Sponsored Links
Hausa Novels

Bad Boys Hausa Novel

Sponsored Links

*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

Bismillahir rahmanir rahim
___________________
001
3.30 Na tsakar dare.
“Salima!
Salima!!
Salima!!!”

Cikin wannan talatainin daren Salima ta jiyo Muryar mijinta Sheikh Al_Miqdad yana kwarara mata kira .
A furgice Salima ta dirko daga kan mashahurin gadonta fari fari tarrr lulluɓe da fararen lausassun zanniwan gado .
Tana haki tayi kichin dinta da gudu ta inda take jiyo muryarsa yana kwarara mata kira ,Duk zaton ta Ya Sheikh ne ya ƙone da ruwan zafi. Ko shocking din lantarki ta kamashi.

Da gudu ta hankaɗa kofar ta shiga kicin ɗin ,tsaye ta ganshi yana tafa hannu yana kaiwa da dawowa Sai kuma ya shafa dogon cikakken gashin gemunsa ya sake rafka salati

“Innalillahi wainna ilaihir rajiunnnn….wohoho ! Uhm uhm….ke duniya ke duniya!!”

Salima ta tsorata matuka gaya don haka a tsorace ta ce “Ya Sheikh ma Asabak?( Me ya faru da kai?)” ta tambayeshi da larabci

Nuna mata dust bin yayi da yatsa ,wannan yasa ta kalli wajen zuba sharan da sauri . Sai kuma tayi turus don bata ga komai ba
“Ya Sheikh manil hadha?” (Menene wannan kenan)

Tsawa ya doka mata da ya saka hanjin cikinta karkaɗawa a tsorace wasu hawayen azaba suka tsilalo mata a ido

“Baƙi_Baƙin me na ke gani a nan?”

Wani sanyayyen ajiyar zuciya tayi kana tasa hannu ta goge ƙwallan tsoron da ya zubo mata

“Ya sheikh Burnt rice ne (Ƙanzo)”

“Mene? Ƙanzo ? Ke kuwa kika zauna kika babbaka mun shinkafa ,a wannan rayuwar da ake ciki? Kinsan yanzun nawa ne tiyan shinkafa a kasuwa? Kinsan fetur yayi tsada kuwa lita 640₦😳amma a haka kika ƙone mun shinkafa duk tulin nan?”

Rausayar da kai tayi cike da ladabi
“Ya Sheikh meye na shouting ,ɗan kaɗan ne fa bai wuce ludayi biyu ba”

Hangame baki yayi yana kallonta cike da mamaki

“Au Salima da so kikayi ki ƙone Kamar plate ɗaya wanda ya isa a baiwa wani magidancin yaci ya ƙoshi?”

Shiru tayi saima ta sunkuyar da kai tana ta salati da addu’ar Allah ya yayyafa ma fitinar nan ruwa a daren nan

“….Ya Salam! Yanzu Ni sai in fita in nemo kudi ,ke da zaki taimake Ni wajen tattalawa amma sai ki babbaka?”
Caɓe fuska tayi da Alamar gundura

“Ya Sheikh Ladainan kharrr sa tasma’una ma aƙul…La dhair lillah….”(Ya Sheikh muna da makota don Allah kayi shiru ,Makota duk zasuji abinda muke cewa ,Plz darene yanzu kowa barci yakeyi….)

Wage Baki yayi yana ihu yana zage glasses ɗin windows ɗin kitchen din

“A ji mana sai me?…sai me? Ina sha nan gida na ne?”

“Sheikh kayi haƙuri kowa yasan jollof rice yana Ƙanzo ba yanda zanyi ”

“Au ke baki da dabarun girki? Meye amfanin abun ƙari da ragin dake jikin gas ɗinki? Ya kamata ,idan kikaga ruwa yayi ƙasa sai ki ta ragewa kita ragewa har ya tsotse ,shikenan fa!!”

“Tom ya Sheikh haka bazai kara faruwa ba ,Isbir lillah (Kayi hakuri don Allah)”

A husace ya wage ƙofar saura ƙiris ya hankaɗe ta sannan ya koma bedroom ɗinsu.

Tsayawa tayi turus tana tunani ,wanda inda sabo yaci ta saba da halin Sheikh kuɗi ne gasunan an tara amma fa baa ci.

A sanyaye ta shigo ɗakin still idonta na rike da barci . Tana shigowa taji yana ƙunƙuni
“Yanzu kana magana kuma sai ace ka cika masifa ,gaskiya ne dai ba’a so mu kuma Inshallah sai mun faɗa”

“Me kuma ya faru?”

“Ji ba fa ,kin fito ɗaki ,kin bar AC a kunne,bazaki iya kashewa ba in kin dawo ki kunna? Wai kinsan nawa ya ja kuwa? ”

“Haba Sheikh naji kana ihun kirana da salati ,na ɗauka ka ƙone ne ko wani matsalan shiyasa nayi gudu naje …”

“Shiru! 🤫 Karki sake fitamun daki baki kashe AC ba ,koda mutum zai mutu ki kashe AC kafin ki fita ,ko kuwa rayuwarsa yana hannunki ne? Me yasa baki ganewa ne ehen ,bawa bai isa ya tunkuɗe ƙaddarar da Allah zai ma wani bawa ba,don haka karki fake da wannan ki jamun asara!”

Cikin gundura tace “To shiknn naji nidai inaso inyi barci” ta wuce kan gado taja bargo” .
Tsaki yaja ya ɗauki remote ɗin Ac en ya kashe ya dawo ya shige bargon Shima.

“Ha’ah🥹Sheikh meye na kashewa kuma?”

“Ina sha sanyi kike ji? Karewa ma gaki a cikin bargo,ki bari in kinajin zafi sai a kunna ,du Allah ku koyi yanda ake tattalin kuɗi ,Ni koda nayi rayuwa ta a Sa’udiyya fiye da shekaru goma ,bana Almubazzaranci ina ganin Ac a kunne nake kashewa har a maktibah(Library) To balle nan nigeria….Don haka in ke Baki tausayina zan fara tausayin kaina !”

****
Ynz Dai kowa yasan Talatainin dare ne.
Ko’ina yayi shiru bakajin kukan komai ,gari yayi Lilis .
Kaso 85% Na talakawa masu fagauniyar neman na kansu ,sun samu natsuwa,ta hanyar yada kafadunsa don warware gajiyar yinin ranar .
A yayin da manyan masu kuɗin duniya suka nitsa cikin meeting tare da manyan masu kuɗi Don haɓɓaka arziƙinsu …Ƴan siyasa sun nitsa cikin tunanin mafitar cigaban Mulkinsu da yanda zasu cigaba da cusa tsoro da kwarjininsu a cikin ƙirajen Talakawansu…,Mugayen Mutane kuma tuni sun nausa wajen niman arziki ta hanyar amfani da dodanni da zubda jini don neman duniya(Cultism) wasu kuma ta hanyar ƙwacen Arzikin Al’umma,ta hanyar amfani da muggan makamai harma da kisa (Arm robbery)…..Kuma a daidai wannan Lokacin ne bayin Allah suka sunkuya kan darduman su cikin tsananin ƙanƙan da kai Don neman biyan buƙatunsu da neman kusanci daga wajen me duka…(ALLAH)

DUNIYA! Zaman ƴan marina kowa da fuskar da ya dosa!!

Yaro ɓata hankalin dare kayi suna ,wannan karin maganar tayi daidai da rayuwar Yarima ABBAD Ɗan Sarki,kuma ɗan takarar GWAMNAN jihar Kaduna a halin yanzu,Daya kasance cikin sujuda Sanye da fari tar ɗin Jallabiya,da hirami da ya lulluɓa a saman kansa ,wannan yasa sam komin ƙwaƙwan mai karatu bai isa ya gano Fuskarsa ba.
Ɗakin yayi tsit banda sanyin Ac dake hura daddaɗan turaren ɗakin babu abinda zai ringa dukan fuskar ka.
Yayi Liiissss a sujudi tamkar ba wannan ARROGANT Prince🤴 ɗin ba ,the Almighty gomna da mutane ke masa inkiya da ZAKI (Lion)

Shekarunsa 34 ,Amma ya shiga cikin manyan masu kuɗin Nigeria ,banda shugabanci ,ya samu Izzah da buwaya da take duk wani talaka dake ƙarƙashin yankinsa,wannan yasa har wasu suke Alaƙantashi da Mugun Yarima😡
Su biyu ne tak ɗiyoyin mai martaba Shi da ƙanwarsa Gimbiya Jasmine .
Kuma duk sun fito ne daga ɗakin uwargidan srki ,Gimbiya mai babbar Ɗaki.

A sanyaye ya ɗago daga sujudan yayi tahiya ya sallame sallah ,kana ya ɗaga hannunsa sama,har zuwa sannan baka iya ganin fuskarsa saboda ƙanƙan da kai

“Ya Allah ka bani Mulki ,Mulki da baka taɓa baiwa wani makamancin sa ba a wannan ƙarnin ,Ya Allah ka bani Sarauta in zama Sarki a lokaci guda in Kuma zama GOMNAN Al’umma,abune da ba’a taɓayi ba ,amma Allah ka nuna musu isuwarka ya Allah!🤲”

Topah🤔Haka zai yu? Zalamar batayi yawa ba? Ga mulki ga sarauta?
Muje zuwa!.

Muje zuwa

 

It’s Oum Aphnan
Karku jirga ,sharen fagen labarin ne dai.
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

002
___________________
Motocine Manya manya baƙaƙe wulun wulun suke giggiftawa da gudu akan kwaltar ,kowanne maƙale da plate number ɗinsa an rubuta Prince 1…Yarima 2…Yarima 3 haka har Yarima 5 ,Iyakan Rubutun da akayi a jikin plate maimakon plate number din kenan ,sai wani tanfatsetsen Farin Mota ƙirar Land Cruiser a tsakiyarsu shikam baida plate number a ta gaba Sai aka kafe ƙatoton Kan Zaki 🦁 Wanda aka Sassaƙashi (Molding) da Zallan Zinare.
Wannan Kambinsa ne dake faɗar ma duk wanda ya gansa Gaba,Basai an faɗa maka wanene ke tafe da tawagarsa ba daka hango walƙiyar kan zakin dake wulwulawa asamar farin motarsa kasan YARIMA ABBAD ne.

Sharara gudu suke tamkar basu shigo titin unguwa da zai sadaka da tangamemen Masarautar ba,wannan yasa duk wani mahalukin dake son tsira da mutuncinsa yake kaucewa .

Haka suka dangana har tsakiyar Fadan Bayin ƙofa na tale gets suna zubewa a wajen har suka shige tsakiyar rungujejen fadar maɗaukaki ,mai ƙunshe da tarin bayi maza da mata cikin uniform iri ɗaya ,Daf da ƙofar ɗakin Mai babbar ɗaki motarsa ta tsaya a yayinda sauran motocin bodyguards ɗinsa suka kwalmaɗa zuwa parking lot.

ATHEELAH budurwar Yarima Abbad ko ince matarsa da ake dab da aure ,fitowar ta kenan cikin kwalliya da fararen sutura na Alfarma ,gefenta surukuwarta ne ,wato mahaifiyar Yarima zata rakata gaban farar motarta da tazo a ciki ,tana ganin motocin yariman sun shigo ,shaukin ta ya karu fara’arta ya kasa ɓuya ta fara washe haƙura kamar wacce akayiwa bushara da Aljannah ,taja ta toge a gefen mamansa tana jiran fitowar Prince daga mota.

Motarshi na tsayawa ,drivernsa da ya kasance Amintaccensa ,ya fito da gudu ya ɗauko jan carpet ya malala tun daga farkon ƙofar motar har gaban ƙofar ɗakin mamansa

Sarkin busa kuwa tuni ya fara busa mabushinsa ,don Ankarar da duk wani mai lunfashi dawowar yarima. Tuni kowa ya soma kamewa a inda yake gwuiwoyinsa a ƙasa ,wannan Dokan yarima ne ko kana kan toilet ne yazo waje dole ka sunkuya ka dinga masa kirari daga inda kake, har sai yakai inda zai kai ya zauna sannan kowa zai kama gabansa .

Ƙiftawa da bissmillah kowani mai numfashi na gidan ka ganshi hululu a ƙasa ana jiran fitowar Yarima… Sarkin Busa yana ganin yarima ya sawo ƙafa ya tsaya akan jar carpet din digrigir ,ya ruga da gudu yaje ya sunkuya yana zuba masa kirari .

