Taku har kullum……..

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

*Na sadaukar da wannan shafi gareka MIJINA abun alfaharina ABU BATOORL ina godiya da gudumawanka da kuma qwarin guiwanka gareni wajan ganin labarin nan ya tafi yacce ya kamata godiya ta musamman daga matarka hareeyh- Mrs big barbieyh*

๐Ÿ…ฟ๏ธ 41&42

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย ย  Mahreen ce ta fito sanye da riga da siket na atamfa wanda ya amshi jikin ta sai mayafin ta dake riqe a hannun ta da handbag nata, can sai ga Maha ta fito da ษ—an trolleyn da za suyi tafiyan dashi itama sanye take da dark-arsh abaya wanda ya amsheta sosai.
Duk suna tsaye a palourn ko akwatin ba’a fitar ba sakamakon Little da yasasu gaba yana kuka shi sai yabi auntyn sa, Umma tace “Angon granny zaka tafi ka barni ni ษ—aya?ย  yana kuka yana magana nide gilani anbi aunci na an jauna anan ba.
Dariya Maha ta sanya yanzu Umma abarsa mu tafi mana yace baya zama dake ana soyayyan dole ne
Yanzu ke doter sai ku tafi duka ku barni ni kaษ—ai ga Abban ku ma tafiyan zai yi,ย ย  Ummata tom kiga fa yana kuka kishirya kawai muje tare kar abarki ke ษ—aya.
Hararanta Umma tayi gidan kuma abarwa waye in na biku?
Lallaษ“asa daย  dabara aka yi suka samu yayi shiru lokacin soja ya fito shima a shiryen sa sanye da jamfa.
Umma sai binsu da ido kawai take tana hamdala a zuciyan ta ganin yacce yaran nata suka sha kyau, in ta kalli soja ta kalli Maha sai tace Ameen ya Rabbi.
Abbane ya fito shima ya gama shiryawa dan wuce wa Abuja
Gaba ษ—aya suka yi waje.
Nan umma jitai kaman ta bisu su tafi duka amma ba dama dan in ba dole ba bata so abar gida ba kowa sai masu gadi da mai aiki
Duk suka shiga Motor as usual Maha ta shige gaba abinta ta zauna ko a jikinta,ย ย  Mahar kuwa dama ita ba gwanar fitina bace shigewa baya tayi tana fidda wayanta tana dannawa
Umma da Auta suka raka Abba wajan nasa motor suka masa Allah tsare hanyaย  driver yaja motorn bayan Abba ya masu bye bye shima akan su kula da hanya sosai, Kuma Insha Allah zebi wajan su Ameerah ya dubo mara lafiyan.ย  Airport Abba suka nufaย  tare da wani guard nasa da zae kaisaย  sai ya dawo da motorn.
Auta ya shiga mazaunin driver suka ษ—agawa Umma hannu yaja motorn suka ษ—auki hanyan bauchi da motor zasu sakamakon Maha tacewa Abba ita bata kumason hawan girgi sai dai soja yayi driving nasu.

( *Allahu akbar kaga manya ba yan gayu yayan masu kudiย  har ba’a son hawan girigi*
*Rabbi yassir Allah ka yassare mana muma*
Ya Rabbi nuqud
*Kodayake ance inkana adduah da larabci dasaurankako*
*Allah ka azurtamu bijahi rasulullahi sallallahu alaihi wasallam arzuqi na duniya da lahira*)

Sojaย  dama driving ba matsalansa bane shiyasa bai tanka mata ba, Ita kuwa Mahreenย  ฦดar ba ruwana ce komi ma oho.
Driving yake suna hira jefi jefi da Mahreen mutuniyarsa Maha kuwa tana kallon hanyaย  ko qala batace a hiran nasu ba
Hamnu yasa dan ya ษ—au wayansa itama cikin salon neman magana tasa hannu zata ษ—auki wayan dan rashin kulata da faษ—an da suka saba yi kawai yasa taji ba daษ—i
Ba tare da ya kula ba sai kawai yaji hanunsa ya taษ“a nata, wani shock da yaji ya sanya sa saurin jan burki, tsaki yaja kekam wace kalan mara hankali ce?ย  Dama uban me zakiman da waya? Ko wayana sa’an ki ne? wai ma yaushe muka fara wasan taษ“a waya dake?
Murguษ—a masa baki tayi sai kuma ta juya tana murmushi ko ba komi taji abunda take so.
Masifa ya fara wallahi Maha ki fita idona inba haka ba wannan rashin hnkln da kikace na sojojin zan sauqe maki idiot kawai
Turo baki tayi tana qunquni “bismillah” shine abun da ta faษ—a.
Mahar kuwa dariya tale qasa-qasa tana danna wayanta dama tasani akwai irin waษ—annan comedies a wannan tafiyan nasu ga Tom ga Jerry.
Suna tafiya shiru fuskan soja a haษ—e yayi qwafa ya kuma yi, can kuwa ta qara sa hannu ta ษ—au wayanย  bai ma kula ba hankalin sa na kan hanya.
hira suka cigaba dayi shi da Mahreen tana basa labarin yacce take tunanin haษ—uwanta da Amarya da masifan tan nan.ย ย ย ย  Soja yace ai duk mai irin sunan amarya ba iya masifa ma harda hauka sai yayi.
Mahreen tace “yauwa nikam ya habeeby meyasa aka samata amaryane?
Murmushi yayi ai tun sunan Aurenta da stoho mae farin gemun can ake ce mata Amarya shine fa suna kam har yanzu har jikokin ta.
Dariya ta kwashe dashi haka suke hiran su tsakanin su na dariya su dara.
Maha da ta ษ—au wayan cikin sa’a babu password da murna ta nufi galleryย ย  duk inda taga hoton mace bi take ta goge ita bata ma san me yasa take hakan ba.

Ameerah duk da majinyacinย  baison magana sosai hakan bai hanata masa surutu ba, amma yanayin yacce yarinyar ke qiransa yaya da kuma kulawanta garesa sai yaji ta kwanta masa arai har ya kan amsa mata in tayi magana duk da ba sosai ba ( sakamakon shi cikakken miskili ne, inde kaga surutunsa shida iyayensa )
Suna zaune can around 2pm tana zaune kan darduma ta bawa qofa baya, sallaman Daddyn little da kuma Abba da taji ne ya sanya ta juyowa da fara’a ta amsa masu sallaman tana masu sannu da shigowa.ย ย ย ย  shi kuma idonsa a rufe tunda yayi sallah ya koma ya kwanta.
Da Abba da Daddyn little duka suka tambayeta ya mai jiki tace “Alhmdlh da sauqi”
Abba ne yace “uwata tun safe kinanan kema yaushe kika gama samun lafiyan jikinnaki da kin koma gida ai inaga zefi ko tunda ga nurses nan karki ษ“allo wani ciwon,ย ย ย  Sunkuyar da kai tayi a’a Abba ba komi wallahi nikam ai na jima da warkewa tun jigilen da mukeyinnan.
Murmushi yayi tom uwata Allah maku albarka duka ya kare nagaba shikuma Allah basa lafiya naga kaman yana bacci ma bari na koma na samu na kammala ayyukana inson samune nakoma gida yau, tace “to Allah yasa Allah ya taemaka Abbana”
Ya amsa da Ameen
Kudi ya ajiye masu ga wannan aqara na magani ko Allah sauwaqa.
Daddyn little ne yace Abba har da ษ—awainiya haka tom mungode Allah ya qara girma.
Da Ameen ya amsa ya tashi kenan sai ga qira ya shigo wayansa
ฦŠaukan qiran yayi ya nufi waje, daddyn little ya bisa dan rakasa
Ummace ta qirasa, Babansu an isa lafiya? ya mai jikin ya yaran?
Duk kowa lafiya mai jiki da sauqi na isa lafiya nima, da har nafito zan koma amma bana shiga ciki na haษ—aku ku gaisa, au na tunama yana bacci.
hartaji daษ—i zata ji muryan wannan yaron da yake sata farinciki kuma sau murna ya koma ciki!ย  Tace “tom Allah dawo da kai lafiya nima ai zan yi qoqari nazo gaida su in ka dawo yallaษ“oi.
Murmushi yayi na manyan kaman tana gabansa bai ce komiba sallama suka yi ya kashe wayan.
Daddyn little ya rakasa har gaban motor ensa da guard’s nasa ke jiransa buษ—e masa qofa sojojin suka yi ya shiga suka ja sai tafiya
San da motorn su ya fice a haraban asibitin kamunnan Daddyn Little ya juya, direct office na likita ya nufa sai yayi rashin Sa’a bayanan ya ษ—an fita, juyawa yayi ya koma ษ—akin da majinyacin shi yake.
Bayan fitansu Ameera kuwa tana zaune sai tana kallon gefen fuskan bawan Allahn nan take gani take in ba qarya idon ta ke mata ba yana yanayi da Abban su amma wannan Balarabe mai zai haษ—ashi da Abba?ย  da yake shi yana da haske sosai Abba kuma hasken ba sosai ba.ย ย  Dama ance kowanne mutum yana da masu kamansa 7 a duniya wannan yana cikin masu kama da Abba
Tana cikin tunanin nan sai Daddyn little ya shigo ษ—akin, ษ—ago kai tayi ta kallesa tace “har Abban ya tafi kenan?”ย ย  Eh wiffey Abba ya tafi kema ki taso muje gida ki huta kiyi wanka in yaso da dare sai mu leqo.
Marairaice fuska tayi ta buษ—e baki zata yi magana ษ—aura hanunsa yayi akan leษ“ensa shiiiiiii tashi muje kema bakida ishashshen lafiya kuma kinga yawan zama zai iya taษ“a lafiyan abinda ke cikinki ba qwari yayi ba.
Haka badan taso tafiya ba ta tashi suka duba sa ko idon sa biyu su masa sai anjuma sai suka ga bacci ma yake cikin kwanciyan hankali, jan masa qofa suka yi suka fita,ย  qira nurse dake kula dashi suka yi suka kama hanya tafiya gida.
Bayan fitansu ya tashi yana daddafawa yaje toilet yai alwala yai sallah dan duk abunda suke yana jinsu har wanda suka qira da Abba sai yaji ma muryansa na masa shige da muryan mai martaba.
Abincin da Daddyn Little ya kawo Nurse tayi saving nasa kwata-kwata 2 spoon yayi ya aje plate ษ—in dan bakinsa ba daษ—i,ย  ya ษ—au apple a cikin fruit da ya kawo yaci yasha magani ya koma ya kwanta.
Bacci ne ya ษ—auke sa da tunanin Gimbiyar sa rigimammiyarsa..

MASARAUTAN QUBAISH

ย ย  Kwance take a faffaษ—an gadonta da yasha shumfuษ—i da cottonmilk bedsheet, idanuwanta na kallon saman ษ—akin tana ษ—aure da light blue towel mai ษ—an girma dan ya kai har guiwanta.ย ย  Ita ษ—aya ta turo baki ta kuma yin murmushi duk abunda take idanuwanta a kulle suke, ta rungume pillow a qirji.
Jin ana bugun qofan ta yasa ta tashi zaune tana haษ—a fiska, “koma wayene ya saurareni” shine abunda ta furta tana miqewa tsaye bathroom ta nufa..

———
sunyi tafiya sosai duk sun gaji da zaman motorn,shi soja kuwa ko a jikin sa driving yake na masu hankali ba gudu ba.ย ย  Duk photon da ta samu na ฦดammata goge masa su tayi tasss tana rungume da wayan har bacci ya sace ta.
Sune basu iso bauchi ba sai da yamma tayi liss
Sun isa gida horn yayi a qofan babban gate ษ—in, mai gadi ne ya leqa dan ganin waye ne ai yana ganin soja sai ya washe baki ya buษ—e masu qofa yana “kai kai kai yau soja ne a gidanmu sannunku maraba sannu da hanya.
Murmushi ya masa ya sauqa a motorn suka gaisa suka, qaran kulle marfin motorn da soja yayi shi ya tada ita a baccin suka fita suka wuce ciki ita da Mahreen, shiga yayi ya gyara parking sannan ya fita yabi bayansu, ya mance shaff da wayansa sakamakon ษ—ayan na hannunsa.

ย  Dukansu sashen kakar tasu suka nufa,ย  ba sallama ba excuse da gudu kawai Maha ta shige ciki tana ayoyo ina take namesyna masifatu qoqarin faษ—awa jikin stohuwar take zata rungume ta sai kawai stohuwa ta sanya ihu ta ษ—aura hannu aka yau ni naga abunda yafi qarfina baifi qarfin wannan ja’irar yarinya mai kaman aljanun ba zata kasheni ฦดar jakar uba qarisa ni zaki yi ne?ย ย ย  Yar sinkin sikitin qaniya Kawai
Hade rai Maha tayi ta fasa oyoyon tace..

Muje zuwa…
Ourmman batoolerh for life

Allahummah kudi’ee nah๐Ÿคฒ
Alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 43&44

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ•๐ŸŽ๐ฉ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

ย ย ย ย  “Ni wallahi ba zuwa wajanki ba sai son gwale mutumย  ba’a maki kaman dangin maza danma sunanmu ษ—aya, sai kuma ta marairaice fuska yanzu ni zakici wa fuska tom nidรกi ubana bai da jaka ato”.
Hararan ta Kakus tayi yo in bai da jaka ai uwaki tana dashi dun haka jakar uwaki yarinya sai kace ฦดar ifiritun aljanu yo fisabilillahi zaki shigo man gida ba ko sallama bare salati salon ki shigo mun da qunbasarun aljanun kanki ko tom ta Allah ba taki ba nida kika ganni nan qaunar Annabi SAW nake bani ba sheษ—anun jinnu
Mahreen da ta staya abakin qofa tana jin su me zata yi in ba dariya ba har da kama ciki.ย  Tura baki Maha tayi ta juya jin sautin dariya ganin Mahreen ce ke yiย  ta aika mata da harara ta riqe qugu
Amarya tace “haba takwara ta kece fa kika zo zaki diranmun a kah kaman dusten garin kudun can ko nace kaman aradu yo da kin yi sallama ai da banyi surutu ba ษ—an ladan amsa Sallaman kike mun baqin ciki samun shi to wa’alaikissalam ko baki yi ba na amsa kuma na samu lada ja’ira kawai
Qara haษ—e fuska Maha tayi tace “da baqin halinki irin na jikanki habebu” qasa-qasa ta faษ—a tana kallon hanyan qofa ganin yana shigowa.

Wani mugun kallo ya jefa mata na (zamu haษ—u ne yarinya zaki gane kuranki) yayi sallama ya wuce ciki abinsa ganin yayansu abdoul ya zauna a kujeran dake facing nasa
hairat dake tsaye a gefe guda murmushi kawai tayi dan tafi kowa sanin halin stohuwan da sambatu da masifa ( ฦดar gidan kakus kenan kullum tana nan)

Mahreen ma qarasa shigowa tayi bayan tayi sallama tana barka ฦดar stohuwa tamu mai ran qarfe fuskanta ษ—auke da murmushi.
Murmushi kakar tasu tayi da bakinta duk goro ta amsa Sallaman kaga nutsasttiya yar albarka mai nemawa al’umman Annabi ladan sallama,ย  Ni banma san mai yasa waccan salawaitun uwar taku bata mun takwara da ke ba mai hankali da zubin mutane ba tawa uwar mijin ta ita gata tangaษ—aษ—ษ—iya son dangin miji komiti sai tamun da wannar mai zubin ifiritan aljanun sai kace ance mata a tangaษ—e nake ko taga ina tafiya ina layii
Soja baya dariya sai ta ษ“aci yana jin abunda stohuwa tace ya sanya dariya ai wallahi kuwa an cuceki dan wannan mara kunyan tana tafiya tana layii ai sai ya kuma saka dariya.
Maha ta cika tayi fam sai ta fasheย  da kuka ta juya tayi hanyan waje wai zata koma inda ta fito
Ya abdoul da tun ษ—azu suna rigimansu bai tanka masu ba dan yasan yanasa baki shima xa’a solle sa, tashuwa yayi ya riqo Maha yace “ina zaki Autan mu? bayan ke fa ba kowa yarinya mai kyau ki qyale kaka baqin ciki take kin fita kyau kuma da mijin ta bai mutu ba tasan tabbas zaki kwacesa yi haquri ki daina kukaย  yar Autan muย  mai sunan manya duk ki fita harkan su kinji Nana Maryama uwar isa” kirarin da ya saba mata tun tana yarinya in tana borinta ya mata ai kuwa saiย  kuka ya koma dariya.
Yaya Abdoul Allah kai kaษ—ai ke sona nagode Allah da baka zama soja ba da shikkenan ba mai sona nikam
Soja na jinta bai ce komi ba, stohuwa ma taษ“e baki tayi tace “kai kuma balagaggen gauro zamu haษ—u da kai inba aikin tangaษ—ewa da layii ba wato da wannan aljanar kake haษ—ani wai ta fini kyau ba da yake kaima tangaษ—aษ—ษ—en ne” tayi qwafa ta gustiri goro.
Mahreen da kanta ke qasa ta gaida ya Abdoul,ย ย ย  Soja ma ya gaidashi ya abdoul fatan mun same ku lafiya?
Amsa masu yayi duka fuskanshi yalwace da murmushiย  muna Lafiya Auntan Umma the only SOJA.
Hairat ma ta gaidasu duka suka amsa, tajeย  ta kawo masu ruwa da abun sha.
Duk abunda Mahreen keyi idon ya Abdoul na kanta sosai yaga saurin girman yarinyar ga wani kyau da tayi kaman balarabiya “Masha Allah” shine abunda ya furta a maqoshin sa ya lumshe ido tabbas nikam Abdoul naga matan Aure zan huce gorin wannan magananniyan stohuwan.
Tashuwa kaka tayi tazo ta zauna gefen soja tana gyara ษ—aurin ษ—ankwalin ta.
Kai kumaย  ษ—an sinqin sikitin shishishigi shigilitu dan tsaษ“ar naka layiin yayi yawa shineย  ba zaka gaisheni ba sai shishishigi ina magana da takwara ta zaka mana shishishigi ษ—an jakar uba in kuma kaima ubanka baida jaka to jakar uwaka Aminatu ni bansan ina kuka koyo wannan tangaษ—aษ—ษ—iyan hali ba yara duk a tangaษ—e kaman ฦดaฦดan masu layiii
Ai Ka zo da wannan baqin halin naka na rena mutane da qin masu magana kowa ganin sa’an ka kake masa sai dai a fara maka magana ba dai ka farawa mutum magana ba badai kaga ka balaga har ka fara ษ—aga abinda ke kashe mutane ba(bindiga) yo ma akan me zanga laifin cubulle na ai gaskiya ta faษ—a baqin hali gare ka sai dai ja’ira wai irin nawa dan a tangaษ—e take zata haษ—a halina mai kyau da naka halin boko-haram ai nasanย  kai ka birkita cubulle na baiwar Allah ฦดar albarka shiyasa tace haka
Hannu ta miqawa Maha dake zaune gefen ya Abdoulย  zo abinki kiyi shiru cubulle ta ฦดar albarka irin arziqi farar haihuwa.
Hararan kakusย  tayi baza’aย  zon ษ—in ba kuma ina komawa abbieyh na zansa ya sanjaman suna nima an fasa takwara dake masifatun stohuwa.
Lahhh kina so aji tsakaninmu ne cubulle? su mana dariya yi haquri kizo kinji duk zugani suka yi shiyasa amma ai babu yake a sa’an suna kuma dan qafan ubanki na hagu in ya fasa sanja maki suna sunansa ba habubakar ba sai na kaisa har kotu in shima a tangaษ—en yake taya Allah zai rufamun asiri yace zai tonamun akace Kana da takwarori bakwai 7 kai ษ—an aljanna ne in dai kana qaunan Annabi SAW yo to ina qaunan Annabi so yake ya rageman shiga aljanna dan sinqin layiin da ubansa Arษ—o yake yi
Maha ta taษ“e baki “ki dai qarata da wanda yake gefenki dan ba zuwa zanyi ba kuma ki zagi har da matan Arษ—o in kinso amma kibar zagan mun Uba” ta faษ—a tana qara mastawa kusa da ya abdoul
Mahreen duk a takure take dalilin duk ษ—ago kaiย  da zata yi sai taga idon yayansu akanta,ย  ganin kakus ta tsagaita masifan nata gaisheta tayi ta miqe tsaye
Amsawa kakus tayi da fara’a mai halin ฦดan aljanna ya naga kintashi ina zaki? Kede ba ruwanki da layiii dan ba’a tangaษ—e kike ba
tsohuwa mai ran qarfe zan shiga ciki ne na gaji danma Allah yasa ya Habeeby yana tsayawa mu sallata a hanya
Ai dai daษ—i na da shi wataran ba dai son ibada ba kaman ubansa Haruna bini-bini antsaya ayi salati ayi sallahย  kaman sallau shikkenanย  afito lafiya yar albarka mai ran roba.
Sa dariya suka yi duka Mahreen tayi gaba abunta
Ya Abdoul yace “a’a fa itama na qarfen dai gare ta ba na roba ba dan muma muga yaranmu da jikokinmu yacce kika ga naki”.
Kallonsa kakus tayi ta murmusa abinka da babba kowa agurin bai gane me yake nufi ba sai ita kuma dama ya tsammani hakan
Kakus tace “oho dai itama ai buhun baqin hali ke damunta in ba baqin hali ba ana hira ka tashi wai zaka shiga ciki ni na gode Allah ma daย  sunana ba indo ba yo mai ake da halin masu suna indo, ganin ba wanda ya kulata sai tayi shiru da mitan nata.
Soja ya kwashe labarin hatsarin da mijin Ameerah yayi yaย  bawa Kakus.
Kakus kuwa Salati ta kwaso ta haษ—a da kabbara Allah sarki ni daso bawan Allah yaji jiki Allah dai ya basa lafiya ya kuma kiyaye na gaba shi auwalun kuma da wuya kaman na mai tangaษ—i ko uban wa ya basa mota ma oho dai asara yaje zai hallaka rayuwan ษ—an mutane, yo to inba ni ba da yin abu kaman mai yawo kai a kunce ba marufi da gangan zai buge mutum ne wannan ษ—an albarka mai tausayi da imani Allah sarki auwalu ka yafeni Allah kare na gaba
Ameenย  duk suka ce kowa na storon tankawa surutun wannan stohuwa.
Duk tashuwa suka yi dan kowa yaje ya huta kamun magriba tayi
Maha ko ajikinta haka ta riqe wayan Soja tayi ษ—aki wajan Mahreen.

Little ke buษ—e murya yana ihu “wayyo aunci na unkui na wayyo an bicu” kallon sa Umma tayi ta girgiza kai lallai zaka koma gidan iyayenka tunda halin ษ—an wani ka fara nuna mun Little, tura baki yayi nidai anbi aunci da unkui na, ta buษ—e baki zata yi magana qira ya shigo wayan ta.
ฦŠauka tayi ganin Gwaggon murmushi tayi ya amsa qiran suka gaisa kowa lafiya lafiya, Umma tace “Gwaggon yara ke kuma sai yaushe zamu ganki?
Dariya tayi ya kamar matar nan tayi kewan mijin ta ne ba ga yayana a gida ba karki damu na kusa zuwa
Umma tayi murmushi “tace yo ba dole ayi kewan miji ba kunje kun zauna abunku a jiddah shiru-shiru bakwa leqo mu kin hanani samun ladan sa maki tuwo kici.
hira suke cike da da zolaya da fara’a sai ka ranste qawaye ne ba matar yaya da qanwar miji ba
Ummeyh tace “Ummansu Insha Allah qarshen satin nan xan xo naga mataaye na ( da matan baba qarami) da kuma uwata da yayyuna uwa uba yarana”
Cike da jin daษ—i Umma tace “Allah yasa kur kisa mana rai this time ma Gwaggon yara mu gama shirya tarba baquwa taqi zuwa,ย ย  Allah tabbatar dai ya kuma kawo mana ke lafiya.
Nikam ya doter da jikin nata fatan jikan namu ya barta tayi lafiya?
lah kinga na manta ban faษ—a maki ba mijinta ma ya buge wani bawan Allah suna asibiti yanzu haka ษ—azu ma yayanki ya dubo su ya shiga Abujan.
Subhanallahi hastari dai to Allah ya sauwaqa ya kuma kiyaye na gaba
Umma tace “Ameen ya Rabbi Gwaggon su”. Suka yi sallama ta kashe wayan maida duban ta wajan Little tayi Angon gilani yi shiru abinka anjuma zan kaika ko ba abokin ka ya dawo mana da car kaji, da qyar ta samu ya lallashu yai shiru ya daina borin.

Ameerah suna isa gida a gajiye ta shiga wanka tana fitowa ta faษ—a gado sai baccin gajiya, ganin bacci ya ษ—auke ta murmushi yayi yace “mutum sai rigima an girma ba’a san an girma ba wai abaroki asibiti bayan zaman da kika yi ashe kina jin bacci wiffey case” ya shige bathroom shima ya wasta ruwa yazo ya kwanta gefen ta bacci yai gaba dashi.

Fitowa tayi daga toilet en ษ—aure da wani babypink towel, gaban dressing mirrorย  ta wuce direct mai ta shafa kawai tayi gefen da ma’ajiyan kayakin ta suke, riga da skirt na less ta jawo ta sanya amma skirt en yaqi shigan ta, kallon kayan tayi tace “abu baka fi 1 month da saya ba har ka masteni ya Rabb wani irin hips ne dani kaya su ta mawa mutum kaษ—an” guntun tsaki taja tai jefi dashi ta jawo wani gown ta sanya ta rufe fuskanta as usual ta fito jakadiya ta samu tsaye a qofan tana jiran fitowan ta “Barka da fitowa uwar ษ—aki na mai dogon zamani” hannu Gimbiya ta ษ—aga is okay kije ciki in kin gyara akwai wani kawa a qasa ki bawa mai so okay.
Tana gama magana tayi gaba dan zuwa sashen mahaifiyar ta.

Umman Amjad da Abban sa kewan yaronsu suke sosai ba ษ—an kaษ—an ba Umma har da ษ—an ramewanta
Suna zaune akayi sallama, jin anfara shigowa gidan sai Abba yace a qariso.
Ahmad abokin Amjad ne ya shigo sannu da zuwa Umma ta masa ya durqusa har qasa ya gaida Abba da Umma duk suka amsa da fara’a, Umma Amjad yana nan ne?
Abba yace “Amjad dai? Baku haษ—u bane kan ya tafi ko bakasan zai yi tafiya ba?
Abba ban sani ba gaskiya jeji ya shiga ne ko Doha?
Murmushi Umma tayi yarona Ahmad wani jeji qasan gaba ษ—aya ya bari fa baka da labari kenan ya tafi wani qasa acan wai Nigeria aka ce mata nake ga.
Buษ—e baki kawai Ahmad yayi amma dai ba muyi hiran zai yi tafiya ba har na barin qasa ko da yake ma bamu cika haษ—uwa ba, yanzu dai Umma a taimaka mun da layin sa da kuke waya.
“Amadu Ni da Umman taku duka wayan jagwal ne sai a hankali kawai” Abba ya faษ—a yana murmushi,. Tom Abba amma mai yaje yi?
Umma tace “wannan yaron nawa sai a hankali wani irin abota kuke haka ni mairo wai bai faษ—a maka abinda ya faru bane?”
Umma bai faษ—amun wani abu ba gaskiya kinsan sa da rashin son magana bare dogon hira, taษ“a baki Umma tayi to Allah ya shiryamun shi,ย  Nan ta kwashe labarin duk abinda ya faru taย  faษ—a masa.
Kama taษ“a Ahmad yayi ya gyara zama “wato dai ranan abun da ya kaisa gidan sarki kenan shine bai faษ—amun ba shine har da kishi kar na rakasa” abinda ya gama faษ—a a zuciyan sa kenan kamun yace “to Umma Allah sanya alkhaeryh Allah basa Sa’a ya dawo dashi lafiya, dama zan koma ne inshร  Allahu zan dawo nima in lokacin bikin yayi”
Ameen ya Rabbi yarona kaima Allah kaika lafiya Allah nuna mana lokacin da rai da lafiya
Miqewa yayi yace “Abba Umma sai wani lokacin” ya faษ—a yana yin hanyan fita, da addu’an Allah kiyaye hanya Umma da Abba suka bishi har ya fice.
Umma ta juyo ta kalli Abba murmushi tayi tace “wannan yaro naka Allah ya shirya sa wai dan ma abokin sa ne”.

Sai bayan magrib Ameerahย  suka koma asibitin
Sun same sa a kan darduma, jikin sa da sauqi
likitan ne ya shigo yace “Insha Allah gobe zai sallamesuย  in yaso su qarisa jinyan qafan a gida ko nan da sati 1 zuwa 2 ne kamun ya warke sosai dan qafan ne kawai yanzu damuwa amma b abinda yake damun sa”
Godiya Daddyn Little yai wa abokin nasa yace “Allah kai mu goben frnd”.
Da Ameen likitan ya amsa kamun ya fice a ษ—akin
Gaisawa suka yi duka da mara lafiyan suka masa ya jiki ya amsa da sauqi.
Har aka yi sallan isha’i suna can, sai da lokacin ya ษ—an tafi ganin dare nayi suka masa sallama
Suka kamo hanyan gida.

Sai daย  suka yi sallan isha’i kowa ya taษ“a hutu kamun suka tafi sashen kawun nasu wanda suke qira da baba qaramiย  suka gaidashi da matan sa suka dawo kowa ya wuce dan ya kwanta don gajiyan bai tafi ba.
Soja ne yake ta laluษ“a wayan sa amma shiru babu wayan ba labarin waya, fitowa yayi yaje ya duba har cikin motor nan ma babu waya, abun da ya faru ษ—azu a hanya ne ya faษ—o masa a rai tabbas ba ko kokonto yarinyar nan ce ta ษ—au wayan nan.
Juyawa yayi ya koma ciki ransa a ษ“ace yayi hanyan ษ—akin da yake na su Maha,ย  da ya Abdoul ya haษ—u yana zaune a palourn Kakus yana danna waya
Ganin Soja sai ya Abdoul ya tsayar dashiย  yace “our able army sai ina haka? Ya Abdoul ษ—akin su Mahreen zan karษ“o wayana
Ya Abdoul yace okay plss a turomun Mahreen ษ—in tazo ina dinning area
Tom ya Abdoul.
Sallama yayi a qofan dakin nasu, Mahreen ce ta amsa ya Habeeby ka shigo
Shiga yayi ya bata saqon qiran da ya Abdoul ke mata, himar ta jawo ta saka ta wuce dan amsa kiran da ake mata.
Bayan fitan ta in da Mahreen ke kwance tayi ษ—aษ—ษ—aya ya nufa, yana zuwa wajan ba jinkiri kawai ya jawo ta qasa ji kake timmmmm!
Kaman a mafarki ta ji an buga ta da qasa ihu ta sakaย  ‘Wayyo Mutum ko Aljan na shigesu za’a karya”

Cewa yayi “qanin ubanki ne zaki tashi ne ko sai nayi ball dake? wai ke ina wasa dake ne kam da har zaki ษ—auki wayana? Kin tashi kin ban wayana ne ko sai na harbe ki idiot kawai
Jin muryan sa kuma tasan halin sa tashuwa tayi a hankali tana hawaye dan tabbas ta bugu
ฦŠauko wayan tayi ta basaย  tana Allah ya isa kuma sai Allah ya saka mun.
Sarai yaji me tace amma sai ya basarย  heษ—e ransa yayi yace “ke me kika ce?
Tura baki tayi ni ba abinda nace
Qwafa yayi ya duba wayan yaga chajin shi bai ko sauqa ba alaman bata yi komi dashi ba kawai neman magana ne, tsaki yaja “Ni na rasa mai yasa bansa security a wayan nan ba”ย  da ya gama seta mata zamaย  yai hanyan waje dan ya koma ษ—akin sa.
Bayahn fitowan Mahreen wajan zama ya abdoul ya nuna mata ya mata umurni da ta zauna dan samun su tattauna
Bayaniย  yake ta koro mata daki-daki na yacce yai kewansu sun jima basu zo Bauchi ba
Sai da ya tabbatar ta sake dashi suna hiran kamun ya numfasa a yanayi na muhimmin magana ya dube ta yace “qanwata ki aramun duka hankalinki anan zamu yi magana mai muhimmanci kinji”
kallon sa tayi da murmushi taceย  “yayana in da qarin hankalin ma duka na ara maka ina sauraranka”
Nan ya kwashe duk abinda ke xuciyan sa abinda yake ji game da ita tun da ya ganta ya faษ—a mata(hausawa suka ce abari ya huce shi ke kawo rabon wani).
Qanwa ta ina sonki so kuma na gaske son Aure wanda in son samu ne ayi bikin nan cikin wata 1 kai yamun nisa ma irin dai week hakan nan
Tun da ya Abdoul ya fara jawabi tayi qasa da kanta ta ษ“oye fuska a hijab da ya kai aya ya buqaci da ta ษ—ago ta basa amsa taqi ganin ya masta ko takan wayan ta dake hannun sa bata bi ba tayi hanyan ษ—aki har da ษ—an gudun ta
Dede tana shigowa ษ—akin shi kuma Soja zai fice a ษ—akin kenan suka kusa yin karo
Ransa a ษ“ace amma ganin Mahreen tsayawa yayi yaย  dara yace “yarinya ta kamu kenan taga handsome yayana*
Wucewa tayi tana rufe fuska bata ce komi ba.