“Allah yaja da ran yariman dudduniya ,ɗan sarki kake jikan sarki takawan ka lafiya gwamnan gobe da ikon mai duka”

Shaƙan wani iska mai kauri yayi tamkar Oxygen ɗinsa ne ya siya a karti ,kana ya ɗage kai yana kallon kowani bil’adama Dake rusune a lungu da saƙo na gidan ,yanajin kansa na sake gingiringin ,babu wanda yake a tsaye akan ƙafafunsa daga mamansa ,sai ATHEELAH ,Budurwarsa.

Sarkin Magana na ƙare zuba kirarinsa ,sauran ɗaukacin bayin gidan suka fara rigerigen gaishesa murya a tare da alamu ma sun hardace kirarin da aka saba yin masa tamkar National Anthem

Yanda suke Zabga masa kirari yasa mamansa ,budurwarsa dashi kansa ɗan murmusawa kana ya fara Takowa cike da ƙasaita .

A guje ATHEELAH ta taho inda yake tana buɗe hannu alamun zata rungume shine.

Da sauri ya ɗaga mata er matsakaicin kambin girmansa mai kwalliyar gold. Wannan ya sata ja ta tsaya
“Keeee!🙄”

Ya doka mata wani wawan tsawa da ya sa hanjin cikinta hautsinawa ,taja burki ta tsaya
Cikin Muryar ɗagawa da fizgar rai ya soma mata magana
“Me ya hanaki rissinawa ki gaisheni kamar saura?…..

Das gabanta ya fadi ,bai duba halin da take ciki ba ya cigaba da cewa

“Anya kina da tarbiyya….? Anya ke cikakkiyar ɗiyar Ahalinku ce kuwa?”

Rassss ,ƙirjinta ya cigaba da bugawa ,a furgice ta ɗago ido tana kallonsa

“Anya ba Alamar fitsara a ƙwarar idonki?..” da gudu ta rausayar da ƙwarar idon ta ƙasa

Daka mata tsawa tayi wanda yafi na farko tada hankali

“Bani Amsa!!!!”
Jikinta rawa ya fara yi ,kar kar kar .
Da sauri mai babbar Ɗaki ta kwatse shi amma cikin laushin murya.

“Haba Yarima Take it easy ,matarka ce fa da zaka aura”

“Wife to be You said mama,she’s yet tobe ” (Matar da zan aura kikace mama amma ba Matana bace a yanzu)

Dawo da kallonsa yayi kan ATHEELAH
“Ke kuma ,zoki rissina a gabana ki sumbaci yatsotsin ƙafana”

Ba ATHEELAH ba ,harta bayin gidan saida suka firgita ,amma kawai sai mai babbar ɗaki ta hankaɗe kafada irin ko a jikina ɗin nan

Tana ji tana gani ta matsa gabansa ta sunkuya ta ɗaura kyawawan tafukan hannunta a ƙasa ,ta kai laɓɓanta saman rufaffen takalminsa sau ciki ,ta yi kissing takalmin nasa .

Sautin kiss dinta na dokan kunnen sa ya saki wani ajiyar rai yaja numfashi sama gami da miƙar da kansa ya kalli sararin samaniya kana ya kalli ƙasan inda take turmushe ta kasa ɗagowa saboda yanda tana kissing takalmin wani kuka mai ciwo ya turniƙe mata maƙoshi .

Tsawa ya daka mata irin na rainaswa da wawantarwa

“Tashi ki bamu waje ….sha….sha…..sha!!”

Haka kikaji sautin muryarsa a yayin zaginta da shashasha yana amsa kuwwa a ilahirin gidan…..lallai ran en maza ya ɓaci.

Da gudu ta mike ta falla da gudu wajen motarta ta buɗe motar ta shige ta zauna ta daura kanta akan kambin motar ta goce da kuka.

Tana barin gabansa ya wani washe baki kamar bai taɓa fushi ba a duniya,ya buɗe hannunsa ya taka ya rungume mamansa

“Oyoyo my love Na sameku lpy”

“Lafiya lau Yarima na,Mu shiga daga ciki” suka rankaya ɗaki.
Saida suka bace sannan kowa ya mike ,masu mota suka shiga suka mata key ,itama sai sannan ta kunna motarta ta fice a karce ,tana jin ranta kamar zai tsalle ya fice waje.

 

*_BAD BOYS_*

Na…
Oum Aphnan🌸

Tsokaci
Idan kiɗin ya sauya rawar ma dole ta sauya,Now we’re talking about House wives😍Kowa na cewa matan aure sunfi en mata baɗala!! Wai haka ne?? Amma Ni oum Aphnan nace Life style Matters.

Hello Guys it’s me Again Oum Aphnan ,your amazing writer da ta saba fiddo maku da hazikan books ɗin ta masu tsayawa a zuciya I’m here with New Legitimately good Erotic Novel ,that I know you must read!!!!

A wannan Labarin na fiddo muku zafafan Jarumai Irinsu…
*NASEEBA* Ta kasance Uwar Adashe, cikakkiyar matan Gida,Ƙazamiya ce ita ,bata kula da gidanta bare mijinta ,Amma fa Vendor ce,business woman awwwn😃🤌 Akwai tarin barkwanci a Episode ɗin NASEEBAH da mijinta…Yaya tafiyar zata kasance ne?Gsky ina don scene dinki 🥰

Next Episode will be on
*NURSE KHAIREE* Kyakyawar Budurwa ma’aikaciyar Gwamnati,very smart hard working Young metron,Dake aiki ƙarƙashin Arrogant Neurosurgeon Doctor (Likitar ƙwaƙwalwa)wata wainar ake soyawa? Allah yasa kowa yasan rikicin Doctors/Nurses wato clinical bias🤦‍♀️🙆‍♀️Hmmm ,Muje zuwa.

Duka dai a cikin littafin BAD BOYS zamuji Episode ɗin Saleemah…Tantantantan *SAYYADA SALEEMA🤣* Ke daga jin sunan kinsan akwai ƙura.
Matar Sheikh ne ,Ƙasurgumin malami da yayi shura a Nigeria ya tara tarin dukiya ,duk shekara yana aika tarin Al’ummah Saudiyya aikin Umrah da Hajj. Duk wani taron manyan malamai da zaayi Yaa Sheikh sune kan gaba….amma fa ya Sheikh mugune🤔🤪 Akwai kulle baya barin fita unguwa ,ba…ba…ba yayi yawa a gidan nan? Mai zai faru da sayyada saleemah?😁da take zargin mijinta da aikin riya( Badon Allah ba sai don mutane su yabeshi?)

Plz A gyara zama a karkaɗe zani,Littafine mai dogon zango ,ƙawayena ,Hajiyoyina Ko kina missing littafina Karki yarda baki karanta Littafin nan ba,akwai cakwakiya ,Nishadi da madarar soyayya a ciki….and above all Oza room part😉awwwwn bara in rage murya Littafin matan aurene ,Na kusa ɗakin Oga

Zaki iya biyan kudin littafinki ta ɗaya daga cikin wannan Hanyoyin
FCMB BANK
7782217014
MOHAMMED HASSANA

KO KATIN MTN
TA WANNAN NUMBER
09065990265

Littafi Cikin sassauƙar Farashi
Regular 500₦
VIP 1000₦
SPECIAL ₦2000

Don’t Forget Oum Aphnan ɗinku ce da ta Kawo maku Littatafan ta kamar

GIDAN DAƊI
YARON GIDANA
HARIJI
JARABABBEN NAMIJI
QASAITATTUN MATA
INDO MAƘATA
AKAN DADIRONA
BARIKI GADONA
RAMUWAR GAYYA
LAYLERH
BAGIDAJIYA
BANANA ISLAND
SUGAR MUMMIES
GWAURO
ABU UKU 🤫

Mai wa’innan Littafan ne dai da sauran ma wanda ban fada ba,zata dawo maku da Wannan sabon Littafin mai suna *BAD BOYS*….Hajiya karki sake ayi tafiyar babu ke ,Rush and be the first to Grab your copy
Thnk you all🤍

 

Oum Aphnan
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

003
___________________
Sayyadah
Washekari da sassafe kafin Salima ta farka daga barci ma har Ya Sheikh ya dangana da dinning ,Fridge din Dake gefe ya fara buɗe wa ,cikin bin ƙwaƙwafi yake ƙirga bottled water ɗin da sukayi saura da sauran drinks ɗin.
Ruwa biyu ne drinks biyar .Kenan bata taɓa ba yasa daya tasha daya . Jan kujera yayi ya zauna akan dinning din in readiness ya haɗa tea ya fita abinsa. Sai dai me yana saka hannunsa a set boundary ya Zaro tingin slice bread a cikin leda .

Salati ya doka ,daidai Sayyada Salima ta fito tana murtsuke ido ,da ƙatoton slippers dinta da take yawo dashi a ɗaki,da nylon Night dress dinta ƙirjinta ba bras Nipple ɗin kan Nonuwanta manya manyan sun tutturo ta jikin rigar barcin mai tsantsi ,Nonuwan da suka fi wata ba’a ko latsa su ba ,saboda maisu baisan darajar su ba😊,kaidai kana kallonta kasan yanzu ta farka daga barci Bayan ta koma sallar asuba . Tana juyo ihunsa ta sakko steps ɗin da gudu tana haɗa matakala bibbiyu.

Meke faruwa ya Sheikh?”

Nuna mata ledan bread din yayi sannan ya ɗaura da cewa

“Waya cinye wannan bread din? Jiya naci uku kinci uku ,shekaranjiya naci uku kinci uku ba shabiyu ba kenan…? Ya kamata ace saura breadin Nan yanka 8 ne ,amma yanzu saura uku a leda waye ya cinye duk tulin bread din nan? Munyi baƙine? ” Girgiza masa kai tayi ,ta ja ta toge a saman matakalar ba tare da ta sakko ba.

“Tirƙashi!!! Salimaaaa! Kinsan kuwa yanda bread yayi tsada a kasuwa? Dubu ɗaya fa kenan wannan ƙunshin bread ɗin”

Miƙa tayi ta saki hamma,ta maida hannu ta rufe bakinta tana rumtse ido🥱Daga nan kuma ta ɗaura da salatin safiya ,Yau kuma da rikicin breadi muka karya? To Allah ka bamu yini lapiya….

“Salima dake nike magana”
Turo baki tayi cikin gundura
“Ya Sheikh a hakaza Huwa…? Ladaina hazal khubz ƙaɗɗan…..”
(Ya sheikh shikenan bread ɗin? Dama fa shikenan bread din da muke dashi) ta bashi amsa a gajiye tana lullumshe ido na mai alamun barci. Bakinta yayi tsiriri a sama kamar zata fashe da kuka

Girgiɗa kai yayi
“Ɗan maganar nan da nayi makine fuskarki ya sauya? In ban fada maki gaskiya ba ta yaya zaki gyara? Mafi mishkila sa Aakula hum jami’an”
(Ba matsala ,sai kuma ina cinye wannan sauran ba….Tunda ke kin rigada kinci maki)

Shiru tayi kawai ta saki baki galala tana kallonsa ,har ya shige daki ya rufe ƙofa,girgiza kai tayi kawai ta koma ɗaki.

An hour Later.

“Salimaaa
Salimaaaaa!”

Rumtse Ido tayi ta dirko daga kan gado ta fice tsakar gidan da gudu

“Na’am ya Sheikh ” A ranta kuwa tana cewa kaf Makota ba wanda bai san suna na ba ,saboda azaban shan kira da nikeyi kullum.

A bakin motar sa mercedz Benz Baki wuluk sai sheƙi take ,ta ganshi yasha babbar rigar farar shadda gezna sai ƙamshi yakeyi kansa ya murza jan Dara ,yatsun hannunsa biyu manyan Azurfa masu asalin kyau da tsada.

“Gani Ya sheikh”

“Meye haka naga baki shirya ba?”

Duddulo idanuwa tayi tana kallonsa “Ina zanje?”
“Yau ba kince zakije Kasuwa suyo cefane ba?”