Duk abunda ke faruwa kuwa Hajiya kakus ta fito ษ—aukan abun gurza goronta data bari a palourn sai ta tarar da draman da ake yi
Ganin duka jikokin nata na son junansu abun ba qaramin daษ—i ya mata ba( a tunanin ta Soja ma hira yaje) haka taje ta kwanta da farinciki.
Ya Abdoul ganin ta gudu sai abun ya burge sa ya kuma qara masa qaunan ta “tabbas inason mace mai kunya” abun da ya faษ—a ya miqe yana murmushi
Sojaย  yace “yayana Allah kaimu musha biki”
Ya Abdoul da farinciki Yace “Ameeรฑ our able army”
Dariya soja ya kuma yi ya wuce wajan baccinsa,ย  shima ya Abdoul fice wa yayi ya nufi nasa wajan baccin a sashin su, wanda yake dama da soja ne amma yace a sashen kakus zai kwana.
Ya Abdoul ko da ya koma ษ—akin saย  haka ya kwanta yana ta juye-juye shi dai har ga Allah yake son qanwar tasa kuma bai qi a ษ—aura masu aure ko yanzu ba.
(haba malam abdu daga uhmn sai ehem ko a hand kake ne?
Kunga inko a hand yake ya hwaษ—an nice ourmman batoolerh mai wuqa da nama sai nasa a aura masa ita yanzu)
ko ba haka ba FAN’S ?

ย ย ย ย  Mahreen na shiga ษ—aki ta samu Maha na sharar kwalla sai tace “menene ya sameki ko wani abun ya habeeby ya maki?
Maha kaman zata rufe addan nata da duka taceย  “Idon matambayi ne ya sameni, ba habeeby ba habibu mutum sai son jin gulma”
Kallonta Mahreen tayi tai murmushi ita dai tana farinciki bata da time na surutu da Maha
“Allah shiryaki” shine abinda tace tayi kwanciyan ta tana ta murmushi ita dai tana ji kaman ta jita a jikin yayan nata.
Mutumiyar kuwa Allah ya isa take jawa soja yafi cikin girgi.

ย ย  Autan Umma yana komawa ษ—aki kwanciya kawai yayi ko ta kan wayan bai bi ba ransa fess ya fara maganinย ย  renin yarinyar nan…..

Masha Allah jama’a sahiyar alkhaery

Mu dai mun riga mun tashi๐Ÿ‘ฏ sai kuma inda qarfi ya qareโœ๏ธ

Muje zuwa
Masoyanย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€
๐˜ฟ๐˜ผ๐™‚๐˜ผ ๐™๐˜ผ๐™Ž๐™†๐˜ผ๐™ ๐˜ผ๐™‡๐™Œ๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™ˆ๐™„๐™‰
๐Ÿ‘‡
๐™ƒ๐˜ผ๐™๐™„๐™๐˜ผ๐™๐™๐™’๐˜ผ ๐™๐™’๐˜ผ๐™ ๐˜ฝ๐˜ผ๐™๐™Š๐™Š๐™๐™‡

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 45&46

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Kasancewan yau Sunday ba aiki da sassafe Ameerah ya haษ—a kayan karyawa suka shirya suka nufi asibiti.
Isan su asibitin direct wajan abokin nasa ya nufa ita kuma Ameera tayi ษ—akin da mara lafiyan nasu yake
Da sallama ta shiga ษ—akin ya amsa mata
Wajan gadon taje ta zauna kamun ta gaida shi
Yaya na fatan ka tashi lafiya ya qarfin jiki?
Lafiya Alhmdlh jiki da sauqi sosai
Masha Allah haka muke so yayana Allah qara afuwa
Ya amsa da Ameen daga haka bai qara cewa komi ba Ganin haka itama bata ce uffan ba
Suna zaune shiru Daddyn Little yayi sallama ya shigo
Amsawa suka yi a tare ita da mara lafiyan
Gaisawa suka yi da Daddyn Little ya masa ya jiki? Yace “da sauqi sosai”
Ameerah ce tace “husby har ka karษ“o mana Sallaman?
A’a wiffey ban same shi ba kinsan yau Sunday ba lallai yazo da wuri ba ga kuma munyi sammako
Tace “Tom shikkenan sai kazo nasa maku abun karyawa”
Sauqa tayi ta shumfiษ—a masu babban darduma ta jawo kondon kayan karin ta zuba masu peppe chicken da chip’s sai soyayyen kwai ta haษ—a masu tea kowa da cup na sa.
Yayana ka sauqo ku karya ko
Ba musu ya sauqo a gadon suka zauna tare shi da Daddyn Little kowa ya ษ—au spoon
Chips en yaci kaษ—an sai kuma peppe chicken, a jiye cokali yayi ya ษ—au cup na tea yana kurษ“a
Daddyn Little ne yaci abinci sosai da ya gama ya ษ—au tea shima
Suna gamawa ta masto ta tattara wajan sannan ta koma ta zauna
Bayan wasu lokuta Daddyn Little barin danna wayansa yayi yaย  maida aljihu, miqewa yayi yace “ba na koma wajan likitan nan ko ya zo” Ameera ta amsa adawo lafiya to
Office na likitan ya nufa cikin sa’a kuwa dai-dai isan sa qofan office ษ—in lokacin likitan ke isowa shima, da murmushi suka kalli juna Daddyn Little yace “kai man wanne irin likita ne kai haka ka tsaya soyayya kabar mu a asibiti tun qiran asuban farko”.
Dariya ya saka wato dai freind sammako kuka yi gaskiya sannu da qoqari Nikam inacan manne da matata sai yanzu aka barni na fito
“ฦŠan iska Zaka ji dashi ai Nikam buษ—e mana qofa mu shige” Daddyn Little ya faษ—a yana dariya
Tare suka shiga office ษ—in da sallama, likita ya zauna a wajan zaman sa shi kuma ya nema wajan zama ya zauna
Gaisawa suka yi suka ษ—an taษ“a hira kamun Daddyn Little yace “kaga frnd sallame ni nasan zaka je duba Patience’s naka so kar na ษ“ata maka lokaci a sallamemu mukam.
sallama ya rubuta masu sannan da sauran magungunan da ake buqata na game da qafan nasa
bayani ya masa yacce za’a sha da na shafawa duka sannan ya kamata ya kai sati a gida kamun ace ya fara fita sai dai yana da kyau ya dinga mosta qafan yana ษ—an takawa dan zai fi saurin warke wa ko bai cika sati cif ba
Daddyn little yaceย  “bakomi doctor Insha Allah za’a kiyaye fitansa yanzun fatan mu dai Allah sa ya warke da wurin
Musabaha suka yiย  ya kuma yiwa abokin nasa godiya yai masa sallama ya fice a office ษ—in
Wucewa pharmacy dake cikin asibitin yayi dan ya sayo maganin da aka rubuta a hanya ya haษ—u daย  Abba ya shigo qara duba marar lafiya kamun ya wuce don jiya bai samu komawa ba.
Tare suka je pharmacyn aka basu maganin duka da suka je wajanย ย ย  cashier Abbane yaย  biyan kuษ—in duka yace Daddyn Little ya bari
Suna gama biya suka koma ciki wajan su Ameerah
Gaishe da Abba yayi suna tafiyan sannan ya masa godiya Allah qara arziqi Abba l
Ameera ganin Abba sai taji daษ—i sunkuyawa tayiย  ta gaida Abban nata ya amsa da fara’a yace “sannunku da qoqari mamana”
Gaisawa suka yi da mara lafiyan
Ya masa ya jiki? amsawa yayi da sauqi Alhaji

Umma ya qira bayan sun gaisa sai ya bawa Ameerah wayan
Karษ“a tayi ta gaisa da Umman, tambayantaย  mai jiki tayi tace “da sauqi sosai har an sallamemu”
Umma tace ta basa wayan su gaisa
miqa masa tayi “yaya na ga Umma ku gaisa”
Amsan wayan yayi ya kara a kunnen sa, lumshe ido yayi bayan Jin sallaman Umman Ameera
Bai san meyasa ba jin muryan wannan baiwar Allahn na rage masa kewan Umman sa.
Gaisawa suka yi tace masa “yanzu ya jikin naka yaro na?
ya amsa da sauqi Alhamdulillahi
Addu’oee tai masa sosai wanda yasa shi Jin daษ—i fin tunani gaba ษ—aya sai yake jin kamar Ummansa ce.
“Ameen ya Hayyu ya Qayyum Nagode sosai Umma Allah saka da alheri”
Suka yi sallama ya miqawa Ameerah wayan
Sallama itama suka yi tace” ga shinan Umma ba na miqa masa”
Daddyn Little ta miqawa wayan tayi amsa yayi suka gaisa da surkar tasa
yace “Umma bakomiย  Allah qara girma mungode sosai”
Ya miqawa Abba wayan bayan sunyi sallama
Abba kara wayan yayi a kunne ya fita a ษ—akin.

ย ย ย  Ameera tattara komi da suka zo dashi asibitin tayi Daddyn Little na taya ta yana kwashewa ya kai masu motor
Bayan sun kai komai motor Taimaka wa mara lafiyan yayi yana ษ—ingisawa har suka isa in daย  motorn nasu yake Parke, suna isa yabuษ—e masa murfin back seat ya shiga ya zauna.
Sallama suka yi da Abba, escorts nasa suka tada motor sae filin jirgin dake garin Abuja
Gaba Ameerah ta shiga Daddyn Little ya shige mazaunin driver ya jasu sai gida
Hira suke sama-sama a motorn suna sako sa shi kuwa yayi nisa a tunaninsa baya amsawa hiran nasu ma (dama shiba ma’abocin surutu bane).
Driving yake a hankali
Juyowa yayi ya tambayesa bro akwai abunda kake buqata mu tsaya mu saya kamun mu wuce gida?
Girgiza kai kawai yayi bai ce komi ba
Ameerah ce tace “husby ka tsaya musai koda fruits ne to”
Tsayawa suka yi suka sayaย  da yawa kaman masu sari, aka sa masu a boot en motorn suka biya suka qarisa gida
Suna isa mai gadiย  ya buษ—e masu qofan yana ranka ya daษ—e sannunku da dawowa amsa masa yayi
Parking space ya isa yai parking motorn
ฦŠakin da suka shirya already don shi a balconyn gidan Daddyn little ya temaka masa ya kaisa har ษ—akin
ฦŠakine madedeci mai ษ—auke da duk wani abunda mutum zai buqata a ษ—aki
Gado,walldrop,resting chair,mirrow, bathroom dis and that ETC.
Komai na ษ—akin blue color ne
A bakin gadon dake ษ—akin suka zauna duka yace masa “sannu bro, sannan ya ษ—aura da basa haquri akan abunda ya faru tsautsayi ne ya yafe sa”.
Murmushi kawai yayi bai ce komi ba dama Daddyn Littleย  yayi tsammanin haka
Mutumin bai fiye magana ba sai dai wani lokacin gwanda in Ameerah ce yakan amsa mata jefi-jefi
Bayan taga wucewan su itama cikin gidan tayi
mai gadi ne ya jido kayakin dake motorn duka ya biyota dashi sallama yayi ya jiye masu komi a palourn.
Tana shiga ษ—aki ta wuce direct dan ta watsa ruwa ganin yanayin garin ana zafi
Bayan Daddyn Little ya masa sallama wucewa yayi cikin palourn nasu ganin bata nan ya wuce ษ—akiย  dai dai ya samu Ameera ta gama shirin shiga wanka tana tsaye ษ—aure da towel sai kawai taji an rungumeta ta baya
Ajiyan zuciya ya sauqe ya lumshe ido yace “wiffeyh wankan zaki shiga ki qyaleni bayan kinsan na gaji ba iyayi da kaina zanyi ba” ya faษ—a da alaman shagwaษ“a.
murmushi tayi kai mutumin nan kai fa yanzu ka wuce wanka da yaron ka kuma ga wani ajiyan a ciki kaga ai sai dai awa yaran ka badai a maka ba
Sa hanu yayi zai kunce towel en au wato nine ma mutumi bama za kice husbyn ba ko
Bige hanunsa tayi kai fa ka tsufa yanzu Baban Little
kutt nine na tsufa a guje tayi banษ—akin tana addu’an shiga toilet
murmushi yayi! Allah ya barmun ke Ameerah ta Allah sa na rigaki mutuwa dan bana jin zan iya zama da kowacce mace bayan ke Allah maki albarka
Shima banษ—akin ya shiga, wankan suka yi tare suka fito fuskansu da murmushi daga gani kasan qaunan junansu suke sosai basa fatan abunda zai rabasu in ba mutuwa ba.
Shirya junansu suka yi, suka faษ—a gado tare Ameera tace “washhh baban su little na gaji”ย  bakinta ya kaiwa cafka in baki daina ceman babansu ba sai na cire maki baki yarinya
Kissing junansu suka fara
Janye bakinta tayi tana murmushi kwantar da kanta tayi a qirjinsa tace
“Husby yanzu ya za’a yi da bawan Allahn nan? sa hanunsa yayi yana shafa kanta nima kaina abunda nake tunani kenan wiffey ban san ko zai yarda ya zauna damu har ya samu lafiya sosai ba, gashi bai son magana bare muji ko zai faษ—a mana ko kaษ—an ne dangane dashi.
Amma kasan me husby ni wallahi sai fuskansa kemun ษ—an yanayi da na Abba
Dariya Daddyn Little yasa amma daiย  wiffey bakisan kama ba to kina ga mutum kaman balarabe kice yana kama da Abba shikkenan kinga anyi 1-1 kema kin zama tsohuwan idonki bai gani har gwanda na amaryata akan ke
Hararan sa tayi a wasa ni dai ka dai na haษ—ani da wancan stohuwan da ta gama zamanin ta
Hiransu suka cigaba dayi a haka har bacci mai daษ—i ya ษ—auke su .
A nasa ษ“angaren ma haka ya lallaษ“a ya shiga bayi yayi abunda zai yi ya fito ya kwanta dan ya huta wa zaman asibitin da yayi na kwanaki.
Abba sun isa airport inda suka shige jirgi suka kama hanyahn KD

ย ย ย ย  Jirginsu ya isa lafiya, suka samu dakarun sojoji da motoci suna jiran isowan su dama
Shiga Motor suka yi shi da sojojin da aka qaro masa dan staron sa(escort) suka yi gida
Tun kan Motorn nasu ya iso qofan gida aka wangale masu gate sakamakon qaran jiniyan da ya sanar da sojojin dake cikin gidan dawowan mai gidan
Umma da Little ke mata daru wai shi sai dai akaisa wajan auntyn sa Maha, tana jin qaran motocin tace “yauwa Angon gilani oya miqe ga can aboki ya dawo kaje kace masa ya kaika” ta shuwa Little yayi yai hanyan waje
Umma ganin ya fita murmushi tayi tace “kaje can ku qarata da abokin naka dan anma yarona takwara da kai dai a kama a haษ—ani da aikin renon ka”
miqewa tayi ta shige ษ—aki dan qara gyara jikin ta kamun mijin nata ya shigo.

Gimbiya wajan Ammaan ta taje dan yanzukam jikinta Alhmdlh
abunda har yanzu bata iya yi shine dai ta taka da qafafuwanta har waje kuma abunka da ciwo in ya kwan biyu ma sai a hankali bare ciwon da ya ษ—ibi shekaru
suna aiki da rubutu da kuma magun gunan da Abba ke turo masu kullum
Sosai mutunci ya shiga tsakanin Mai martaba da kuma Abban ๐˜ผ๐™ˆ๐™…๐˜ผ๐˜ฟ.

Hira suke da Ammaan ta amma gaba ษ—aya tunaninta baya wajan Ammaan nata sosai take jin wani iri da kuma yawan kallon fuskansa a idanuwanta
Ajiyan zuciya ta sauqe, Ammaan ta dake kula da duk yanayin da take ciki murmusawa kawai tayi dan daga ganin ษ—iyar tata tasan matsalar ta
Kallonta tayi tace “tashi kije ki huta ko ibnateeyh”
Tura baki tayi tace “Ammaa a’a ni ban gaji da hira dake ba kuma ni banajin bacci
To ni kuma na gaji da hiran bacci nake son yi
Qara tura baki tayi idonta ko ya kawo kwallah Ammaan ni ษ—in?ย  murmushi tayi tashi kije kiyi tunanin surkina da kyau amma adinga masa addu’a
Jin abinda mahaifiyar ta tace sai ta rufe fuskanta da hanunta ta tashi da gudu tabar ษ—akin tana dariya ya akayi Ammaan ta taramfo ta
Ganin ta fita da gudu har da rufe fuska sai abun ya bawa Sarauniya Dariya
Murmusawa kawai tayiย  tana Allah maki albarka ibnateeyh Allah nuna mana wannan rana alfarmanย  Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
Ko da t fita a wajan mahaifiyar ta maimakon ta wuce ษ—akinta sai ta stinci kan ta da son zuwa garden tuna ranan da suka yi sallama sai ta nufi wajan kaman zata same shi zaune yana jiran ta
Kuyangunta ne da suka biyota suka yi saurin mata shumfiษ—a Suna tambayanta Allah yaja kwanan Gimbiyaย  mai za’a kawo maki ranki shidaษ—e?
Fuskanta a rufe kaman ko yaushe idonta ma a lumshe bata ko mosta ba bare tace uffan
Suna ganin haka sunsan me take nufi
abunda yaban mamaki banga an shiga ciki ba a nan garden ษ—in naga an taho mata da fruits ayanke kuma da alama a fridge aka cirosu, kayan itatuwan like kankana, abarba, ayaba, cucumber and apple etc.
Fav fruit nata ta ษ—auka kankana yanka 1 ta kai bakinta, mai ta tuna sai ta fasa ta ษ—au Apple ta tauna a hankali Lumshe ido tayi jin daษ—in Apple ษ—in ya ratsa mata har kai
she dont know why sosai take jin son ganin wannan kyakkyawan saurayin ko Apple ษ—in ma dan ta tuna fav fruit nasa ne Shiyasa taci sai kuma taji daษ—in sa daban yau….

Muje zuwaaโœ๏ธ

๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€
๐˜ฟ๐˜ผ๐™‚๐˜ผ ๐™๐˜ผ๐™Ž๐™†๐˜ผ๐™ ๐˜ผ๐™‡๐™Œ๐˜ผ๐™‡๐˜ผ๐™ˆ๐™„๐™‰
๐Ÿ‘‡
๐™ƒ๐˜ผ๐™๐™„๐™๐˜ผ๐™๐™๐™’๐˜ผ ๐™๐™’๐˜ผ๐™ ๐˜ฝ๐˜ผ๐™๐™Š๐™Š๐™๐™‡

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐—ช๐—ฎ๐—ป๐—ป๐—ฎ๐—ป ๐˜€๐—ต๐—ฎ๐—ณ๐—ถ ๐˜€๐—ฎ๐—ฑ๐—ฎ๐˜‚๐—ธ๐—ฎ๐—ฟ๐˜„๐—ฎย  ๐—ด๐—ฎ๐—ฟ๐—ฒ๐—ธ๐—ถ ๐—บ๐—ฎ๐—น๐—ฎ๐—บ๐—ฎ ๐˜๐—ฎ ๐—ธ๐˜‚๐—บ๐—ฎ ๐—บ๐—ฎ๐˜€๐—ผ๐˜†๐—ถ๐˜†๐—ฎ ๐˜๐—ฎ ๐—พ๐—ฎ๐˜„๐—ฎ ๐˜๐—ฎ ๐—ด๐—ฎ๐—ฟ๐—ถ ๐˜•๐˜ˆ๐˜•๐˜ˆ ๐˜”๐˜ˆ๐˜™๐˜ ๐˜ˆ๐˜”๐˜ˆ ๐—ต๐—ฎ๐—ฏ๐—ถ๐—ฏ๐˜๐˜† ๐—ฎ๐—บ
๐—ž๐—ถ๐˜†๐—ถ ๐˜†๐—ฎ๐—ฐ๐—ฐ๐—ฒ ๐—ธ๐—ถ๐—ธ๐—ฒ ๐˜€๐—ผ ๐—ฑ๐—ฎ๐˜€๐—ต๐—ถ ๐—พ๐—ฎ๐˜„๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฎ๐—บ๐—ฎ๐—ป๐—ฎ ๐—ผ๐—ป๐—ฒ ๐—น๐—ผ๐˜ƒ๐—ฒ ๐—ฑ๐—ฎ๐—ด๐—ฎ ๐˜‚๐˜„๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฏ๐—ฎ๐˜๐—ผ๐—ผ๐—ฟ๐—น

๐™ถ๐šŠ๐š’๐šœ๐šž๐š ๐šŠ ๐š๐šŠ๐š–๐š’ ๐š๐šŠ ๐š๐šŠ๐š๐šŠ๐š— ๐šŠ๐š•๐š”๐šŠ๐š’๐š›๐š’ ๐šŠ ๐š๐šŠ๐š›๐šŽ๐š”๐šž ๐š–๐šŠ๐šœ๐š˜๐šข๐šŠ ๐š•๐š’๐š๐š๐šŠ๐š๐š’๐š— ๐šˆ๐™ฐ๐š ๐š‚๐™ฐ๐š๐™บ๐™ธ ๐™ฒ๐™ด๐™ด ๐šŠ๐š”๐š˜ ๐š’๐š—๐šŠ ๐š”๐šž๐š”๐šŽ ๐šŠ ๐š๐šŠ๐š๐š’๐š— ๐š๐šž๐š—๐š’๐šข๐šŠ๐š› ๐š—๐šŠ๐š— ๐š๐šŠ๐š๐šŠ ๐š๐šŠ๐š”๐šž ๐šŠ๐š”๐š˜ ๐š๐šŠ ๐šข๐šŠ๐šž๐šœ๐š‘๐šŽ ๐š„๐š†๐™ฐ๐š ๐™ฑ๐™ฐ๐šƒ๐™พ๐™พ๐š๐™ป

๐™ถ๐š˜๐š๐š’๐šข๐šŠ ๐š–๐šŠ๐š›๐šŠ ๐šŠ๐š๐šŠ๐š๐š’ ๐™ฒ๐™ด๐™พ ๐™ป๐™ฐ๐™ต๐™ฐ๐š‰๐™ธย  ๐š†๐š๐™ธ๐šƒ๐šƒ๐™ด๐š๐š‚ ๐™ฐ๐š‚๐š‚๐™พ๐™ฒ๐™ธ๐™ฐ๐šƒ๐™ธ๐™พ๐™ฝ (๐™ฐ๐™ฑ๐š„๐™ฑ๐™ฐ๐™บ๐™ฐ๐š ๐š‚๐™ฐ๐™ณ๐™ด๐™ด๐š€) ๐™ณ๐™ฐ ๐™ณ๐™ฐ๐š„๐™บ๐™ฐ๐™ฒ๐™ธ๐™ฝ ๐šˆ๐™ฐ ๐š„๐š†๐™ฐ ๐™ฝ๐™ฐ ๐™ผ๐™ด๐™ผ๐™ฑ๐™พ๐™ฑ๐™ธ๐™ฝ ๐š†๐™ฐ๐™ฝ๐™ฝ๐™ฐ๐™ฝ ๐™บ๐š„๐™ฝ๐™ถ๐™ธ๐šˆ๐™ฐ ๐™ผ๐™ฐ๐™ธ ๐™ฐ๐™ป๐™ฑ๐™ฐ๐š๐™บ๐™ฐ.

ย ย ย ย  ***

๐Ÿ…ฟ๏ธ 47&48

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย ย ย ย  Asuban farko Mahreen ta tashi ta gabatar da nafilan ta sannan ta tashi Maha
Ana qiran sallah suka bi masallaci tare da Maha, bayan sunย  idar da salla kowa azkar nasa yayi da lazumin safe suna shafa addu’a Mahreen ta miqe ta fice a ษ—akin, Maha kuwa komawa kan gado tayi ta gyara kwanciya dan har yanzu buguwan da tayi jiya yana damun ta
Ko da Mahreen ta fita Gyaran palourn ta soma ta gyara dinning
Sanda ta tabbatar taย  gyara ko ina tass ta kunna burner da ta gani
sannan ta wuce kitchen ta ษ—aura ruwan abun kari
Wanke wanke ta haษ—a na ฦดan stiraran kwanukan da ba’a wanke su jiya ba dan ta wanke sai ga hayra ta shigo kitchen en da sallama
Amsawa Mahreen tayi suka gaisa hayra tace “sister irin wannan aiki haka da sanyin asuba gaskiya duk wanda ya aure ki ya huta na taya sa murna,ย  ni fa duk jaraban tsohuwar nan da sanyin asuban nanย  ba fita zan ba atou”
Murmushi Mahreen tayi kai de sissy
Me a cikin aikin asuban yafa fi daษ—i gaskiya nikam ma banjin sanyinn da kuke faษ—a a nan Ji nake ma garinsu Umma yafi nan sanyi
Haka dai kika ce sister amma bauchi yafi kaduna sanyi ina ma za’a haษ—a chaษ“ษ“
( to to kuzo ku raba mana musu yan kd da bauchi ina ne yafi sanyi)
Karษ“an wanke wanken hayra tayi amma da qyar Mahreen ta bar mata sai ta koma kan girkin
A haka suka cigaba da aikinsu suna yi suna hira su bibbiyun su har suka kammala komi
Mahreen tace “tom sissy ni daiย  ba naje na duba wancan malalaciyar ko ta tashi koย  kuma baccin ta koma, Na barki da aikin jerawa a dinning afuwan”.
Caษ“ sister jerawa shine aiki? Ai aikin kam ya qare dan kin riga da kin gama yau delicious naki zamu ci
Murmushi tayi ta fice a kitchen ษ—in ta nufi ษ—akin su
tana shiga da sallama kallon ta takai kan gado kaman yacce tayi tsammani kuwa hakan ta tararย  a kwance ta samu Maha tayi ษ—aษ—ษ—aya tanaย  sharar baccinta kaman bata yi na dare ba
Girgiza kai kawaiย  tayi tace “dede dake ai sai yaya habeeby ษ—in Allah Ubangiji yasa ya Aure ki ko zai saita mana ke”
Har zata shige bayi sai ta tunaย  yanxu ba safiya bane a jiddah qaramin wayanta ta jawo tayi dialing layin Ummeyn ta
Yana ringing ษ—aya Ummeyh ta ษ—auka tana “Assalamu’alaiki beenty”
Amsa Sallaman tayi “wa’alaikissalam Na’am Ummeyh na antashi lafiya?
Lafiya Alhmdlh ฦดar Ummeyh ya ummata?
Uhmn Ummanki ki ko rigima Ummeyh daga gani ma halin tsohuwar nan Maha ta ษ—auko wallahi
Eyye Ummeyh kama haษ“a tayi kaman ฦดar tata na gaban ta nace gidanku Mahreen dan dai kin renani ki dubi idona kice uwata rigima mun fara wasan reni ko?
Uhmn ni dai bance ba Ummeyh, ya Abeeyh?
Igiyan ajiyansa da kika ban ya tsinke ya gudu,
Ki fita idona Mahreen uwata ba sa’an wasan ku ba
Turo baki tayi Allah ya baki haquri Ummeyh
In ya bani haqurin ki qwace da kanki a wajan
Ayya dai Ummeyh na kiyi haquri Allah baki haquri
Ameen to ke kuma Allah ya maki albarka Mahreen ษ—in Ummeyhย  da Abbeyh
Murmushi tayi tace “Ummeyh yaushe zakizo? Muna missing naki”
Very soon beenty Insha Allah
Yanzu dai ina Auta? banji mostinta ba
Gata nan kwance kaman kayan wanki Ummeyh tana bacci,ย  Allah ba ษ—iyarkin nan bata ji ko kaษ—an Ummeyh ni so nake ma wataranย  ya soja ya taimaka ya jibge taย  ko zata nistu shi kuma baya dukanta kaman me storon ya ko me ta masa sai dai surutu
Ummeyh murmushi tayi tace “duka wannan dogon bayanin akan ฦดar jinjirata Autan Abbeyh tom ta Allah ba taki ba za kiji dashi ne ba mai taษ“a mun jinjira bawa Auta ta waya nikam naji muryan ta
Daka mata mari aย  acinya Mahreen tayi “tom sarkin masu baccin safe tashi Ummeyh na magana” ta faษ—a tana miqa mata wayan.
Hararan Mahreenย  tayi ta amshi waya sai kuma ta fashe da kuka
ni dai Ummeyh ko kizo mu koma ko na biyo kiย  tunda nazo ya habeebu duka na yakeย  haka yaya Mahreen ma duk se cin zalina suke ba mai sona sai Umma da Abba da ya Abdoul da yarona
Murmushi Ummeyh tayi tom ai naga masu sonki sun fi masu dukanki yawa kiyi haquri uwata ta kaina duk wanda ya qara taษ“a ki saiย  ki haษ—a shi da Umman ki ko ki faษ—awa takwaranki kinji
Insha Allah very soon nima zan zo nan da week in Allah yaso ya yarda in dai har ayyuka suka yi dama-dama kinji
Tom Ummeyh naji
Yauwรก to share hawayenki Auntan Ummeyh
turo baki tayi ni dama kuka na ba hawaye
Dariya duka suka yi ita da Ummeyhn nata to Allah ya shiryakiย  uwata
Maza a tashi aje a gaida Ummata nasan ko gaisuwa ba kiyi ba
Uhmn kawai tace suka yi sallama ta bawa Mahreen wayarta
Sallama suka yi itama ta katse call en, ajiye wayan tayiย  ta shige bathroom
Maha tashi tayiย  ta gyara ษ—akin tsaff kaman ba i taba ta kunna turaren wuta.