Turo baki tayi tana diddirje ƙafa a ƙasa

“To ai yanzu yayi sassafe 🥹Kuma ma en kasuwar basu fito ba”
Yanda ta shagwargwaɓe masa fuska tana motsa jiki dukiyar ƙirjinta suna tsalle romantically ,shi ya sashi jin wani yarrr kamar an watsa masa ruwan sanyi ,a take tsikar jikinsa ya tashi yaji maransa na cika da ruwa .hadiyar miyau yayi da kyar .
Bai san sanda muryarsa tayi ƙasa ƙasa ba ya koma rarrashinta

“Ke ,waya gaya maki? Da sassafe in akaje Kasuwa kaya sunfi arha ,kuma yanzu yanda zanje Muhadhara (Wajen wa’azi) din nan ba ta kasuwa zan wuce ba, kinga sai in ajiye ki a hanya ….shikenan 🤗 An ririta an samu kudin motarki da in ke kadaice za ayi asaranshi ,kiyi amfani da hankali mana🧏‍♂️ Ya hurrul ainiyy😉😃”

Zunkuɗo baki gaba ta daɗa yi “Ni dai gaskiya A’ah in haka kake ji ma ,Kawai ka siya mun mota mana sai ka cika mun tankin mota na da mai ,duk inda zanje saidai in tuƙa abuna in tafi”

Zuwuuuuuiyttttt!
Yaji gabadaya feelings din s*ex din da yakeji towards her ya gudu ,sam ya nema sha’awar ya rasa ,wani tashin hankali yaji tamkar ta watsa masa ruwan zafi . A hautsine yace

“In siya maki me? ….Mota?”

Gyada masa kai tayi
“Eh😞😒Sai ka ringa cika mun da Mai duk sati ko….?”

“…A wannan tsadan fetur ɗin? Lallai to yi zamanki kinji fasa zuwa cefanen Ni sai na dawo…..hen hennnn Mota! Wato kin tarfa ma mota na ido motar da sai in hauta shekara shabiyar ina ririta abata ,shine kike so saboda na aureki sarauniyar kyawawa in ƙaro wata motar …hmmm jeki barci kinji ” ya zura da gudu cikin mota har yana tuntuɓe ,ya mata key ya ɗebeta da gudu daga cikin rumfar adana motocin ,sai sumbatu yakeyi.
,saura ƙiris ya bigeta ,aikuwa da gudu ta haye saman wajen flowers ɗin da sukayi wa gidan ƙawanya ,gamida dafe ƙirji tana salati.

****
10.53am
Lili ta shigo gidan kyakyawar budurwa classic ajin ƙarshe,Ajinsu ɗaya da Salima sanda suke jami’a kafin ya Sheikh yayi kutse a rayuwar Salima ,ya tugeta a makarantar ya maida ita cikakkiyar matar gida .
Tunda ta sako tsikareren takalminta cikin falon ta tsaya tana kallon Salima da har ya zuwa wannan lokacin take fama cikin kayan barci ,ta taƙarƙare sai mopping takeyi tana dusting din kayan kallo da su AC. Sam Salima bata san ma da shigowar ta ba ,da ka ganta kaga firgitacciya tsabagen aikin gida .

“Babe🥰”
Lili ta kira Salima da ƙarfi .

A guje ta waigo tana nishi .sai kuma ta washe mata baki .

“Laaaa Ƙawata kece a gidana? Yau wata rana ,kai naji dadin ganinki”

Caɓe baki tayi
“Haba Now slay ji yanda kika koma ,ji breast dinki ,wainnan kyawawan nonuwan da suke firgita mu mu mata ma bare mazaba ji yanda kika sake su a riga ….oya now kalle Ni….” ta rike Kwankwaso tana jujjuya mata kanta
,ta sha ado cikin fitted gown ta matse tummy enta ta saka hip pant ta fito well fitted da ita sai zuba ƙamshi take yatsunta na sheƙin Golds ,ta jera braces a haƙoranta sai hasken fararen danjan haƙoran keyi . Cif cif da ita kalan matan da maza ke ribibi.

Jinjina kai sayyada Salima tayi gamida rausayar da kai , reluctantly

“Hmm a hakadha ain’t” (hmmm kece haka?)

Kwatseta tayi da sauri da shegantaka
“Ahayye nanaye….ayyururiiiiii Matar ustaz ,Salima wato yanzu da larabci ma kike magana? To Ni bana jin larabci ,in ba Turanci ba to muyi Hausan mu”

Kai hannu tayi ta kamo hannunta “Come on kawata zo ki zauna in karasa aiki ya Sheikh zai dawo yin wankan jumu’a ya tafi masallaci nan da 12pm ,kar yazo yaga gida ba kintsi.
Bin breast dinta tayi da ido warrr Kamar mayyah ,tana juya baya ta bi manyan ɗuwaiwukanta da ido ,a sanyaye ta hadiye miyau

Oh Gosh😱Kaya iya kaya… Ta fadi a ranta Amma a sarari sai cewa tayi

“Slay queen ,kin daddage dai zaki mana asarar resources a wajen nan ,meye amfanin kudin mijinki ,da bazai iya ajiye maki er aiki ba ,sai dai kiyi ta wahala koɗan injin wankin nan ma baki dashi ,gaskiya da sauyin laleh”

Taɓa baki tayi “To ya zanyi ” ta dangana ga firinji ta ɗauko bottled water guda daya da drink daya tazo ta ajiye mata a gaba ƙirjinta na dukan talatin talatin ,dan dai yau tasana akwai rikici jajazur.

Lili wacce tabi breast dinta da ido kamar zata fada cikin rigar sai da ta kira sunan ta da sauri ta zabura gamida gyara zama
“Uhm uhm kinga kwashe kayanki kar inja maki bala’i ,yazo yace kin bani lemu na sha”

“No haba duk maƙonsa ai baikai nan ba ”

“Haba slay nasan mijinki ba tun sanɗa yake dating dinki nakuma ga zamanku a ynz….Hajiya lokaci yayi da zaki cakare ki ƙwaci encinki ,kici gayu ki wandaƙa da arziki badai kinyi auren ba ? Fine ? Saura return back ki zama big Hajiya ,kiyi flexing din da sanda kike budurwa ma bakiyi ba kuma kinsan Allah ba wanda zai zageki amma zama a haka…..🤨😞No…No….No… Komu ƙananun zawrawa (Budur_Bazar) Cin duniyar mu muke da tsinke babu kwaɓo ba zagi bare ke matar aure in kuma Ƙyaleshi zakiyi ,to tabbas zai kasheki a tsaye…..”

Jikinta sanyi yayi ta dawo gefenta ta zauna
“Lili ya kike so inyi? Ni kaina balai ya isheni ,rabonda inyi lalle tun ina amarya ,wai rannan Ni matar abokinsa take zagi a gabansa da abokansa da duk mun hadu ,wai Ya Sheikh matarka duk ta sukurkuce haba don Allah jibeki?….gsky in bazaki ringa gyara da gayu ba ,zamu kawo sabuwa,don dai abun gyaran nan akwai su Allah ya rufa mana asiri bazaki ringa ja mana zagi ba….kiji fa🥹😢wlh saida nayi kuka da na dawo gida ,saima dayan abokinsa ne yayi ma matar kaca kaca,shi da yake yasan maƙon Ya Sheikh ”

“Tafdi ,Iyeeeeeh ,abunda ban yarda dashi kenan rainin Sa’a ,ai ko baki mike kin saita kanki don Allah ba kya cakare don gudun rainin Sa’a”

“Ni kina ta mun jirwaye mai kamar wanka yimun dallah_dallah….”

Miƙewa lili tayi taje gaban window ta zuge glass da labulen ta shiga leƙe leƙe

“Ke don Allah ba kowa ki maganar ki”

“Abun ne na en hannu ne amma kema dole wannan karon ki amince da tayin mu ,in wancan mun ɗaga maki ƙafa baki san test din Abar 🍌bane ai yanzu kin santa”

Murmushi tayi mai ciwo
“Wallahi indai wai in Amsa kudi a Hannunsa ta hanyar se*x ne to bazai bani ba….ke mukan fi wata bai kama hannu na ba fa”

“Dallah Ni na wuce babin Sheikh ,ki watsa zancen Sheikh a shara so nike ki zama independent ,ki kudance cikin ƙanƙanin lokaci da Albarkatun da Ubangiji ya baki…sai kinga ya dawo yana maki biyayya ….mtsewwww munsan irinsu fa”

Ta yaya kenan?”

Hannunta takai kan ass dinta “Da wainnan ,ki rantse da Allah bakya jin sha’awa????”

 

Oum Aphnan
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

004
___________________
Sayyadah

Duk yanda Lili taso ribatan Sayyadah Salima inaaaa ,Addini ya ratsata😆😆 Haka nan ta kyale ta da zata tafi ta ajiye mata complementary card ɗin ta
“Ga card ɗina nan duk ranar da kika tambayi ya Sheikh din naki zaki iya zuwa plaza ɗina ,in sa a maki lalle da wankin gashi don kanki ma kamar tashi yakeyi ,Great House wife!….So Also Idan shawarata sun samu masauki ,akwai manyan hajiyoyi da suke jiran mata irin ki da zan hadaki da su ,idan Ƙosassun maza ne masu kudi suma akwaisu ,ya isheki aya dai dani , a account ɗina ina da tsabar kudi sama da miliyan 100 ,Me ya bani in ba zawarcin ba ,ai Ni zawarci ya gama mun komai ,ku kuma matan gida a cigaba da gashi na baki shekara biyu ,in Baki fito a leman aure kin tara arzikin ki cikin rufin asiri ba ,ya koreki gidan babanki in ya ƙare kwanɗe albarkatun jikinki ,daganan kya biyo layinmu na zawrawa ,sai anjima ba ba kifa Ni ke maki sorry dear”

Ta doki cinyoyinta ta sungumi hand bag ɗin ta ta ferfesa turare masu mahaukan ƙamshi ta sa kai ,ta fice ta barta da sakakken baki.

Washekari
11.30am
Salima ta ɗan yi wankanta ta shafa hoda ta zo ɗakin barcinsu ta zauna ta zura dogon hijabinta yasha squeezing tana jiran Ya Sheikh ya fito wanka.

Minti biyar bayan sai gashi ya fito yana raira wakar ƙasidah
“Maula ya salli wa sallim da’iman Abadan……” sai kuma ya dakata da wakar larabcin yana kallon sayyada da hijabi

“Ran Uwargida ta ya daɗe ,Sallan Walha kikayi ne na ganki da hijabi?” Turɓune fuska tayi a shagwaɓe tace

“Zanje kitso ne Nurrey kudin mota”

Zaro ido yayi kamar ta zagi Ubanshi.

“Me yasa😳?”

Cikin mamaki tace “Me yasa?…Gyaran gashi na fa Love”

“Eh mana me yasa zaki gyara gashin wayace maki baki da kyau a hakan ?….kinga ke fa matata ce ,kuma Ni a hakan kullum ƙara tsatso kyau kike a idona ,me ye naki na damuwa? Wa kike son burgewa? Indai nine nafi sonki a hakan”

Dama fuska tayi saura ƙiris tayi kuka ,kawai saima ta fara sosa kai

“Ya Sheikh ba wanda nike son in burge saidai kaina yana mun kamar da ƙwarƙwata fa ,ƙaiƙayi kullum bana iya barci”

“MashaAllah,Karki ji kin damu,ina baba marka da ta rike Ni sanda ina yaro?….” gyada masa kai tayi irin tana sauraronsa din nan

“To ai asalin sana’arka kitso ne ,lokacin nan har kitson zare na iya ,da duk sirrin dabarun gyaran gashi….hum hum Kinga hannun nan nawa da kike gani? To ɗan baiwa ne…

Abunda kawai zan samo shine Oga fiya_fiya ,in ɗan tsiyaya maki kaɗan a kai ,Daga zaran na goggoga maki….fiyauuuun duk ƙwarƙwatan zasu mutu ,kinga sai in zauna in rangaɗa maki kitso ,in kika ga nayi maki kitso tsaf ,sai kin ƙara son wannan mijin naki I bet you….Domin asalin kyawunki ne da ba kowa ya sani ba zai fito”

Turus tayi tana kallonsa kamar wawiya

Shima sai ya saki baki yana kallonta
“Sai yana mun kamar baki yarda ba ko? Zo nan zo ki zauna in gyara maki ki gani”

Cikin dauriya ,ta hadiye kukan da ya taso mata a maƙoshi ,kana tace “Kawai ka bani Oga fiya_fiyan ,insha in mutu”

“Lafiyan ki ƙalau…😱” A take ya goce da jero mata aya yina kawo mata tafseeransu da kai .
Tiskewa da kuka tayi ,ta mike ta fice ɗakin da gudu. Ta barshi nan cikin mamaki .