Mahreen ta fito wanka da mamaki taga har Maha ta gyaran ษ—akin kuma tsaff har qamshi yake
Taษ“e baki tayi dama haka kike kekam kaman me aljanu
Batace ma Maha uffan ba ta wuce dan ta shirya ta fita ta gaida kakus
Maha ma toilet en ta shiga sanda ta wankesa tass sannan tayi wanka itama ta fito
Kusan a tare suka gama shirya wa
Tabarakhallah Masha Allah kyau suka yi sosai kaman masu zuwa gasan kyau
Abaya suka sa ita Mahreen ta saka peachย  ita kuma Maha ta saka maroon gashi dukansu farare
Kar kuso kugaย  kyan da suka yi kyau har yana ษ—iga.
Fita suka yi a ษ—akin sun samu hayra itama ta gama shirya komi har tayo wanka abunta,ย  dukan su suka yi ษ—akin Kakus dan gaishe ta
sallama suka yi ta amsa tana ษ—aurin ษ—ankwali
juyowa tayi tana kallonsu tana murmushi Masha Allah kaga larabawan jikoki na Allah dai ya rayamun ku ya maku albarka
Gaisawa suka yi duka tana qara sa musu albarka
Hayra ce ta shigo taceย  “Amarya kizo mu karya”
danqwalon hayra tayi dan fatarin kakarki amma ba niba uwaki ce Amarya ba ni ba dan jakan ubanki dama tare dani kike karyawa ko neman magana
Maha da bata iya yin shiru taceย  “ke dai stohuwar nan ba’a maki gwaninta ko kaษ—an”
Takwara ke kuma ki fita a idona kamun na taso banson aikin masu tangaษ—i da sanyin safiyar nan bazaki sani sinqin surutu kaman mai layiii ba
Ita dai Mahreen murmusawa take, tashuwa suka yi suka fice duka suka bar kakus dake qoqarin fitowa itama
Bayan duk sun fito sun zauna a dinning ษ—in
Maha ce ta kalli hayra tace “yanzu yaya hayra dan jaraban tsohuwan nan itama a dinning take cin abinci mutum na tafiya kaman me tete”
Dariya suka sa duka na rabaki da surutun safe na kakus Maha,ย  kinga dai ke takwaranta ko tom wallahi ba rage maki zata yi ba jaraban masifan ta na safe yafi na ko yaushe
Maha tace “yo to ni ina ruwana tamun na mata kalass”
Kakus ne ta iso wajan tace “ke hariratu ubanki Muhammadu ne mai jaraban masifa, ke kuma mai sunan aljanu ubanki kika rena dan jakar ubanki, tangaษ—aษ—ษ—un yara kawai masu sinqin reni”.
ja mata kujera hayra tayi ta zauna
Taceย  “to ina su sojan mijina?
Kai amma dai yaran nan baku da kirki harda ke indo da nake wa kallon mai hankali cikin carbi, yanzu dan sikitin sinqin rashin mutunci shine har za kusa abinci a gaba baku nemo ฦดan uwanku ba sufa sune maza suke nemowa ku ba abinda kuka iya sai ci bari kuji tom inga ษ—an kwal uban dazai ci abinci anan su soja basu zoba ingwada masa nawa tagaษ—in yafi nasa”
Maha ce ke qunquni, yauwa kin fara ai kenan da wannan zagin da bansan a ina kika koyo saba
Kallonta kakus en tayi, juyar dakai tayi nide ba inda zani atou
Hayra ce ta tashi taje sashensu ta qira ya Abdoul ta kuma dawowa ta qira ya habeeby
Ta samu ya Abdoul ya gama shiryawa fitowa yayi yayo dinning ษ—in, shima ya soja dinning en yayo
Zaunawa ya Abdoul yayi aย  setin Mahreen wacce tunda yazo wajan ta sauqe kanta qasa dan dai yanzu kuma take jin kunyan sa
Saving nasu Mahreen da kanta ta tashi tayi ta sawa kowa nasa
Da tazo kan na ya Abdoul rasa mai zata sa masa tayi shi dai ya soja yana gani sai smilling yake kawai dan burgesa suke
A haka dai tasa masa ferfesun kayan ciki da tosted-bread da soyayyen qwai a gefe da kuma ruwan zafi
Kallon gaban Abdoul kakus tayi ta kalli gabanta daga soyayyan kwai da bread se ruwan shayi
Ajiye cokalin hannun ta tayi ta saka Salati
Sai duk suka ษ—ago suna kallonta shi dai soja ya fahimci nufin ta tun da ya kalli kallon da take wa plate ษ—in gaban ya Abdoul dan haka mai zai yi inba dariya ba harda kama ciki
Itako Maha duk da kyawun da taga ya mata yana dariya hakan bai hana ta aika masa da harara ba tace a ranta “kaga Soja mugu bai san me akayi wa salatin ba yakama dariya dan baqin hali da nema mana surutu”
Kakus ce tace “oh Ni Mairama daso yanzu ke indo dan ษ—iban albarka da kuma rashin storon Allah sunan ki kaman na mayun daaย ย  Kiga abunda kika sawa abdu kiga abunda kika samun nida gidan yarana da kuษ—in yarana fa aka sayi komi ammaย  dae Allah ya kyauta don haka ban isa ba bazaki samun bushashshen biredi kaman kunnen zomo ba da wannan abu kaman wainar kashin shanu sannan ki cikawa Abdu kwano ba tun da bana uwarsa ba
Nima samun ferfesun atou
Mai zasu yi a wajan in ba dariya ba dukan su kowa ta basa dariya dan duk sun ษ—auka wani abun ne ya faru ganin irin salatin da ta rafka
Ya abdoul ne yace “haba amaryata kishi kike dani tom juyo muci tare”
ฦŠan qwal uba banson yaudara kayi kaษ—an nayi kishi da kai Ni dai tunda ba uwarka ce ta saya ba yaronane ษ—an albarka ya sayo to maza azubamun banson tangaษ—anci
Hayra ce dan ta kashe surutun ta tashi ta sawa kakus kaman na abdoul en har da chip’s da suke ci suma
Ai kuwa tana loma ษ—aya da ferfesun ta kurma ihu ta tufar
Yanzu dai ke ja’irar ฦดar nan kasheni zaki yi wato ki huta wannan barkonon kike aikaman nasa a ฦดan hanji na da nake maleji dasu to ta Allah ba taki ba
Ai nasan wannan yar albarkan sona take shiyasa bata saka mun ba
Maha ce ta turo baki ke dai takwara kin cika surutu abincin ma bazaki barmu muci a nuste ba dan Allah
Bafa kyau surutu anacin abinci so kike muci tare da sheษ—an halan
Subhanallahi cubulle bakinki ya sari ษ—anyen kashi Allah tsaremu haษ—a hanya da sheษ—an
A’uzubillah bismillahi
Yo kunga na koresa ai ba naci abinci na nayi shiru Allah zubo maki albarka cubulle.
Shi dai ya Abdoul duk abun da ake bayama jin su gaba ษ—aya idonsa na kan Mahreen
Ita kuwa sai sunne kai take
Kakus ce tace “jarababben kallo dai ba kyau sai ya sanya mutum tangaษ—i gwanda a nistu aci abinci yafi lada ko ฦดar mutane ta sarara” ta faษ—a tana hararan ya Abdoul
Murmushi yayi bai ce komi ba sanin sarai dashi take
Wayan Mahreen ne yayi qara alaman saqo ya shigo taga ya habeeby ta gani ya turo mata text
*qanwata ki barmun yaya haka ya karya mana karki zautasa da yawa kinji stohuwa ta fara banbami kar takai mana mazga*
ฦŠagowa tayi suka haษ—a ido da ya soja en dariya ya mata sai ta harare sa a wasa ta tura bakiย  ta kau da kai da kallon kowa tana karyawanta ita ma
Sannan ya Abdoul ya ษ—an nistu yana cin abinda ta zuba masa cikin nistuwa
Bayahn sun kammala kowa yayi hamdala
Main palourn suka koma dukan su
Hayra ce da Mahreen suka tattare wajan, bayan sun kai kitchen suka haษ—a wanke wanken suna yi
Mahreen ta fita tabar hayra a kitchen ษ—in zata ษ—aura sanwa.

Gimbiya Mehwish itace bata koma cikin gidan ba sai yamma liss
Direct ษ—akinta ta wuce tana shiga tai jefi da abun fuskan ta takwanta a gadonta tana faษ—in “washhh Ammaa ta na gaji da tunanin ba nayi bacci yanzu kam before magrib….

ย ย ย  ๐˜ฝ๐˜ผ๐™”๐˜ผ๐™‰ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™„ ๐™‚๐™๐˜ฟ๐˜ผ 1

Rayuwa nata tafiya yayin da bawan Allahn da Daddyn Little ya buge satin sa ษ—aya 1 ciff da sallama yau da ya kama Lahadi qafa kuma Alhmdlh sai dai ษ—an abunda baza’a rasa ba
Ameerah da Daddyn Little sun gwada tambayan sa da mamakinsu kuma ya amsa masu tambayan
“Yace masu shi bauchi yake son zuwa” sai dai apart from haka bai faษ—a musu komi ba dangane dashj sun haqura tun da ya yarda zai zaunaย  har satin ya cika
A ษ—an satin da yayi a gidan sosai suka shaqu da Ameerah in da take ta roqonsa karya tafi ya zauna dasu inyayi sai suje Bauchin tare suma akwai family house nasu a can
In ta faษ—i haka baya cewa komi sai dai yayi murmushi kawai
Shi dai shirinsa yake zai tafi dan a lissafin sa bai wuce wata 2 bane yanzu ya ragemasa
Gashi be isaba bare yace ya samo abun da yazo nema.

Umma ce zaune a palour tare da Abba da angonta Little tana masa karatu Abba kuma na karanta jarida
Wayanta dake gefen Abba ya ษ—au qaraย  Umma tace “yallaษ“oi a taimaka a miqamun”
Murmushi Abba yayi bai ce komi ba yasa hannu ya ษ—auka ya miqa mata karษ“a tayi ta amsa qiran
Tana sallama tace “Mijin mata huษ—u 4” Ummeyh tasa dariya kaji wani batu yanzu in ba wan da ya sani ba ai saiย  ya ษ—auka haka ne alhalin zance ne bayan kinbi kin mallake ni gaki ke kaษ—ai a wannan qaton gida kin hanani qara amre
Murmushi Umma tayi jin abinda Ummeyh tace
Haba Gwaggo yara dan dai baku samu bane nasan da kun jima da yin huษ—un
hiran su suka cigaba dayi cikin barkwanci da raha
Ummeyh ce tace “Umman yara guess what?
Umma taceย  Gwaggon su amun da yaren da zan fi ganewa
Tom albishirย  tace “goro fari tass, ina jinki ya akayi”
Insha Allah jibi iwar haka ina Nigeria muna tare
dan Allah da gaske kice Gwaggon su? Sosaima da gaske in Allah ya yarda
Da farin ciki Umma tace shikkenan bauchi yayi qira dama nayi kewan Amarya ko naje na ganta nima
Kede bari kawai Umman yara Insha Allah sena zo zamu je
Allah kawoki lafiya mijin mata huษ—u 4
Sallama suka yi tace a gaida mun yaya na
Insha Allah yayanki zai ji gaisuwa
Kaste qiran Ummeyh tayi.
Umma ta kalli Little to nan da kwana huษ—u 4 zan kai ka wajan auntyn ka Maha sai kabar damu na ko angon gilani
Tura baki yayi nifa gilani ai anci ba’a cona an faca binta apoki na anbi muje mu ciga jilgi
Jan kunnensa tayi duk girman rashin jinka zaka fama sai munje sai dae ko ka zauna kai ษ—aya a gidan dan har da abokin zamu tafi
Kukan sakalci ya saka
Abba dake sauraran su yana murmushi
Miqowa Little hannu yayi oya come on abokee bar grannynka ba zata shiga jirginmu ba kuma ita za’a bari a gida
Tashuwa yayi ya fasa karatun ya tafi wajan kakan nasa ya zauna yanawa Umma gwalo wai bazata hau jirginsu ba ita zata zauna a gida
Umma ta murmusa tace “ranka ya daษ—e boษ—ษ—inka na gaidaka wai insha Allahu nan da kwana biyu tana hanya”
Abba yace “Allah kaimu Allah ya kawo ta lafiya
Da Ameen Umma ta amsa
Ta tashi ta haura sama ta barsu a palourn.

ย  ฦŠaukan wayansa yayi dan ya duba wani number, bayan ya duba kaman wanda akace masa ya shiga gelleryn sa me zai gani Maha ta goge masa photos na wayan sa duka
Kaษ—an ya rage yayi kuka dan har da sani contract da aka basu na aikin da za’a tura su turkey ta gogen photos ษ—inย  ransa yayi mugun ษ“aciย  ya rasa mai zai ma yarinyar nan ya huce
Har jikinsa na rawa yama rasa mene zeyi yayi maganin yarinyr nan
Qara kallon wayan yayi, tsaki yaja ya jefa wayan kan sofan dake ษ—akin yana huci
“Tabbas sai na zane ki yau Maha ba tausayinki Indae kince ke rashin ji ke ษ—awainiya dake ba mu zuba” yana gama faษ—an haka tashuwa yayi ya fice a ษ—akin.
Yana fitowa Kakus ya samu hayra na mata kitso suna zaune a palourn
Ina su Mahreen suke amaryata?
Ooh me amarya wani salon sinqin yaudara ne kuma yau ษ—an kwal uba ba dai ka bani ajiyan su ba
Tom suna cikin gida itada Maha
Baice ko qala b ya juya yana ayyana irin hukuncin da zai mata……..

ย  Muje zuwaโœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 49&50

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

ย ย ย  Ransa a ษ“ace dan haka bai bi bayansu sashen baba qarami ba Motor yaja ya fice abinsa a gidan gaba ษ—aya yace “Insha Allahย  ko ba yau ba zamu gauraya ne dake Maha แด‹แด‡ส€แด‡ ษดแด€ สแด€แดกแด แดขแด€ส™แด ษดแด€ สแด€แดกแด Insha Allah wataran za’a haษ—u”.
Cikin ฦดan kwanakin nan sosai soyayya yai qarfi tsakanin Mahreen da ya Abdoul nata
Kakus tafi kowa farinciki dan abun ya mata daษ—i
Hayra kuwa ta koma cewa Mahreen matar yaya duk da in ta faษ—a Mahreen cewa take bata son stokana ta cigaba da ce mata sister itakam

ย ย  Maha ce hakimce akan kujera tsohuwa na zaune a kujeran dake kallon na Maha fuskan ta a haษ—e
Maha tace “Takwara wai me aka maki ne kika haษ—e rai haka?ย  Nikam gaskiya ma Amarya na gaji da garinnan gaba ษ—aya tunda mutum yazo daga masifanki sai masifanki ba yawo ba wani dan fita shashu shiru kawai kaman mutum yazo gidan mutuwa
Tafa hannu Kakus tayi ta rafko Salatiย  kai kace mutuwa aka yi
danqwalo taย  miqawa Maha don ubanki uwaki ce Amarya ba ni ba masifa kuma nayi ni da baki na a gidan yarona kika zo kika sameni ba gidan ubanki ba bare ki gaya mun magana tangaษ—aษ—ษ—iya kawai tom ki gaji da garin nan har ki mutu in kinyi wasa sai na cewa ubanki abarki anan inga yacce zaki yi, wato ma dan lalacewa irin naย  Jamila gidan shisha ne ko shishu take barinku kuje oh Ni mairo naga rayuwan tangaษ—i anan Insha Allahu Jamila zata zo ta sameni
Caษ“ ni dai komawa gidanmu zanyi abunaย  Sannan ki zage ta ai ฦดarki ce ba wanda ya haifa maki ita kunfi kusa atou ni me nawa
Yanzu dae cubulle dan baki da ta ido uwar taki kike cewa haka Allah ya shirya mana zuri’a, yanzu Shekara nawa ban ganku ba dudu yau kwanan ku nawa da zuwa inaji baku yi kwana biyu ba kice zaki tafi
Zaro ido Maha tayi tace “yo kin tsufa ba dole kice haka ba to bari kiji takwara munfi sati a garin nan mun kusa kwana goma ma inaga”
Kakus ta taษ“e baki tace “to koma dai shekara ne ai cubulle mutum bazai guji nasa ba ni da nakeso abar mun ke tunda ke cubulle nace kinga hankalin mu zefi zama ษ—aya abunmu ba mai jin tsakaninmu inasonki kina sona
Tura baki Maha tayi tana magana qasa-qasa
Mahreen ce ta shugo da sallama tare da ya Abdoul suna murmushi dukan su
Kakus ce tace “tom tattabaru gidan soyayya sannunku da zuwa damunmu muna hiranmu na soyayya ni da cubulle ta”.
Dariya ya Abdoul ya saka wato dai yau shiri ake tsakanin kakus da cubun ta
“Shikkenan Hajiya Kakus in zuwan namu bai maki baย  sai mu koma inda muka fito” inji Mahreen
Harara kakus ta mata sannu rasaeย  wato kin qwacen miji ษ—an cafanen da yakeman da ษ—an goron da yake sayan mun kike son hanasa ko wai ku koma to ba in da zaku koma kaga zoka zauna angon amarya komi dozin nayi hiran da kai
Dariya suka sa dukansu wajan ban da Maha da murmushi kawai tayi
“Nikam ina habibu ne yayi? inji kakus
Ya habeeby ya futa ai kakus inaji yaje wajan abokanan sa anan barrack na garinnan
Ooh abunka da sojoji ba iyayen kalan dangiย  Kai da kake soja a kaduna me ya haษ—aka da sojojin bauchi? habibu shishishigi shigilitu
Sai sannan Maha tayi dariya tace “Allah dai ya maki albarka takwaras daษ—i na dake baki qyale kowa ba wato dai kalan dangi yaje yi”.
Kallon ta Kakus tayi ta girgiza kai “cubulle ba dai iya dariyan mugun ta ba to wallahi yazo ya jiki ba ruwa na in yana lakaษ—a maki duka ba ruwan mairo” ta faษ—a tana karyan goron ta
Ya taษ“a ni ya gani hayya sai kuma tayi qwafa
Hiran su suka cigaba da yi.

1 MONTH LETTER
(bayan wata ษ—aya)

a haka rayuwa ke ta tafiyaย  da daษ—i babu daษ—i har yau gashi watan shi guda cur a garin Abuja, yau ne kuma yake lissafi da shirin barin Abuja ko da su Ameerah basu so ba domin zaman ya isa haka lokaci na tafiya

Sanda ya gama shiryawa tsaff be ษ—au kaya Ko ษ—aya ba banda na jikin sa tunda baizo da kaya ba anan ya same su, fitowa yayi yaja qofan ษ—akin ya nufin cikin gidan nasu
A palourn ya tsaya yayi sallama, amsa masa Ameerah tayi kamun nan ya qarisa shiga da ta masa izini
Kallonsa tayi tare da zaro ido yayana mai nake gani?
Ba dai kaceman ka shirya ba yayana sai kuma idonta ya kawo hawaye
Murmushi ya mata bece komi ba waje ya samu ya zauna
Daddyn Little ne shima ya fito ashirye ganin sa sai yayi murmushi yace “bros har ka gama ka fito ne? ฦŠaga masa kai kawai yayi yana murmushi
Gashi har xaka koma baka faษ—a mana komi akan ka ba broย  ko wataran Allah zai qara haษ—amu ko wani zumunci hakaย  kaga ai zamu iya kai maka ziyara Insha Allahu ko wiffey
Murmusawa yayi ba qin faษ—a maku nayi baย  faษ—an neย  bance akwai amfani ba dan ina da nisa sosai Nima dalili ne ya kawo ni sai Allah ya qaddara haษ—uwanmu
Ameera da idonta ke cike da hawaye tayi caraษ“ tace “yayana nisanka doesn’t matter, yacce dalili ya kawo ka sai kaga mu kuma sanadi ya kaimu in Allah ya hukunta hakan”
Kai de ka bamu address da kwatance kawai bros
Shikkenan karku damu
Yanzu dai banson ษ“ata lokaci tun da kunce akwai nisa bauchi da garin nanย  amma ba na faษ—a maku ko kaษ—an ne daga labarin inda na fito
So tunda ga waya we will be communicating Insha Allahu
nan ya basu ษ—an taqaitaccen labarin daga in da ya fito
mamakine ya rufe su duka Ameera ce tace “Yayana yanzu daga Qatar dana saniย  kake dan Allah? Kazo Nigeria kawai dan neman magani lallai sannu da qoqari yayana”
Tom ai gwanda daka faษ—a mana Ranan ai nace maka akwai family house namu a Bauchi sannan ina ji kakus na yawan cewa kakanmu malami ne yakan bada magani Kaga da ka bari munje can en may be ma ta gane maganin da kake nema basai kasha wahala ba, kaga mu qara ko da wata ษ—aya ne kamun yasamu leave s wajan aiki sai muje dan bamu jima da dawowa ba wannan hatsarin ya faru
Murmushi yayi shi dai bece komi ba
Qanwata Kinga ba yanzu zaku shiga bauchi ba sannan ni ina da qidayayyen lokacin da ya kamata ace na koma
Kwanaki sun tafi sosai zan shiga bauchi in yaso ko daga baya zamu haษ—u daku in kun samu shigowa kamun na koma in Allah yasa na dace kuma na samu na tafi sai dai Allah haษ—a mu da alkairi
Sannan ina addu’an Allah ya sauqeki lafiya ya albarkaci duk abinda zaki haifa
Idon Ameera cike da kwalla ta shafa cikin ta da ya fara fitowa tace “Ameen ya Rabbi yaya AMJAD”
Murmushi Amjad yayi mata
Haka kaman karsu rabu suka yi sallama Ameerah har da yar kwallanta suka baro ta a gida dan Daddyn Little ne ya kaisa har motor pack ya sashi a Motorn Bauchi ya biya kuษ—in motorn sannan ya basa wasu a hanunsa duk da ya nuna a’a
Jakan da tun ran da ya buge sa ya ajiye yaje motor ya ษ—auko ya miqa masa bros ga jakan kayan ka nan sannan ya buษ—e yasa masa kuษ—in a ciki sun riga sunyi exchange na number.ย ย  Sanda motornsu ya tashi kamun Daddyn Little ya ja nasa Motorn yabar tashan ya wuce wajan aiki
Amjad na zaune cikin Motorn suna tafiya shiru yayi dan ya fara jin kewan mutane masu halaccinnan dan baya tunanin azamanin da muke ciki ana samun mutane haka
Wasuma in sun buge mutum guduwa suke kamun ataru a kansu
“Allah ka datar damu, su kuma Allah saka masu da mafificin alkhaeryh”.

ย ย ย ย ย  Mahreen, Maha da kuma Soja sun dawo gida bayan satan nin da suka yi a bauchi, suka dawo cike da kewan mutan Bauchi da surutun kakar tasu
Umma taji daษ—in ganin yaranta sosai sosai
Inda gefe ษ—aya kuma da Umman da su Mahreen en duka ido suka zuba ganin ikon Allah yaushe Ummeyh kuma zata iso kullum ina hanya na kusa zuwa amma shiru
Mahreen ce in ta tashi qorafinta sai ta tura baki, tace “wa yasan ko jiddahnย  ya koma bangon duniya ne”.
Tsakanin Maha da Little kuwa soyayyace ba kaษ—an baย  In ka gansu sai ka ranste itace uwarsa yacce yake maqale mata
Mahreen ke kwance a ษ—akinsu tana aikin da ya same ta na waya
wayanne a maqale a kunnenta sai narkewa take “nide ya Abdoul ka dena bana so
Ta ษ—ayan ษ“angaren ne naji ya Abdoul yace “nifa da gaske nake ba wasa ba zanwa su baba magana am eager to see you as my wife,ย  I seriously need you by my side, Ina kallon wannan kyawawan idanuwanki masu tafiyar da tunanin mai kallonsu”
Lumshe idon tayi
Yace “and 1 thing kinsan me?
Tace “uhm uhmn yayana ban sani ba sai ka faษ—a”
nifa in baki daina cemun yaya ba duk randa na kama bakinki hmmn
Turo bakin tayi kaman yana gabanta nide uhmn
Dariya yayi kaษ—an kede kinji kunya ko tom shikkenan in zaki aje kunya agefe ki aje inba haka ba nifa baza’a qwareni ba bari kiji.ย ย  I love you Queen
Muahhh!ย  blowing mata kiss yayi ta wayan
saurin cire wayan tayi a kunnenta ta kashe tana murmushi ita dai ta rasa ya Abdoul wani iri ne ko kaษ—an bai jin kunyan ta komi yaga dama faษ—a mata yake
Rumgume fillow tayi inasonkaaa sosai nima yayana.
Maha ce zaune a palourn tana kallo
Litlleย  ya futo daga ษ—akin soja yana bubbuga qafa yana anci boi na anci boi naย  (Aunty ball na)
Kallon sa tayi babyna ball naka a ina?
Nuna mata ษ—akin soja yayi a akin unkui Tace massย  “Ina uncle en
Kuma tom?
Faraย  buga qafa yayi unkui ayanan boi na aunci
Dafe kai tayi ba yacce ta iya haka ta tashi ษ—aukansa tayi suka shiga ษ—akin
Wow ษ—akin tuzurun soja kenan komi na dakin white colour ne ษ—akin ya haษ—u iya haษ—uwa ga tafkeken gadon da zai ษ—auki mutum 4, tunda suka shiga sashin take qare ma palourn nasa kallo har suka shiga cikin ษ—akin gaba ษ—aya kaman ba’a Nigeria part nasa yake ba bare ace maka a cikin gidan Abba ka yarda dan ya haษ—u iya haษ—uwa san da ta gama santin sa dan bata taษ“a shiga ba kamun ta wuce yin abinda ya kawo ta
Suna shiga ษ—akin ya sauqe sa shi kuma ya nuna mata qasan gado wai yana ciki ball ษ—in
Sunkuyawa tayi dan ta ษ—auko masa har ta miqa hannu sai taji motsin an buษ—e qofan bayi
Innalillahi wa inna ilaihirraji’un shine abinda ta furta a zuciyanta dan tabbas tasan yau ta gama yawo little ya jaza mata dama wasan ษ“oyel ษ“oyel suke da marar kirkin nan yanzu gashi ta kawo kanta har ษ—akin sa daษ—in ya kashe ta ya ษ“oye wuqan ko ya dakata har tayi laushi ba wanda ya sani bare ta karษ“e ta tama rasa yacce zata yi
shi ko gogan naku ya fito wanka zuciyansa ษ—aya 1 little ne kawai a ษ—akin daga shi sai guntun towel white wandaย  be kai guiwansa ba faffaษ—an qirjin sa a buษ—e da kwantattun gashin da ruwa ya jiqa su(abinka da soja)
Wajan mirror ya wuce bai ko kalli Little dake tsaye gefen gado kaman mai jiran abu ba, yana share jikinsa kaman ance ya kalli can ai kuwa karaf ta cikin mirrow idonsu ya haษ—e
Saurin rufe ido tayi tana duk addu’an da yazo mata a zuciyanta
shi kuwa haษ—e fuska yayi daga baya kuma yayi murmushin mugunta
Tana nan wajan qasan gadon idonta a rufe a storace take sanda har ta qarisa futowa daga qasan gadon wajen qofa ta nufa da rarrafe wai dan kar ya ganta bata kai ga isa ba taji an riqeta
Juyowa tayi zata kwala ihu
Hanu yasa ya buge mata bakin
Dama wa yasa ki shigomun ษ—aki? renin daki kamun har yakai haka ko
Bata ce ko qala ba ganin dai tana hannu idanuwan ga a rufe dan storo har jikin ta na rawa
Sake ta yayi yana faษ—in “qaramar mara kunya fice mun a ษ—aki kamun nayi ball dake ta yacce ko qashinki baza’a iya ษ—aurawa ba idiot kawai”
Ai kuwa kaman jira take ya sake ta tana hamdala ta fitaย  tana haqi da sauqe ajiyan zuciya yacce ya habeebu ya fusatan nan in yakaiman bugu 1 ai bani ba labarina amma Little ya jamun kwandon bala’ee
Hararan hanyan ษ—akin saย  tayi ta shige dakinsu da gudu tana ga kaman zai biyo ta
Little da ya samu Ball nasa dama palourn ya gudu yana yi dan inyayi a ษ—akin unkui zai zana sa
Bayan fitan ta murmushi yayi yaci gaba da abun da yake yi hankalin da kwance ko bai dake ta ba dai yasan ta storita

ย  Motorn su tafiya yake shi kuma da yake zaune a gaban motorn ya zubawa hanya ido, idon shi nakan hanyanne amma tunaninsa gaba daya yana gida Ummansa kawai yake misalta irin yanayin da take ciki gashi baisan taya za’a yi yayi magana dasu ba duk sunqi riqe waya daga ita har Abba
1 month basu yi magana ba bata kallesa ba sai yanzu ma yake jin haushin rashin riqe wayan da Umma da Abba suka yi
Shima kuma dama bawani damunsa wayan yayi ba shi yasa bai matsa masu ba dan bai tava kawowa zai yi irin wannan tafiyan har haka ya jima beji Umman sa ba
Tafiya suke tun da hansti har harย  sune basu isa bauchi ba sai can tsakiyan dare dan ma Allah ya taimake su driven bai yi zagaye ba kuma an gyara hanya
Sun shigo gari ga dare yayi gashi besan kowa ba
Gaba ษ—aya ya rasa ya zeyi haka de wani bawan Allahn da suka zauna tare dashi a motorn suka wuce gidan sa suka kwana kamun da safe ya nemi abunda ya kawosa bauchi.

Zaune take gaban mai martaba kanta a qasa
Ibnateeyh yanzu kinsan in lissafina dai dai ne to yau saura wata 1da satanni bikin nan ko fatan kina sane?
Don haka za’a fara shirye-shiryen biki da komi sannan zanyi magana da mahaifin yaron
Insha Allahu ni ina ji a jikina ya kusa dawowa ma don haka kema ki fara shiri inaso gaba ษ—aya ki daina fita yanzu kinji ba
“Insha Allahu Papa Allah taimaka” shine kawai abunda tace
ganin kaman bata yanayi me daษ—i sai Mai martaba ya sallameta
Sannan ya aika da ษ—an aike akan a faษ—awa Abban Amjad yana nason ganinsa gobe in Allah ya kaimu

ย ย ย  Umman Amjad ce zaune tayi tagumi tasa tuwo a gaba amma bata ko sa hanu ba shigowan Abba kenan daga wajan jin saqon qiran Sarki ya tarar da ita haka
Girgiza kai yayi bece komi ba
Zama yayi kusa da ita MARYAMA ki masa addu’a kinji Inshร  Allah alkhaery ne ya riqe sa kinji
Sai hawaye a idonta sharrrrr ta cire hannu a abincin ma kuka nason qwace mata
Saurin share mata hawayen Abba yayi
Kul Maryama na haneki da mawa ษ—anki kuka kibar zubar masa da hawaye dan hawayen uwa masifa ne akan ษ—an ta ba mutuwa yayi ba tafiya ce kuma Insha Allah yana hanyan dawowa kinji ko mutuwa yayi ma tsakaninki dashi addu’a dan shine soyayyan ki gare sa
Adduah zamu masa yanzun ma kinji a haka ya lallaษ“a ta da qyar ta yarda taci abinci
Nan ya fada mata yacce suka yi da ษ—an saqon mai martaba
Sun kuyar da kai Umma tayi tace “Ni wallahi duk ji nayi ma da ban kawo shawaran ya shiga gasar nan ba tsakani da Allah na fara dana..” ta kasa qarisawa sakamakon kallon da Abba ya jefa mata
Wai ke Maryam mai yake damunki ne kam? Ja kike dashi akan hukuncin da Allah yayi akan ษ—an ki? Kinsan zaki zo duniya? Ko kinsan zaki samu yaron? Mai yasa dan Allah ya qaddara abu akan yaronki kikeson butulce wa Allah ta hanyan nuna baki karษ“i wannan qaddaran ba? Lokacin samun damuwan mu yayi tabbas in dai bazaki gyara kalaman ki ba, ki godewa Allah dan bakisan iya alkhaeryhn da yake cikin wannan qaddara ba ki ษ—auki kanki ki kwatanta a matsayin da Sarauniya take ciki na rashin lafiya shekaru da shekaru in kece zakice haka? Tom inaso ki kasance mai yiwa Allah godiya dan yaronki kaman yanda Allah ya baki kyautan sa tom haka yake kyauta ga al’umman Annabi SAW kisa albarka a komi da ya shafi Amjad in dai kinason ki shirya da mahaliccinki akan kyautan da ya maki
“Kayi haquri Abban sa” shine abinda Umma ta faษ—a tana share fuskan ta
Abba yace “ba ni zaki bawa haquri ba ki nemi yafiyar Ubangiji tun da wuri”
Astagfirullah ya Rabb Allah Alhamdulillahi Allah ka kare mun shi ka basa sa’an abinda yaje nema ka bamu ikon cinye ko wacce qaddara tamu
Yauwa Abban sa nikam ya za’a yi da maganan shirin bikin ne tom kaga fa ya kamata ace iyanzu ankai kayan tambaya da sauran su ya rage kayan Aure da sadaki to su masu sarautane Mu kuma Alhamdulillahi
Murmushi yayi ai tun ษ—azu da wannan magana muke ai da yafi
Amma da kikace Alhmdlh kin gama zance shi wannan kalman yafi komi yanxu dai in Allah ya kaimu zuwa goben naje naji qiran akan mene ko ya ya ake ciki inyaso in na dawo mu kuma sai musan ya za’a yi mai ya kamata ayi ba
Musan ta ina zamu fara amma mudai Allah ya dawo mana da ษ—anmu lafiya shine babba a wajan mu dasu duka
Da “Ameen” Umma ta amsa
ayyah jarumin Ummansa Ummanka na kewan ka nasan kaima duk inda kake kana kewata
Fatam Allah ya tsare mun kai ya haษ—aka da mutane na gari Allah dawar dakai gida lafiya ya nuna mana wannan biki Alfarman fiyayyen halitta SAW.

ย ย  Muje zuwa fan’s โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 51&52

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

**
๐™ˆ๐™–๐™๐™–
๐™„๐™จ ๐™–๐™ฃ ๐™–๐™ง๐™–๐™—๐™ž๐™˜ ๐™ฃ๐™–๐™ข๐™š ๐™ฌ๐™๐™ž๐™˜๐™ ๐™ข๐™š๐™–๐™ฃ๐™จ
๐™†๐™ž๐™ฃ๐™™๐™ฃ๐™š๐™จ๐™จ๐™จ & ๐™—๐™š๐™ฃ๐™š๐™ซ๐™ค๐™ก๐™š๐™ฃ๐™ฉ
Maha is a name for ur baby girl’s
**

Mahreen ce ta kalleta ganin ta shigo da gudu kuma tana waige sai tace “ke kuma daga ina Maha? Ke da waye wa kika stokano?
Maha tace “sai jero mun tambayoyi kike Ina ruwanki” ta wuce banษ—aki tayo alwala tazo tai Salla
Da ta idar ta ninke darduma ta wuce tayi ษ—akin Umma dan tana ga kaman zai iya biyo ta nan ษ—in ma
Ita dai Mahreen ido ta zuba mata bata kuma cewa komi ba har ta fice a ษ—akin taษ“e baki tayi ta tashi itama ta ษ—auro alwala
Assalamu’alaikum Ummata
Amsawa Umma tayi shigo mana ษ—iyar Umma kuma surkan Ummanta
Turo baki tayi Umma kema xaki fara ko zan koma inda na fito Allah
Murmushi Umma tayi zo ki faษ—amun waya taษ“amun ke Autan Umman ta
Kan gadon Umma ta haye ta kwanta uhmn Umma nazo bacci a ษ—akinki ne
Anya ba laifi kikai wa soja ba kika gudo doter?
Umma nidai bacci nazo yi banyi komi ba kuma ki tambayesa kiji
Tom ayi lafiya Auntan umma
Umma wayanta ta ษ—auka ta qira layin Ameerahย  ya shiga har ya yanke ba’a ษ—auka ba qara qira tayi haka ba’a ษ—auka ba san da ta qira ana uku kamun aka ษ—auka
Ameerah naย  ษ—auka tace “afuwan Ummana”
Ina kika aje wayan kika je? Umma na mance wayan a ษ—akine
Tom yayi kyau ya kuke?
muna lafiya Ummanmu
Ya mijinki ya baqonku?
Dukanmu lafiya lah Umma afuwan ban faษ—a maki ba ai jiya ya tafi
Umma da yanayin faษ—a tace “Ameera ya tafi kuma ban gane ya tafi ba?”
Umma yace abu zaije yi a bauchi tom tunda ya warke zai tafi
Ameerah ashe niba uwarki bace da baxaki faษ—amun ba ko Abbanku amma de ya maki kyau daga ke har mijin naki
Umma Kashe wayanta tayi ranta a ษ“ace
Ameerah ce ta qirata ษ—auka tayiย  tace “Yanzu kuma me kika qira kicemun?
Qasa tayi da murya kiyi haquri Ummata amma akwai phone number ensa a wajan Daddyn little
Shikkenan naji yanzu ina ya tafi? kwashe duk yacce suka yi da yayanta amjad en tayi ta faษ—a ma Umma
Yanzu Ameerah rashin hankalinku da rashin tausayinku yakai haka dama mutum besan kowa ba tunda Allah ya haษ—a ku ta sanadin hatsari ai seku temaka masa shima nan gaba sai kuga da ikon Allah ya temaka maku ko wa wani naku
Baisan kowa a Bauchi ba so kuke yaje yai ta tangariri agarin bauchi ko?
Nagode maku Ameera
Umma kiyi haquriย  Allah nace ya bari muzo tare yace a’a time nasa kaษ—an ne
shikkenan yayi kyau Allah tsare sa ya basa sa’a
Haquri Ameera ta qara bawa Umma
Umma tace “Bakomi” sallama suka yi ta kashe wayan ta
Numbern Abba ta nemo ta qira
ฦŠauka yayi “assalamualaikum hajiyata ya akayi ya gida”
Yallaษ“oi kasan me yaranka suka yi
A’a sai kin faษ—a maman yarana
Kwashe yacce suka yi da Ameerah tayi ta faษ—a masa
Subhanallahi yanzu shi mijin nata biyewa shirmenta yayi? To shikenan Insha Allahย  zan qira mijin nata ya turoman numbern yaron in yaso sai na turawa Abdul ya kaisa gida ko ina fatan hakan yayi maki Hajiya ta
Allah qara girma yallaษ“oi hakan yayi sosai ma, Allah shirya mana su sukuma Allah barmun kai
“Ameen hajiyata” Abba ya faษ—a yana murmushi
ฦŠan hiransu suka yi na masoya
Insha Allahu nima nan da kwan 2 zan dawo hajiyata dan nayi kewanki
Amma mai za’a ajiyemun haka aka damu na dawo?
“Kaima dai yallaษ“oi ka sani dolema a tanadar maka abu mai daษ—i koda kaman ruwan roba ne( faro)” Umma ta faษ—a tana dariya
haba dai hajiyata wannan kam kice nai zamana nasha anan kawai sai dai ko acemun yar buduwar matata ta ajeman kanta
Zaka sani jin kunya yallaษ“oi har da jikanne nake budurwa?
a’a nikam a wajena matata ฦดar shawal-shawal take kaman ฦดar 18 years
Dariya tayi yallaษ“oi banda zugi fa kar kasa kai na ya fashe ba jini
Dariya suka sa duka sukai ta hiransu gwanin sha’awa har suka yi sallama.
Itama Umma hawan gadon tayi takwanta gefen Maha da ta jima da yin bacci…

ย ย ย ย ย  washegari da sassafe ya tashi, bayan an kawo masa abun kari a gidan wannan mutumin karyawa yayi ya gode yace ze wuce
Rakasa wannan bawan Allah yayi suka yi sallama yana qara masa godiya sosai
Gaba ษ—aya sai kuma ya rasa ta ina zai fara neman wannan bishiyan
Tambaya zeyi ne ko yaya? a haka dai ya samu wani bawan Allah yayi tambaya jejiin garinnan babba
kowa ce masa yake kawai ya shiga jejin dan ba nan kusa bane
Ya shiga jeji-jeji sosaiย  sunfi a qirga dan kwanansa ษ—ai-ษ—ai har 5 amma bai samu itacen nan ba.