Tana shiga ɗaki ta kulle kanta ta dauki waya ta kira Lili ,Lili na ganin kiranta daidai tayi pillow da cinyar Aiman ,ta wani fashe da dariya

A tsorace yace “Whatsupp?”
“Will gist you later bebes😘umuuuoh” ta wulla masa kiss a kumatu . Sannan ta ɗauki wayar “Hello Ƴan matan Sheikh yane?”

Rushe mata da kuka tayi .
“Lili Sheikh zai kasheni da baƙin ciki ,ina jin kamar in bi shawarar ki tsoron Allah na tasiri a zuciya ta”

Ɗaure fuska tayi “To meye na kirana a waya ,ki cigaba da rayuwar auren ki mana ,ko mu tsoron ki mukeyi ba tsoron Allah ba” kafin ta bata amsa ta kashe wayar tana haki .

Aiman ɗaura bakinsa yayi a kunnenta yai blowing mata iska “Easy babes ok? Kinsan ke fa kyakyawa ce kuma fushi baya maki kyau ,come come zokisha madaranki Mai garɗi na fasa maki Rowan yau ” yayi magana yana zipping ɗin zip din wandon jeans ɗin sa ya saƙa hannu ya fiddo da 🍌 abarsa.

Jan ajiyar numfashi tayi ta kai hannu tana shafawa a hankali…tana cake 🍌abunsa da Ido ,itadai a duniya tana son Aiman Amma ynzu har yangan Bata abun dadinsa yake .

Wanene Lili ?
Wanene Aiman?

Lili da Aiman Ƴan gida ɗaya ne babansu ɗaya mama kowa da nashi wato dai kishiyoyine iyayensu

Lili itace Babba ,ta baiwa Aiman shekaru uku ,yanzu haka shekaran lili 31 a yayin da Aiman yake da shekaru 28 .

Gidansu Lili Gidan en boko ne ,tsantsa kowa gashin kansa yake ci ,suna da kuɗi daidai su ,idan safe yayi baban zai fice aiki yana aiki da refinery ,maman Lili Likitace har tana da asibiti zata fice Asibiti abunta ,yayin da maman Aiman take Lawya zata fice kotu ko Office Abinta.

Su kuma lili da Aiman Driver ya kaisu makaranta ,lokacin da suka gama sekandire sai kowa ya raba jami’a Aiman ya tafi NDA yana karatun Soja ita kuma ta tsaya a Kadsu tana karantan Nursing Science.

Ta fara karatunta ba dadewa ta samu tayi aure da lecturer dinsu ,Saidai bayan wata shida ta dako yaji sunyi faɗa da miji ya zagi ubanta wai basu bata tarbiyya ba ,shine itama ta zagi ubansa nan ya zaneta tayi yaji.
Aikuwa tana dawowa gida babanta yayi zuciya kishiyar mamanta dama Lauya ce ta shigar da kara kotu ,miji na ganin an harraƙo masa ana so a tatike arzikinsa saboda er gwal aikuwa ya saketa ya huta…..

Chilling💃
Tunda Aka sake ta sai ƙara’i sabuwa fil. Ta fara tsula tsiyanta .

Rannan tana zaune a gida wajen ƙarfe 9 na safe ita kaɗai ne iyayen su sun tafi aiki ,yunwan safe ya azalzalo ta ranar Aiman ya samu hutu daga NDA ya dawo gida da kwanan biyu, yana can ɗakinsa ya na barci

Lili ta shige kicin tana dafuwar vegetable couscous mai hanta da kayan lambu ,a gefe guda tana haɗa drink din kwakwa da madara.

Ƙamshin girki ne ya fara buso ma Aiman yana kwance yai zumbur ya mike a ransa yace wancan shegiyar ke girki kuma yaseen sai naci saidai muyi dambe dama mun saba…..

_*Me zai hwaruuuu😘* Se***xxxxy *En mata a bamu waje matan aure a matso kusa ,wacce bata da miji Allah ya bata miji ki shigo halarar asha shagali dake but for now karki cigaba da karanta ƙasa*_

Aiman yana danna kansa cikin kicin din ya hango ta sanye da gajeran siket irin mai rawa din nan er guntu da kaɗan ta gota cinya cinyoyinta sun cike sunyi tsantsan ga ɗuw*aiwukanta tumbul tumbul a tsakiyar hips ,sun baje sunyi cif cif ,zas kyau .

Ta ɗaura er karamar vest Mai sharara ba braziya sai no*nuwanta riƙa riƙa a tsaitsaye sun tokaro riga tsinin Nip*ples ɗin kan no*non sun tokaro rigar har ana ganin turuwan dark pigmented areola ɗin breast dinta

Tana dicing carrots a chopping board tana karkaɗa jiki tana shan music ta daura makeken headphone tun daga saman kanta ta liƙe kunnuwanta.

Aiman shafa maransa yayi a hankali wanda 🍌 take tsaye ƙiƙam dama tun da ya tashi a barci ,matsowa ya dinga yi a hankali har ya isa bayanta ,ya kai hannu zai cusa cikin skirt dinta kawai sai tsoro ya shigesa ya zare hannunsa a hankali ,ya maida cikin wandonsa yana shafa jelarsa daga sama zuwa ƙasa tana ƙara tauri ,idonsa ƙyam a kan duwai*wukanta ,zare hannu ya sake yi Yana son taɓa saida ya saka hannunsa cikin skirt din Yana ƙokarin laluben ɗuwa*wunta sai ta ɗan gusa ta ajiye carrot ɗin da ta gama gyara shi ta ɗauko cabbage Kuma ta dawo position dinta tana cigaba da miming wakarta.

Miƙa 🍌tayi sai gashi ya ɓallo ta jikin zif ɗin wandonsa tayo waje ,tana tsalle kar…kar…kar…..
Wani farin Ruwa yana bin bakin 🍌 hannu yasa Yana shafe ruwan yana game shi da bakin Di*ck din

Cokalinta ne ya fadi ƙasa ta duƙa da sauri zata ɗauka kawai skirt din ya kwashe sai ga ɗu*wawu ɓututun ɓututun tsakiyarsu jar Du*ri tayi ma bu*ran Aiman ƙuri da ido.

Full Aiman yaji buransa tayi ta miƙe ƙiƙam kamar icce ,a take yaji kamar zai tsillo fitsari a tsaye.

Ba shiri ya matsa inda take ya cafki kan bur*ansa ya lailaya ya Tara fargaban ƙirjinsa ya watsar ,kawai ya ɗan durƙusa daidai kwankwasonta bur*ansa na daidai kan ɗuwa*wun ta ya danna da sauri

Wani flashing Lili taji A kan tsakar gin*din ta ,da wani abu very hard Mai kama da kac*iyar maza waigawa tayi niyyar yi kawai sai taji namiji yayi mata rumfa a baya ba damar waige ,kafin tayi yunkurin magana taji jijiyar sa na lumewa cikin pup*psy dinta wannan ya sata gantsarewa ta saki Nishin daɗi “Washhhh daɗiiii ….A furgice kuma tace ,Wai waye?”

Bakinsa na rawa yace “Sis nine….Aiman ɗinki”

 

 

Oum Aphnan✍🏽
09065990265

Actors ne kala kala fa a labarin nan ,yanzu dai ga *Aiman* ya fito karku manta sunan labarin *Bad boys* kunsan lallai kam gayu sun taru a labarin nan……….ku muje zuwa 🤗
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

005
___________________
11am
Sayyadah juyi take a gado amma ta kasa runtsawa ,in tayi ,tayi sai ta waiga ta kalli ya Sheikh yana shararan barcinsa Zero tension .
Damuwa ne taji yana ƙoƙarin kasheta ,ta mika hannu ta dafa kafaɗarsa tana murza tsokar kafaɗarsa a hankali .
A cikin barci yaji ana shafa masa baya wannan ya sashi jan Numfashi
“Hummmmmmm” A sanyaye ta kira sunan shi
“Zaujiyy?”(Mijina?)
Cikin magagin barci ya amsa ta da
“Hu’wummm”
“Ka tashi inaso muyi magana”
“Fi hazal Lail?” (Cikin wannan daren?)
“Uhm” Ta bashi amsa a taƙaice. Muskutawa yayi ya saita kansa yana kallon silin ,Amma still ya kulle idanuwarsa saboda bayason ya buɗe barcin ya gudu.
Gyara kwanciyar ta tayi sosai tana kallonsa
“Mijina kasan dai yanayin tsarin tattalin Arzikin kasar nan yayi tsanani sosai… Kuma ina sane da irin ɗawainiyar da kakeyi da mu ,ba abu mai sauki bane ba…” da sauri ya amsa da “Ahhhannnnn”

Bata saurara ba ta cigaba da maganar ta
“To na zauna nayi nazari ,tunda dai Ni Nurse ce ,kuma dama can na fara aiki ,me zai hana in koma aiki ,shikenan sai mu raba nauyaye_nauyayen gidan ,in biya kudin Nepa ka biya kudin wuta….”

Ai tunda ta fara magana ya buɗe idanuwarsa tarmazazan yana kallonta ,tun tuni barcin sun gudu a idanuwarsa
Don haka tana kare maganarta ya tashi zaune yana zare mata ido kamar zai rufeta da duka.

“Ke..ke…tsaya tsaya kika ce me?”

Cikin fargaba tana kallonsa a ido a ido tace “Zan koma aiki na”

“Lahaula…walaƙuwwahh…illabillah..” yaja salati yana lanƙwashe harshe irin na malumman nan da suka ƙoshi da larabci.
Nuna kansa yayi da yatsa

“Me kike nufi? So kike ki nuna ma duniya,Babban shekhi kamar Ni na gaza daukan nauyin gida na ,na bar mata na tayi aiki?

“…aah ,aah wlh ba haka nike nufi ba”

“Ohk Salima to me kike nufi?”

“Kawai gajiya nike da zaman gidan safe ,rana har dare ina single direction,akwai gajiya….sai in jini tamkar matacciya bansan abunda duniya ke ciki ba ,ba wani new update”

“awhooo ,hajiya yanzu kikayi magana,wato so kike in barki ki shiga Social media ,Baki tiktok baki wazaf(whatsapp) daga karshe sai ace Sheikh ya kashe matarsa da yunwa da kulle ko? Ki zauna a gida ki zama cikakkiyar matar gida shine matsala? Salima na fara gajiya da fitinarki ,enaf is enaf (Enough😂)

“Aah kaga kar ka juya mun magana kaima kasan ba haka nike nufi ba”

Tagumi ya rafka kamar wanda ta gaya masa mutuwar tsohuwarsa “Wohoho wai a gidan shehi ne ake zancen fita aiki….” Sai kuma ya zaburo mata yina duddulo mata ido

“Wato so kike ki ringa fita kina gogayya da maza kafada da kafada ….yanzu ba maganar kai ya ɗauki ƙafa ,aah Ni kan gidane kema kan gidane wuyarki ta isa yanka …. subhanahi Allah ka tsinewa baturen da ya kawo mana boko yaja duk matan mu sun daina mana biyayya sai fitsara…….to bari kiji Abu uku suka bani matsayin da nike kai a yanzu ,1. Allah na 2.karatu 3. Uwata da ta zauna a gida dafa’an ta bani tarbiyya …. sakamakon haka na soke fita aiki…” ya juya yaja bargo ,minti kadan ya fara jan numfashi abunsa.

***
Lili
Wani bahagon numfashi ta saki ta rungume saman kitchen carbinet din da take tsaye tana jin jijiyarsa na gogar jikinta

“Awwwwn🥹Aiman ashe kana jin abunda nakeji a kanka tuntuni ka barmu muna cutar kanmu?”

Daddagewa yayi ya luma 🍌a kogon ramin tsuli*yarta nan ta saki wani mahaukacin nishi ,shikam cikin cizawan baki da haƙori yace “I’m soldier ,Koda yaushe ina bukatar mace next to me ,ki daure ki zama matata anty liliiiiii ahhhhhh gindiiihhhh da daɗiiii lillliiiiitahhhh”

Langaɓewa Lili tayi akan kafaɗarsa tana jin wani shocking na hawa mata kafa yana tahowa har kwanya
A take ta fara rawaitawa a ranta
Wai dama haka gindin ƴan shilan Mazan nan sababbin tasowar balaga yake da daɗi? Sirit dashi kamar allura sai garɗi😋

Bata ankaraba kawai sai ji tayi ya fara bugata da karfin gaske yana zura mata bur*ansa yana zarewa kamar ya samu doki

Ihu ta shiga zunbuɗawa “Wallahi na yarda kaine mijin nine matan ,zan sallama maka Gin*dina 2….4….7 zumanahhhhhh”

 

 

Oum Aphnan😂
09065990265

You guys should manage and wait for next episode🥰
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

006
___________________
“Salima..?
Salima…??
Saliiiiimaaaaa???”