ย ย  Mahreen gaba ษ—aya ita da ya Abdoul sun zama layla da majnoon qarfi da yaji
Yayinda Maha da soja abun nasu de sai du’aeeย  kullum kaman wuta da auduga haka suke
Yau Abba zai dawo bayan kwana biyar da aka qara masu a aikin nasu
Me aiki ta gyara gidan tsaff sa qamshi kawai ke tashi, kitchen kuma tare da su Mahreen da Maha aka yi komi
Bayan sun gama sun kammala komi kowa ya wuce dan ya shirya
Sunyi wanka duka Maha tawa little ma wanka duk sun shirya kowa yayi kyau
Umma tayi ado cikin dogon rigan swissless blue black tasha sarqanta da kunnenta na gold karkuso kuga kyawun Umma kaman wata Amarya, sai ka ranste bata haifi soja da Ameera ba
Futowa falo tayi ta zauna sai qamshi take
Maha ce ta fito ษ—akinsu tana isowa palorn tace “Rassss Ummata kyau haka ai sai kisanya Abba kasa haquri ya huta”
Umma amma kinsan me saura abu 1 makeup kizo muje namiki Allah zaki ganki Amarya sak kawai
Murmusawa tayi ta mata danqwalo,ย  Yau kuma nice abokiyar wasan taki doter?
Umma bafa haka nake nufi ba
Suna cikin hiransu basu ko ki dirin motorn Abba ba saiย ย  sallaman sa tare da Soja da little
Ayoyo Abbana da gudu Maha ta rungumesa
Doter an girma ba’asan an girma ba zaki karya Abban naki ai
Dariya tasa Abba inna karyaka dole a aikani aikin soja na karya soja
Shafa kanta yayi Allah maki albarka uwata.
Umma kuma zuba masu ido tayi kawai sai murmushi take
Abbane da suka haษ—a ido ya kashe mata ido guda 1 kauda kai Umma tayi tana dariya qasa-qasa
Haurawa sama Abba yayi ya nufi ษ—auki ganin haka sai Umma ta tashi tabi bayan sa
“Su Umma miji” inji Maha tana dariya
Buge mata baki Mahreen tayi wai ke iyayenki ma abokanan wasanki ne ba wanda kika bari
Abba na isa ษ—akin yana juyawa kallon qofa sai sallaman Umma, Buษ—e hanu yayi da sauri Umma ta faษ—a jikinsa suka rungume juna
Hajiyata kinyi kyau na sayi wankan nan tabbas irin wannan haษ—ewa haka ina ma zan iya kallon kowa
Murmushi tayi shikkenan yallayboi wanka ta biya kuษ—in sabulu
Umma taya Abba tayi yayi wanka
Ya shirya suka fito suka yi qasa dan yaci abinci
Abba ne yace “nifa a qasa zan zauna”
Abincin suka kawo qasan da komi duk zaama suka yi Umma tayi saving mijinta
Sunacin abinci suna fira

ย ย  Kwarewa Maha tayi, da sauri kankowa ya motsa Soja ya miqa mata ruwa dan yafi kusa da kofin ruwan
Amsa tayi tasha kamun taji normal sannu kowa kece mata
Bayan sun kammala cin abincin
Abba ya kalli Soja wai son yaushe ne zaku Cairo en ne ko turkey kace?
Sosa kai yayi Abba nifa ba lalllai naje ba gaskiya
Ko meyasa son?
Abba kawai banson nisa da gida ne gaskiya
Shikenan fyne Allah temaka.
Tashuwa Abba yayi to kuyi hira lafiya ba naje na kwanta na huta gudnyt koh yaran kirki
Bayansa Umma tabi ta tayasa rage kayan jikinsa
Kwantawa Abba yayi, Umma zaunawa tayi a gefen gadon
Kallonta yayi lafiya tawan ba kwanciya zamu yi ba ko dai akwai wani abun ne?
Bakomi yallaษ“oi
Uhmn yauwa nace ka amshi numbern ne?
A’a ban amsa ba kin san sai a hankali sungulloliย  sun man yawa
To Allah ya temaka my yallaษ“oi
Yanxu ki qira mijin Ameeran ya turo bacci nakeji
Tom yallaษ“oi ษ—aukan wayan tayi ta fice a ษ—akin duka
Qiran Daddyn little tayi suka gaisa shima ta balbalesa kamun suka shirya tace ya turo mata layin yaronta, Haquri ya bata a take ya tura mata layin.
Ganin layin ba qaramin farin ciki tayi ba shiga kan layin tayi tai……………

Muje zuwa fan’s โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐˜ฟ๐™ช๐™  ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฉ๐™–/๐™ฎ๐™–ย ย  ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฎ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž ๐™—๐™–๐™ฃ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š ๐™—๐™–
๐˜ฟ๐™ช๐™  ๐™ ๐™ช๐™จ๐™ ๐™ช๐™ง๐™š๐™ฃ ๐™™๐™– ๐™ข๐™ช๐™ ๐™–๐™ž A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ ๐™– ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š๐™ข๐™ชย  A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ ๐™– ๐™—๐™–๐™ข๐™ช ๐™ž๐™ ๐™ค๐™ฃ ๐™–๐™ข๐™›๐™–๐™ฃ๐™ช๐™ฌ๐™– ๐™™๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž
๐™’๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ฃ ๐™ ๐™ช๐™จ๐™ ๐™ช๐™ง๐™š A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ ๐™– ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š ๐™ข๐™–๐™ฃ๐™– ๐™—๐™ž๐™Ÿ๐™–๐™๐™ž R๐™–๐™จ๐™ช๐™ก๐™ช๐™ก๐™ก๐™–๐™๐™ž SAW โค๏ธ

๐Ÿ…ฟ๏ธ 53&54

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Abdoul ne zaune a ษ—aya daga kujerun dake palourn kakar tasu, kujera me zaman mutum ษ—aya 1 yana danna wayan sa.ย  Hayrace tazo tawuce sa tanaย  “Babban yaya sannu da zama halan yau kazo gadin kakus ne?”
Ke dai bari kawai boษ—ษ—i Kakus hukuma ce sai da rarrashi, tace “tom nide nayi kitchen yaya kamun ta fito ta balbaleni ban gama girki ba rana tayi
Dariya yayi yace “keda kakus kam sai Allah kullum faษ—a amma bata iya kwana bata ganki ba wataqil in mun aurar dake tare mijin ze aureku”ย  Caraf sai a kunnen Amarya wacce ke fitowa yanzu daga ษ—aki taceย  “Yo inba sinqin shishishigi shigilitu da sa ido irin naka baย  ina ruwan ka tsakanina da baiwar Allah, Allah ne ya haษ—a jininmu atou kuma qarshe ko mutuwa tare zai ษ—auke mu bare miji da daman wannan dolen sa ne in dai ba’a tangaษ—e aka haife sa ba ba mai raba mu”ย ย  wucewa kitchen Hayrat tayi ba tace qala ba sanin halin kakar tata, ai kuwa dai bata stira ba dan kakus bin bayanta tayi da harara tace “kinanan a wajan kaman tangaษ—aษ—ษ—en budurwan kaza, ai da karma kije kiyi girkin yo ai ni dole ma na biki gidan miji kar kije kimana abun kunya tunda de baza kiyi abuba sai ance kiyi dan tsabar layiii”ย  da ta gama ษ“aษ“atun zama tayi a kujera me ษ—aukan mutum 2 tana bismillahi ni jikan mutum 4, Abdoul ne ya kalleta sannu da fitowa uwargida ta bayan ke babu wata sai dai amarya ya qarisa yana dariya
Da har ta washe baki sai kuma ta stuke bakin kallonsa tayi tace “Yau ษ—an nan har yaudaran yakai haka a gabana kake faษ—an sai de amarya? Tom jeka na yafe maka ka kawo badon halinka ba ษ—an kwal uba”
Murmushi yayi shiyasa nake yinki amarya uwargida, gaisheta yayi ta amsa tana tambayansa ya aiki ya kishiyanta?
Murmushi yayi ai maganan kishiyan naki ma shi ya kawoni Hajiya Kakus tamuุŒย  Yauwa dai ango ai ni nafison haka kuyi aure tun da raina inga yaranku Allah raya ku ya baku zuri’a mai albarka, nifa so nake kan na mutu naga har da tattaษ“a kunne na kaga ฦดar albarka takwarata matar auwalu har cikin na biyu gare ta kaga da yardan Allah in ta haifi mace kan na mutu zan aurar da yarinyan, Murmushi Abdoul yayi yana jin shirmen kakan tasu bai ce komi ba shi dai .
Yauwa to waceceย  kishiyar tawa ma tukunna insan wacece ta shirya kishi da mairama daso, Murmushi yayi yace “wata baiwar Allah ce nutsaststiya kyakkyawa ga hankali ga ilimi ga tarbiya ga asali ga ga ga………”
Me amarya zata yi in ba dariya ba Abdu lafiyan ka ko dai duk ta tangaษ—ar da kai ne ta zautar mun da ango tun yanzu ta mallakemun kai, murmushi yayi haba de ai ni dake mutu ka raba, Tom irin wannan lissafowan haka ko kunya na baka ji ba yo ma ai ka rage dan ganin idona kar nayi kishi nace a’a ko, Murmushi yayi ai kema kinsan kin fita komi amarya uwargida kuma duk a wajanki ta gado su, washe baki tayi Allah maku albarka jikokina Allah sanya alkhaeri, da Ameen ya amsa yace “Kakusย  ba kowa bace face…
Maganan hayra ne ya tsaida shi tace “ya Abdoul yi sauri ka faษ—a na matsu naji wacece akewa yabo ba kunyan kakus Allah yasa dai wacce nake tsammani ne”
Danqwalan ta kakus tayi to ฦดar kwal uba haษ—asu kasa rabasu bazaki shiga tsakanin mu ba kuma baza’a faษ—a ba tafi ki bamu waje gulmammiya kawai, taษ“e baki hayra tayi tace “in tayi tsami za muji” ta wuce abinta
Yace yauwa kakus AISHA ce fa MAHREEN
Guษ—a Kakus tayi tare da kabbara tace “ALHAMDULILLAHI Allah nagode maka ni mairo, amma naji daษ—in wannan batu Allah maku albarka Abdu, a Yauwa kaga ina ma wayana ne laluษ“osa tayi ta miqa wa Abdoul tace “gashi dannamin layin ita uwar tasu tunda ta balaga ta balage garin su ba abinda ake koya masu sai tangaษ—i bata neman albarkan uwarta to ni uwarta zan nemi albarkanta ฦดar jakar uba kawai”
Qiramun ita in bazata zo ba ni zan iya zuwa har qasan masu layiin inba ma tsabar tangaษ—e wa ba asawa gari sunan mutum wai fa sunan uwata sunan garin nasu tom dai bazai hanani qira ba, qasan kulu masu tangaษ—aษ—ษ—iyar hali suna koyawa yaran mutane fitsara da rena iyayensu wannan baqin halin har ina ni Mairo ษ—an nan qiramun ita da wuri
Karษ“a yayi haba kakus surka tace fa kibar zaginta nikam
Au ashe surkar ka ce? tom ban sani ba hanani faษ—an abunda nayi niyan faษ—a dan kwal ubanka jai’ri kawai ina ruwanka ni da ษ—iyata inma me nace wani ya haifarman ita ba dai nice na haifi abata, shekara nawa ban sata ido ba ba dole abun ya dameni ba tunda zuciyata ni ba irin na ฦดan kasar su bane, ita fa kaษ—ai gareni ษ—iya mace, tom don haka karka shiga tsakanina da ฦดata yar albarka
Murmushi yayi dama abunda ya sashi saka baki kenanย  ta dena mita gashi hartasawa ummeyhn tasu albarka
Numbern Ummeyh ya dubo ya qira, yana shiga aka kashe aka qira.
Miqawa kakus wayan yayi Kinga ma ta kashe ta qiraki gashi kuyi magana to
Yanzu dan tsabar ka renani baka ganinย  girma na ni uwar ubanka shine bazaka ษ—aukan mun qiran ba na ษ—auka da kaina dan jakar uwaka bazan ษ—auka ba to
ฦŠauka yayi da sauri gudun kar qiran ya yanke “Assalamu Alaiki gwaggo”
Amsawa tayi ah ah yaron gwaggo sai yau ake jinku kenan nasan yau ma albarkacin uwata aka qiran ko?
Sunkuyar da kai yayi yana sosa qeya ayi haquri Ummeyh abubuwan ne sai a hankali, Ummeyh taace “Bakomi yaron Gwaggo” gaisawa suka yi yace mata “ga kakus” ya miqawa amarya wayan
Amsa wayan Amarya tayi bayan ta karkata ษ—aurin kwalinta
Sallama Ummeyh tayi kakus tace “bazan amsaba dan gidanku wato de Jamila kin girmi neman albarkan uwaki sede ni na nemoki bazaki iya zuwa ki ganni ba bare gaisuwa kema kinbisu kun taru kun tangaษ—e kunzama tangaษ—aษ—ษ—u masu layi to yayi kyau ni Mairo bazan maki baki b Allah shiryaki y maki albarka, amma nasan wannan balaraben mijin naki baze hanaki zuwa ba dan hankali garesa ga sanin girman iyaye tunda dai yaron nan habu har yamun takwara,ย  Ammade Allah ya shirya mun ku wallahi.
Ummeyh najin ta bata ce komi ba har ta gama magana sanin halin mahaifiyar tataย  “Kiyi haquri Gwaggo Insha Allahu bazan wuce kwana 2 ba zaki ganni”ย  Ummeyh ta faษ—a cikin ladabi
Yauwa dai yar albarka ko kefa ni shiyasa nake sa maki albarka kullum ko baki nema ba dan kinfi sauran jin maganata Allah de ya maki albarka ya rabaki da tangaษ—ewa har abada
Ta amsa da Ameen suka yi dan hira sama-sama can suka yi sallama kashe wayan tayi ta aje, qwalawa hayra qira tayi “Harirtu qawar kakus kawo man ruwa nasha ฦดar albarka bakina sai zikiri yake duk sun bi sun sani surutu kaman kanari”
Hayranย  ta shigo da sallama ta miqo mata ruwan ta karษ“a tasha, Abdoul ne ya murmusa yace “yanzufa kika koreta gashi da kanki kin qirata”ย  hararan sa kawai Amarya tayi bata ce masa komi ba.ย ย ย ย  Abinci hayra ta shirya masu suka wuce dinnig kowa ta zuba masa, cin abincin suke bame cewa komi
Sede kakus da bakinta baya shiru kana ganin bakin kasan akwai abunda yake son cewa..

Bayan ya turo mata layin ษ—auka tayi ta qira amma sede be shiga ba ta gwada yakai sau uku 3 amma baya shiga akashe take ji, hankalinta ne ya tashi sosai dan haka kawai take jin kaman ba lafiya ba, dafe kai tayi tana ambaton sunan Allah “Ubangiji yasa ba wani abun ta sameka ba yarona” sai kuma tunanin ษ—an ta yafaษ—o mata rai nan take hawaye ya cika idonta jin kaman mostin mutum ya sanya ta saurin sharewa ta seta kanta, Mahreen ce ta shigo palourn zuwa wajanta tayi da sauri tana cewa “Ummanmu lafiya? Mai ya faru?”
Murmushi tayi bayan ta ษ—ago kai tace “lafiya lau doter kawai na qira wani layine auntynku Ameera suka turomun sai de bai shiga ba” Mahreen tace “to amma Umma tagumi ba kyau ki dena kinji Insha Allah lafiya lau layin kuma zai shifa kibari anjuma ko gobe ki gwadaย  inyaso in bai shigaba sai ki qirasu ki faษ—a masu ko zasu qira maki layin ko Umma”
Shikkenan doter ina Auntan Ummeyh fa? Tana can ษ—aki da waya banmasan me take ba,ย  Umma tace “toย  je ki qiramun ita” tashuwa Mahreen tayi tana to Ummanmu
Wucewa Mahreen tayi ษ—aki dan qiran Maha,ย  Umma Qiran aminiyar ta ne ya shigo wayanta ta ษ—auka suna gaisawa da alama magana me muhimmanci suke yi.
Mahreen bayan ta shiga ษ—akin ta samu Maha akwance tana danna waya, fisge wayan tayi tace “wai me kikeyi ne awaya kam maha?” Turo baki Maha tayi taceย  “ni don Allah ki bani kar ki batar dani inda nake abu ya ษ—auko daษ—i” Kallon fuskan wayan tayi ta kalli Maha mene wannan kuma? littafi ne? Maha tace “eh novel ne wallahi Adda kuma me shegen daษ—i”
Kallonta tayi tace “ooh kekam da novel bansan waya koya maki karantawan ba ma ni Indo”
Allah kema Adda Mahreen in kin fara karanta littafinnan ba zakiso ki tsayaba ga abun tausayi ga darasi aciki ga daษ—i kuma ayya barin ma maisunana ta cikinย  ษ—ayan littafin abun tausayi bakiga Yacce mamanta take treating nata ba, Kallon Maha tayi tace “to yanzu dai faษ—amun sunan littafin dai ko”
Guda biyu 2 ne aka turomun masu shegen daษ—i kekam ma ba’a gama labarin ba tukun ษ—ayan dai sunansa JAHILCI KO AL’ADA ษ—ayan kuma something maita ne ko me na mance amma Adda kinji daษ—in littafin nan kuwa wallahi ya burgeni, murmushi Mahreen tayi ai kuwa zan karanta nima ba na samu zama

( KUMA FAN’S KARKU SAKE A BAKU LABARI DOMIN KUWA DA ฦŠUMIN SA YAZO
JAHILCI KO AL’ADA?
VERY SOON ZA’A SAKE MAKU SHI
๐™Š๐™ช๐™ง๐™ข๐™ข๐™–๐™๐™ฃ ๐™—๐™–๐™ฉ๐™ค๐™ค๐™ก๐™š๐™ง๐™๐Ÿ”ฅ ๐™›๐™ค๐™ง ๐™ก๐™ž๐™›๐™š )

ย ย ย  Tom yanzu tashi muje Umma ce tace na qiraki, tare suka fice a ษ—akin sukai palourn wajan Umma..

Kakus ce a hakimce a kujera baba qarami na zaune a qasa, gaisheta yayi ta amsa fuska a sake “Allah maku albarka yaran nan kuma Allah sa yaran ku su maku biyayya su kula daku fin yacce kuke mun nide aihuwa tamun rana Alhmdlh sai kuma ta ja gefen ษ—an kwalinta tana fece hanci ga hawaye “Allah sarki malam ina kake dai kaga yacce yaranmu suka zama da jikoki, qara fece hanci tayi Allah maka rahama Allah sa ka huta”.ย  Da Ameen baba qarami ya amsa
Share hawayen tayi tace “Yauwa dama akwai maganan da nake so muyi dakai amma ya kamata sai yayanku ya shigo In da son samune da qanwarku amma tunda nasan halinta itakam ta fistare qafanta tangaษ—aษ—ษ—iyar garinsu sun koya masu rashin neman albarkan iyaye to taje can ta qarata ku kuma tunda kuna storon ta tafi qarfinku to sai kuci gaba dayi karku daina manyan wofi, nasan ba lallai mu ganta ba dan haka dakai da Harunan zamu yi maganan in yayi sai ka qirasa yazo shima ษ—ayan tangaษ—aษ—ษ—e mata ta mallake sa sai yanda tayi dashi wai shi soja ko zuwa gaida uwar sa baya yi sai aturo wannan a turo wannan sai kace nace masa kuษ—in sa nake kwaษ—ayi in bai sani ba tun kan na auri ubansa komi inada”
Baba qarami dai kansa na qasa ba abinda yake sai aikin bawa Amarya haquri dukda dai yasan ba laifin da suka mata har qanwar tasu ma aure ne ba laifinta ba
Amarya ci-gaba tayi da surutun ta “ita Jamila In yaso in tayo wa kanta tazo in kuma neman albarkan uwata ya isheta sai tayi zamanta can taita ganin larabawa, shi kuma Haruna zai zo ya sameni dani yake in yayi wasa sai ya qara Aure kuma budurwa inga ta stiyan matan tasa,ย  Murmusawa baba qarami yayi yace “Allah huci zuciyanki gwaggo a qara haquri damu”
Hararansa tayi tace “Ni karka sa mala’iku su amsa su rubutawa ษ—iyata zunubi ni bana fushi da diyata haka ma yarona Haruna ษ—an albarka, kana wani Allah bani haquri ya huci xuciyata ni banson haษ—a uwa da ษ—anta na hane ka da halin nan, kaga Haruna ai ba abinda zance wa wannan yaro sai Allah sanya mun shi a Aljanna ai matar sa Aminatu har aljannah Insha Allahu ita ce uwar gida dan dai ance akwai kyawawan ฦดammataye acan (hurul eyn) da zance ko a aljanna bata da kishiya dan tafi hafsatu da saratu hali mai kyau Waษ—an nan matan naka masu sinqin rashin mutunci ai dai amadu kullum da tausayinka arai nake kwana nake tashi”ย  sai kuma ta fece hanci, amadu dole na dai na nemo maka mata ko nan qauyen su mijin Jamila ne ka gansu kyawawa ฦดan Adamawan nan, oh ni Mairo baki na dawo kar yaran nan su jiyo ni su nemi kasamun halinsu. Baba qarami yace “gwaggo aimana afuwa baza’a kuma ba in Allah ya yarda kuma Yacce kike so haka za’ayi”
To Yauwa ษ—an albarka Allah dai ya maka albarka amadu na Allah shiryamun ku duka ya qara maku albarka.
Dama na qiraka ne maganan Ango na Abdu da ฦดar wajan qanwar taku menene ma sunanta ni bana riqewa sunje sunsa masu suna kaman na ifiritan aljanuย  kai dai babban A’isha takwarata maman habu, baba qarami yace “eh Gwaggo na gane ta menene ya faru?” Nan Amarya ta kwashe komi ta faษ—a masa yayi murna sosai a haka suka cigaba da hiran nasu..

ย ย  Yau take Laraba wanda yayi dai-dai daย  auren Gimbiya saura sati 3 da kwana 2 shiri bana wasaba akeyi kota ina shiri ake a masarautan sai qawata masauran ake duk da yake dama a qawace yake ko ina ka leqa kasan bikin namasu garin ne, Dukda kasancewar sarauniya ba lafiya hakan bai hana ta sanya jakadiya kuma amintacciyar baiwanta nemo me gyaran jiki ba dan agyara mata ษ—iyar tata gyara na manyan mata gyara na kece reni
(Koba makeup ai mune kyau in aka qara da gyara kuma akwai babban tashin sense Gimbiya mehwish๐Ÿคฃ).

ย ย ย  Abba, umma, Maha, Mahreen da little dukansu zaune suke a babban palourn gidan suna kallon arewa 24 ana maimaicin shirin gidan badamasi, Mahaย  tace “wallahi Umma ni wannan shirin baya burgeni” Mahreen tayi caraf tace “dama ta ina zai burgeki kekam kinsan me kikeyine ma”ย  Turo baki tayi Umma kina jinta ba.ย ย  Abba ne yayi magana yace “doter bamuson cin neman magana autan Ummeyhn ce ake faษ—awa haka zan saษ“a maku,ย  Shiru Mahreen tayi bata ce komi ba.ย  Can suna zaune sai soja ya fito a shirye cikin qananan kaya sunyi bala’in masa kyau, yace “bruh en uncle zo ka rakani muje yawo mu dawo yanzu ko” Little kaman mai jira dama ya tashi ajikin Abba “apoki limmi eccort unkui cai mun dawo byee” Umma tace “wannan yaro yawo kaman shanshani daga jin fita har ya miqe” Abba yayi dariya yace to Nima gwanda da yawon ta samu Kinga qafata ta huta su dawo qalau, ฦŠaukan little yayi yace Umma Abba sai mun dawo
Abba ne yace “captain sai ina haka irin wannan kwalliya?ย  Idon Umma da Mahreen duka na kansa, Maha ce tun shigowansa palourn ta kauda kai tana kallonta.ย ย ย  “Abba zamu ษ—an je wani wajene zan karษ“o saqo ba jimawa zamu dawo yanzun nan Insha Allah” Ya faษ—a yana duba agogon dake maqale a hannunsa.ย  “To tunda wajan bai da suna adawo lafiya Allah tsare Allah kare ya maku albarka” umma tace ita da Abba
Mahar da sai yanzu ta juyo tace “my boy na akawomun tsaraba kaji zan goyaka”ย  tom anci unkui de sayamana an kawo maci,ย  murmushi tawa little tace byee ya ษ—aga mata hanu harara soja ya aika mata dashi kan suka fice a palourn da sauri yana fita cikin compound na gidan har soja 1 daga guard ensa wanda ke tuqasa ya fito da motor daga parking lot, Shiga yayi gefen mazaunin driver ya zauna.ย  Drivern yace sir where are we going to?
“Airport” haka kawai yace masa Little dake baya, yace la unkui wajan aukan jilgi, ya fiddo wayansa yai dialing layin Ameera,ย  Gaisawa suka yi yace sis ya mutumin Umma?ย ย  ” Ai kaide bruh kabari Umma saura kaษ—an ta tsineman akan yayana Amjad kuma nima fa ba Umma kaษ—ai ba ya shiganmun rai Allah inajinsa kaman ษ—an uwana saboda yanada hankali sannan yacce naga Umma ta damu dashi” Ameera ta faษ—a muryanta da sautin murmushi
Taษ“e baki yayi ke da Umma kuka jiyo sai son kalen dangi Ni dai ya unborn little soja? dariya tayi au soja ne acikin
Nide Ummeyh zan haifa ba wani soja atou, “Wlh baki isaba tun da kikawa big bro sekin mun nima ki qarisa ladanki kawai Allah sauqeki lafiya namiji zaki haifamana,ย ย  Mursmushi tayi to Ameen ษ—an uwa rabin jiki kai ษ—aya gareni dole na in maka takwara.
“Sir mun iso fa” sojan dake driving nasa ya faษ—a
Ok, sis mun iso inda zamu leqa bayan motorn yayi ga yaronki har yayi bcc byee take care ko
Ok bruh akoma lafiya, Ameen mum little Adda Meerah,ย ย  Murmushi tayi ta kashe wayan.ย ย ย  Time ya duba saura 2 minutes jirgin nasu ya sauqa,ย  Wayansa yakunna yana danne dannensa
Qaran sanarwan sauqan jirginne ya cika airport ennn! Lumshe ido yayi ya buษ—e motorn ya fita
Mutanen dake jirginne ke sauqowa kowanne idonsa na kansu yana jira yaga ta inda zata bullo….

**INNALILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI’UN (idan masifa ta sameku ku laazinci wannan kalma) QUR’ANI Maganin kowacce irin baqin ciki, damuwa, hardama ciwo sadidan
Ita qur’ani maganin kowacce cutace
Kaman yacce manzon Allah SAW yace ba cutan da aka sauqeta face an sauqar da maganinta
Sede banda cuta daya 1 itace stufa
Tom Allah sa mugama da duniya lafiya
Mu lazimci karanta qur’ani jama’a domin maganice ta ko wacce masifa harma talauciYawaita ambaton Allah
Akwai ayoyi d yawa na maganin abubuwa da yawa Munemi sani sannan mu nemi masana su sanar damu
Hadisi ce guda ta Rasulullahi SAW
Kaicon azaba ta tabbata ga wanda bai saniba kuma bai nemi ya saniba
Allah yatsaremu da wuta jama’a๐Ÿคฒ**

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 55&56

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ช๐™  ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฎ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™—๐™–๐™ง๐™ž ๐™—๐™–๐™ฃ ๐™ฎ๐™–๐™›๐™š ๐™—๐™–
๐™Ž๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™™๐™– ๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ž๐™™๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐™ก๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™–๐™›๐™ž ๐™ฎ๐™–๐™˜๐™ž ๐™๐™–๐™ฆ๐™ฆ๐™ž๐™ฃ๐™– A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฏ๐™š ๐™จ๐™–๐™ ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ
๐™‡๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™–๐™›๐™ž๐™ฃ๐™– ๐™ฃ๐™– ๐™ ๐™ช๐™™๐™ž ๐™ฃ๐™š ๐™ž๐™ฃ ๐™ ๐™ž๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™ง๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™– ๐™—๐™– ๐™ฉ๐™–๐™ง๐™š ๐™™๐™– ๐™ ๐™ž๐™ฃ ๐™—๐™ž๐™ฎ๐™–๐™—๐™– ๐™—๐™–๐™ฏ๐™–๐™ฃ๐™˜๐™š A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™– ๐™ž๐™จ๐™– ๐™—๐™– ๐™–๐™ข๐™ข๐™– ๐™ž๐™ฃ๐™—๐™–๐™™๐™– ๐™จ๐™ค๐™ฃ๐™– ๐™—๐™–๐™ฃ๐™š, A๐™ก๐™ก๐™–๐™ ๐™ฎ๐™– ๐™จ๐™–๐™ ๐™–๐™ข๐™ช๐™ฃ ๐Ÿ˜•
Waษ—anda suka jima da biyan kuษ—in su ina mai qara baku haquri sannan ina godiya da uzurinku a gareni Allah bar qamna
Wannan shafi sadaukarwa ne gare ki qawar kirki bestyn justice Dr Seeyerth kiji daษ—in ki kiyi yacce kike so dashi.

ย ย ย  Murmushin da ya yalwata a kyakkyawan fuskansa shi ya tabbatar mun da wacce yake jiran isowanta ya hango
Juyawa nai dan ganin ko wacece haka yake wa wannan murmushin,ย  Abun da ya ban mamaki wata ฦดar dattijuwa na gani wacce a shekaru za tayi sa’an Umman sa, murmushin ne itama a shinfiษ—e a fuskanta wanda yawan shekaru basu ษ“oye kyawunta ba.
Tafiya take a hankali kana ganinta kaga babbar mace wacce kudi da hutu suka zauna mata, sanye take da dakakkiyar shadda ruwan bula ( blue) wanda akai wa ษ—inkin dogon riga wuyanta sanye da sarqan gold da kunnensa da zobunansa duka ta yafa farin mayafi qafanta kuma sanye da takalmi kwantacce(flat shoe, Gucci) me ado da stone’s blue.
fara ce sol kyakkyawar gaske wanda in ba idonta ka gani ba ba zaka ษ—auka tana da shekaru sosai ba(mace sai da gyara). Wayanta ta ciro a bag en dake hanunta (Black Gucci back) tana qoqarin qira taji anyi hugging nata,ย  murmushin dake fuskanta ne ya qaru dan tasan bame mata haka se shi ษ—in.
“Habeeby karka ya damu a bainin nasi fa ace ga qatuwa ta faษ—i” ta faษ—a tana jan kunnen sa.
Dariya yayi yace “Ummeyh bafa iya ya dake zan ba kema kin sani Hajiya Ummeyh Autan Kakus” karษ“an trolly enta yayi, Joseph drivern sa yazo da sauri ya amsa yakai motor.
Yace “Ummeyhna welcome to Nigeria, Ummeyh even Nigeria miss you taklless of we and ur old mother”
Murmushi tayi bata ce komai ba, suna isa wajan motorn joseph ya buษ—e mata back seat ta shiga tana me ambaton sunan Allah da godiya garesa.
Shima Soja shigewa mazauninsa yayi
Joseph bayan ya kulle masu qofa ya zagaya ya shige mazaunin driver, ya tada motor suka ษ—au hanyan gida .
Habeeby ina dai fatahn ba wanda yasan kazo ษ—aukoni ko?
Soja yace “Babu Ummeyh sai little kuma shima kinga bacci yake”
Au wai wannan yaron wajan uwata ce eh lallai ikon Allah haka ya girma kace Ummanku na amsan kuษ—in cafane ita kaษ—ai shiyasa take freshhย  abunta.
Ummeyh wani kuษ—in cafane Umma ke karษ“a kuษ—in rigima dai, dan ma yanzu kam ya samu uwar ษ—aki shugaban marassa ji irin sa.
Ummeyh Murmusawa tayi dan ta fahimci wa yake nufi sai tace “koma dai me ku kuka sani kuma kunfi kusa,ย  nidai yanzu gani kuษ—in cafene har da ni, Yayana na gida Ko?”
Eh Ummeyh Dukansu ma suna gida na barosu.
Ajiyar zuciya Ummeyh ta sauqe tana maijin wani sanyi yau za taga ฦดan uwanta bayan shekaru da dama da suka ja bata ko leqo Nigeria ba kuma dukansu sungullolinsu basu barsu sunje wajanta ba.
GRA Kaduna, sun shigo anguwan nasu shiru kaman ba mutane, gaban tangamemen gate ษ—in gidan general Haruna wanda tun daga waje sojoji ne ke tsaye riqe da bingida, horn Joseph yayi, a take aka buษ—e gate ษ—in sanin horn ษ—in motorn waye, Shiga suka yi har wajan qofan shiga palourn ya tsayar da Motorn.
Ummeyhย  ta sauqa bayan ta ษ—auko little wanda ke sharan baccin sa a kafaษ—anta, Soja ma sauqa yayi yace “Ummeyh na wannan lukutin yaron zai gajiyar dake kawo sa” ya faษ—a yana miqa hannu ta bashi Little.
Murmushi Ummeyh tayi “mijin nawa ne lukutin? tom ku ya ษ—auko ai kuma lutayen ne” ta faษ—a tana miqa masa Little ษ—in, amsan sa yayi yasa shi a kafaษ—a, kusta kai cikin palourn Ummeyh tayi bakin ta ษ—auke da sallama..

ย ย  Josephย  yaja motorn parking lot yai parking ya fito yazo gaban soja yana sara masa yaceย  “Sir make i help you with the boy”
Soja yace “No leave am just take the luggage and come with it inside”
“Okay sir” Joseph ya faษ—a yana juyawa ya kwaso kayan kaman yacce ogan nasa ya umurcesa yabi bayan Soja da tuni ya kama hanyan shiga cikin gidan.
“Assalamualaikum” Ummeyh tayi sallama a qofan palourn tana neman izinin shiga,ย  Abba dake zaune a ษ—aya daga royal chairs en dake palourn yana aiki a system ne ya amsa sallaman ba tare da ya ษ—ago ba.
Umma na dinning area tana haษ—owa Abba Black tea tajiyo sallaman ta amsa itama
Qarasa shigowa Ummeyh tayi tana faษ—in “ayoyooo yayana”ย  sai sannan Abba ya ษ—ago kai dan tabbatar da muryan da kunnen sa ke jiyo masa, da mamaki ya zare glass ษ—in dake maqale a idonsa yana cewa “boษ—ษ—i ke nake gani ko kuwa waye?”
Aikuwa ba tare da duba girmanta ba ganin yayanta da ษ—an saurinta ta qaraso ta rungumesa yaya nice boษ—ษ—in ka yaya nayi kewanku, Shima rungumetan yayi yana marhababukee boษ—ษ—in yaya mutanen jiddah, Sannuki da hanya qanwata.
Umma dake qarasowa palourn jin hayaniyan su ja tayi ta staya da mamaki, yallaษ“oi wa nake gani dai kaman Gwaggon yara?ย  murmushi yayi yace “itace dai aminatu”
Ai da sauri ta ajiye cup en Black tea en a center table ษ—in dake gaban mijin nata, rungume juna suka yi itaida Ummeyh.
Umman yara ashe rai kanga rai? Ummeyhn su wannan zuwa haka ba alert ba flashing please call me yo ai ko ษ—an beef ษ—in nan da ake na corona kya mun nasan kina hanya, dariya duka sa suka qara rungume juna suna dariya.
Amun afuwa Umman yara so nake nai maku surprise ke da yaranki da yayana shiyasa banyo maki beef ษ—in ba
Murmushi Umma tayi ai kuwa kinyi sai dai ni banji daษ—i ba gaskiya yo ai da kin sanar dani da ko raquma ce na kadar na ferfesa maki
Tom Uwar gida ran gida kuma amaryata ai mun afuwa, kuma yanzuma bai ษ“aci ba Kinga dai na tayaki ko gyara kayan yaji ne, murmushi Umma tayi haka zaki ce ai, yanzu dai ga waje zauna bana kawo maki ruwa
Dede soja sun shigo da little ya ajiye sa a kan kujera yaceย  “Ummeyh nah sannu da gajiya fa”ย  Tray ษ—in da Umma ke isowa da shi ya amsa ya qariso dashi gaban Ummeyh ya ajiye yasa mata ruwan ya miqa mata.
Amsa tayi ษ—an albarka habeebyn Ummeyh sannunka da ษ—awainiya, Ummace tace “ai kuwa dai habeebyn Ummeyh dan shi kaษ—ai aka faษ—awa ana zuwa da ike shi ana sonsa mukam sai akaimu bolar jiddah
Ummeyh ajiye ruwan dake hannun ta tayi tana dariya, wato dai Umman yara kin ranste sai kinsa na qware, baki haqura ba ko to shikkenan aqara mun afuwa dan ko shima habeeby sanda na iso ya san da zuwa na.
Abba Murmusawa yayi yana sauraran su can sai yasa baki a hiran nasu yace “boษ—ษ—i fita harkan ta so take ta wahalar dake da surutu ko hutawa ba kiyi ba”
Soja tashuwa yayi yana dariya yana jin qaunan iyayen nasa ba ruwan su in sun haษ—u kaman yara qanana, hanyan da zai sadashi da ษ—akin sa yayi yabar su a palourn suna hiran yaushe gamo, a ransa kuwa yana mamaki ko ina yaran suka shiga basu ji shigowan Ummeyh baย  duk da uwar marassa jin.

ย ย  Umma tace “za kici abinci ne ko za muje ki watsa ruwa tukunย  Gwaggon yara? Ta faษ—a tana idonta akan Ummeyh.
Ah ah matar watsa ruwa dak tukunna duk da de nayi missing na girkin ki uwar gida ran gida, Umma tace “Ai inde girki nane kam zakici har sai ya gimsheki yanzu kamma nida yara na dan made kin shigo Babu flashingย  kin samu sunje saloon bamu san da zuwan ki ba da mun sani na tabbata ba inda za suje.
Ahh no wonder shiyasa naji gidan shiru oganniyan marassa ji bata nan inji faษ—in Habeeby Soja.
Au kema biye masa kike ko Ummeyhn su, tom dan kuji shi ษ—an naki da oganniyan marassa jin zamu haษ—a sa sai suje yaga rashin jin da kyau kuma maga qarshen sharrin sa.ย  Ummeyhย  dariya ta sa “in dai yarona baya so baku isa ba atou”ย  ta faษ—a tana miqewa tayi hanyan ษ—akin da yake dama masauqin ta ne ko yaushe in tazo.
Shiga tayi tana mai qarewa ษ—akin kallo, gaskiya a duniya ba abinda zancewa yaya da matar sa sai Allah qara masu zaman lafiya ya raya zuria’a gaskiya yaya yai sa’an mata wallahi, Allah dai ya saka maku da surakunai nagari.
Sosai taji daษ—in ganin ษ—akin da yake mallakinta a gyare staff kaman wanda suka san da zata zo, rage kayan jikinta tayi ta shige wanka.
Kayayyakin ta da Joseph ya shigo dasu Umma ta jida tana kai mata ษ—aki, bayan ta gama ta jawo mata qofan ษ—akin ta rufe ta wuce kitchen Dan haษ—a mata abinci me sauqi da kanta (me aikinsu tayi tafiya).

ย ย  AMISCO BEAUTY AND SALOON KD
Mahreen zaune ana wanke mata kai, Mahar kuma qafa ake wanke mata
Mahreen tace “Kinsan me ? Ta faษ—a tana kai dubanta kan Maha”.
nop sai kin faษ—a
Wallahiย  haka kawai yau nake jin farinciki and I don’t know why?
Taษ“e baki Maha tayi, yo waya sani ko ya abydoul ne kuka yi waya ko yake son maki surprise.
Murmushi Mahreen tayi, ke dai ba’a yin abin arziiqi dake, waya da ya Abdoul kam ai tun kan mu fito nayi so bana tunanin dalilinshi ne, duk da dai bansan ko surprise en yake son mun ba ni kaman ma nace aiman qunshi wallahi may be ma zuwa zai yi.
Kutt ai Addah kina cewa ai maki qunshi sai dai ki koma ke ษ—aya nima ni ษ—aya kowa ya kama hanyansa haka kawai na zauna zaman jira har ayi har ya busheย  har a cire caษ“ ba dai Maha ba.
Hararanta Mahreen tayi tace “to inna uwasu maida wuqar nima bance zanyi ba kaman inyi nace ai”
Dede lokacin aka gamawa Maha wankin qafa, ciro waya tayi a jakan Mahreen, kallonta tayi tace “back to business a ci-gaba d karatu lafiya”.
Murmushi tayi, Adda ba zaki fahimci daษ—in littafin nan ba se kin fara karantawa wallahi dan ya haษ—u.
Karatunta taci gaba dayi, har aka gamawa Mahreen gyaran kai.
Maiย  wanke kanne ta kalli Maha tace “Hajiya kizo a wanke maki naki kema mun gama na sisternki”ย  shiru bata jita ba.
Mahreen tace sister ina zataji ki hankalinta na kan novel,ย  Mahreen ta minstineta du Allah je ki a wanke maki kai mu samu muyi gida yunwa nake ji, turo baki Maha tayi Allah zai saka mun banmaki komi ba.
Zaunawa tayi me wanke kan tana dariyaย  qasa-qasa sister plss kamun ku tafi kituramun novel ษ—in dan nasan zeyi daษ—i yacce hankalinki duka yake kansa ษ—innan, murmushi Maha tayi to zan tura maki.
Amma na littafin wacce marubuciya ce plss?
Maha tace “Kinsan uwar batoorlerh?
No ban gane ta ba gaskiya, amma kaman naji labarin wani book nata MAFARKI NAH ko?
Yauwa dai kekam ashe kin gane ta ita dai sunan littafin nata na yanzu JAHILCI KO AL’ADA?
Mai wanke kan tace “Wowww daga ji littafin zai haษ—u plss zan baki WhatsApp number na in yayi ki bada a sani a group nata dan a wani group na novels naji ana labarin haษ—uwan littafin nata na MAFARKI NAH”
Shikkenan karki damu sai mun gama sai ki bani ke kuma ki turamun MAFARKI NAH ษ—in dan Allah ban qarisa ba.
A haka suna hira tana wanke mata qafan har suka gama, me wanke kan nata yabon gashinta gaskiya sister kuna da kyau ke da sistern ki gashinku yamun kyau kaman larabawa.
Murmushi Maha tayi bata ce komai ba, dan ita aduniya tana son taji ana yabonta ( abunda ke saurin haษ—ata da Soja cewa da yake bata da ko kyau)
Tura mata book en tayi kaman yacce ta buqata suka yi exchanging number, Suka yi mata sallama bayan sun mata transfern kuษ—inta,kasancewan sanja kuษ—in da akayi ba a cika samun cash ba, fita suka yi suka shige motor driver ya jasu.
Maha ce tace “driver ka kaimu Rufaidah plaza”
Ok ma’am
Rufaidah plaza ya kaisu, suka shiga suka jido rufaidah ice-cream, rufaidah-bread, rufaidah-chocolate, rufaidah-yoghurt etc.
Bayan Maha ta gama jidan abunda suke buqata ta juya kenan wani bawan Allah ya buge ta, saura kaydan abubuwan hanunta su faษ—i.
Salati tayi, na shigesu da wani makahon na haษ—u ni Maha kai jama’a gaskiyan takwaran mutane suna tafiya dai suna layi,ย  qan-qance ido tayi zata yi tijara, sanin halinta Mahreen dake kallon duk abinda ya faru tana qumshe dariyan ta tayi saurin cewa “bawan Allah kayi haquri bata gani bane” ta faษ—a tana qara riqe dariyan ta.
Murmushi yayi be ce komai ba idonsa na kan Maha dake aika masa da harara tayi qwafa ta juya kan Mahreen tace “Yanzu sabida Allah da Manzon sa Adda ya kama ya bankaษ—e ni kaman makaho ne shi yayi abu kuma ki basa haquri gaskiya ni ki dinga tafiyar ki daban nayi tawa daban haka kurum” ta faษ—a tana qara haษ—e fuska ganin irin kallon da yake mata ji take kaman ta shaqesa.
Wucewa tayi qarshe Mahreen ce ta kai kayan wajan accounter(payment table) suka tsaya aka lissafa komi Mahreen tayi masu transfern kuษ—in, kasancewan Abba already yasa masu enough kuษ—i a account nata.
Sa musu akayi a ledan dake ษ—auke da tambarin plazan, ษ—aya daga cikin ma’aikatan ya ษ—auka yace “madam’s we can go”.
Murmushi Maha tayi, wato dai su anan in ka saya abunsu har motor ake kai maka, abun ya matuqar birgeta ( ita dai har ranta taso girma)
Duk abun nan dake faruwa wannan matashin na kallo ba abinda yake yi sai murmushi dan stiwan yarinyar ya mugun burgesa.
Bayan sun fice an sa masu ledodin su a motor ma’aikacin ya juya ya koma ciki abinsa.
Mahreen har ta shige motor, Maha ta ybude motor zata shige kenan taga wannan saurayin a staye a bayan ta, haษ—e fuska tayi a ranta tace “wannan mara ganin kuma uban ne yake nema dani ne”
Yawaltaccenย  Murmushi ne a kwance a kyakkyawan fuskansa, sallama yayi mata yace “ฦณammata in ba laifi ki taimakamun da numbern”
Shigewa Motorn tayi bata ko kallesa ba ta banko murfin tana jan staki.
Mahreen ta sauqe glass en gefen ta taceย  masa “brother ga numbern nata zan baka” da murmushi ya za gaya site nata basa numbern tayi yace “thank you sister nagode Allah tsare hanya agaida gida”
“Ameen” tace
Maha da haushi ya cika ta kaman ta fashe tace “hey you wa kake da suna will you drive the car or i should come and drive us?”
Da sauri drivern yace sorry ma’am yaja sukai hanyan gida
Mahreen ce ta kalleta tace Allah ya shiryeki Maha wato dai wulaqanci kika sawa kanki ke ba ฦดar kowa ba in baki kula samari ba zama za Kiyi ba Aure? Dubi fa yacce bawan Allahn nan ya haษ—u ga kuษ—i ga kyau.
Maha ta tura baki tana hararan gefe “Oho ina ruwanki kuma a kunnen ya Abdoul kin bawa wani gardi layin ki.
” hmmn” Mahreen tace kawai bata qara cewa komai ba har suka isa gida yamma liss.
Suna sauqa a motor soja na fitowa daga cikin gida, Kallonsu yayi bai ce komai ba ya kau da kai, Mahaย  ta taษ“e baki tace a ranta “kai ka jiyo me baqin hali kawai ko ance ma dole in zamu fita sai mun faษ—a maka tunda gaka ubanmu oho dai”.
Mahreen ce tayi qarfin halin cewa “ya habeeby sorry mun je wanke kai ne fa bayan fitan ka kuma Abba ya sani”
Bai ce komai ba ya wuce yayi waje, su kuma cikin gidan suka shige da sallama dukan su.
Maha na wayyo! Ummata ina kike na gaji washh!
Saurin haษ—iye sauran maganan dake bakin ta tayi tana zaro ido itama Mahreen zaro idon tayi tana kwalla qara ta mirza ido
Wayyooooo!!!!…

Wannan kenan โœ๏ธ
Muhadu a next page fan’s

ย ย ย  ๐™๐™–๐™˜๐™š๐™—๐™ค๐™ค๐™  @ justice Hayratou saleehou eyserh

๐™’๐™๐™–๐™ฉ๐™จ๐˜ผ๐™ฅ๐™ฅ@ 08146292652

๐™’๐™๐™–๐™ฉ๐™ฉ๐™ฅ๐™–๐™™๐™™ @ourmmahnbatoolerh

๐™๐™š๐™ก๐™š๐™œ๐™ง๐™–๐™ข@ 08146292652

๐™†๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™๐™–๐™›๐™ช๐™ ๐™–, ๐™™๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ ๐™–๐™ง๐™–๐™ฃ๐™ฉ๐™– ๐™ก๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™–๐™ฉ๐™–๐™›๐™–๐™ž๐™ฃ๐™–
๐™Ž๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™™๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™ค๐™Ÿ๐™ž๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™จ๐™๐™–๐™›๐™ช๐™ ๐™–
Akan ๐™๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™š ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž ๐Ÿ‘Œ

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 57&58

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

Dukansu yada ledodin hanunsu suka yi da ihu suna ayoyoooo Ummeyhn mu, da gudu suka je suka faษ—a jikinta dukansu.
“Wayyoo! Ummeyh na nayi kewan ki” Maha ta faษ—a idonta na kawo kwallah
Ummeyh ce ta haษ—e fuska kinga Umman yara kice su tashi mun a jiki bansan su ba kar su karyawa mijina Ni.
Qara qanqameta Maha tayi, Ummeyh Allah ba inda zanje muce munyi kewanki kice mu sake ki, sai ga hawaye sharr-sharrr a idon ta Ummeyh ba kiso kallon mu bama wato,ย  Itama Mahreen idonta ne ya kawo kwalla.
Umman yara kina kallonsu ko baza ki masu magana ba zasu karyani, nikam miqoman wayata na qira habeeby yazo ya ษ—aga mun wannanย  shugabar marassa ji ษ—in.
Me Maha zata yi in ba kuka ba, har da bubbuga qafa tana ta tura baki, Umma ce ta kalleta tace “haba Gwaggon yara ki dubi girman Allah da Manzonsa ki kulamun ษ—iyata dan ma anyi kewanki”
Murmushi Ummeyh tayi ta buษ—e hanun ta zo maman abunki Ummeyhn ta, da sauri Maha ta matsa kusa da ita ta shige jikinta sai dukansu ita da Mahreen suka sa kuka Ummeyh sai yau za kizo?
Jan kumatun su tayi farin cikin Ummeyhn su ba dai ganinan ษ—in nazo ba kuma lafiya har naga ababen qaunata.
Mahreen tace “Ummeyh yaushe kika zo amma?”ย  Ummeyh ta bata amsa ai tun lokacin da kuka fita yawon ku nazo gashi sai yanzu kuke dawowa tun safe har yamma.
Turo baki Maha tayi tace “Ummeyh bafa yawo bane munje wanke kai ne” ta faษ—a tana cire rolling en da tayi da mayafin abayan da yake jikinta tana nunawa Ummeyh kan ta, dede soja ya shigo palourn yana waya,ย  gashin nata da yasha gyaraย  ya zuba ma ido,ย  shi baima san yayi hakan ba.
Ummeyh na kingani yayi kyau ko?
Murmushi Ummeyh tayi ta sumbaci gomshin ta ,wowww! ibnateeyh o boษ—i masin.
Turo Baki tayi nifa Ummeyh banson yaren nan gwan da kimun da Hausa ko larabci zan fi ganewa, Ummeyh tace “ai kuwa dan gidanku dole kiso dan kuwa yaren ki ne tunda ubanki gaba da baya bafulatani ne,ย  Turo baki ta kuma yi.
Ummace tace “Auta ta kanki yayi kyau sosai koh ki qyale Ummeyh”.ย  Murmushi tayi ta koma jikin Umma tace “yauwรก Ummaย  ta ina sonkiiii.
Stoki kaษ—an yaja, Ummeyh da ta jiyo stakin ne ta ษ—aga kai habeeby kaikuma kai da wa? ฦŠan haษ—e fuska yayi Ummeyh issuen tafiya turkeyn nanne, tom habeebyn Ummeyh if possible kaje mana cuz you don’t have to worry ur self pray forย  all blessings in the mission,ย ย  Ummeyh I don’t think there’s something good there but I will keep on praying kuma ku tayani da addu’a da ni gaskiya ma banson zuwa dan banason qara yin nisa da gida.
Mahreen ce tace “ya habeeby niko da kaban Aron matsayinkan nan dan mugun son zuwa turkeyn nan nake naje naga ko duka garin tolo-tolo suke da kawai” ta faษ—a tana dariya.
Caษ“ rabani da ya Abdoul reeyh(Mahreen) me ya kaini?
Zaro ido tayi ta kallesa ta kalli Umma ta kuma kallon Ummeyh da ita kanma bata fahimci abinda suke nufi ba, Tura baki tayi ts tashi tayi ษ—aki da sauri.
Ummace ta murmusa nasu na manya
Allah ya shiryeka gashi katayar mun da yarinya kai kuma ba’a isa a fada naka ba, sosa kai yayi, Ummeyh tace “ban gane ba kumun bayani”
Ummah tana dariya tace “bakomi fa Gwaggon yara” taษ“e baki tayi in tayi tsami zanji ai”.
Harara soja ya jefawa Maha da tun ษ—azu hankalinta yake kansa, taษ“e baki tayi ta ษ—auke idonta akan sa ,tana magana qasa qasa danma kasamu ana kallonka, Qwafa yayi zamu hadu ne yarinya
“Ummeyh tsarabafa” Maha ta faษ—a tana kallon mahaifiyar ta,ย ย  Ikon Allah ikon gaske ni Jamilatu tsaraba tun yanzu?ย  Tom ban kawo ba kuma kona kawo bazan bada ba kiqwata na qarfi ne tunda tun ban huta ba kike tambayan staraba.
“Ayyade Ummeyh nikam in wani abun nayi ki faษ—amun in baki haquri kaman anshiga tsakaninmu Ummey”ย  ta faษ—a tana kallon gefen da soja yake
Dariya Umma ta saka dan tana kallon su duka, a ranta cewa take “Allah dai ya shiryamun ku yaran nan ya nuna mun bikinku”
Ba wanda yashiga tsakaninmu sai rashin jinki, kina fara ji zamu shirya
Yanzu dai Ummeyh na gane wato qarya da gaskiya aka kista maki kika yarda wai bana ji, shikkenan Allah zai sakaman ta faษ—a tana yin hanyan ษ—akinsu.
Murmushi Ummeyh da Umma suka yi duka suka bita da kallo, Kaikuna kwashe ledodinnan kasa kayakin a fredge kan Abban ku yazo ya gani
Yanzu umma dan Allah dan kawai yarinyar nan ta qara renani ni zan mata aiki,ย  “Zaka tashi ne ko ni natashi na kwashe” Umma ta faษ—a tana yunqurawa.
Tashuwa yayi yana tura baki gaskiya Umma nikam ki dena sawa ana renani, Ummeyh de tana kallon sa yacce yake tura baki,ย  Umman yara duka yaranki shgwaษ“aษ“ษ“u habeeby ma dakansa yana tura baki kaman mace
Dariya Umma tas aka danma ษ—an ki ne ni babu ruwa na, Tashuwa yayi ya kwashe abubuwan da suka kawo duka yasa a fredge harda bread en.

Dede Maha tashigo ษ—akin wayan Mahreen ya ษ—auย  qaran neman agaji(qira).
Har zata wuce ta cire kayan jikinta da ta tuna kuma tana banษ—aki ne sai ta ษ—au wayan ganin ba layin ya Abdoul bane sanda ta bari ya kusa tsinkewa ta ษ—auka
Taceย ย  “Hello tana sallah”
Assalamualaikum ya ke kyakkyawa ma’abociya nistuwa da kuma tarin hankali fatan kin koma gida lafiya?
Cire wayan tayi a kunnenta ikon Allah kaga mutum kaman kurma ance masa tana bayi ya dage sae zuba yake kaman kurna,ย  can tace “Malam ance maka tana sallah ba ita bace qanwarta ce haba” ta faษ—a tana hararan wayan kaman mai qiran na ganinta.
Murmushi akayi a ษ—ayan ษ“angaren ta yacce sautin murmushin bai ษ“uya ba dan sanda taji sound ษ—in, yace “dama ba ita na qira ba ai Malama ta malam kece nake nema”
Tom wrong number don banyi da kowa ze nemen ba malam kashe waya,ย ย  Dariya ya ษ—anyi ya tsaya,s hankali cikin zazzaqar muryansa da kaman ba na miji bane yace “everything about you is specialย  I like the whole you beauty”
Turo Baki tayi kaman tana gaban sa, sai kuma kaman ya sani yace “afuwan lemme explain my self ko Hajiya,ย  Sunana ๐‘จ๐‘บ๐‘ฌ๐‘ฌ๐‘ญ ๐‘ด๐‘ผ๐‘ฏ๐‘จ๐‘ด๐‘ด๐‘จ๐‘ซ ๐‘จ๐‘ฏ๐‘ด๐‘จ๐‘ซ, asalin ษ—an kano ne ni so aiki ya kawo ni Kaduna da rabon Allah zai haษ—ani da future wife na, nine wanda kika kusa yasarwa a plaza.
Shiru tayi bata ce komai ba, jin tayi shiru sai ya qara murmusawa yace “Am apologizing for what I deed to you cutie, ya kamata na baki haquri beauty cuz is my fault”
Ai jin yace beauty bata san randa tayi murmushi ba shiri ba tace “Bakomi ya wuce handsome makaho”
Ta basa dariya jin yacce ta kuma cewa makaho amma dai yace “Ooh! so that mean youย  already looked me up and down, though I know am not handsome you are just kidding”
Maha fuskanta da murmushi tace “No I mean it keep joke a side you’re handsome”
Murmushi yayi, dan har ransa yaji sunan ya burgesa, to ko zan iya jin sunan malama beauty?
Sunanaย  ๐Œ๐€๐‘๐˜๐€๐Œ ๐‘จ๐‘ฉ๐‘ผ๐‘ฉ๐‘จ๐‘ฒ๐‘จ๐‘น ๐‘จ๐‘น๐‘ซ๐‘ถ amma ana qirana da ๐Œ๐€๐‡๐€.
Wow! very nice name sunanki yayi daษ—i kaman yacce kike da kyau duk masu suna Maryam daban ne a cikin mata so ke acikin masu suna Maryam ษ—in ma you’re the best, special and unique, ban taษ“a jin irin nickname na sunanki ba kaman sunan larabawa gaskiya yamun daษ—i.
Murmushi tayi tace “mu ba larabawa ba amma daiย  a jiddah muke zaune da parent na, nan Kaduna munzo gidan uncle namu ne.
Wow! kaman fa yacce nace da farko ke ษ—in ta daban ce, Yanzu daiย  hope za’a ke ษ—aukan call na? kuma za’a bani dama nake zuwa kallon wannan kyakkyawan halittar sarauniyar kyawawa?
Lumshe ido tayi, ba damuwa Insha Allah,ย  kamun dai mu koma dan very soon zamu bar maku Nigerian ku.
Dariya taso basa jin wai Nigerian ku sai yace “Noo ai ko kin koma jiddahnku nima zan biki har can, kinsan ance garin masoyi baya nisa, hope am not late ba’a rigani ba?
Rufe idonta tayi da hanunta tana dariya, late like how?
Gyara zaman sa yayi ya qara riqe wayan dan sosai yarinyar ta shiga ransa sai yace “late like I said, kinsan kyakkyawa irin ki ba lallai ace har War haka wani bai sace zuciyan ta ba”
Imahreen ta fito bayi ta tarar Maha na rungume da pillow tana waya, tsayawa tayi kallon ikon Allah Maha da waye kuma, wucewa tayi abunta dan ta shirya.
Cike da farinciki da annashuwa suka yi sallama tana ta murmushi, ajiye wayan tayi bata ko kula da Mahreen dake shafa mai ba, ta faษ—a kan bed nasuย  tana rufe ido.
Mahreen sai ta kwashe da dariya dan abun ya bata dariya( JJC), sai tace “lafiyan ki kuwa Maha kar dai gamo ki kai?”
Tashuwa Maha tayi tace”,au wai dama har kin fito? Ba naje nayi wanka nazo kisha story Adda” ta faษ—a tana yin hanyan toilet ษ—in.
Murmushi Mahreen tayi a fito lafiya Gimbiyar ya habeeby a bani shafa-labarin shuni.
Shiryawa Mahreen tayi cikin riga da wando Pakistan fari ta yafa mayafin a kanta bayan tayi simple makeup, tasha kyau kaman ka sace ta ka gudu.
Maha na fitowa banษ—aki tana ganin Addan ta tace “Wow! Gaskiya kinyi kyau sosai Addah kaman ya Abdoul ne zai zo gaskiya ya kamata yaga wankan nan bana gama nayi maki photo na tura masa.
Murmushi Mahreen tayi tace “Ni dai damuwana ki gama da wuri ina jiran story a bani nasha.
Sharp-sharp ta gama komi Riga d skirt ta saka ฦดar kanti, rigan blue da rubuta a gaban ansa
“๐‘ช๐‘ณ๐‘จ๐‘บ๐‘บ๐‘ฐ๐‘ช ๐‘ฎ๐‘ฐ๐‘น๐‘ณ”
a bayan kuma ansaka
“๐‘ด๐‘จ๐‘ฏ๐‘จ ๐‘ฉ๐‘ฌ๐‘จ๐‘ผ๐‘ป๐’€ ”
Da Black skirt me step step na net ta ษ—auย  Black cap ta ษ—aura.
Awwwn!! duk da ba tayi kwalliya ba kar kuso kuga haษ—uwan da tayi, dan ko kwalli bata saka ba, amma ba zaka kalleta ka kau da kai ba barin ma yacce tayi da gashinta da yasha gyara.
Zama suka yi a bakin gado tace Addah kinsan me?
No ban sani ba sai kin faษ—a Gimbiyar ya habeebyn mu.ย  Haษ—a fuska tayi, wallahi kinji na ranste za kisa na fasa faษ—a maki gwanda na bari a ciki na ya kashe ni, ki daina haษ—ani da wancan sojan nikam.
Danne dariyan ta tayi, to an daina qanwaty,ย ย ย  Yauwa dan dai inason faษ—a maki shiyasa zan faษ—a maki inba haka ba Adda kin ษ“atan mood.
Ina wandaย  ya bugeni a mall da muka je ษ—in nan, Mahreen taceย  “Ban gane ba”
Adda wanda fa kika bawa numbern kin nan.
Ooh na tuno me ya faru ko haryanzu ba ki haqura ba? nikam ma baiย  qira ba har yanzu.
Murmushi Maha tayi! To ai ya qira har munyi waya, ba ma kiji yacce muka yi dashi, nan ta kwashe duk yacce suka yi ta faษ—a mata tana ta murmushi.
Mahreen ba sai ta fara dariya har da riqe ciki, yanzu wato ke da kika qi bada number yen yen yen shine har da dagewa kiyi waya haka? Sai taci-gaba da dariya kawai.
Haษ—e fuska Maha tayi tace “Kinga Addah banson dariyan nan kin sani, ko da yake ma ai akwai gobe zaki qara tambaya na labari na baki” ta faษ—a tana tashuwa.
Kamo hanunta tayi tana danne dariyan sorry yah ukhteeyh bazan qara ba dawo mana bamu gama ba ta handsome makaho
Maha har da murmushin ta jin anqira handsome
Yanzu dai before nayi advising naki akan soyayya tell me 1 thing.
Ya kike ji akansa a ranki?ย  Are you in love with him too?
Rufe idonta tayi da tafim hanunta tace ….