Daga kitchen Taji Ya sheikh Yana kwarara mata kira ,da gudu ta fallo zuwa bedroom din tana zuba haki
“Ya Sheikh … Ga ni” tayi magana tana ɗan rusunawa kaɗan alamun girmamawa

Watsa _Pads_ Audugan matan hannunsa yayi akan Gado ,yana sake ƙidayasu guda uku

“Salima ya akayi kika ƙarar da tulin Audugan nan a Al’adan wata ɗaya? A wannan tsadar rayuwan ,haba Salima ,Wai cin Audugan nan kikeyi ne? Kin ƙarar da pads guda 9 saura 3 ? A period din wata guda ?”

A daburce ta bashi amsa mai ƙunshe da rainin wayo kuma
“Hmm kasan tunda muka rasa breadi a gidan nan na koma shan tea da pad ɗin”

Zazzaro mata ido yayi “Ba wasa nike Maki ba ,banason iya_shege”

“Kaga ina dariya ne?🤨😡” ta haɗe rai kamar hadari

Sauke murya yayi cikin sigar lallaɓawa “Salima ,ko dai kin raba ma ƙawayenki ne ,fada mun gaskiya ta yaya zakiyi amfani da pads guda ɗai_ɗai_ɗai har bakwai a wata guda?”

Ji tayi kamar ya watsa mata ruwan zafi
“Ya Sheikh ! Kawayena suna da gudun zuciya ,tun sanda na aure ke da suka lura suka gane cewa kai din ɗan ƙwaƙwaf ne suka daina cin abin gidana….matan auren ƙawayena kuma sun wadatu da komai mazansu sun tsare masu shi facafaca ba maƙo…”

“Salima in Zaki yimun magana yimun magana kai tsaye ,banason jirwaye mai kamar wanka…”

“Ba jirwaye nake ba gsky ne…wannan binbinin na menene?Ace daidai da pad din da nike using in Ina menstruation sai ka ƙirga? Haba don Allah !”

“Au don bana barinki ki Almubazzaranci ? Fadin Allah ne

_‘Innal budhirina kanu min ikhwanish shayaɗin,Wakanash shaiɗani li rabbihi kafura…..Sadaƙallahul azeem.’_

Yanda ya yanko mata aya nan take shi ya ƙara hasalata . Wai A zalunceka a jawo maka aya kaƙi bi anemi kafurta ka,wohoho auran Sheikh ya zame mata masifa😞.

Ɗaura hannu tayi aka tana sharɓe “Oh Allah, Nikam me nayiwa Ubangijine ya jarrabeni da …da ” sai kuma tayi shiru ta kasa cewa auran shi .

Zarya ya fara yi yana kaiwa da komowa

“La (No) ,Ki amayar da abinda ke ranki meye na gintsewa ? Faɗi mana Salima ,na gane ƙawayen da nike bari suna zuwa gidan nan sun tasar ma bushe maki kunne,haka ne?”

Ko bi ta kansa batayi ba ta samu gefen gado ta zauna tana karkaɗa ƙafa kamar zata fashe.

Da ya gaji da tsayuwa ba’a kulashi ba ,sai ya saki gyaran murya “Uhm uhmmm,Salima ,zan sake siyo maki pads Mai guda 12 in kin hada da 3 nan sun zama 15 ,sai kiyi amfani dasu na waya 3 ,ba abunda ya shafeni in kin ga dama ,ki salwantar dasu a sati ɗaya…”

Tsayawa tayi tana kallonsa ,zuwa wannan lokacin abun ya daina bata mamaki sai tsoro .Cikin Muryar kuka_kuka ta ke tambayar sa

“Ya Sheikh ribar me zakaci in ka ringa ƙididdige pads dina?”

“Bazan yarda da Almubazzaranci bane ba ……… Uhm kinga bari ina ajiye Pad din ma karkice tunda hannuna sun taɓa bazakiyi amfani dasu ba” Ya kare magana yana riritasu akan gado kamar jarirai en uku.

“To a wannan karon bazan ɗauka ba in na kamu da infection auro wata macen zakayi ,don haka indai ina Al’ada pads sau uku zansa ,safe ,rana da kuma daddare kafin in kwanta…”
Ta ɓalle ƙofa ta fice da sauri ta barshi tsaye.

***
Lili

Daga wannan haduwar nasu a kitchen ita da Aiman suka jone kamar mata da miji ,Shaƙuwa na musamman ke tsakaninsu ta yanda har kishin en matan Aiman Lili keyi ,kazalika shima har koran mata manema yakeyi ,don haka duk wanda zai tsaya da ɗayansu sai da yardar ɗan uwansa…..
Iyayen su ba karamin jin daɗi suke ba ganin yanda Allah ya haɗe masu kan ƴaƴa ,to ashe…ashe….

***
Yau week end babu aiki ba school ,ga Aiman ya koma NDA gaba-daya zaman gidan yayima Lili fadi ,In tayi shiru tayi tagumi tunanin Sayyada Salima take ,shedan na kara kawata mata surorinta a ido,wani mugun sha’awarta yina taso mata ,haka nan taji bazata iya jurewa ba ,tayi zumbur ta mike ta shige bathroom ta sheƙo wanka ta fito tana bin jikinta da moisturizer tana raya tashin hankali a ranta
“Yau koda tsiya ko da lallami sai na ƙwaƙuli Du*rin Salima,Bako Sayyada ake ce mata ba ko jaira ce”

1.35pm yayi mata a falon Salima .

Ai Salima tana ganin Lili ta mike da gudu No*nuwa suna tsalle sabal sabal cikin riga mai jikin roba_roba ,ba brazier dama bata damu da sakawa ba,Haka taje da gudu ta rungume ta ,dama kadaici ya isheta ita kadai a gida .

Lili tana jin ƙirjinta ya gogi kan tsinin lausassun dukiyar ƙirjinta ta wani kai hannu ta damƙesu .

Zabura Salima tayi ta ja baya da sauri tana kallon Lili .
Da sauri lili ta waske gamida ɗaura hannu a kai tana sosa ƙeya “Sorry it was a mistake”

Salima baiwar Allah ,washe baki tayi “Hnnnnn La dhair Sadiƙati”(Hnnn ba laifi ƙawata)

Ta nuna mata kujera ita kuma ta wuce dinning area ta buɗe firinji ta tsaya tana kallon drinks din ciki ,guda biyu ne dai kuma tana taɓa Sheikh zai gane . A sanyaye ta ɗauki glass cup ta mirɗe bakin ɗaya ta tsiyayi kadan ,yanda baza a gane ba ta sake ,buɗe wani ta tsiyayi kadan shina ta maida ta rurrufe kamar ba’a taɓa ba ,kana ta tako wajen Lili tana murmushin yaƙe.

“Ƙawata ga drinks ko?” ta mika mata tana zama a hannun kujeran da take.

Lili kallon ɗan tingin drinks din da aka tsiyayo mata tayi kawai ta saki shuumin murmushi
“Hmmm Slay queen knn ,me zanyi da wannan?”

A ruɗe Salima ta dafe baki “Ke ! Wlh dabara nayi na ɗan tsitstsiyayan maki a different bottles saboda kar ya gane”

Dafe baki Lili tayi “Uhm uhm wlh bana sha ,ke kaɗai ma da na gani kawai sai naji duk na ƙoshi😉”

“You too funny,Shiknn bari in sauri in maida masa karma ya dawo yaga an taɓa”

Miƙewarta yayi daidai da shigowar ya Sheikh da ledoji biyu a hannu shaƙare da manya manyan kaji an yanke su an gyaresu .
Yana ganin baƙuwa yaji gaban sa ya yanke ya fadi

“Shikenan ta gayyato mana jarababbun ƙawayenta zasu rage mun aukin kaji,Yooo ko wuya aka bata ai an cuceni”

Yana tsaye a bakin ƙofa ya kasa shiga ya kasa juyawa ,sai ji yayi lili da karuwar muryarta tace “Inayini Sirrr”
Ji yayi kamar ta watsa masa ruwan zafi ,kawai sai ya ɓalle da tsiyan ƙwatan kai.

“Subuhanallahi…Salima,wato ainahin wato sakinki da nayi kiyi hulɗa da kowa har ya kai ki da ƙawance da en isskaaa” Zaro ido lili tayi ,ita kuwa Salima ta daki kirji da tafukan hannunta “Subhanllh Ya Sheikh waye er iskan aina ka gansu kuma”

Nuna Lili yayi da yatsa wacce ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya .

“Gatanan tana min ƙifi ƙifi da ido da wasu dogayen gashin ido kamar fiffiken kaza ? Ji gashin kanta fa a warwaje Ibilisai duk sun gama mata fitsari a ka…”

Furgicewa lili tayi ta fara gyara zaman veil din kanta da tayi rolling ,bakinta na rawa tace “Ya malam ba haka na fito ba saboda na shigo falon ta ne”

“Aihooooo ,to ai na gane tashi maza baki ba mata na ,bazaki lalata mata tarbiyya ba ,maza fita Allah ya shiryeki” ya shiga Zaro mata bayani kalalau kalalau kamar sakarai .

Lili miƙewa tayi jiki a mace ,ba abunda yafi mata ciwo wai waye lashes dinta Kamar fiffiken kaza .

“To ai shknn ,Na bar maka matarka daga zumunci?”

“Eh karki sake zuwa ,in Kuma kika sake shigo mun gida sai na kakkaryaki wlh,banda laifi ma Addini ya sani ,ke kika biyomun mata har gida”

Lili sin sun sun ta fice a gidan ,sayyada tana ta kiran sunanta tayi mata banza shikuma tana zuwa ƙofa yayi zumbur ya daka tsalle da ledojin kajinsa ya shigo falon ,sayyada zata bita ya janyo kafadunta

Ya kama mata magana a kunne cikin rada “Ke dawo ki mana dabgen kaji ,yanzu da na koreta kinga ai yayi mana auki”

 

 

Oum Aphnan
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

008
___________________
_Bite & links republic_

Ya Sheikh kallon Ambassador Rashid yayi da suke zaune a gaban ƙatoton teburin cin abincin da aka shafe masu shi taf da su chicken wings da mahaukatan drinks masu shegun tsada ,an decorating table din sa fulawoyi masu daukan hankali sai sheƙi yake da walwali.

“Rashid kai abokina ne tun na yaranta ,har kawo yau muna tare ,amma haƙƙi na ne in maka nasiha , Almubazzarancin nan yayi yawa…Ta yaya zakayi mana ordern abun nan da bazamu iya cinye su ba mu biyu ? Sannan da nauyayen kudade kamar wannan? Kudi kwata miliyon ,akan me? Jarin wani ne fa”

“Ban gane ba Miqdad? Nifa ba a ƙasar nan nike rayuwa ba ,na saba rayuwa tsakanin tsibirin hong Kong da su Germany ,we spent alot wa ‘yan mata ma ba cikinmu ba ,a America Gidan yin tausa ,in mun dawo daga aiki muna biyan kudi Naira dubu dari biyar to meye wannan? Aini arha yayi mun ,Alhaji meye amfanin samunka in baza kaci ba ,in fa ka mutu Salima kake tara mawa don har yanzu ka kasa bamu baby…”

Ya sheikh harzuka yayi ,ya fara keta kayan abincin uku yana jan kashi daya gabanshi sauran ya bar masa a wajen

“Ni zan biya kudin wannan sauran ka biya ,tunda asara dai ka ja mun…Ku kun saba da asararar da kudinku ma en mata to Ni Ko matata na koya mata tattali ,komai sai an ƙididdige ”

Zaro ido Ambassador Rashid yayi “Ahhhh (,kawai kuma sai ya fashe da dariya) bros kanaji ka barshi zan biya duka ,amma Plz naji point of error a maganar ka , fada mun gaskiya baka ƙuntata ma Saleemart?
Naji kana cewa ka koya mata tattali ,anya baka lalata fine cutie pie ba kuwa? Kasan dai yanda mu abokanka muka dinga santin Saleemart ,bro bari in Fada maka gaskiya da ace na kyalla ido akan salimart Kafin auren ku ,wlh sai na ƙwace maka ita”

Wani malolon kishi ne ya taso ma Sheikh abinda bai taɓa ji akan Salima ba tun bayan auren su sai yau ,nan take idonsa suka kada zuwa jaaaa.

“To Rashid ko zan saketa ne ko aureta kawai?”