ย ย ย ย ย  AMJAD ya shiga jejin Bauchi ya zagaya har ya rasa ya zeyi dan a wannan jejin bai ga makamancin wannan bishiyan ba gaba ษ—aya kansa ya qulle.
Zaune yake qasan wani bishiya da alama tunani yake “Ummata inaji ajikina kina lafiya ina zuwa gareki Inshร  Allah” ya faษ—a yana furzar da iska a bakin shi.
Tunawa yayi da su Ameerah sai ya dafe kai ohh! Allah na, ciro wayansa yayi sai yaga ta ษ—auke ba chaji tsaki yaja dan bai so hakan ba.
“anyway nemanย  chaji ya kama ni dan qiran su naji ya ya suke?” ya faษ—a yana miqewa dan barin jejin.
Sanda yayi tafiya sosai kamun ya bar jejin ya samu isa cikin gari wani shago ya hanga alama ana saida wayoyi a wajan, nufan shagon yayi yai wa mai shagon sallama yace ya kawo caji ne
Amsa mutumin yayi ya basa Wani card qarami yace “in kazo amsan wayan kazo da katin”
Amjad yace “No inaso ko 10 percent na samu me caji ba sai ya cika ba”
Okay shikkenan ga waje ka zauna sai ka jira.
Sai yace ah ah ba naje nayi Sallah nazo kamun nasan zan samu 10% ษ—in.
Wucewa masallacin da ya hanga kusa da shagon yayi, ya gabatar da alwalan sa sannan ya shige masallacin
Nafila yayi kamun yayi Sallahn la’asar ya ษ—au carbin sa yana ja(lazumin yamma)
Bayan kaman awa 1 ya fita a masallacin ya nufi shagon caji, wayansa har ya cika ya karษ“a ya biya kuษ—in ya amsa wayan.ย  Sayan credit yayi ya saka ya wuce masauqin sa(inda yake kwana).
Bayan ya isa ya zauna a bakin matrass dake yashe a ษ—akin, numbern mijin Ameerah yai dialing kusan sau 2 ba’a picking kuma ya shiga, Daga qarshe layin Ameerah ya duba yai dialing yana ringing ษ—aya ษ“iyu na 3 aka ษ—auka.
Sallama tayi ya amsa yace “qanwata ya kuke?”
Tana kwance ne amma da saurinta ta tashi daga kwancen tace “yayana kana nan dama baka koma ba? Da muka qira ka baya shiga mun tsamman har ka koma ai”.
Murmusawa yayi yace “parrot gidanย  surutu tun bamu gaisa ba?
Yaya ai munyi kewan ka ne gashi baka neman mu
Tom yanzu ba gashi na neme ku ba? Ina mijinki na qirasa bai ษ—auka ba
Tace “Ina ji wayan bayakusa dashi yana wajan aiki”.
Ok
Ya jikin Yaya?
Na warke ya naki jikin kema?
Alhamdulillahi! yayana
Kince ban koma ba, Ina nan Bauchi ban samu abinda nake nema ba tukun har yanzu.
Ameera tace “Lah yaya a ina kake kwana tom? nifa na zaci aranan zaka samu ka koma”
No ban samu ba.
tom Yaya ko za kaje gidan namu?
Eh To bari dai mugani yanzu dai abinda za’a yi shine ki turo mun address na gidan.
“Yauwa yayana nasan yau kam Umma za ta samun albarka buhu buhu” ta faษ—a tana dariya.
Jikinsa ne yayi sanyi tuna qaunar da Umman Ameerah ke masa da yacce ta damu dashi gaskiya itama bai kyauta mata ba tunda bai neme ta ba.
Sai yace “Qanwata before kituro address ษ—in fara tura munย  layin Umma”
Caษ“ yaya Umma kam zata qira ka maย  yanzun nan karka damu dan tanada layinka tasa mun tura mata yau kusan sati
Allah Sarki Umma, To ina jira qanwa sai suka yi sallama ya kashe wayan yana mai cike da alhinin qara jin kewan gida sosai.

WANNAN KENANโœ๏ธ
Muje zuwa fan’s masoya Alqalamin Uwar batooler, fan’s ฦณAR SARKI CE

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ•๐ŸŽ๐ฉ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 59&60

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ•๐ŸŽ๐ฉ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ***
Maha rufe idonta tayi tana murmushi wannda kana gani kasan daga xuciyanta ne, sai taceย  “Addah actually bazance komi ba but he really ressemble man of my dream, I don’t know either I love him or no”
Dariya Mahreen ta sanya iyye kunga Autan Ummeyh har da man of dream kike da su sabon shiga(ษ“arawo da sallama), so in daiย  reassembling yayi
That’s real man of ur dream is ya habeeby whether you like it or not.
Tura baki Maha tayi tace “Koma daiย  menene nikam da wannan soja me baqin ran ai gwanda mun shi wallahi sau dubu saba’in, my handsome daga ganinsa ma bai yi kalan sojoji ba Allah Addah sai ma kinji muryansa very gentle and friendly ga fara’a ga ba ruwansa da mugunta na sani wallahi ni dai yafi mun yaya habibu” ta faษ—a tana taษ“e baki
Mahreen tacei “inyee amaryan man of dream wato har da cin fuska, ki gama zaganmun yaya daga qarshe dai shi zai taimaka ya Aure ki, wani he’s friendly daga waya sau 1 Allah ya shirya yarintarki Maha”
Rufe fuskanta tayi tana turo baki tace “Ameen Adda kuma Inshร  Allah shi zan aura shi yaya habibun ya samu wacce zai rufawa asiri ba ni Maryama ba, Addah nikam ya isa haka ki tashi muje na maki photo na tura wa ya Abdoul, nasan zai turamun tukuici kinga ga Ummeyh ma sai a sauyamun sabon waya nima na faso gari”
To wife ษ—in man of dream muje daga nan kema na maki na turawa ya habeeby nasan kyautan da zai bani sai yafi naki da za’a baki.
Maha tace “Allah kuwa Adda za ki sa na fasa maki kema na haqura da kyautan ya Abdoul ษ—in”
Murmushi Mahreen tayi dai-daiย  lokacin qiran ya Abdoul ya shigo wayanta, dan already ringing-tone nasa daban ne.
Tashuwa Maha tayi ta nufi hanyan fita a ษ—akin tana “asha soyayya lafiya tattabarayen love, nikam ma fine ga Ummeyh saura Abeyh mu samu mu miqa ki mu huta”
Danqwalo Mahreen tabi Maha dashi tana ษ—aukan qiran ta kara wayan a kunnenta bakinta ษ—auke da cikakken sallamaย ย ย  “Assalamualaikum wa Rahmatullahi Wa Barkatuhu ya rouheei” ta faษ—a tana lumshe ido kaman yana gaban ta.
Kuka ya sanya mata daga ษ—ayan ษ“angaren, saurin zaro ido tayi ta dafe qirji idonta har ya kawo qwalla taceย ย  “Rouheei menene? Me yafaru?”
Sassauta muryanta tayi gudun kar itama kukan ya kuษ“ce mata, dan jikinta ma yayi sanyi jin muryansa haka.
“Menayi? Meya faru? Me aka maka rouheei? Wa ya taษ“a mun kai?” Ta faษ—a kaman zata fashe da kuka
ya Abdoul sai ya kwashe da dariya har da kama ciki ganin yacce ta ruษ—e gaba ษ—aya, Queen gidan storo missing naki ne kawai fa
Jin yana dariya sai ta cika fam kaman zata fashe tayi shiru bata tanka masa ba.
Qasa yayi da murya afuwan yace “Queen in kin ษ—auka serious kuka ne, is not serious but am telling you from the bottom of my heart I badly miss you, wallahi ji nake kaman na ganni a KD yanzu na sato ki, nifa Queen ji nake in zama kidnapper dan ke na samu nayi kidnapping naki”.
Haษ—e fuska tayi ta turo baki “wato ma wasa kake salon ka ษ—aga man hankali, ko da yake ษ—aga hankali na nawa kuma tunda gashi ma dai hankalina ษ—in ya tashi duk na jini cikin damuwa da tashin hankali” sai kuma ta saka masa kuka.
Rikicewa ya Abdoul yayi, Subhanallah please Queen kiyi haquri I don’t mean to hurt you kinji am so sorry babyna daga wasa sai kuka amun afuwa ayi haquri na daina bszan sake ba
Ita kuma Mahreen taqi yin shiru sai kukan take bilhaqqi kaman ance mata anyi mutuwa, haquri ya bata kaman ya ya amma sai kukan take kan yi qasa-qasa.
Can yace “Ohk na gane nufinki yanzu na ramfo kukan me kike kika qi yin shiru”
hararan wayan tayi ta tura baki
Murmushi yayi dan yasan abinda tayi sai ya ci-gaba da cewa “so kike kawai in kaiwa kakus waya taji da kunnenta kin matsu ayi Auren nan ki ganki rungume a jikin rooheiyn ki”
Mahreen bata san sanda ta fashe da dariya ba jin sharrin da yai mata, sai kuma maganan nasa ya bata kunya tayi saurin rufe idon ta kaman tana gaban kakus ษ—in, “Allah ya rouheei ba naso ni dai bance haka ba sharri ba kyau, kuma kaga fa kana sani jin kunya yanzu wani yaji sai ya ษ—auka gaske ne ai” ta faษ—a tana shagwaษ“e fuska.
Ajiyar zuciya ya sauqe, tom amun afuwa queen na daina sharri duk da dama gaskiya na faษ—aย  yanzu dai wannan ya wuce na rufa maki asiri tunda kin mun har da stadadden murmushin kin nan mai sani fita a duniyar mutane ya fitar dani hayyaci naa
Lumshe ido tayi fuskanta ษ—auke da murmushi tana sauraran daษ—aษ—an kalaman yayanta masu sanya ta nistuwa damuwa yayi nesa da ita can ta numfasa a hankali tace “Uhibbuka yah rouheei, rooheei I love you with all my heart, my king my favorite soul, my personal person”
Sosai kalaman ta suka stuma shi ajiyan zuciya ya sauqe yace “Uhibbukee qaseeran lee hurul eyn, Queen irin kalaman kin nan zasu sa na mance har sunana, gaskiya ayi-ayiย  Auren nan kar a qure haquri na don ni yanzu burina na ganki a gefe na a matsayin mallaki na ta har abada har aljannah Inshร  Allah,ย  fatan an dawo wanke kai lafiya?”
Uhmรฑ rasa abun cewa tayi sai murmushi kawai ta keyi tace “Lafiya Alhamdulillahi yayana da har naso yin qunshi Maha tace ba zata jiran ba sai na fasa”
Murmushi yayiย  yace ‘wato dai yayanki ba? shikkenan zamu haษ—e ne ai sai kin nemi faษ—an yayan kin kasa, kuma Allah wa Maha albarka da taqi tsayawa da yanzu wasu gardawan sun ganemun qafan matata,ย  yanzu dai a turomun nagani wankin kan dan naji daษ—in biya ko”
uhmm rouheei ka bari sai kazo sai ka gani in yaso har da qunshi zan maka ka gani .
Kullum haka kike cewa n abari sak nazo komi in nace tom i will surprise you ฦดammaya zanzo Inshร  Allah kuma in nazo all those peck’s da komi duka sai anmun har da hug lemme tell you ba dau komi kice sai nazo ba ke mai wayo ko? Tom ina hanya kede ki fara shirin tarbana.
Sanin rigiman sa murmushi kawai tayi tace “as you wish ya rouheei Angon Indon sa Allah kawo mun kai lafiya”
Waya suka cigaba da yi cike da soyayya da nishaษ—i gami da begen junan su (Romeo da Juliet)
Maha na isawo cikin palourn waje ta samu ta zauna tace “Ummeyh nikam ina my son?” Ooh! rigimammen ษ—an za kice, ai tun ษ—azu yana can ku na wajan habeeby”
Shiru tayi bata qara cewa komi ba ta sa hannu a bowl da Ummeyh ke shan fruit ta ษ—au yankan abarba ta kai baki.
Can suna zaune shiru kowa hankalin sa na kan TV qira ya shigo wayan Umma da itama dai-dai tana fitowa daga ษ—akin ta kenan, zuwa tayi ta ษ—auki qiran ganin Ameera ke qiranta.
Gaisawa suka yi, da Ameera tace Umma “‘kinsan me?ย  A’a ya akayi ko haihuwan ne yazo.
La Umma haihuwa dai tun yanzu, Umma tace “Tom naa saniย  ko shi ษ—in ne zaki haifi ษ—an baiwa”
Murmushi Ameera tayi tace “Umma ba wannan ba albishir kekam”
“Goro” inji Umma
Tom Farin goro ko ja Ummata?
Umma a hasale da ษ—an faษ—a-faษ—a tace “Ameerah yaushe muka fara wasa dake?ki fita idona”.
Umma sorry tom Ummanmu, yanzun nan muka gama waya da yaronki shine albishirin dama.
Murmushi kwance a fuskan Umma kaman an mata bushara da kuษ—i, tace “dan Allah dai? ya yake?ย  dariya Ameerah ta saka amma dai yanzu kam naci goro, Umma Allah son da kike masa ya fara yawa zamu fara kishi muma”
Umma tace “basak kuyi kishin ba dan gidanku wa ma yasan kuna yi? Kuma na fasa bada goron nikam ma kashe waya Bmbara na qirasa”
Tom Ummah daman ma zan tura masa layin ya Abdoul ko address ษ—in gidan duk wanda ya samu
Yauwa ฦดar kirki Allah maki albarka, ki tura masa nima zan qirasa yanzu kuma za muyi waya da Abdul ษ—in nima,yauwa Ummeyhn ku ma tazo yaushe zakuzo gaidata? Dan ku kayi latti cinye staraban zamu yi.
yaushe Ummeyh tazo wayyo! daษ—i dan Allah Umma ki bata wayan naji muryanta, ai zuwa ya zama mun dole.
Umma tace “Bazan bada ba uwata ba dai kina da layinta ba qira ta nikam yarona zan qira” Sallama suka yi Ameerah na dariya Umma ta kashe qiran.
Ummeyh ce ta kalleta tace “Umman yara wato baza ki haษ—a ni da ษ—iyata ba?
Bafa haka bane Gwaggon yara, wannan bawan Allah da na baki labari mijinta ya buge shine fa suka bari ya tafi Bauchi shi ษ—aya kuma ba ษ—an Nigeria ba, “Ina ji dai ya warke ai umman yara?” Ummeyh ta tambaya
Bai wani warke wa ba fa baqin hali ke damun su Gwaggon yara, Ameera kam da mijin ga sai a hankali,ย  kinji-kinji yacce muka yi ranan, kwashe yacce suka yi ranan da Ameerah tayi ta faษ—awa Ummeyh”
Subhanallah yanxu dai ya ake ciki tom?
Wai layinsa ya shiga shine nake son qiransa,ย  Ai kuwa ya kamata yaje nasan Gwaggo kam zata yi masa masauqi ita da son yaran nan.
Nikam ma Ummeyhn yara da ya yarda ya zauna kamun muje.
Ummeyh taceย  “Gaskiya kam dan ya kamata muma mu gaidashi da jikin, in yaso sai mu shiga Bauchin da wuri ba?
Eh tom yanzu dai sau yayanki ya dawo muji ta bakinsa.

Mahreen tattabaru angama soyewa, sallama suka yi tai masa addu’an da yake matuqar qara masa qaunarta
“Allah kulamun dakai rouheei
Allah tsaremun kai rouheei
Allah Buษ—a maka hanyoyin samun ka rouheei
Ya rabbi ………………..”
Ameen y Rabbi Yar aljannah ta,ย  Mar’atussaliha ta, ki kula sosai ko.
Insha Allah yayana
Murmushi yayi daga ษ—ayan ษ“angaren bai ce komi ba,ย  Ita ta kashe wayan tana mai jin annashuwa da nishaษ—iii.
Tashuwa tayi tai hanyan palour itama
Bayan ta kashe wayan bai wuce da minti biyu zuwa uku ba text ya shigo wayan ta, buษ—ewa tayi da mamaki ta zaro ido ganin tulin kuษ—in da ya Abdoul ya tura mata wai na gyaran kai, addu’oee ta kuma masa kamun ta miqe cikin farin ciki ta nufi palour.
Da sallama ta shiga palourn gefen Ummeyh ta zauna, sannu da hutawa Ummeyh am,
Wani hutawa ฦดar nan ko bacci banba, ai gobe kar ma ku yarda na kama qafanku a hanyan ษ—aki na dan baccin gajiyan nan duka sai nayi sa na samu naje wajan stohuwata Nima.
Umma shiga lambobin ta tayi, layinsa ta nemo tayi dialing farincikk ya cika ta jin ya shiga sai dai har ya gama ringing ba’a ษ—auka ba qara qira tayi again haka..

ย ย ย ย  Amjad Jin shiru bata turo masa saqo ba kuma bata qira ba sai ya ajiye wayan a gefe ya ษ—an kishingiษ—a akan yana yajira qiranta, a haka har bacci ษ“arawo ya sace shi.

ย ย  Sashen baba qarami na nufa dan hayaniyan da nake ji,ย ย  tun ina shiga palourn sashen nake jin ashar na tashi, da hanzari na garzaya ciki dan jin meke faruwa?
Mama hansatu ce ke cewa “haba ke kuwa saratu me na damuwa haka har da ashar? Ai ba komi dan ya aureta bakya ga uwarsu da ubansu nada kuษ—i duka ba.
Mama saratu tace “Kutumar uban can (a’uzubillahi) hansatu dan dai ba kece ba shiyasa za kice haka, ai in iyayensu na da kuษ—i, nima yarona tufarkalla Masha Allah shima yana da kudin sa atou,ย  ke hansatu har yau bakisan rayuwa na kuma bakisan ษ—an Adam da son zuciya ba, sai kiga sun kwashemun yaro tass sun shuษ—e sa sun lashe saย  sun maida shi sakarai shagiri girbau.
Dubi fa yacce uwar tasu take mana mijinta ya zamo kaman maloho ko nace gaษ“o(sakarai) komai sai abun da tace zai yi, ke baki Ga zuwansu kwanaki ba ne?
Ai wallahi abinda bazan ษ—auka ba kenan ko sama da qasa zata haษ—e wannan buro-uban ba da ni saratu ba in dai na cika haifaffiysr ฦดar sunna ko zanyi yawo stirara Abdul bazai Aure ta ba.
Hhhh! Hansatu tana dariyan da daga ka gani kasan na makirci ne tace “saratu sama da qasan bata dai haษ—en ba ai tuni kika yarje har da sa albarkazaki sa musu da addu’ar a haifa mans shiryayyun jikoki, faษ—inย  mama hansatu tana dariyan mugunta, Kuma da kike maganan mallakewa ba sai munso za’a mallake mana yaro ba ai ba zama zamu yi ba saratu”.
“Hmmn hansatu kenan ni dae Ina dede dasu duka kawai na ษ“ula ganye ne ina kallonsu inbasu sani ba daga shi balagaggen marar kunyan har da figeggen ubansa zasu haษ—u dani tun da ba wanda ya ษ—auke ni da daraja har ana maganan auren sa ban saniba tom baze auri Mahreen ba in de sunana saratu kuma nono na yasha, ai ko ke yadikko da baki haihu ba za’a faษ—a maki kuma kema kyaji haushin rashin faษ—a maki da akayi bare ni da na ษ—au ciki wata goma na haife, in ba rashin ganin daraja ba su ya kamata na riga Gwaggo ma jin wannan zancen, ayi mu ganine in tusa zata hura wuta” Kwafa mama saratu tayi, dan kana ganinta kasan a cike take fam da masifa.
Tashuwa hansatu tayi dan maganan rashin haihuwan da mama saratu tayi ya ษ“ata mata kawai tayi shiru ne sai tace “tom saratu ba naje na ษ—aura girki nikam kamun ya auro mana surka ta hutarmu yin aiki”.
shewa suka yi suka tafa hansatu ta fice a palourn mama saratu.
Mama Hansatu tana shiga ษ—akinta me zata yi in ba dariya ba, har da kama ciki can ta miqe fuska a haษ—e kaman ba ita ta gama dariya yanzu ba ta tsaya tace “saratu dani kike maganar kici gaba damun gorin haihuwa ko yanzu yaranki basu fi qarfin su mutu mu zama ษ—aya ba na barsu ne kawai dan taqaicin su ya kashe ki, wawuya jahila jaka mara tunani ance maki duk zamanmu dake inasonki da alkhaeryh ne ko dan Allah nake maki wasu abun ai wallahi sharri da kaina nake tura maki se daiย  ki samu ki stallaka in Allah ya soki tunda dai kin ษ—an riqe azkar, amma ba komi muje zuwa zaki sha mamaki dan tabbas sai naga bayanki duk kuzo a bayana a auro ku amma ku haihu ban haihu ba sannan yaran ku su ษ—aukaka wallahi yacce nayi sanadiyan yaron wancan shashashar matan kema ษ—ukda ษ—an ki ya girma baifi qarfin na hallakar dashi ba (wa’iyazubillah Allah ka shiryamu). Ina ji ina ganin ษ—an ki ya auri wannan kyakkyawan yarinya ga iyayenta kuษ—i na qyale caษ“, ace mun iyayen baban ta sune masu sarautan Adamawa sannan na bari ษ—an ki ya haษ—a jini da sarauta ai wallahi sai dai bayan rai na itama ฦดar taki ko mashinshini ba zata samu ba sai dai ta dawwama tana wa stohuwar kikalkin kakar su aiki kamar haka mtssswww.
Lamarin ki saratu Ba malami ba boka zugi ya isa kisa a fasa auren ke da kanki ko na ss ki stinewa yaron ki kece da asarar ba ni ba hansatu tun da ke janitalau ce baki da hankali baki da tunani, sannan ina dab da saki aikata shirka akan auren nan
Jamila(Ummey) ke kuwa haka zaki qarashi rayuwanki sai dai gani daga nesa bake ba ฦดan uwanku bare uwarku ke da Nigeria ko mutuwa uwarku tayi Bazan bari kizo ba duk soyayyan da yayunkk ke maki sai nasa ya koma mugun tsana kin rasa mai ke maki daษ—i a duniya, tunda a lamarin yaranki dole akwai Aure Tom sai dai suga ana Auren daษ—i duk dagewan kakannin su a kansu(su Arษ—o) sai nasa sunyi auren qasqanci Auren wahala.
Sai kuma ta kwashe da dariyan da sanda bangon ษ—akin ya amsa kaman zai stage Hhhhhhhhhhhhh!! Sai ni hansatu, hansai tamai gari naci aradu Nasha yasin na ci dubu sai ceto

ย  Shine bai tashi baccin da yake yi ba sai daย  ake qiran Sallan magrib, da salati da addu’a ษ—auke a bakinsa ya farka yana miqa, jin qiran Sallan sai ya tashi ya zauna yana kai har magrib yayi caษ“ astagfirullah Allah na tuba.
Tashuwa yayi bebi ko takan wayan sa ba ya ษ—au buta ya shige bayi……

Muje zuwa fan’s โœ๏ธ
ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 61&62

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – 250ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 2๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – 5๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 500
๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – 750

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – 50๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 5๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

Tashuwa yayi ko takan wayansa bebi ba ya shige bayi(toilet) yana fitowa ya ษ—aura alwala, cikin ษ—akin ya koma yaja qofan ya rufe ya nufi masallaci.
ko da yayi Sallahn magrib bai koma ba har sanda yayi Sallan isha’ee bayan sun idar da sallan ne liman ya ษ—an yi tunatar wa ga al’umma(wa’azi) yana idarwa jama’an masallacin suna raguwa har aka waste ya rage mutane qalilan.
Amjad matsawa yayi wajan liman yayi masa sallama suka yi musabaha sannan suka gaisa fuskan liman a sake ba yabo ba fallasa.
Liman yace “saurayi daga ina haka dan ban cika ganinka anan ba?”
Murmushi Amjad yayi yaceย  “malam ni ba ษ—an qasan nan bane”
Ikon Allah ikon gaske yanzu tom kazo wajan wani naka ne kenan? A’a Allah gafarta malam banma san kowa ba hasali ma ban taษ“a zuwa ba yanzu ma dalili ne nazo neman wani magani ne kuma na shiga jeji sosai iya shiga na ban samu ba ko alaman bishiyar ban gani ba, kuma ance mun dama anan zan samu.
wani magani ne haka? Bawan Allah
Amjad yace “๐—ญ๐˜‚๐—น๐—บ๐—ฎ๐—ฟ ๐—ฑ๐—ฎ ๐—ธ๐˜‚๐—บ๐—ฎ ๐—ธ๐—ฎ๐—ป๐˜†๐—ฎ”
jinjina kai limamin yayi yace “kai aikam dole ka gama duba wa baka samu ba dan ba’a ta yankin nan ake samu ba sai ta jejin yankari ko can yankin Borno sambisa, amma yanzu dai a ina kake zaune(masauqinka)?
Yace “Allah gafarta malam nan bayan nan ne ba nisa”
Liman yace “to to shikkenan in ba matsala muje gida na in yaso daga nan sai ka wuce ko dan abubuwan na da qa’idodi nasan kasani ba ako ina ake shiga dashi ba.
Nagode Allah gafarta malam yanzu zanje gidan na haษ—a abubuwa na na sallami mai ษ—akin sai na zo.
to yaro shikkenan sai kazo, sallama suka yi da limamin ya fice a masallacin ya wuce inda yake kwana, buษ—e ษ—akin yayi ya haษ—a komi nasa ya bawa mai ษ—akin gefen sa makullin ษ—akin shi kuma ya fito yayi gidan limamin.
Da ya isa gidan limamin tsayawa yayi a bakin qofan yayi sallama.
amsawa akayi wata budurwa ce ta amsa tace “ana zuwa”.
yana tsaye yaji an buษ—e qofan, ษ—agowa yayi suka haษ—a ido ita,ย  kyakkyawar budurwa ce wacce a shekaru bata haura 20 years ba,ย  ta buษ—e qofan tana tambaya waye ne?
Nazo wajan liman ne,ย  sai tace “tom ace masa waye?
Kice masa ษ—an Qatar ne, qara kallonsa tayi kamun tace to ba na faษ—a masa, cikin gidan ta koma can ta qara fitowa tace wai ka iso.
shigewa cikin gidan tayi yabi bayan ta tai masa jagora har ษ—akin baqi bayan sun isa tayi masa iso ya shiga ya samu waje ya zauna ficewa tayi a ษ—akin.
can sai gata ta shigo da ruwa a hanunta ajiye masa tayi ta tsugunna ta gaidasa fuskanta da murmushi shi kuwa ba yabo ba fassala fuskan nasa haka ya amsa.
wai kasha ruwa baban yana zuwa, okay nagode.
Murmusawama tayi ba komi sannu da zuwa ta tashi ta fice a ษ—akin tana murmushi, bayan fitanta qofan yabi da kallo nustuwan yarinyar ya burgesa sosai.
Bayan mintuna da fitanta saiย  yaji sallaman liman, amsawa yayi yana sannu da fitowa malam yauwa yaro sannunka ko, waje liman ya samu ya zauna.
Durqusawa yayi ya gaida sa amsawa yayi yana yaro tashi abunka ka zauna, koma wa yayi ya zauna ya sunkuyar da kai, liman yace “yauwa baka faษ—amun sunanka ba saurayi”ย  kansa aqasa yace “sunana Muhammad Amjad Allah gafarta malam”
Masha Allah to naji maganin da kake nema ai abinda yasa ba zaka samesa ba a jejinmu na nan saboda wasu bishiyoyin an sassare wasu kuma ba zasu yi amfani ba mugaye sun riga da sun ษ“ata su wannan ษ—inma abinda yasa na qiraka kar acan wani mugun ya gani ya ษ“ata kasan hausawa sunce shi mugu baida kama.
Hakane Allah gafarta malam Nagode sosai, a’a bakomi saurayi yanzun tunda kace kana samu zaka wuce ko? Eh malam tom mu kwana nan yau gobe Inshร  Allah da rai da lafiya sai ka wuce yanzun bana shiga na kawo maka maganin, to Malam Allah saka da alheri Nagode sosai.
tashuwa limamin yayi ya fice a ษ—akin yana faษ—in “kaqi shan ruwan ko? sosa qeya yayi.
bayan fitan limamin komawa yayi ya jingina da kujeran yana lumshe ido dai-dai lokacin kuma wayan sa ya faษ—o masa rai dafe kai yayi ya ciro wayan a aljihun sa da gaggawa.
Cikin gidan liman kuwa Bayan fitan wannan budurwan a ษ—akin baqin bakin ta yaqi rufuwa murmushin dake fuskan ta yaqi gushe wa, zuwa tayi ta tsugunna qofan ษ—akin mahaifin nata baba nakai masa ruwan nace kana zuwa,Tom ecleemat Yar baba Allah maki albarka da Ameen ta amsa tana murmushi ta tashi tayi ษ—akin maman ta shigewa tayi da sallama qanwarta tasamu tana naษ—in kaya,amsawa tayi ta juya ta kalleta yaya ecleemah lafiya da murmushi haka tun shigowanki? Kedai bari kawai deejah baqon baba ne tunda na kallesa nake ta murmushin da bansan dalilin yinsa ba.
kai de yaya ecleemah kode-kode? murmushin ta kuma yi bakomi fa. Can suna zaune suka jiyo muryan baba liman yana faษ—in ta fito ta kaiwa baqon abinci.
Da murmushi ta tashi da sauri dan har ranta tana son qara kallon sa ficewa tayi tana faษ—in “to baba” madafi taje ta haษ—a masa abincin akan tray tayi hanyan ษ—akin baqin, sallama tayi a qofan ษ—akin ta tsaya jiran izinin shiga
Wayan ya ciro ya duba ga message na layin Ameerah ta tura masa sannan ga wani baqon number Wanda yake kyautata zaton na Umma ce dialing yayi bai shiga ba network babu “ya Rabbi” ya furta yana furzar da iska a abakin sa.
sallama yaji a bakin qofan sai ya amsa yace “shigo mana qanwata”ย  shigowa tayi fuskanta ษ—auke da fara’a kaman ษ—azun kanta aqasa har ta isa gaban sa ta ajiye tray en abincin tana tsugunne kallonta yayi ki zauna mana qanwata kar ki gaji da stugunnon kinji.
Murmushi tayi ta zauna akan ledan ษ—akin kanta a qasa layin da Ameera ta tura masa ya qira har kaman baza’a ษ—auka ba ya kusa ending can aka yi picking, sallama yayi aka amsa a ษ—ayan ษ“angaren suka gaisa.
Wanda ya qiran ne yace “afuwan ban gane da wa nake magana ba?ย  Numfasawa Amjad yayi yace “Ameerah ce ta turamun layin ka”
Okay am so sorry AMJAD right?ย  Eh shine.
Qara gaisawa suka yi ya faษ—a masa nasa sunan shima.
Abdoul yace “yanzu kana inane nazo dan nasan da daren nan ba samun abun hawan da zai kawo ka gida zaka yi ba,ย  no karka damu da safe dai in Allah ya kaimu sai na maka kwatancen inda nake in yaso mu haษ—u kamun na wuce.
Har zaka koma kenan? Eh zan koma gobe in Allah yaso ya yarda.
To shikkenan Allah kaimu goben, Ameen ya Rabbi ya faษ—a suka yi sallama ya kashe wayan.
Kallon ta yayi har yanzu kansa a qasa murmushi yayi yace “qanwata sorry ina wayane” kanta aqasan ba tare da ta ษ—ago ba tace “ba komi yaya baqo” murmushi yayi jin sunan da ta raษ—a nasa “Au yaya baqo ne sunana kenan?” To yaya ko ruwan ma baka sha ba ga abinci ma na kawo maka in baba ya gani ba zaku shirya ba baison rashin cin abinci.
Karki damu zanci ko, me sunan ki qanwata? kanta aqasa har zuwa yanzun taceย  tace “๐—ฒ๐—ฐ๐—น๐—ฒ๐—ฒ๐˜†๐—บ๐—ฒ๐—ฟ๐—ต”
Murmushi yayi wow! suna me daษ—i amma kinsan me? Girgiza kai tayi a’a yaya na,ย  sai yace “ban taษ“a jin me irin sunanki ba amma sunanki yamun daษ—i sannan da alama masu sunan suna da hankali” murmushi ne kwance a fuskanta har yanzun, to kaima yayana me sunan ka? Sunanaย ย  “A๐—บ๐—ท๐—ฎ๐—ฑ” kaima sunanka da daษ—i yayana.
Nagode qanwa ta murmusa wa tayi bata ce komi ba kanta a qasa.
Amjad yace “jeki abinki dare nayi ki kwanta ko Nagode sosai Allah maki albarka”ย  da Ameen ta amsa ta tashi tana masa seda safe ta fice a ษ—akin.
sauqa yayi yaci tuwon yasha ruwa yai hamdala, ko da ya gama cin tuwon bai kwanta ba dan tsabar farin ciki, butan da ke ajiye bakin qofan ษ—akin baqin (wanda ecleemat ta kawo masa) ya ษ—auka ya ษ—aura alwala ya koma ษ—akin sallayan dake ajiye gefe da carbi da Qur’ani megirma ya ษ—auko ya shumfiษ—a sannan ya tada sallah farinciki fal ran sa(zekoma yaga Umman sa).

ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ„บ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ณ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ฐ
Umma qara dialing tayi amma ba’a ษ—auka ba sanda ta qira yakai sau uku 3 ba’a ษ—auka, fuskan ta ba walwala ta ajiye wayan Allah yasa kana halin lafiya Ameen.
Ummeyh ce ta kalle ta wai har yanzu layin be shiga ba? “A’a Gwaggon yara ya shiga ba’a ษ—auka bane Allah yasa dai yana halin lafiya” faษ—in Umma.ย  Da Ameen Ummeyh, Maha da Mahreen suka amsa.
Qira ne ya shigo wayan Ummeyh, Mahreen ce ta miqa mata wayan kasancewan yana hanunta dama, amsa Ummeyhn nata tayi tana ษ—aukan qiran
Wa’alaikissalam ฦดar Ummeyh kuna lafiya? Tayi shiru alama ana magana a ษ—ayan bangare, lafiya alhamdulillahi uwata gajiya kam akwai shi fa duk da dai fushi nake dake, sai ta kuma yin shiru, to shikkenan bรกkomi an maki afuwa maman Gwaggon ta amma dai ba kuyi dede ba maganan baqon nan duk ke da mijinki sai dai addu’an shiriya yanzu gashi Umman ku ta qira ba’a ษ—auka ba.ย ย  Ameerah a ษ—ayan bangaren ce tace Ummeyh a tayani bawa Umma haquri Allah zamu gyara ba zamu sake ba Insha Allahu
To shikkenan maman Gwaggon ta zan bata haqurin karku qara kuma Allah ya maku albarka sai kun shigo starabanku na ajiye,
Yauwรก Ummeyhn mu agaidamun ฦดan qanne na seda safe, suka yi sallama ta kashe wayan.
Maha dake gefe tace “Ummeyh tunda ba zaki faษ—a ana gaidamu ba muna amsawa” salati Ummeynsu tayi ni Jamila yanxu Maha har ni kin rena?
Turo baki tayi “Ummeyh nifa ba haka ba nake nufi Allah baki haquri Ummeyh na” ta faษ—a tana rungume Ummeyh.
za ki tashiman a jiki ko sai na bugeki? ayya dae Ummeyh kiyi haquri bazan sake ba Allah kuwa.
Tom naji ษ—agani lokacin sallah yayi, in ke ba kiyi nikam zanje nayi, bare ma inayi Ummeyh am muje muyi tare yau har goyo na za kiyi ko Ummeyh ta? Hararanta Ummey tayi ta miqe.
Umma da already ta miqe ta nufi sama hanyan nata ษ—akin dan yin sallah itama cewa tayi “a’a doter ba goyo ba nono zata baki kisha”, yauwa Umman yara faษ—a mata dai yara gaba ษ—aya basu tausayi na kofa hutawa banyi ba duk ma yaushe nazo.

Muje zuwa
Uwar Batoorl taku Ako da yaushe โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย  ๐Ÿ‘‘ ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€๐Ÿ‘‘

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 63&64

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข

๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – 50๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 5๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

“Sai a hankali Gwaggon yara Allah shirya mana su, ku kuma duk kutashi kuje kuyi sallah magrib yayi” Umma ta faษ—a tana qarisa haura last step ษ—in.
Tashuwa duka suka yi kowa yayi hanyan ษ—aki dan gabatar da Sallan ganin lokaci yayi.
( Mu kula da addininmu, mu kula da ibadunmu, mu kula da i badun mu, da na iyalanmu domin amanan su Allah ya bamu. Sallah abu ne wanda be cancanci wasa ba, kada kabari abun duniya ya ruษ—a ka karanta novel,chat ko wani shirmen lokacin ibada ya wuce ko da kuwa harka ne na neman kuษ—i indai kana son ganin dai-dai to ka riqe addininka. Allah datar damu Ameen)
Bayan sun shigan ษ—aki Maha tace “gaskiya Adda Ummeyh tazo da masifa nikam Allah yasa dai a yarda a sayamun sabuwar waya shine damuwa ta”ย  lallai ma Maha wato ma Ummeyh ce masifa nide ba ruwa ah to kuma in waya kike so ai ga ya Habeeby ko wayar bindiga kika ce kike so zae saya maki Mahreen ta faษ—a tana shigewa toilet dan yin alwala.
bakin gadon su Maha ta zauna ta ษ—au wayan Mahreen kan Numbern ษ—azu da suka yi waya ta shiga tana kallo wani zuciyan na cewa ta qira wanin na cewa a’a karta qira, jin qaran Mahreen ta fito toilet ษ—in dole ya sanya ta fasa qiran, ajiye wayan tayi itama ta shige toilet dan yin alwalan.
Praying mat Mahreen ta shumfiษ—a ta saka hijab zata tada sallah qira ya shigo wayan ta, qaramin tsaki taja kai jama’a mutum zai yi sallah ma baza’a barshi ba waye da qira haka lokacin sallah gasto-gasto kaman baya sallah nasan ba Rouheei bane kam.
Wayan ta je wajan gadon ta ษ—auka, new number ta gani wanda da alama layin da aka qira Maha da shine ษ—azu, hararan wayan tayi bata ษ—auka ba dede kuma Maharm ta fito toilet ษ—in kuma qiran ya yanke.
Maha man of your dream ya qira inaji halan shi baya sallah, a’a Addah banson cin fuska ke da namiji ษ—aya ne? Me zuwa masallaci ai ya jima da sallame sallahn sa.
“Kwaji dashi” faษ—in Mahreen ta wuce taje ta tada Sallahn ta, Maha ma darduman ta shumfiษ—a gefen Addanta, ta sanya hijab itama ta tada Sallan sai qiran ya qara shigowa wayan.
Mahreen na sallame wa Maha ma dede ta sallame carbi suke ja atare suka yiย  addu’oeen su, suna shafawa Maha ta miqe tayi wajan wayan ko ษ—aga dardumanย  bata tsaya yi ba.
Mahreen ce ta miqe ta naษ—e nata da na Maha ta ajiye su mazaunin su ta cire hijab ษ—in jikin ta tana cewa “amma dai Maha Allah aiko da Manzon shiriya ya shiryaki.
“Adda Ni to me nayi?” Ta faษ—a da shagwaษ“a tana riqe da wayan a hanun ta, qiran ne ya kuma shigowa ai kuwa tana ganin numbern ne masauqi tawa kanta akan makeken gadon nasu kamun tayi picking ta kara wayan a kunne.
Mahreen tace “ta Man of dream ayi soyayyah lafiya sai kin fito” Mahreen ta faษ—a tana ficewa a ษ—akin nasu tayi qasa dan zuwa palour.
Maha dake kwance akan gado da waya a kunne sallama tayi da Sansanyar muryanta “Assalamualaika warahmatullahi wa barkatuhu”
Wa’alaikissalam sarauniyar mata Maryama Barka da dare,
“Barkanmu handsome”
Murmushi yayi a ษ—ayan bangaren kina fa sani jin ni wanine kai na na qara girma wai handsome, niko ina naga kyau?
Murmushi tayi tace “ashe dai duka mazan duniya ba mai kyau in har kaima baka dashi”
Shikenan bana ja da maganan sarauniyata fatan dai kina lafiya?
Ina lafiya Alhamdulillahi sarki fatah kaima hakan?
Murmusawa yayi daga ษ—ayan bangaren You are making me feeling very hungry of seeing you Queen, Yaushe za’a bani dama nazo naqara ganin kyakkyawan fuskan sarauniya ta?ย  Murmushi tayi har sanda fararen haqoranta suka fito anytime you are welcome handsome.
Since you said anytime bana yi sallar insha’ee na shirya nazo hope am welcome even dis time? Lah lah noo not today You are not welcome today but may be any day after today.
okay madam Allah kaimu dan gaskiya am eager to see this cute face again, Ko dai ugly face ba.
Dariya yayi a ษ—ayan bangaren wanda ko ba’a faษ—a ba kasan ya bayyana kyawun sa matuqa (me kyau sannan ya haษ—a da dariya yaya kenan?). And you most be joking inde kina faษ—a wa wannan kyakkyawan halittar Ubangijin ungly bari ma kiji You will make a very big sin( zunubi) sai dae kiyi istigfari ki tuba sannan kuma ki haษ—a da hamdala (godiya ga Ubangiji).
Lumshe ido tayi “she’sย  just feeling her self somewhere else not this world again( duniyar masoya kenan)”.
Wayan suka ci gaba dayi cikin wasa da shauqi in ka gansu zaka ranste sun shekara da haษ—uwa not even knowing is just few days relationship.
Suna waya su ne basu yi sallama ba har sai da aka qira isha’ee kamun suka yi sallama, kashe wayan tayi tana kallon silin ษ—in ษ—akin tana murmushi, a lokacin Mahreen ta shigo ษ—akin, l kallon Maha tayi tai murmushi ta wuce ta shumfiษ—a praying mat ta tada Sallah.
Maha bayan ta gama juyin ta akan gadon ajiye wayan tayi itama ta miqe dan gabatar da nata sallah.
Ummaย  zaune da Ummeyh a palourn suna hira, Ummey tace “wai nikam Umman yara ina yarona yayi ne tun da jiya ban gansa ba? Niko ina zan sani Gwaggon yara ba muna tare ba amma baya wuce ya fice da yaron sa dai kam.
To Allah dawo dasu lafiya, Umma ta amsa da “Ameen”.
ko gama rufe baki ba suyi ba sai sallaman sa suka ji shi da Little amsawa suka yi Umma na cewa “Gwaggon yara Kinga ษ—anki ษ—an halak yaqi ambato kina tambaya sai kuma gashinan kaman yasan Gwaggon sa na neman sa” isowa palourn yayi yana Ummeyh na gani ban ษ“ata ba.
Habeebyn Ummeyh ai nasan ban da ษ“ata kam na dai jika shiru ne.ย ย ย ย ย ย ย  Zaunawa yayi gefen Ummeyhn tasu yana “gani tom Ummeyh na”
Maha da Mahreen ce suka shigo palourn a tare.
Mahreen tace “yaya soja sannu da dawowa”ย  Murmushi yayi sannu auntyn soja.
Ummeyh ce ta kallesa au wai Mahreen ce aunty lallai kam gayamun yaushe ta zama auntyn ka?
Umma tace “yauwa Gwaggon yara tambaya mana shi dai”ย  murmushi yayi bai ce komi ba.
Mahreen kuwa qasa tayi da kanta wai taji kunya.ย ย ย  Maha taษ“e baki tayi tana miqawa Little hanu my boy ayoyo I miss you, kaman dama bai ganta ba jira yake ta qirasa har da gudun sa yana faษ—awa jikinta “aunci unkui afita a ni ance maca mufita da anci na yaci aunci i micc u cuu” yafaษ—a cikin gwalantin sa.
Ummeyhย  dariya ta saka jin abinda Little ya faษ—a da maganan sa da baya fita sai tace “wai dagaske Maha kin koyawa yaron nan ษ—an banzan surutun kinnan lallai kaga iyaye Allah shiryaku duka ke da ษ—an naki”
Soja yace “ai Ummeyh boy yayi rashin mama indai wannan ce” ya faษ—a yana taษ“e baki.
Tura baki tayi tana qunquni tim ina ruwan mutum ma da ni,
Umma tace “qyalesu doter kekam uwa tagari ce Allah maku albarka duka”ย  sukaย  amsa da Ameen duka palourn.
Abba dake shigowa ne yayi sallama, Maha ce tayi saurin amsawa tana ayoyo Abbana.
Da murmushi yace doter maman yaro sannun ku ko,ย  Little yace “apoki annu a dawowa nima ai anbi unkui na anguwa kuma aka bimu ba” Umma da take ta murmushi bata ce komi ba bayan amsa sallaman Abban sai tace “baki abun magana angon gilani”.
Abba murmushi yayi aboki sorry ko next time zaka bini in yaso sai kaima na biku ko?ย ย  ฦŠaga kai Little yayi yana washeย  qananan haqoransa.
Wucewa ษ—aki Abba yayi bayan yai masu sannu dukansu, Ummaย  ta tashi tabi bayansa.
suna shiga ษ—akin ya rungume matar sa, amarya ta mai ฦดaฦดa da jikoki shine ake ta murmushi ko qala ba’a cemun ba ko?
Kama kunne tayi tana murmushi aimun afuwa yallaษ“oi baza’a sake ba.
kallonta yayi yace “angama amarya ta”.ย ย ย ย ย  murmushi tayi bata ce komi ba ta taya sa ya rage manyan kayan jikin sa.
yallaษ“oi abar wasta ruwan nan sai munci abinciย  kaga dama kai muke jira.
murmusawa yayi Allah maki albarka Ameenatu, da Ameen Umma ta amsa tayi gaba yabi bayanta suka komo
palourn.
Ummeyh na zaune inda suka barta da Maha da Mahreen sai Little.
kallon su Umma tayi tace “Gwaggon yara muje muci abinci ba”
tashuwa Ummeyh tayi tana faษ—in “to Umman yara matar yaya.
“Doter je ki qira yayanki yazo muci abinci ko, angon granny da Mahreen mu tafi kamun su iso” Umma ta faษ—a tana juyawa zuwa dinning.
Turo baki Maha tayi kaman tace ba zata ba ta nufi hanyan balconyn da zai sada ta da ษ—akin soja tana qunquni.
su kuwa duka dinning area suka yi, Abba ma ya iso suka zauna kallon su yayi yace “ina doter da habeeb?”
Umma ta basa amsa da “doter taje qiransa ne suna zuwa”
“okay” yace yayi shiru.
Mahreen ce ta tashi tayi saving nasu duka, boy me zaka ci?
“Nikam anci ba ce unkui da aunci na anjo anci” Little ya faษ—a tana maqale kafaษ—a.
zama Mahreen tayi tazuba nata ta fara ci.
Ummeyh ce ta murmusa tace “rigimammen miji tom sai ka zauna zaman jiran iyayen naka ai mukan munyi gaba”.
Ko da Mahar ta isa qofan ษ—akin tsayawa tayi har kaman ba zata qonqosa ba amma tuna ranan abinda ya faru sai tayi knocking.
shiru ba’a ce komi ba qara knocking tayi daga ciki taji murya qasa-qasa ance “yes come in”
Tura qofan tayi tashiga da sallama…..

Muje zuwa
Uwar Batoorl taku Ako da yaushe โœ๏ธ

ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl
Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
08146292652
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
09161720046
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!!

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 65&66

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ•๐ŸŽ๐ฉ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ๐ŸŽ๐ŸŽ๐ŸŽ

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ‘๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – ๐Ÿ”๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – ๐Ÿ—๐ŸŽ๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

Tura qofan tayi a hankali kaman maiย  storon wani abu ta shige, ganin baya palourn sai ta nufi ษ—akin ta tura qofan a hankali shima.
Kwance ta hangosa a can qarshen gadon cikin bargo, da tsoro haka har ta isa wajan gadon ta tsaya a bakin gadon tace “ya habeeb wai kazo muyi dinner inji Umma”.
Jikin sa naย  rawa har muryan sa yaceย  “am not well koma ki kawomun nan”.
Juyawa tayi zata fice a ษ—akin, yace “and bance ki faษ—awa kowa banda lafiya ba inma ba zaki iya kawomun abincin ba ki bawa mai hankali ta kawomun” ya qarisa faษ—a yana jan bargon ya qara lulluษ“uwa.
Duk da maganan da ya mata na mai hankali ta kawo masa ya qona mata rai! Amma tausayi da kuma irin zuciyanta na indai tagaย  mutum ba lafiya ko kaษ—an bata nistuwa bai bari ta ษ“ata rai ba bare ta masa rashin kunya juyawa tayi ya fice a ษ—akin.
Dinning ษ—in ta qarisa Abba ne ya ษ—aga kai ya kalle ta yace “doter ya na ganki ke ษ—aya? Ko yana zuwa ne?
A’a Abba yace wai na kai masa ษ—akin sa acan zai ci.
Umma ce ta kalleta tace “doter kuma lafiyar sa qalau kuwa?”
Em e’e eh Ummeyh uhmn Umma eh lafiyan sa qalau yace kawai na kai masa ษ—akin ne yana wani aiki ne a system nasa wai baison fitowa(batasan randa ta sharara qarya ba bashiri).
Umman tace “Fine tom Allah qara lafiya ki kai masa can ษ—in”.
Ganin yacce take abu a hankali Ummeyh tace “Maha lafiyanki kuwa baza kiyi abun kaman mai jini a jika ba ?”
Tura baki tayi ta haษ—a komi a kan tray ta ษ—auka ta juya bata ce komi ba, zata tafi Little ya sauqo a kujeran da yake zaune yace “Anci nima anbiki wajan unkui inci acan”.
kallon sa tayi tai masa murmushi tace “no my boy sit and eat with your granny ko, uncle na aiki baison surutu, am coming now just kamun kayi 1 spoon ma na dawo sai muci tare okay.
Ba dan ya so ba sai dai da tace kamun yayi cokali ษ—aya ta dawo sai ya ษ—aga mata kai ya juya yana fadi cikin gorancin sa “anci ci camun abinci bifoi auncina a dawo”.
Ita kuma ta juya ta wuce kai masa abincin.
Mahreenย  tace “dama rigiman da ya hana ka ci ya saka maka dan ba zan tashi ba”.
Ummeyh ce ta kalle ta Ba shiri ta miqe ta saka masa suka ci gaba da cin abincin su.
Da sallama ta shiga palourn nasa har can cikin ษ—akin, a qasa ta a jiye abincin.
“Yaya ga abincin ka tashi kaci” ta faษ—a da alaman tausayi.
Yaye bargon da ke jikin sa yayi ya sauqo gadon yana duddurqusa wa yana kama cikin sa,ย  zaunawa yayi ya jingina da gadon nasa.
Tana tsaye daga gefe idon ta har da kwalla duk tausayin sa ya cika ta.
“Sai nace kizo ki zuba mun ne? Kin zubawa mutum ido to li’eelafi quraishi” ya faษ—a yana ciza leษ“ensa da alama cikin na damunsa sosai.
Duk abun da ya keyi bai dame ta ba mastowa tayi ta durqusa ta zuba masa abincin.
Tana gani in yasa hanu zai ษ—auki spoon rufe ido yake alaman cikin nasa na damunsa , gyara zama tayi ta karษ“i spoon en ta ษ—iba ta kai masa baki.
Har da kaman bazai karษ“a ba ganin cikin sa da kuma yunwan da yake ji buษ—e baki yayi, haka ta dinga ษ—iba dede-dede tana basa yana karษ“a, har yaci dede ya kauda kai ya qoshi, ruwa ta ษ—iba ta basa ya amsa da kansa ya sha ya maida kansa ya jingina jikin gadon.
Kallon sa tayi tace “magani fa yaya? A ina yake sai el na ษ—auko maka.”
Bedside drawer ya mata nuni da, tashuwa tayi ta ษ—auko ta kawo masa. Amsa yayi ya sha ya miqa mata, ta karษ“a ta mayar in da ta ษ—auko.
Kwanukan ta tattare tace “Allah qara sauqi yaya” da Ameen ya amsa ita kuma ta fice a ษ—akin.
Bayan fitan ta tashuwa yayi ya haura gadon yana jin relieve sosai,ย ย ย  bayan ya kwanta ya lumshe ido wayan sa dake silence ne ya fara vibrating.
Miqa hannu yayi ya ษ—aukoย  wayan yai picking, bayan ya gama wayan ajiye sa yayi a gefe ya juya yai rub-da ciki yana tunanin wannan yarinya.
Bayan ta fita ษ—akin, ta same su duk a palourn har sun gama cin abincin, wucewa tayi ta maida kwanukan ba tare da ta ci abincin ba ta dawo palourn ta zauna.
ana hira amma gaba ษ—aya hankalinta baya wajan, “Wani irin tausayi ne da ita in dai mutum bai da lafiya haka take koma wa ko abinci bata ci sosai tun dai tana yarinya”.
Abba ne yace “doter kinci abinci kuwa?”ย  ฦŠaga kai tayi eh naci Abba. “Tom me ke damunki doter?ย  Naga kaman ba kijin daษ—i ko halin da kuka saba sayarwa kukayo ke da yayan naki” faษ—in Umma.
Umma lafiya ba komi kai na ke ษ—an ciwo kawai,ย  subhanallahi! headache ษ—in ne kawai doter?ย  Gidan ku da kawai ษ—in tashi ki nemi magani kisha kije ki kwanta.
Tashuwa tayi tana faษ—in “tom Umma ta” ta tashi ta wuceย  ษ—akin su ko da ta shiga ษ—akin direct kan gado ta faษ—a ta kwanta rigingine(kanta na kallon POP na ษ—akin).ย  Gaba ษ—aya ta kasa ko rinsta ido ma so take tasan wani hali yake ciki kuma yaya jikin nasa.

Abba ne yace “boษ—ษ—i ki huta gobe Insha Allahu Monday sak mu wuce wajan Gwaggo”.
Ummeyh tace “To yaya Allah ya kaimu”ย  Ameen ya Rabbi suka amsa duka.
Tashuwa Abban yayi yace “sai da safen ku ahuta gajiya Gwaggon yara”ย  ya faษ—a ya wuce hanyan ษ—akin sa.
Allah tashe mu lafiya yaya.
Umman su aje a kulamun da yayana nima ba na shige ciki na samu na huta.
Murmushi Umma tayi tom Gwaggon yara Allah ya hutacce ki gajiyaย  sai da safe doter kema je ki kwanta.
Ummeyh haurawa sama ta yiย  tai ษ—akin da yake nata, Mahreen ma sai da safe ta musu ta haura nasu ษ—akin.
Umma kashe abubuwan wuta a palourn tayi ta wuce ษ—akin mijin nata.
Mahreen bayan ta shiga ษ—akin nasu kwance ta hangi Maha toilet tayi ta ษ—auro alwalan kwanciya ko da ta fito banษ—akin sanda tayiย ย  *shafa’i da wutiri* kamun ta haura gadon dan kwanciya.
“Ikon Allah wai dama tun shigowa na idonki biyu ko kuwa yanzu ne kika farka?” Ta faษ—a ganin Maha zaune.
Addah idona biyu banyi bacci ba.
To ko ciwan kan ne?ย ย ย  A’a fa Addah na warke.
Tom ko Man of dream ne? Ganin Maha ta girgiza kai sai ta kuma cewa.ย  “to ko dai ya Habeeby angon Maha ne?”
Tura baki tayi idon ta ya kawo kwalla! Addah ni dai ban so kuma ba kowa ta faษ—a tana juyawa ta gyara kwanciyan ta.
Shikkenan ya rage maki kwanciya tayi itama ta jawo wayan ta tana dialing layin ya Abdoul.
Mahaย  tayi tsaki qasa-qasa ganin dare nayi kuma Mahreen taqi gama wayan bare ma tayi bacci ta samu ta fita taje ta dubo jikin nasa.
Ganin wayan Mahreen en yaqi ci yaqi cinye wa lallaษ“awa tayi cikin sanษ—a ta fice a ษ—akin.ย  Ko da ta fito samun palourn tayi ba kowa kuma ba haske sai deem light kawai ajiyan zuciya tayi a saษ—ance tayi hanyan ษ—akin nasa.
Ko da ta isa bakin qofan bata buga ba bare sallama shigewa tayi ta nufi hanyan ษ—aki direct.
“ke ina zaki ba sallama?”ย ย ย ย  Maganan sa da taji yasa ta kusa sakin fitsari a tsaye, ta storita sosai dan bata kawo a ranta yana palourn nasa ba.
Juyawa tayi tana tura baki tai hanyan fita tana qunquni.
“Ke ina zaki kuma? Zo nan” Muryansa ya qara dakin dodon kunnenta.
Juyowa ta kuma yi a hankali kaman za tayi kuka ta dawo cikin palourn, gefe dashi ta nema ta zauna a qasa kasancewan shima a qasan yake zaune.
I”na zaki da kika shigomun ba sallama?ย  Kuma ki kai hanyan bedroom na ko akwai bashinki akaina ne?” Ya faษ—a yana kallonta.
Murguษ—a baki tayi tace “dama me zan yi inba in duba ya jikin ka ba?”
Taษ“e baki yayi to son asaniย  gaida uwar miji a kasuwa.
Hararan gefen da yake tayi qasa-qasa tace “eh ษ—in”.
kee me kika ce? Ya faษ—a cikin tsawa
A’a ni bance komi ba yaya.
Okay fine yayi kyau.
wayan sa ne ya ษ—au qara, qaramin tsaki yaja ke tashi ki miqo mun waya na.
Tashuwa tayi taje tai unplugging na wayan sanda ta qarewaย  number mai qiran kallo kamunย  ta kawo masa wayan.
Amsa yayi yai picking yasa wayan a handsfree,
Hello Barbie ya kake ya cikin naka?
Am fine babe, and you?
Am also fine Alhmdlh Barbie.
Aha that’s gud.
Barbie yaushe zaka zo?
ฦŠaga ido yayi ganin Maha na mujiyanta na kansa duka sai fasa faษ—in abinda zai faษ—a dama yace “babe tomorrow Sunday right?”
No barbie gobe Monday fa.
Okay na manta ne kinsan ciwon cikin sai a slow, so am all urs tomorrow Monday Insha Allah.
Wow! Really barbie?
Yes or you are doubt?
Noo barbie am just excited am really happy, I no u always stand by ur word’s I can’t wait to see you my captain.
So what you kept for me beb? Yana rufe baki Maha ta tashi tana turo baki zata tafi, da gefen ido yake kallonta. Murmusawa yayi ya mata alama da hanu ta dawo bai sallameta ba.
Barbie everything for you sai abun da kakeso kawai am very happy can’t wait to see tomorrow barbie, spending the whole day with the love of my life awwn! Barbie I will make sure that this stomach pain heal tomorrow.
Jin abinda tace sai Maha taja staki, sanda soja ya ษ—ago ya kalle ta amma baice komi ba hiran su suka ci-gaba da yi tana zaune a wajan ya hanata tafiya.

ย ย ย ย ย ย ย  Mahreen ko da ta juya tana cikin wayan sai bata ga Maha a wajen kwanciyan ta ba, mamaki ne ya kamata yaushe ta fita bata sani ba.
Har ta tashi zata fita dubo ta ganin time ya tafi sosai kar dai ba lafiya ba? Sai taceย  “ya Abdoul lemme check Maha in palour”ย  You are not going to anywhere Queen, Kikasan ko wani abun take ko kuwa tana waya ne ba taso kiji ta.
Ba dan taso ba ta haqura da fita dubo Maha ษ—in suka cigaba da wayan nasu amma dai hankalin ta bai konta ba sanin Maha ba waya a hanunta.
Har yanzu wayan yake da babe ษ—in tashi Maha ta cika tayi fam kaman zata fashe, ba haushin ya wayan sa ko budurwan sa ba haushin ta tsayar da ita da yayi kuma tana so taje taci abu ko kaษ—an ne ta samu tayi bacci.
Can sai yace “Babe let’s talk tomorrow koh”
Barbie am surprise for today’s call, sha i know you wataran kaman mai aljanu haka kake, ayi aiki lafiya Allah kaimu goben.
Tsaki Maha ta kuma ja a aranta cewa take “wahalalliya ai aljanun ne dashi”.
Yaย  buษ—e baki zai yi magana a ษ—aya ษ“angaren sai taceย  “wait barbie Kai da wa a midnight ษ—inn nan? Naji staki”
Dafe Kai yayi yace “Sorry babe maid ce ta kawo mun coffee”
What barbie? Maid dai da uban daran nan sannan ma dawa take tsakin? Look barbie don spoil my day just tell me the truth Kai da wa?
“Kinsan dai bazan maki karya ba ko? so gudnyt.” ya faษ—a yana qoqarin kashe wayan
No barbie please am sorry if I provoc you am really sorry na yarda my Captain. Take good care of yourself for me barbie, very soon zan ke dafa maka coffee da hanuna na bawa barbie na a baki i will feed you with anything that you have to take, I soo much love you barbie muahhhhhhh!
tai blowing masa kiss
I do more babe and don’t forget to pray Ko(addu’an bacci).
Insha Allahu Barbi mee byeee miss you ta kashe wayan kit.
Kallonta yayi up and down, hey you stupid how there you ina waya da wife to be na kina tsaki, am i your mate? Or she’s ur mate? Lemme tell you one thing in kika sake irin haka i will surprise you.
Wayan ya miqa mata, go and plug it for me, hararansa tayi tukun kamun ta harari wayan ta tashi tayi hanyan tafiya.
“Karki yarda ki bari na tashi baki dawo ba” ya faษ—a.
Riqe qugu tayi tace “baza’a dawon ba ita wahalalliyan wife to be ษ—in taxo ta maka plugging kuma anji kunya har da cewa tayi Kana da aljanu”ย  tana gama faษ—a ta fice da gudu, direct dinning tayi dan kar ya biyo ta ษ—aki.
Mahreen ce ke cewa “ya rouheei, serious bata dawo ba har yanzu Please ba na dubo ta”
“Okay Queenas your wish is my command, dubo ta tunda anfara sace mutane a gidan Abba bansani ba” bai rufe baki ba ta shagwaษ“e fuska My wish is your command like how? Tun ษ—azu ka hanani zuwa fa kuma ba sacewa ba dama headache na damunta so I have to check.
Tom queen am so sorry tashi kije Koh, okayย  ya rouheei gudnyt take care. Insha Allahu zan kula matar yayan ta, Allah maki albarka queen.
Ameen yayana mijin qanwar sa. sallama suka yi ta kashe wayan ta fice a ษ—akin tayi hanyan palourn.
Dudduba saman tayi bata ganta ba. Main palourn na qasa ta dawo tana dubawa nan ma bata ganta ba, hankalin ta sosai ya tashi, har idonta ya fara tara kwalla sai taji mosti a wajan dinning.
Juyawa tayi ta nufi dinning dan ganin wa ke jin yunwa da daren nan da yake ษ“urun tu.ย  Buษ—e baki tayi tace…..

Muje zuwa fan’s masoya alqalamin uwar batoorl โœ๏ธ taku me son farin cikinku ako da yaushe

Domin tallata hajarku ku tuntuษ“i wannan layuka
08146292652
Chat only

09161720046
Yo can call this one

Comment
Like
Share

๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ

ย ย ย  ๐Ÿ‘‘๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€๐Ÿ‘‘

ย ย ย ย ย ย ย  ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน

๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎย  ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ย  ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ

๐˜ฝ๐™ฎ

ย ย ย  ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™–

ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorl)

ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค

_______________________________________________________________

๐Ÿ…ฟ๏ธ 67&68

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!ย ย ย  ๐“๐€๐‹๐‹๐€!!

ย ย ย ย ย  ๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„
๐ฒ๐จ๐ฎ๐ซ ๐ฌ๐š๐ญ๐ข๐ฌ๐Ÿ๐š๐œ๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ข๐ฌ ๐จ๐ฎ๐ซ ๐œ๐จ๐ง๐œ๐ž๐ซ๐ง.

๐Š๐ฎ๐ณ๐จ ๐ค๐ฎ ๐ฌ๐š๐ฒ๐ข ๐๐š๐ญ๐š ๐ฆ๐š๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ช๐ข ๐ฆ๐š๐ข ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ ๐š๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ก๐ข๐๐ข๐ฆ๐จ๐ฆ๐ข๐ง ๐ค๐ฎ ๐š ๐จ๐ง๐ฅ๐ข๐ง๐ž ๐ค๐จ ๐ค๐ฎ๐ฐ๐š ๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž-๐ค๐š๐ฅ๐ฅ๐š๐œ๐ž ๐š ๐˜๐Ž๐”๐“๐”๐๐„ ๐›๐š ๐ญ๐š๐ซ๐ž ๐๐š ๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐ข/๐๐š๐ญ๐š๐ง๐ค๐š ๐ฒ๐š๐ฒ๐ข ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ณ๐ฎ๐ช๐ž๐ฐ๐š ๐›๐š. ๐ˆ๐ง๐š ๐ฆ๐š’๐š๐›๐จ๐ญ๐š ๐š๐ฆ๐Ÿ๐š๐ง๐ข ๐๐š ๐ค๐š๐Ÿ๐š๐ซ ๐ฌ๐š๐๐š๐ฐ๐š ๐ญ๐š ๐“๐ˆ๐Š๐“๐Ž๐Š ๐ฆ๐š๐ฌ๐ฎ ๐ค๐ฎ๐ค๐š๐ง ๐ฌ๐š๐ฎ๐ซ๐ข๐ง ๐ช๐š๐ซ๐ž๐ฐ๐š๐ง ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐ญ๐จ ๐Ÿ๐š ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐›๐š ๐ค๐š๐ฆ๐š๐ง ๐ค๐จ ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐ž ๐›๐š๐ง๐ž ๐ฌ๐š๐ข ๐š๐ง ๐ ๐ฐ๐š๐๐š ๐š๐ค๐š๐ง๐ฌ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ช๐ฐ๐š๐ซ๐š๐ข ๐๐š๐ง ๐ข๐ง๐ ๐š๐ง๐œ๐ข ๐๐š ๐ค๐ฎ๐ฆ๐š ๐ช๐š๐ซ๐ ๐จ ๐ ๐š ๐ƒ๐€๐“๐€๐ง ๐ค๐š ๐ญ๐จ ๐ค๐ช ๐ณ๐ข๐ฒ๐š๐ซ๐œ๐ข

๐Ž๐”๐Œ ๐€๐‹’๐€๐Œ๐„๐„๐ ๐ƒ๐€๐“๐€ ๐’๐„๐‘๐•๐ˆ๐‚๐„

๐Œ๐“๐ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐€๐ˆ๐‘๐“๐„๐‹

๐Ÿ๐†๐ – 250ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 2๐Ÿ“๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – 5๐ŸŽ๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 500
๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – 750

๐†๐‹๐Žย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย ย  ๐Ÿ—๐Œ๐Ž๐๐ˆ๐‹๐„

๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 25๐ŸŽ
๐Ÿ๐†๐ – 50๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ๐†๐ – 5๐ŸŽ๐ŸŽ
๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽย ย ย ย ย  ๐Ÿ‘๐†๐ – 75๐ŸŽ

๐Œ๐ฎ๐ง๐š ๐š๐ซ๐š๐ก๐š ๐ฆ๐ฎ๐ง๐š ๐ก๐š๐ง๐š bashi๐Ÿ˜Š ๐ฌ๐š๐ฒ๐š๐ง ๐ง๐š ๐ ๐š๐ซ๐ข ๐ฆ๐š๐ข๐๐š ๐ค๐ฎ๐๐ข ๐ ๐ข๐๐š(๐ข๐ง๐ฃ๐ข ๐ก๐š๐ฎ๐ฌ๐š๐ฐ๐š)
๐™๐š๐ค๐ฎ ๐ข๐ฒ๐š ๐ญ๐ฎ๐ง๐ญ๐ฎ๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ ๐š๐ค๐š๐ง ๐ฐ๐š๐ง๐ง๐š๐ง ๐ฅ๐š๐ฒ๐ขย  ๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š ๐ค๐จ ๐ญ๐š๐›๐›๐š๐ญ๐š๐ซ ๐๐š ๐ฌ๐ก๐š๐ข๐๐š๐ง ๐›๐ข๐ฒ๐š
๐ŸŽ๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐‚๐€๐‹๐‹/๐–๐‡๐€๐“๐’๐€๐๐

๐€๐œ๐œ๐จ๐ฎ๐ง๐ญ ๐ง๐ฎ๐ฆ๐›๐ž๐ซ
๐Ÿ•๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ“๐Ÿ๐Ÿ‘๐Ÿ๐ŸŽ๐Ÿ๐Ÿ—
๐€๐ˆ๐’๐‡๐€ ๐€๐‹๐ˆ๐˜๐”
๐Ž๐๐€๐˜ ๐๐€๐๐Š.

ย  ๐’๐€๐ˆ ๐Š๐”๐๐™๐Ž๐Ž๐Ž……

“Maha kiji storon Allah me kike yi a dinning cikin daren nan?” Mahreen ta faษ—a da mamaki.
Ga kuwa Abinda nake kin gani, abinci na gama ci yanzu zan dawo ษ—akin.
Yanxu duk jimawan da kika yi abinci kike ci?ย  Cup na ruwa ta ษ—auka ta sha ta miqe tsaye, tom na gama muje mu kwanta Addah am an gama waya da ya Abdoul ษ—in ne?
Gamawa tun yaushe Maha, kece ma da naga baki dawo ba na zaci ko ba lafiya ba ai.
“To Kin ganni rass nake na ma fiki lafiya” ta faษ—a yayin da suke shigewa ษ—akin su.
Tun da ta fita idon sa na kan qofan bai kau da ba. Me yarinyar nan ke nufi? Ina mata magana tayi banza ta wuce.
“Mtswww” tsaki yaja.
Dama ban qira ki ba ke kika kawo kanki shashasha kawai.ย  System ษ—in nasa ya buษ—e yaci gaba da aikin sa in peace, amma dai qasan ran sa reaction na yarinyar na basa mamaki ko renin da ta masa har ya kai hana oho.
Suna shiga ษ—akin gado suka faษ—a duka ko wacce addu’an bacci tayi suka ja blanket suka lulluษ“u.
Can ta leqa Mahreen gani tayi ita kam ta jima dayin bacci ma.
Qaramin tsaki ta ja tace “ฦŠan renin hankali kawai wai dan an damu baka da lafiya shine har da wulaqanci wani ai mai aiki ce ta kawo masa coffee, hmnn zan rama ne ba dai ka warke ba ina dede da mutum.”ย  Juyawa tayi ta rufe idon ta dan bacci ya ษ—auke ta itama.
Umma na shiga ษ—akin murmushi Abban yayi mata! ฦณammata na sai yanzu aka biyo ni?
“Yallaษ“oi aimun aikin gafara” ta faษ—a da murmushi itama.ย  Matata bata laifi ko tayi ma an yafe mata.
Gidiya nake yallaษ“oi baban yara.
Isowa wajan da yake tsaye yana rage kayan jikinsa tayi tana taya sa rage kayan, murmusawa yayi yace “Allah maki albarka”ย  da Ameen ta amsa ta wuce bathroom ta wasta ruwa.
Bayan ta fito shiryawa tayi cikin dogon rigan ta na bacci, zaunawa tayi bakin gadon gefen sa kallon ta yayi yace “Hajiya ta da alama dai bakinki da magana menene ya faru?”
Yallaษ“oi maganan yaron da su Ameerah suka yi jinyan sa ne, an turo mun layin nasa sai dai na qira ba’a ษ—auka ba da alama ko wayan nasa baya tare da shi.
Karki damu maman yara tunda gobe Litinin zamu Bauchin inyaso sai mu tafi tare daga nan sai kiga yaron naki.ย  Maganan da yayi na “daga nan sai kiga yaron ki”ย  ba qaramin tsaya mata a rai yayi ba hakan ya sanya tana qara jin wani iri game da yaron, wanda bata san koย  menene ba?
Cewa tayiย  “wai dama nufin ka yallaษ“oi ku kaษ—ai zabkuje ni ba za’a je dani na gaida Mama ba?”ย ย ย ย ย ย ย ย  A’a na isa Hajiya ta qafata qafar matata.
Murmusawa tayi, Allah kaimu goben da rai da lafiya.ย ย ย  “Ameen ya Rabbi Hajiya ta” Abba ya amsa mata.
Bayan sun kammala abubuwan da ya kamata kwantawa suka yi sai muce safiyar alkhaery.

๐Ÿ…†๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท๐Ÿ„ด ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ธ
Gari na gama haske Amjad ya gama kimstawa ya shirya, tuwon karin da aka kawo masa ma stakura yayi kaษ—an.
Gaba ษ—aya yau jin sa yake cikin farin cikin nasaran samun maganin da yayi yake, gashi kuma yau zai kama hanya wanda da yardan Allah zuwa gobe zai ga Ummansa ta gansa ya faษ—a mata irin kewanta da yayi, to sai dai agefe ษ—aya kuma cike yake da fargaba da kuma tunani akan faษ—uwan gaban dake damun sa wanda ya tabbata akwai abinda zai faru.
Lumshe ido yayi yana faษ—in “Ya Rabb ka sanya komi dake shirin faruwa dani yazo da sauqi Alfarman fiyayyen halitta SAW, tabbas stinkewan zuciya na ba alkhaeri kuma ko da akwai alkhaeryh to wani babban abu dai zai faru”.ย ย ย ย ย  Yau saura sati 1 da ฦดan kai wa’adin da aka ษ—ibar mun su cika ya kamata ace ina gida iwar haka, Allah ka iya mun.
Liman ya iso inda yake a tsaye a qofan ษ—akin baqin, sallama liman yayi shiru Amjad bai amsa ba, qara Sallaman yayi shiru kuma du.
Matsowa limamin yayi ya ษ—an taษ“a Amjad yace “bawan Allah mai kake tunani haka? Nayi sallama bakina uku shiru baka ko ji na ina fatan lafiya kam?”.
Qasa Amjad yayi da kai yana ajiyan zuciya sai yace “lafiya lau Alhamdulillahi Allah gafarta malam”
A’a kaga yaro faษ—a mun gaskiya wani abu ne ya faru kuma sai kace a’a lafiya.
Can sai ya nisa yace “Allah gafarta malam gabana ke faษ—uwa sosai-sosai kuma ni tun ina yaro haka nake indai wani mummunan abu zai faru to ko nayi mafarki ko kuma na tashi da faษ—uwan gaba tom ina tunanin wani abun na shirin faruwa”
Lima yace “subhanallahi! To yaro ko zaka iya haqura da tafiyan nan yau neย  mu koma ciki
Qasa Amjad yayi da kai cike da ladabi yace “Allah gafarta malam amun addu’a kawai amma zan tafi yau Inshร  Allah yanzu ma haka munyi magana da wanda zai zo ษ—auka na ya kusa isowa”.
Dogon numfashi malam liman yaja kamun ya jinjina kai yace “bawan Allah ba ina nufin hanaka tafiyan ka dan abinda kake tunanin faruwansa ba a’a ko ษ—aya ina hanaka tafiyan ne dan samun nistuwan zuciyanka, ka riga da ka sanyawa ranka indai faษ—uwan gaba ya sameka to mummunan abu ne zai faru to shiyasa nake son ka dakatar da tafiyan naka dan kasani cewa shi mumini a rayuwan sa akwai qaddara haษ—e da jarabawar Ubangiji sannan duka abu biyu wanda kusan ma’anan su ษ—aya ana son duk wani mumini wanda ya yarda da Allah da Manzon sa to yayi imani da su, wani lokacin alkairi zai kawo bugawan zuciyan ka wani lokacin kuma akasin alkairi sai dai duk acikin sun akwai abinda Allah ke nufi da hakan wa lau ya ษ—aga matsayinka wa lau ya jarraba imaninka sannan…” sosai yai masa nasiha mai haษ—e da tunatar wa.
Ajiyan zuciya Amjad ya sauqe bayan malam liman ya ida nasihan sa, Allah ya saka da alkairi Malam in Allah ya yarda zan gyara amma ina mai bada haquri da maganan tafiyana yau, tabbas nasan komai sai Allah yaso kuma sai ya qaddara amma ina mai addu’an Allah yasa tafiyana yau ษ—in ya zame mun alkairi,
Bazan taษ“a mance alkairinka gareni ba malam Allah ya saka da Aljanna Allah kuma ya qaddara saduwanmu.
Amarya da hayra ne zaune a dinning area suna karyawa, shiru babu mai magana (table manners).
Da sallama Abdoul ya shigo sashen kakar tasu, ganin suna dinning tsayawa yayi daga tsakiyan palourn yace “Amarya ta gud morning”
Amarya tace “ubanka ke gudu da moni, ษ—an jakar uba banson ษ—iban albarka da tangaษ—ewa da sanyi safiya ka isheni da yaren ฦดan wuta, yanzu inbanda sinqin sikitin layii da tangaษ—i wai ฦดan adam baza suyi yaren ฦดan aljanna ba sai na ฦดan wuta to haram ba dani ba ni Mairo”.
Tunda Abdoul yayi magana hayra ke dariya har amarya ta qare sababin ta dariya take har da kama ciki “ko shima ya Abdoul me ya kaisa oho” ta faษ—a tana dariya qasa-qasa.
Amarya Juyowa kanta tayi tace “matar ubanki hansatu ce ta kaisa, ba dai matar nan ta koya maki sinqin fistara ba to zan kwashe maki ฦดar buhun uba kawai”.
Abdoul da ya gaji da tsayuwan jin surutun kakar tasu sai ta juya zai fice, amarya tace “yanzu Abdu renine har haka dan ni ba uwarka saratu ba ina faษ—ama gaskiya shine ka iza farantin goshinka a gaba zaka fice? To da mai ma ya kawo ka sashe na gulman me kazo yi? To in ban haifeka ba ai na haifi ubanka Muhammadu don haka ina zaka da sassafen nan ka faษ—amun ko na kwashe maka sauran albarka”.
Qaramin tsaki Abdoul yaja jin fitinan stohuwar nan, ni na kawo kaina ai dole ki isheni da surutu.
Kwantar da murya yayi yace “Amarya ta aike Umma ta sani bawan Allahn da mijin Ameera ya buge ne zanje mu haษ—u dashi zai koma garinsu.
Salati Amarya tayi tace “Abdu ษ—an albarka zaka aikin lada shine dan tsabar sinqin baqin hali ba za ka ce na raka ka ba,ย  to Allah shiryeka kuma ka tabbatar ka kawomun shi na sa masa albarka, kai ina tsaya dai na ษ—auko mayafi mu tafi tare tunda motar da kuษ—in yarona ka saya to sai na hau” ta qarisa faษ—a tana miqewa ta nufi ษ—aki.
Abdoul na ganin ta shige ya fice a sashen da sauri, motorn sa ya shige yai mata key da gudu ya fice a gidan sanin halin kakar tasa.
Hayra haษ—a kwanuka tayi ta gyara dinning ษ—in, duk abinda suke tana ganinsu dariya ne kawai take dannewa dan tasan tabbas yau akwai qaramin bori a gidan nan.ย ย  Tana cikin tunanin haka Amarya ta fito a ษ—aki sanye da hijab nata har da sanja kaya tayi tana faษ—in “Angon kayi haquri na jima mu tafi yanzu..” bata qarisa ba ganin palour wayam ba Abdoul ba labarin sa da sauri tayi hanyan waje tana faษ—in “ษ—an albarka ai nace kayi haquri shine dan ka gaji da jira na sai kayi waje salon kaban wahala”.
Gama duba haraban gidan tayi amma ba Abdu ba motorn Abdu, Amarya ta cika tayi fam sai ta rasa me ma za tayi ษ—aya? Sashen iyayen sa ta nufa gadan gadan ko sallama ba tayi ba ta tura qofa ta shiga tana bambami..
Amjad suna staye da malam liman sai qira ya shigo wayansa, ganin layin Abdoul ne sai ya ษ—auka.ย  Magana suka yi yayi masa kwatancen gidan malam liman kaman yanda limamin ya faษ—a masa, da suka gama magana sai ya kashe wayan.
Malam liman yace “yaro yanzu dai tafiyan zaka yi, to Allah ya tabbatar da alkhaeryh ya kuma kai ka gida lafiya ba na shiga gida ina fitowa kamun dai shi mai ษ—aukan naka ya iso”.ย ย ย  Amjad yace “to Allah gafarta malam a fito lafiya”.

Umma ce tsaye a tsakiyan palourn hannunta riqe da mayafi da kuma jakan ta waya a kare a kunnen ta tana cewa “wai kai Auta ba za ka fito bane sai mun tafi?” Daga ษ—aya bangaren soja yace “Umma ina fitowa yanzu tashuwa na bacci ne shiyasa”.
Umma tace “ko ma baka tashi baccin bane ka fito yanzun nan inba haka ba zan saษ“a maka” kitt ta kashe wayan.ย  Ummeyh dake sauqo wa daga step’s ce ke cewa “gaskiya ana takurawa yaro na tunda ba binmu zai yi ba abarsa ta huta mana”.
Umma tace “Gwaggon yara ki qyale wannan yaron naki ko kaษ—an baya ji wallahi ni na rasa ma ya zan yi dashi wai dai ace yaro ka fito ka gaida iyayen ka ko ba za ka bisu ba ai ka musu addu’an a dawo lafiya amma kwata-kwata habeeb ba ya ji”.ย ย ย ย  Ki sa masa albarka kawai Umman yara.
Hmmn! kawai Umma tace tayi shiru.
Dai-dai Abba ma ya fito iso palourn shima Soja ya iso, kallonsa Umma tayi ta kau da kai tace “wai ina su doter ne suma ko ba za su mana a dawo lafiyan bane?” Tana gama rufe baki Maha da Mahreen suka shigo palourn su ma.
Maha ce ta fara stugunnawa ta gaida iyayen nasu kamun Mahreen ma ya gaishe su, Umma qara kallon soja tayi ganin bai gaishe su ba kuma shi ya fara zuwa palourn, qawafa tayi.
Soja gaisar da Abba da Ummeyh yayi kamun ya gaida Umma ko kallon sa ba tayi ba bare yasa ran zata amsa.
Ummeyh tace “ataimaka dan Allah da Manzon sa a amsa mana” kamunย  ta amsa gaisuwan sama-sama.
Maha tace “yanzu Abba tafiya za kuyi ku barmu mu kaษ—ai a gida?” Murmushi Abba yayi yace “doter may be yau ษ—in nan zamu dawo in bai samu ba kuma zuwa gobe Inshร  Allah ku dai ku kula sosai kunji”
Mahreen tace “Inshร  Allah Abba Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya” duk aka amsa da Ameen.
Waje suka nufa duka har parking space suka raka su, Umma da Ummeyh suka shiga baya soja ya shiga mazaunin driver Abba ya zauna a kujeran gefen sa, Soja yaja motor suka fice a gidan.
Kaduna state airport suka nufa, ko da suka je Private jet da yake kusan mallakin Abba wanda wajan aiki aka miqa masa dan tafiye-tafiyen sa, shi suka shige jirgin nasu ya ษ—aga sai Bauchi shi kuma Soja ya ja Motorn ya juyo gida.
Abdoul ya ษ—an sha tafiya dan anguwan da ya masa kwatancen musan qarshen gari, ko da ya isa sanda ya qara qiransa ya haษ—a sa da malam liman ya masa kwatancen da kansa da qyar har da tambaya kamun ya samu ya gane gidan, yana isa parking yayi a qofan gidan ya ษ—au waya ya qira Amjad.
Qiran Abdoul ya shigo wayan sa ษ—agawa yayi yace “ka iso ba? Dan naji qaran motor”. Abdoul yace masa “eh ina qofan gida” Malam liman qira ya kwaษ—awa ecleemah.
Da tazo yace “ta ษ—au jakan Amjad ta kai waje”ย  Amjad yace “Allah gafarta malam tayi hutawan ta zan ษ—auka, Qanwata ki koma ciki abunki zan ษ—auka”.
Ecleemah bata saurare sa ba tabi umurnin mahaifin ta jakan ta ษ—auka tayi hanyan waje malam liman da Amjad suka rufa mata baya.
Qofan back seat Abdoul ya buษ—e mata ta saka jakan da ta ษ—auko kamun ta juya idonta cike da qwalla tace “yayana Allah tsare hanya ya kaika lafiya” tana gama faษ—a ta shige gida bata tsaya ko jin me Amjad zai ce ba.
Bin bayanta yayi da kallo har ta shige sau kawai yaji wani irin, maganan malam liman ne ya sanya shi Juyowa da barin kallon qofan shiga gidan.ย  Malam liman yace “yaro kaga kalman da ake cewa baqo raษ“a ko gashi a jiya zuwa yau har za muyi kewanka kaman kar ka tafi amma kuwa ba dama sai dai mu bika da addu’an Allah kaika lafiya Allah kuma yasa andace kenan”ย  Da Ameen Amjad ya amsa sai yayi qasa da kansa kawai.
Malam liman suka gaisa da Abdoul cikin girmamawa sai yace wa Amjad “bawan Allah ka shiga ku tafi tafiyanka ba na ษ“ata lokaci ba”ย  ya buษ—e baki zai yi magana sai malam liman ya ษ—aga hannu yace “karka damu da komi kai dai ka shiga kuje”ย  juyawa yayi ya shiga mazaunin gefen driver Abdoul ya zagaya ya shiga mazaunin driver suka wa malam liman sallama Abdoul yaja motor, malam liman yana ษ—aga masu hannu har Motorn nasu ya ษ“ace a layin nasu gaba ษ—aya.
Juyawa malam liman yayi ya shige gida cike da kewan baqon nasa na kwana ษ—aya wanda kuma yana tunanin qara haษ—uwan su wataqil sai kuma a qiyama.
gaisawa Abdoul da Amjad suka yi wanda tun da Amjad ya shiga Motorn yake jin gabansa ya tsananta faษ—uwa, Abdoul kallon sa yayi sai yace “bros ina muka nufa?”ย ย ย ย ย  Amjad yace “airport zaka kaini” Abdoul ya kuma kallon da ya kalli hanya yace “haba dai airport ba zaka je gida ka gaida Amarya ba? Am Amaryan ina nufin kakata gaskiya ya kamata kaje ka gaida ta inba dai kayi booking Flight na safe ba”.
Amjad yace “nop banyi booking Flight ba yanzu dai in munje zanyi sai na jira, Amarya kuma inka koma kace wani jikanta na gaida ta sai wani lokacin zanzo”.ย ย ย ย  Murmushi Abdoul yayi ai tunda ba kayi booking jirgi ba gaskiya daganan sai gida ba wani airport da zamu ai in bankaika gida ba yau ba mai kwata na a hannun masifaffiyar stohuwar nan, kwashe yacce suka yi da Amarya yayi ya faษ—a wa Amjad yana dariya.ย  Amjad sai da ya Murmusa jin rigiman stohuwar sai dai kuma har yanzun faษ—uwan gaban sa na yawaita, da Abdoul ya dage ba yacce zai yi qarshe yarda yayi ba dan yaso ba amma bai qudiri aniyan kwana ba yana zuwa ya gaida mutanen gidan su Abdoul ษ—in zai kawo sa airport ya samu ya shirya komi na tafiyan sa yau ษ—in nan.
Abdoul ne jin yayi shiru yace “bros ya kayi shiru? Maganan tafiya yau fa kabar sa dan ananย  kam ba lallai ka samu Flight direct to Qatar ba sai dai ko in zaka hau na Abuja daga can to sai ka samu na Qatar kaga kuma duka long process ne gashi yanzu rana ya fara ka bari kawai anjuma kayi booking anan sannan mijin Ameera ya maka na Qatar ษ—in in yaso d sassafe ka tafi ko in ansamu na dare sai kabi na Abuja da yamma da dare kuma ka hau na Qatar ษ—in” Amjad ba yacce ya iya haka ya aminta suka nufi GRA.
Amarya sashen baba qarami ta shiga tana bambami, kai jama’a Allah raba ษ—an mutum da wahala yo in ba wahala da tangaษ—i ba ace wai jikanka ya mai da kai birin wasa ai wannan ba ko kaffara uwar sa ke kista masa hmm! Shi uban kuma da yake maloho tangaษ—aษ—ษ—e baya iya stawatar wa an mallakesa ni Mairo na shiga uku an raba ni da yara na.ย  Baba qarami da ke zaune a palourn mama hafsatu yana aiki a system nasa kasancewar yau yayan sa na hanya shiyasa bai fita aiki ba, muryan mahaifiyarsu da ya jiyo ne ya sanya shi rufe system ษ—in ya miqe ya nufa hanyan babban palourn da yasan bazai wuce tana can ba.
Tarar da ita yayi tsaye tana share hawayen da babu shi da gefen hijab nata, baba qarami na isowa har qasa ya durqusa yace “Gwaggo ina kwana antashi lafiya?” Wani kallo Amarya ta masa sai kuma ta fece hanci tace “yanzu ba dan ubanka mijina bane kuma ya rasu bawan na kwance cikin rahamar Ubangiji yo da sai nace dan jakar ubanka, amadu ban kwana ba kuma in mutuwa nake na rashin lafiya ba to ba ruwanka,kullum faษ—i nake ka riqe azkar da salatin Annabi za ka fi qarfin duk wanni stubbace-stubbace amma dan tsabar lalacewa da tangaษ—ewa yaron nan ba kayi, amadu baka neman albarka”ย ย  baba qarami dake stungune a qasa ba abinda yake cewa sai “Gwaggo ayi haquri a yafeni”.
Mama hafsatu da ke qarasowa palourn ne tace “Alhaji ai ba haquri zaka bada ba tambayan me kayi zaka yi”ย  Amarya kallonta tayi sai tayi qwafa za tayi magana sai baba qarami ya riga ta “ke Hafsa banson rashin hankali”.
Amarya tace “a’a karka sona amadu ba laifinta bane ai komai tace kai ka nuna masu ba dai baka neman albarka ba?”
Mama saratu ta qaraso palourn itama tace “Gwaggo Barka da shigowa ki zauna mana”.ย ย ย  Kallonta itama Amarya tayi sai kawai ta sa kuka “yanzu amadu fistaran da kuke shuka mun kai da matanka har ya kai haka? Wai ni da gidan Yaro na sai ance na zauna da uban wani ya gina masa gidan to banson shishishigi shigilitu, amadu kai dai Allah staremun kai amma mata sun mallake mun kai ai daษ—i na da Haruna kenan bawan Allah gashi dai mace ษ—aya gare sa kaman mahaifin sa amma yafi qarfin gidan sa yanzu dan stabar ba mai ganin girmana a gidan nan ace yaranku ma kun hure masu kunne sun fistare qafafunsu sun ษ—auko baqin halin ku” baba qarami jin haka to yasan tabbas wani abun Abdoul ya mata dan in hayra ce ba mai jin tsakanin su suyi faษ—an su su shirya acan ba mai ji amma in ta shigo tana faษ—a tom indai yara ne Abdoul ne ya mata abu ko kuma Autan ta Jamila.
Ajiyan zuciya baba qarami ya sauqe yace Gwaggo kiyi haquri Insha Allah zan ษ—au mataki kiyi haquri ki zauna, Amarya kujera ta samu ta zauna har da ษ—aura miqe qafa tace “tunda kana neman albarka har da haษ—a ni da Allah tom na zauna Allah maka albarka amadu na Allah yasa ka gama da duniya lafiya yanzu dai amadu kaji storon Allah kaji storon haษ—uwa da shi wai ace ba za ka yiwa yaranka faษ—a ba ka nuna masu nice uwarka nice na haifeka sai sun kyautata mun nasa maka albarka kamun suma zasu samu kasa musu albarka su gama da duniya lafiya”ย ย  ayi haquri Gwaggo Insha Allahu za’a gyara.
Ai nasan zaka gyara amadu wai ni zancewa Abdu ya jira ni na ษ—auko lufaya muje aikin ladan tare amma wannan yaro da farantin goshinsa kaman na uwar sa tunda shina dai kaman hariran matar ubansu tana hure masu kunne tunda ita bata haifa ba ita ta mallake ku duka da kai da uwarsu da su ษ—in dan kar kuyi albarka, yaron nan ya ja akwalan motar sa ya tafi ya barni tsaye riqe da lufaya kaman mata mai takaba yo Allah na tuba tun ba’a auri uwarsa ba na gama takaba na ja’irin yaro zai dawo ya same ni, du Allah miqo mun ruwa na jiqa maqoshi na duk yaro ya sani surutu maqoshi na kaman zai tsage bani ruwa na yayyafa masa”.
Mama hafsatu da ke kusa da fridge miqewa tayi ai Amarya da sauri tace “haramun ni Mairo ban aike ki ษ—ibamun ruwa ba Saratu ฦดar albarka tashi kiban”
Mama Saratu tashuwa tayi ta ษ—auko ruwan ta bawa baba qarami yasa a cup ya miqawa Amarya ita kuma ta amsa ta kai baki da mugun sauri ta tufar da ruwa ta ษ—aura hannu a kai tace “amma dai Saratu Allah shiryaki shi kawai zance maki kashe ni za kiyi wannan sanyin ruwan ai kurษ“a ษ—aya sai lahira, kinga Hansatu ษ—iyata ฦดar albarka bani ruwa nasha”ย  mama Hafsatu ta miqo mata ta amsa tasha tayi hamdala.
Kallon baba qarami tayi tace “Amadu kai da matanka ni Mairo ba abinda zance muku sai Allah ya maku albarka Allah yasa kuma yaranku su kula da ku su muku biyayya Allah sa ku gama da duniya lafiya, amma ke Hansatu ki dena mun fistara in ba haka ba kwashe maki albarka zan yi ba naje na jira ja’irin yaron naku da kuka hure wa kunne yau sai ya faษ—a mun sadakin uwar sa tunda ni zai ษ—auka birin wasan sa ya tafi ya barni kaman stinkakken silifas” qarisa maganan tayi tana miqewa, baba qarami haquri ya qara bata Mama Hafsatu da Mama Saratu duka suma haqurin suka bata, tayi gaba suka bi bayanta suka nufi hanyan waje dukansu.
Amjad bayan zuciyansa dake stinke wa yanzu kuma da yaga sun shiga anguwan sai yana jin wani irin zafin wuta na bugun sa kaman yana tunkaran wajan da aka hura gunguman wuta haka yake ji, ga faษ—uwan gaba ga kuma wannan zafin da yake ji yana tunkara.
Abdoul ne ya juya ganin yanayin sa sai yace “brother lafiya kuwa?”ย ย  Lafiya lau amma Please in bamu kusa iso gidan ba mu juya.
Kallonsa Abdoul ya kuma yi mu juya kuma? Ga gidan nan fa banda waษ—an can gate ษ—in da kake gani wancan na gaban shine gidan.ย ย  Amjad suna qara tunkaran gidan tururin wutan da yake ji na qara daษ—uwa suna iso qofan gidan kuma kaman an kama masa maqoshi sannan ji yake kaman tsakaninshi da wutan da zafin sa ke damun sa bai wuce taku ษ—aya ba.
Qofan fitan baba qarami ya buษ—eย  ma Amarya ta fito shima ya fito mama Saratu ne ta fito itama Mama Hafsatu kuwa da ke staye a bakin qofan haka kawai sai taki kaman ana juya mata gidan jiri lokaci ษ—aya ya kamata ha wani kukan jarirai da take ji ya cika mata kunne, dafa qofan sashen nasu tayi ta jefo qafan ta waje.ย  Amarya da ke zuba surutu har yanzu kaman zata ari baki sun iso tsakiyan haraban gidan kenan mai gadi ya wangale gate sakamakon horn na motorn Abdoul da yaji.
Suna shiga cikin gidan tun bai qarisa parking ba Amjad da ya sanya hannunsa a wuyan sa sanadin jin shaqan da aka masa yayi yawa kuma kaman an jefa sa acikin wutan wani wawan qara ya saka wanda ya kusa da Abdoul sakin staring motorn, yana sakin qaran hannun sa a wuyan sa sai ya faษ—o jikin Abdoul a matacce ba numfashi Ba shiri Abdoul yayi parking.
Wannan qaran ya razana duk wani halitta dake cikin gidan, Amarya da Mama Saratu san da suka kusa sakin fistari a staye duk suka rikice, baba qarami nufan Motorn yayi sai kuma suka kuma jin wani qaran a bayan su da kuma sautin faษ—uwan mutun, waye za kuma su gani? Mama Hafsatu ce yashe a qasa. Amarya zama tayi dirsham a qasa gaba ษ—aya ta rikice Mama Saratu kuwa ba’a magana, baba qarami qara juyawa yayi sai ya kuma jin….
Jirgin su Abba yayi landing a tafawa ษ“alewa airport dake garin Bauchi, Abba waya ya ษ—aga yayi qira shiru ba’a ษ—auka ba, ganin haka sai ya tare taxi ya juya dan mawa su Ummey magana suzo su shiga sai kawai yaga Umma ta yanke jiki ta faษ—i…..
TIRQASHI TASHIN HANKALIN DA BA’A SAKA MASA RANA KENAN!
CAKWAKIYA, SARQAQIYA GAMI DA ฦŠAUREWAR KAI.
WAI ME KUKE TUNANI?
ME KE FARUWA?
DUK ME YA JAWO WANNAN TASHIN HANKALIN?
ME YAKE FARUWA DA AMJAD?
MENENE YA SAMU MAMA HAFSATU LOKACI ฦŠAYA?
ME KUMA KE FARUWA DA UMMA?
DUK MENENE HAฦŠIN WANNAN TASHIN HANKALI DA YA SAME SU LOKACI ฦŠAYA?
INA LABARIN UMMAN AMJAD?
INA LABARIN GIMBIYA DA MAGANAN AUREN SU DA AMJAD?
ANYA WANNAN NE DALILIN FAฦŠUWAN GABAN DA KE DAMUN AMJAD?
IN BA WANNAN BA ME ZAI FARU GABA KENAN DALILIN FAฦŠUWAN GABAN SA?
ANYA MA KUWA AMJAD NA DA RAI?
TAMBAYOYI BARKATAI DAI
SANNAN ANAN NA KAWO QARSHEN FREE PAGE’S DOMIN SAMUN AMSOSHIN WANNAN TAMBAYOYI DA SUKE RANMU DA KUMA KUNCEWAR WAฦŠANNAN RIKITATTUN AL’AMARIN KUYI HANZARI KU BIYA NAIRA โ‚ฆ300 KACAL DAN ACI GABA DA LABARI DA KU.
NORMAL PAYMENT GA WAฦŠANDA KE GROUP ALREADY โ‚ฆ300
GA WAฦŠANDA BASA GROUP โ‚ฆ400
GA MASU BUQATAN COMPLETE PAGE’S โ‚ฆ500
V.I.P COMPLETE DOCUMENT โ‚ฆ500 ONLY
TA WANNAN ACCOUNT
๐Ÿ‘‡
2220553988
HARIRA SALIHU ISAH
UBA BANK ๐Ÿฆ
KO KATIN WAYA TA WANNAN LAYIN
09161720046 MTN
07015870735 AIRTEL
SANNAN ZAKU TURO SHEDAR BIYA TA WANNAN LAYI A WHATSAPP 09161720046

ย ย  Ina mai qara baku haquri waษ—anda tun farkon littafi suka biya sannan ina da babban garaษ“asa gareku a next book namu da kuma baku zaษ“i akan labarin da kuke so mu fara.
ฦณan uwa abokan arziqi masu daraja gaisuwa gare ku Ako da yaushe kuma ako ina kuke a faษ—in duniyan nan daga taku har kullum mai nishaษ—antar daku HARIRA SALIHU ISAH (UWAR BATOORL)
MARUBUCIYARย  ๐Ÿฅ€ ๐Œ๐€๐…๐€๐‘๐Š๐ˆ ๐๐€๐‡ ๐Ÿฅ€

YANZU KUMAย ย ย ย  ๐Ÿ‘‘ ๐˜๐€๐‘ ๐’๐€๐‘๐Š๐ˆ ๐‚๐„ ๐Ÿ‘‘
Sannan da labarai daษ—aษ—a da na tanadar domin ku da nishaษ—in ku.

Kar ku manta sunan labarin da muke ciki ๐Ÿ‘‘ฦณAR SARKI CE ๐Ÿ‘‘ DAGA DAUSAYIN ALQALAMIN UWAR BATOORL ๐Ÿ”ฅ

๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ย ย  ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹

๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:-
09161720046
๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ.
07015870735
๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜

NOTED : karku nemeni a wannan layi 08146292652 domin yanzu baya aiki both whatsapp and call.

# ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ
# ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š &
# ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š
ALHAMDULILLAHI ALA KULLI HALIN
Anan na kawo qarshen BOOK 1 Wand yake a FREE BOOK
Masu buqatan ci-gaba BOOK 2 ๐Ÿ‘‘’YAR SARKI CE๐Ÿ‘‘
Sai subi process da nayi magana ko su mun magana via WhatsApp number na
09161720046

Masu comments wasu bana samun yin reply afuwan abubuwan sai a hankali
Fatan alkairi a gare ku daga uwar batoorl taku

Sai mun haษ—u da ku a book 2 fan’s

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button