“Hehehhee ,Meye yayi zafi miqdad,? Gsky nike fada maka,ynz ga tambaya yaushe rabon da ka fita da salimart outing irin yanda zakaga maza na fita da kyawawan matansu a gaban mota matsayin ƙawar su?”

“To ko shekaranjiya mun fita”

“Zuwa ina?”

“Munje kasuwa mana ,mun siyo kayan cefanen gida”

“Hmm just imagine,bafa cewa chilling kuka fita ba,irin kace babes Shirya muje musha ice cream din na ,come on ,kana fa da wayewan nan kudi kuma akwaisu ,kaji dalilin da yasa nace in baka so ka sallama abarmu mu shigo filin mu ririta Rose🌹”

Sheikh yanda kasan ƙaramin yaro haka ya zama ,abunka da bai taɓa samun wanda ya nuna masa zalama ido biyu ba ,kuma yasan halin Rashid ba karamin ɗan duniya bane ba ,ya kwallafa rai akan mace ko ba aure sai ya nemeta .
Jikinsa na bari ya daga waya ya fara kiran Salimart .

Dammm! Ƙirjin Salima ya buga ganin kiran ya Sheikh daidai ta rufo ƙofar falon ta dawo ,gode ma Allah ta shigayi a ranta da ta sallami Dr kafin nan.

“Assalamu Alaika ya zaujiy”(Mijina)

“Waalaikis Salam ya ustaziya ,kina jina”

“Eh ya sheikh”

“Yau Inason kici ado nan da sa’o’i biyu ina dawowa zamu fita shaƙatawa”

Ras gaban Sayyada ya ɓaci ,out of joy ta daka tsalle tace da gaske kake Habibiy?”

“Kwarai kuwa ustaziya zamuje musha Ice cream muci ɗan pizza ko ya kikace,ɗan flexing din nan dai kema ki fita gari ayi dake”

“Umuuuuh😘 Ina sonka mijina ” ta manna ma wayar kiss ta kashe da sauri ta yi cilli da wayar akan kujera ta haura sama da gudu zuwa sashen ta.

Ya Sheikh waigawa yayi ya kalli Rashid cikin Murmushi
“Mata wato sudai mata’ul hayat ne(Ƙyale_ƙyalen rayuwa) sudai a kashe kudi a ji daɗi,yanzu zo kaga farinciki da murna”

Rashid lumshe ido yayi yana kora drinks din hannunsa yana sanyaya maƙoshi
“I can perceive bros”

***
“Salima
Salimaaaaa
Wai kina Ina ne?”

Ya shigo gidan hannunsa rike da Car key .

A ruɗe tace “Na’am ya Sheikh Ahlan wa sahlan”(welcome)

Sannan ta fito daga ɗakin tana biyo stairs din da takalminta mai tsini yana ƙara cakas! Cakas! Cakas!

Ya Sheikh Binta da kallo yayi ,kawai sai yayi zumbur ya mike

Ta saka wani dandatsatsen less an mata ɗinkin bubu ya fita sosai ya zauna ɗas a jikinta ta murza daurin turban gingiringin ta sagalo mayafi a kafada hannunta daure da wrist watch da zobentana gwal daya hannun na azurfa sai ƙamshi take zubawa.

“Salima meye hakan kenan?” cak taja ta tsaya ba tare da ta gangaro ba ,sai bin jikinta da ya nuna da yatsa take da kallo,tana neman abinda yayi aibu a jikinta

“Salima wannan ba shine leshin da Anty uwani ta kawo maki tsaraba daga cotonou ba?”

“Eh shine mana ya sheikh” tafa hannu ya shigayi yana salati

“Hazbinallahu waniimal wakil ,yanzu Ke Salima ɗingurugum leshin nan kika bada aka tsiyata da wannan ɗinkin? Ji leɓatu kotaina suna reto a iska ,meye amfanin dinkin nan kenan? Kinsan tsadan leshin nan kuwa? Da aka tsiyata leshin da gown kwara ɗaya jal!!!”

Marairaice murya tayi a shagwaɓe tace
“Ni Ina son style din ne”

Dafe goshi yayi

“Ohwuuuuu,Salima meyasa bazaki zama irina ba, Leshin da za ayi kaya uku dashi anyi daya…..ya salam
Ya kamatane kisa tela ya maki dinkin yadi hudu doguwar riga,sai kuma ki siya wani yadin ko satin ne dai ayi maki combination dinki a maki ko riga da siket ,ba sun zama dinki biyu ba kenan?”

Langaɓe kai tayi ta ɗaura hannu a ƙarfen benen ta masa shiru

“Yanzu dai nawa aka maki ɗinkin nan?”

“kyauta kawata tayi mun”

“Ehennn kinji maganar nan,ta cuce ki! Ni dama nasan ɗan jikinki bazakici 6yards ba ,ta maki wayo kamar anci ƙyalle a ɗinkin ta kwashe sauran yadin….kiyi amfani da hankali salima🧏‍♂️” ya nuna gefen kansa kamar wani super professor

Caɓe fuska tayi duk ya sattar mata da gwuiwa

“Shikenan bari inje in sauya kayan ”

“Ke😳Tare nike da Ambassador ,sai kuma ki sake ɓata wani lokacin,kiyi amfani da hankali salima🧏‍♂️” ya sake nuna mata gefen kansa 😄

“To shknn muje ,za’a kiyaye gaba”

 

 

 

Oum Aphnan
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

007
___________________
“Knock knock knock”

Daga can upstairs taji ana knocking a entrance door ɗin parlourn ta ,wannan ya sata fitowa da sauri tana faɗin “Ana zuwa”

Sanye take da bugujejen jallabiyar Ya Sheikh sai hulan wanka a kanta da falkata falkatan silipas ɗin da take sakawa a ɗaki.

Murza key ɗin ƙofar tayi ta buɗe ƙofar ,cak ta ja ta tsaya ganin very tall handsome man a tsaye , kyakyawar gaske cikin ƙananun kaya ,fuskarsa kewaye da ƙasumba ya ɗan ajiye tumbin kuɗi cif cif a riga

Yana ganin ta buɗe ya saki fara’a har jajayen leɓensa da suka haskaka brown ɗin fatarsa suka sake bayyana.

“Hajiya Barkanmu da rana” yanda yayi maganar a rarrabe ya bata dariya ta lura baida Hausa sosai

“Masa’al khair” Adnan Yana jin ta iya larabci yaji kamar ta taindimashi a Aljannah ,ji yayi kamar ya kamata ya rungume

“Masha’allh A adkhul?”(In shigo)

Yanda ya ruɗe sai kawai Sayyada ta tsinci kanta cikin jin nishadi ,daga gani wannan ɗan comedy ne ,kuma duk yanda akayi mutanen Sheikh ne na wasu ƙasashen

“Tafaddal”(Shigo) ta bashi hanya ya shiga ,itama ta rufo ƙofan ta biyo bayansa .
A tsakiyar falon yaja ya tsaya ,suka gaisa sosai

“….Ammm sunana Dr Adnan Ni Likitan ƙwaƙwalwa ne ina da Asibiti a ƙasar nan ,London Specialist ,nazo ziyarar aikine So nasa a siya mun gidan da innazo zan ringa sauka Inshallah ,shine aka bani wancan gidan da yike kallon nan Compound ɗin.”

A ɗan ɗarare Sayyidah tace “Sannu sir,Ashe maƙoci mukayi”

“Na’am,to shine fa tun safe na sauka da empty stomach ,bansan koina ba ,Inason inci abinci ,amma gaba-daya water system ɗin da wutan gidan na kasa connecting ,bansani ba ko ƙauyanci ne😆Ko tsarin naku na irin na ƙasar mu bane oho”

Dariya Salima ta fashe dashi
“Hummm ɗan gayu kamar ka ai saidai ace baku saba da ganin local one irin namu ba ,na en Nigeria…Nikam yanzu me kake so inyi maka”

“Yawwa don Allah to ki ɗan haɗa mun wai cofee ne insha atleast kafin in samu a gyara mun komai nawa”

Gaban sayyada fadi yayi dam ,a take idanuwarta suka zazzago
Ta fara sosa ƙeya “Ammm eh ,dama ehhhh ,wallahi bamu da kayan shayi ” ɗaga kai yayi yana ƙarewa falon kallo ,gida har gida kudi gasunan basu magana wai ba kayan tea” bai nuna mamakinsa ba sai ma wayancewa yayi irin na gogaggun maza da suka saba hulda da mutane .

“Nop karki damu ai ma taho da nawa kawai ruwan zafi nikeso ” ya mika mata ledan hannunsa ,Plz ki hado mun a ɗan mug.

Amsa tayi a kunyace ,ta wuce Katar Katar ,ɗuwaiwuka da nonuwa suna ta rawa a Jallabiya ,bin bayanta da kallo yayi ,inner side ɗin zuciyarsa tana harbawa da ƙarfi ,a zahiri yace “Wow Original kyau please”

Sai kuma yayi saurin minding business ɗinsa ta hanyar daukan remote Yana canja channel din TV.

Minti kaɗan sai gata ta dawo da ɗan mug din shayi a saman tray ɗinsa da ɗan cokale a gefen cup ɗin.
Ta saman kansa ta miƙo masa

“Gashi ” Hannu biyu yasa ya karɓa yana bin ƙirjinta da kallo
Haka yakai cup din baki ya kurɓa “Shukran”(Nagode) …Amma ina naki?”

Zaro ido tayi ,a ranta tana cewa shi wanann ya faye shishigi Ni ya tashi ya fita kafin ya Sheikh ya dawo.

“Ya zanyi in Sha maka abunka ? Hazha haram,ga sauran kayanka nan” cikin mamaki ya ajiye cup din shayin a saman table yana kallonta .

“Kar kice mun kina da rowa?” girgiza masa kai tayi da sauri

“To Ni kayana na kowane ,in inacin abu Naga wani bayaci gaba-daya abun gundura na ma yake yi,don haka Matsawar bazaki hada naki ba to nima na fasa sha”

Sayyada da tun asali ƙamshin shayin yake damunta ,miƙewa tayi a sanyaye ta samo cup ta ɗiba Dan kaɗan zata mike yace “Wai ku haka kuke shan tea so watery _Ba kauri?_”

“A tattala Mana in ya kare fa kaya na tsada a nan?”

Zaro ido yayi
“Topah ,Add things johhhhrrr”

Lafiyayyen Tea sayyida ta haɗa tazo falon can nesa dashi ta zauna tana sha a ɗarare duk ta ƙosa ya tafi

“Kayi hakuri ba bread ”

“Nop banashan tea da bread ,akwai kaza? Ko soyayyene?”

Zaro ido tayi harda dafe ƙirji
“Kaza? A nan?(kawai sai ma ta fashe da dariya)

“Aah baƙo babu”

“Halan su mama da baba basa nan ne wai?”

“Nan fa gida na ne”

“Oh dama ƴan mata suna iya zama a gidansu su kadai ba aure?”

“Sir I’m married” tsuriii ya kafeta da ido yanason gano asalin gaskiyar

“Hummm Saboda kin ganni baƙo shine zaki mun kora da hali?”

“Aah wlh da gske”

“Wow amma fa mijinki ya iya zaɓe,wlh kin cika duk wasu quality da nike neman mace dasu ,da na sami irinki da tuni nayi aure”

Sai yanzu ta masa kallon ƙurilla ,tabbas ya haɗo kuma tana kallonsa ba abunda ya faɗo mata a rai sai aure. Ji take tamkar ta rungumesa ko zata samu sassauci,lokaci daya bugun nunfashinta ya daɗa hauhawa

“Ƙatotonka dakai ba mata abun kunya”

A shagwaɓe yayi magana gamida langaɓe kai kamar zaiyi kuka

“Hum ban samu taste Dina bane ,nikuma gaskiya bazan iya auren macen da take not active a gado ba,saboda gaskiya Ni maciyi ne,I’m sorry kuma kinsan duk foodie dole yana buƙatar ɗumin active woman a Koda yaushe…”

Sunkuyar da kai tayi cikin jin kunya.

“Sorry na baki kunya ko? Ni namijine ke namiji… magana ake na gender equality ,kinsan komai na sani daga halittan mu aka halicceku ,dole muna da sha’awar jinsin da bamu dashi ko ba haka ba ?”
Shiru ta sake yi Tana jin wasu feelings da ta manta when last ta jishi yana taso mata,Zuciyarta tayi rauni ,hawaye a take ya fara kwanciya a idonta ,babu abunda takeso sai taji ɗumin namiji a kan gadonta,amma ina abun ba da sauki bane ba ,kullum ya Sheikh yana cikin Alwala baya son ko da wasa hannun mace ya shafi jikinsa bare ta karya masa Alwala.

Zumbur tayi ta mike tasa bayan hannunta tana goge ƙwalla
,tana tuna hadisin Manzon Allah da yike cewa duk inda mace da namiji suka kasance na ukunsu shaidan ne.

“Mijina ya kusa dawowa zanje in masa girki”

Dariyar yake yayi “Ok Nagode da karamci,meye sunan ki to”

“Salimat” ta bashi amsa tana nufar ƙofa da sauri ta buɗe masa , Murmushi yayi amma shidai psychologist ne ,ya fahimci akwai abinda ke damun Salima ,kuma ya kudiri aniyar zai bibiyeta a hankali.

A sanyaye ya sakai ya fice saida ya kai saman varendar ɗin ta sanann ya ɗago mata hannu “Bye Nagode fa,kyakyawa”

Dammm! Ta rufo ƙofa ta koma ta maƙale bayanta a ƙofar kawai ta kurma ihu da ƙarfin tsiya kamar zararriya.

 

 

_Plz next update na masu Aurene ,kar a karanta mun in ke budurwace_

 

Oum Aphnan
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

009
___________________
_Emirate_
Yau fa fada An tashi da baƙar labarin rashin Lafiyar mai martaba ,saidai a kwantar saidai a tayar ,an kwana dashi lafiya an tashi ba baki ,ba shiri Mai babbar ɗaki ta bada umurnin saita tafiya zuwa Cairo don binciken lafiyar mijinta don ga dukkan Alamu ya shiga _*Coma* and if care is not taking will definitely loose the king….what is the way out?_

A lokacin da ake kuciniyar fitar da sarki ƙasan kuma a lokacin duk wasu king makers suka kutso ɗakin da me martaba ke kwance rai ga hannun Allah ,don a cewarsu ciwonsa ta iya yiwuwa sharrin magautane…..But it will shock you ,all this drama Yarima baya gida baisan ana yi ba ,ya shiga cikin gari ran gadi…..wani wainar ake toyawa ?
Gadai Waziri,Fagaci,Ciroma da sauran manyan fada kewaye da gadon sarki a daidai Lokacin da Babban Malamin fada ke durƙushe a gaban Sarkin yaja carbi mai dubu da Alluna cike da ƙasa ,sai dukan ƙasa yake yana shafewa yana sake zanawa duk don gano me ke faruwa da Sarkin a wannan safiyar?

Mai babbar ɗaki da Autar sarki a furgice suma suka shigo ɗakin suka yi carko carko a tsaye .

An kwashe sa’oi biyu cikin wannan halin gidan yayi tsit bakajin ko tarin bil’adam

Babu zato sukaji Malamin fada ya doki ƙasa cikin tashin hankali ,wani zufa nan take ya shiga karyo masa kamar an watsa masa ruwan famfo.

Cak ya kakkaɓe rigarsa yana haɗa kayan wuridinsa cikin jakar fatansa ,zuruuuu kowa ya bisa da ido ,haka ya taƙarƙara ya mike yana dogara sandarsa yaje gaban kan sarki ya tsaya kana a sanyaye cikin mutuwar jiki yace “Sauya sabon Sarki shine samun lafiyar mai martaba !!!!”

Dararass gaban kowa na ɗakin ya fadi ,saboda indai malamin fada ya fadi magana to yanki takene haka zai faru ,kenan Lafiyar sarki ne zataci gadon mulkinsa

Kowa yayi jungum jungum cikin tunani ,kafin su ankara har malamin fada yakai bakin ƙofa zai fice daga ɗakin ,taran gabansa auta tayi cikin kuka ta kange bakin ƙofa

“Ya malamin fada to mu ya makoman abban mu? Yanzu zamu wuce dashi Cairo ganin likita”

“Cutar mai martaba ba na asibiti bane ba,idan har kuka bar dashi dakin nan tamkar kun fita da gawarsa ne,Kuma fitintinu su zasu biyo bayan hakan”

Ƙara auta ta saki gamida rugawa da gudu gadon da babanta ke kwance tayi ta daura kanta a ƙirjinsa ta kece da kuka .

Mai babban ɗaki kam ƙeƙam tayi cikin wani irin jarumta ,fuskarta nuetral ba yabo ba fallasa.

A dake ta kalli malamin fada sannan ta magantu “Sai a shirya gagarumin bikin naɗa yarona yarima sarkin faƙat!”

Ɗagowa yayi ya mata wani irin kallo mai kama da tausayawa ko tsorataswa .
“Bamu da damar ɗaura wani mahaluki akan kujerar mulki har sai masu tsaron kujerar sun bada umurnin wanda zai hau ,don haka ba naɗin sabon Sarki sai nan da sati guda …..daganan ne yarima zai tabbata magajin kujeran nan ko akasin hakan….”

Yana gama magana ya fice daga ɗakin yana dogara sandarsa dakyar ƙafafuwansa ba takalmi

****
Wani irin gudu motocin Yarima suke shararawa akan kwaltan garin duk inda talakawa suka hango layin motocinsa sauka da ababen hawansu suke ɗingurgum akan kwaltan har sai ya wuce.

Baba kadarko ,dattijo ne dan shekara 58 ya hudo ta ƙararramar hanya yina gungura tsohuwar kekensa da ya ɗebo kara daga Gona ,cikin gaggawa yake tafiya sakamakon yarinyarsa Ummulsulaim ta dawo daga makarantar kwana tun safe ba abinci a gidan ,shine ya fita yayo masu karare a samu ko taliya ƴar muji ne a ɗan silala mata.

Yina dab da karya kwana shiga layin gidansa da ake hange tun daga farkon layi ginin jar yanɓu an ma ƙofar Gidan labulen tsumma,ko arzikin kofa basu da shi.

sukuma daidai motocin su yarima suka keto fiyauuun fiyauuuun a tsiyace ,Raɓewa ya yi ta gefen hanya zai cusa kekensa a hankali .
Saidai Wani ƙara ne ya ziyarci kunnensa na bazata, yaji kuuuuuuu ! wanda ya sashi firgita ya ɗago a tsorace.

Kafin kace meye wannan motocin Yarima sunyi dafifi a kan baba ɗan tsoho ,firgita kam iya firgita yayi ,amma haka ya aro mazantaka ya saka a ransa .

“Bayin Allah lafiya?”

Basu tamkasa ba suka fara kiciniyar ɗaukar kekensa su saka a Boot ɗin motarsu .

Baba sa azama ya damƙi hannun Yakubu

“Ɗan nan tsahirta…karka karya mun wuyan keke ,meye hadinka da keke na?”

Banza yayi da shi sai ma yana ƙoƙarin fincikarsa haɗe da keken ,don haka baba yayi tagal tagal zai kifa ,wannan abu ba ƙaramar ƙona ransa yayi ba ,don haka cikin zafin nama yabi bayansa daidai zai saka keken a mota ya daddage ya tsinke guard ɗin yariman da mari .

Ji kake faffassss!

Kafin ya sauke hannu a kuncin Yakubu yaji wani lallausan hannu ya kece fuskarsa da mari Wanda yasa baba sakin fitsari a wanda ,idanuwarsa ɗif suka daina gani na wucin gadi ,kafin yana farfadowa yaga anyi gefen hanya dashi an yasar ,sannan kuma an dauke kekensa an cusa a mota.

Ɗaga ido yayi yana kallon mutanen da suke ƙoƙarin yi masa fin ƙarfi haka ,yana kuma son ganin wanda ya shafe fuskarsa da mari.
Bakowa bane face Yarima

“Allah ya ɗaiɗaita aniyarku ,yanda kuka tozarta Ni fanni ya tozarta kuruciyarki ,da duk abunda kuke takama dashi”

Cakkkk yarima yaja ya tsaya yana kallonsa
Tsirrr cikin bana ya tsirga ya mike da sauri ya taka zuwa hanyar ƙofar gidansa

“ku dakatar dashi ” he ordered

Bai wahalar da Shari’a ba yaja ya tsaya

“WAYE YA BAKA IZININ RAYUWA A MASARAUTA TA?”

Kallon mamaki Baba ya bishi dashi ,kawai sai ya sunkuyar dakai yana kallon kasa yana mamakin wannan Al’amari ,an wani banƙareshi kamar yayi sata.

“Ina takardan ka na shedan zama ɗan garin nan” waro ido yayi
“Topah ,jidali sabo!

Bai tamkasa ba ya yi masa shiru

Tsawa ya daka masa
“Kai talaka! Ka bani amsa ”
Girgiza masa kai yayi ma’ana baida shi .

“Kuma baka da takardan shedan zama ɗan garin nan har kake da gut ɗin zagina? Har kake da encin noma a ƙasa ta! Wannan kana zagin masarautana ne ”

“Ni ban taba noma a gonar kowa ba sai gonar da na gada iyaye da kakanni

Subhanahi yarima ya hassala iya hassala Don haka ya daka masa wani mugun tsawa

“Rufe mun baki ina magana kana magana…..Yaƙubbb” ya ƙwalla ma yaronsa kira da yafi ji dashi a kaf cikin yaranshi

“Ɗauko mun littafin ɗaukan rai!”

Da gudu yaƙub ya nufa wajen mota sai gashi ya dawo hannunsa ɗauke da wani rafkeken littafi Kamar album an saka farin ƙyalle a tsakiya .

Yana zuwa gaban yarima ya wangale masa tsakiyar littafin ,bindiga ce kwance akan farin ƙyallen cike taf da bullet .

Sa hannu yayi ya ɗauketa ya gyara mata zama tayi ɗan ƙara alamar alburushi ya shiga cikin mazauninsa kana ya saita goshin baba kadarko.

Ummusulaim da mamanta suna daga cikin gida suke juyo Hayaniya sama sama daga waje wannan yasa ummuh leƙowa , subhanahi wa zata gani ? Babanta ne an rirrikeshi an saitashi da bindiga za’a kashe banza .

Wani irin ƙara ta saki mai tada tsikar jiki ta fyalla da gudu ta rumfashe uban tana kururuwa.

Baba hansai da gudu ta nufi gaban yarima ta tumu akan ƙafafunsa tana majinjinu tana gyara leɓen zani ,tana roƙonsa yayi masu rai kar ya kashe mata miji shikenan gatansu

Yanda baba ke tima take burgima a kasa yasa ya sauke bindigar ƙasa yana kafe ummuh da ta sha gaban babanta ta masa rumfa tana faman tutturo ƙirji kenan harbin ya sameta kar ya sami abbanta.

Murmushin ƙeta yarima ya saki ,gamida taune leɓe.

“Na yafe ma mijinki” wani ihun murna baba hansai ta saki

“Ehoo mun gode Yarima mun gode….”

“…Amma har zuwa lokacin da zai mallaki takardar shedar zama ɗan garin nan ,zata kasance Tawa…” ya Kare magana yana nuna Ummulsulaim dake jikin babanta

Wani ƙara maman ta saki “Innalillahi ka taimake Ni kar ka rabani da ƴata ita kenan mana wallahi ƴar makaranta ce yau ɗin nan ta dawo….” bai saurare su ba ya juya zuwa motarsa aikuwa guards dinsa hudu sukayi ƙawanya suka cicciɓeta wannan ya rike hannu wannan ya rike kafa ,tana zille zille iyayenta na binsu da gudu ummusulaim tana kurma ihun kiran iyayenta tana ɗaga masu hannu amma haka suka je motan da yarima yake ciki suka bude ɗayan side ɗin suka wullata ciki…..

Ƙura ta tashi da karfi cikin minti kadan duk motocin suka watse aka bar su baba a yashe suna kurma ihu.

***
Ihu Ummulsulaim ta cigaba da kurmawa shikam gogan ya harɗe ƙafa ɗaya kan ɗaya yana karanta jarida tamkar ba kuka take ba waƙa take masa.

Zuwa wannan lokacin ba abunda ya ƙosa illah ya isa gida yayi wanka ya miƙe a ruwan cikinta ,don kallon farko ya hararo baiwan niima a ƙwarmin idonta .

“Ina fasa budurcin da kike taƙama dashi kuka ya ƙare ,as you know now you’re belongs to me,ko ki lallaɓani ko in maki shigar fata fata ,in maki cin wulakanci….

Ɗif Sulaimiy ta ɗauke wuta ko tari ta kasayi ,ta fara tunanin yankata yake nufi zaiyi ya cinyeta ɗanye ko ƙaƙa?

 

Oum Aphnan
09065990265

Wannan shine zai kasance page na kusa da ƙarshe na pages ɗin kyauta ,daga page 10 na kyauta ya kare
Ki hanzarta biyan kudinki don ayi tafiyar dake ,BAD BOYS Ba Littafin Yara bane muje zuwa💃

Wacce ta shirya biya
Regular 500#
VIP 1000#
Special 2000#

Katin MTN ko ta nan bank din
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb bank
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

010
_LAST FREE PAGE_
Daga wannan page din na kyauta ya ƙare ki biya kuɗinki don karanta littafinki cikin salama🤗
Regular 500#
VIP 1000#
Special 2000#
Zaki biya ta katin MTN ta wannan Number
09065990265
ko kuma ta wannan Account Number
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb
Sai ki tura shaidar biyanki ta wannan Number
09065990265
___________________
Sayyada
It’s late Evening gari ya fara duhu magriba ta ɗan gota ,Sayyida fitowa wajen compound dinta tayi da sauri ta saka shirmemen jilbab yasha squeezing hannunta rike da ledan bin na zubar da shara ,zata zuba a ƙatoton sanitary bin din da yake wajen gets din gidajen layin nasu .

Bismillah tayi a hankali a ranta kana ta buɗe bin din ta jefa discardable linning din ,ba zato taji ance “Hi”

Da sauri ta waiga bayanta ,Dr ne tsaye cikin shigar suit sai bulbula ƙamshi yake ,fuskarsa maƙale da eye glasses

Washe baki tayi “Aah ya ɗabib ,a’anta Huwa?” (Aah likita kaine haka?)

Murmushi yayi ya lanƙwashe hannayensa akan ƙirjinta ya ɗan yi tsayuwar samarin nan masu son janye zuciyar mace garesu

“Me kikeyi anan?”
“As You can see shara na zubar”
“Shara? Da Daren nan?” Murmushi tayi gamida gyada masa kai ,ita bata ma ji wani abu ba
“Ai nayi Bismillah kafin in zubar babu abunda zai sameni”
“Amma kamar naga mijinki ya dawo ai ko ,me yasa bazaki bashi ya zubar ba tunda bakida house help”

“Humm😁Ashema ka ganshi,to zan bashi next time ,ok?” ta ɗan yi magana in hurry tana son juyawa ciki

“Sissss ji mana” cak ta tsaya saidai wannan karon dukar da kai tayi saboda bata jin dadin kallon da yake mata ,infact kadaicinsu ma ya na sa mata jin wani yanayi na dabam ,wacce bata san ko menene ba

“I observed something…” A tsorace ta ɗago tana kallonsa ,cikin mugun tsarguwa

“Menene?”
“Salimart ,anya kinajin daɗin auren nan?,anya mijinki baya azaba maki?You look so unorganized ,ji hijabinki a yamutse kullum baki gayu despite the fact that ke ƴar gayu ce and well educated but why…”
Ɗaure fuska tayi ,lokaci ɗaya ta nema walwalarta ta rasa ,a duniyar ta ta tsani a zagi zaman auren ta

“Uhum hakane ,you’re not far away from the truth ,Saidai abinda nake so ka gane shine duk wani family akwai yanda tsarin gidansu yake don haka nawa gidan haka tsarinsa yake ,Nagode sosai da saka Ido ,zaka iya ci gaba da aikin sa idonka ƙofa a buɗe take” ta juya idonta na dab da zubo da ƙwalla .

Ɗaga mata hannu yayi a tsorace kana ya fara magana cikin in_ina.

“Aah ahmmm aaahh Salima ,kiyi hakry ba ina nufin ɓata maki rai bane ba”

Juyowa tayi ta kalleshi eye ball in to eye ball kana ta saki murmushin yaƙe wanda yafi kuka ciwo

“Baka ɓata mun ba ,ko kaga na sauya maka ne🤨”

Girgiza kai yayi cikin saccewar gwuiwa
“Ko ɗaya,shikenan Sai da safe I’m heading to work now ,Ina da emergency operation”

“Allah ya tsare ya bada Sa’a”

“Amin…amin wife material ” juyowa tayi ta kalle shi

“Me kace last?”
“Uhm uhm kawai cewa nayi Amin mace ta gari” kyaɓe fuska tayi ta tura gate din gidanta a hankali ta shige ,tsam ya tsaya yana kallonta ta saƙon ƙarafunan gates ɗin har ta buɗe main door ɗin da zai shigar dakai falon ƙasa na gidan ,kamar ance waigo? Taga yana tsaye yana kallonta tun daga wajen gate din ,Suna haɗa ido ya ɗan girgiza kai ya ɗaga mata hannu.

Wani abu ne ya ɗan tsikareta a zuciya a sanyaye ta masa waving good bye ,ta rufo ƙofar falon ta manna bayanta akan ƙofar .

Wani yarrrr taji ƙwalwarta wasu abu na mata yawo kamar kiyashi ,ta rasa tunanin me ma ya dace tayi ,kawai da ta rasa mafita batasan sanda ta buɗe baki ta kurma ihu ba “Ahhhhhhhhhhhhh”

Da gudu ya Sheikh ya sakko daga benen yana haɗe stairs bibbiyu

“Lafiya?…Lafiya??”

Dukan kanta ta somayi cikin borin kunya ,da sauri yazo ya kamo haɓarta ,ya tsira mata ido kyarrrr.

“Salima sa idonki cikin nawa,me menene?” kwantar da kanta akan kafaɗunsa tayi nufin yi amma yayi masa ya ɗan ture kanta

“Salima meye wai? You’re changed person”

Cikin shesheƙan kuka tace “Ya Sheikh i need se*x Ya Sheikh ina so ka cini ,I felt so so urge to se*x…” hangame baki yayi yana kallonta ,amma maimakon ya dauki wani mataki kawai sai ya kamo ta ya saka bakinsa a saman kunnenta ya fara mata ƙira’a a kunne.

Ɓarkewa da kuka tayi tana ƙoƙarin turje kanta yana sake damƙota .

“Salima nasha fada maki gidan nan da aljannu ki daina yawo tsirara_tsirara ko ki ringa zama ba ɗankwali amma kinƙi ji …..Walaya’uduhu hibzuhuma wahuwal aliyyul azeeem” tuf ! tuf ! tuf!!

Ya cigaba da mata feshin miyau a fuska

“Uhm Ni banda Aljannu saboda nace ka kwanta dani shikenan Aljannu? Ni ka ƙyaleni” sakinta yayi yaje ƙofa da gudu ya mirza key
Wai saboda kar ta gudu.

Ya wuce ɗakinsa ya ɗebo maul khal ya ajiye ya koma ya ɗauko Black seeds ya zuba a burner Yana ƙoƙarin connecting da wutar nepa.
Ai da Salima ta saki Bakine galala ,cikin mamaki amma da taga yina ƙoƙarin turniƙe ta da hayaƙi kuma yazo ya shaƙa mata wannan ruwan ma’ul khal din Mai zafin tsiya ta hanci, ya kusa kasheta a banza da sunan yina koran Aljannu , kamar yanda ya taɓa yin mata wani lokaci cann. Ai batasan sanda ta fakaici idonsa ba ta falfala da gudu zuwa bedroom dinta tayi maza ta murza key tana ajiyar numfashi.

****
Washekari
8am
Ya Sheikh ya fito cikin shaddaarsa sai maiƙo takeyi ,ya mirza hulan tangaran ,ko ke ce hasidin iza hasada kika ganshi a hanya sai ya burgeki ,kuma yace yana sonki sai kin soshi.

Ƙofar ɗakin Salima yaje still Yana kulle don Haka ya kira ta ta telephone din ɗakin da akayi connecting da falo line .

Tana jin haka ta dauka ,kawai cikin Muryar kuka amma ba kukan zatayi ba tsabagen shagwabace haka tace “Ya Sheikh wallahi na warke karka shaƙa mun ma’ul khal”

“Shikennan Allah ya baki lafiya kinji matata,gwaggo ma zata zo yau dubaki da jiki,Ni na fita Masallaci ,zamuyi organizing mutanen da zamu tura da’awa wani ƙauyen maguzawa ” tanajin haka ta saki telephone din ta runtumo da gudu wajen ƙofa ,ta buɗe kofar da sauri kar ya fice

“Ahmmm ya Sheikh wait…wait” tsayawa yayi yana kallonta yanda take zuba haki.

“Menene kuma”
Sosa ƙeya tayi “Ammm dama ya Sheikh kudi nake so”
Dafe kai yayi ya zumbuda salati kamar ta gaya masa mutuwar gwaggo

“lahaula….Salima me zakiyi da kudi kuma?anya Aljanun nan basu neman zauta mun ke?”

“Haba Now lafiyata ƙalau kasan baba zatazo dubamu Kuma batacin shinkafa da stew da ya kwana,kuma kasan miyana yafi sati biyu a freezer shi Nike ɗimama Mana muna cin farar Taliya ko white rice dashi,ai bai kamata a bata ba ko?”

Murmushi ya saki “Shiyasa kullum nike ƙara sonki saleemarta ko din yanda kike son uwata ,baku tare amma kinsan abinda takeso da abinda bata so”

Gyargyaɗa kai tayi cikin jin daɗi

“To a mata jollop rice Mana ba akwai tumatur ɗin leda ba?”

“Ya Sheikh ?? Haba dai jolop mai kyau za ayi mata da Nama ,ka kawo kudin nama”

Gintse fuska ya ɗanyi “Ba kina da busashen kifi ba?” Gyada masa kai tayi don tabbatarwa

“Ehen ki mata amfani da busashen kifi mana”

“Busashen kifi kadai ?😕👌”

“Ke😳😳karki zagi kifi fa,shine halattaccen naman da ko ya mutu a na ci,ke bayan nan ma ,ai yafi ƙara lafiya ,fiye da Kaza ko beef”

Ɗaure fuska tayi cikin ɓacin rai
“Haba Now ina fada maka mama zatazo kana ce mun inyi ma mama abinci da kifi ,bayan kasan tsofaffi basu son ƙarni wai meye haka? Wannan fa ba abincin mu Ni da kai bane ba”

“Ha’ah to ai mama nacin kifi ” banza dashi tayi ta haɗe rai ta kama ƙugu ta rike ta juya masa ƙeya tana karkaɗa jiki .

Binta yayi da kallo ,sai kuma ya ɗan saki Murmushi

“Babe rigima😄shikenan kwantar da hankalinki Salima darling ,ga kudi a siya nama” ya cusa hannunsa daƙyar cikin babbar riga ya ƙwaƙulo #500 can ƙasar Aljihu ya miƙa mata.

“Gashinan a siyo nama kuma ki zaɓo marasu kitse zallah nama saboda kinsan nafison tsoka sosai ”

Amsar kudin tayi tana jujjuyawa a hannu,wai naman dari biyar zata siyo harma dashi ,ita ya za’ayi ta siyo naman dari biyar

“Wannan kudin meye ka bani? Kudin motan kasuwa ko kudin nama😒😏”

“Duka Mana ,Salima Wai me yasa kike haka ne? …..” sai kuma ya saukar da murya cikin sigar rarrashi

“Kinajina ko? In kinje Kasuwa ki latsa da kyau ,hmm hummm yansa nasan en kasuwan naman nan ,in har kika latsa da kyau sai kiga kin siyo kaza ba nama ba ma”

Aahhhhhh dafe ƙirji tayi “Dari biyar ɗin?”

“Eh mana ki amfani da hankali mana 🧏‍”

Sakin baki tayi tana mamaki hannunta sagale da ɗari biyar ɗin har ya fice ta kasa kuma yin masa magana

****
Tun da ya Sheikh ya fice itama ta koma kan kujera kawai ta zauna takaici ya hanata kataɓus ,A haka barci ya sureta. Ƙarar door bell ne ya farkar da ita ,ta mike a furgice tana salati gamida jan hamma ta ƙara da sakin miƙa.

Allah yasa dai ba gwaggo bane har tazo ina nan na ɓige da barcin baƙin ciki.

Kallon kanta tayi da kyau ,doguwar rigar barci ne a jikinta mai Laushi kamar blouse har ƙasa mai ruwan pink colour ,jikinsa ba brazier kan nonuwanta sun ɗan firfito ta saman rigar gashi,rigar yana Mammannne mata a jiki wannan yasa shatin no*nuwanta ,hips dinta da saƙon ɗuwai*wukanta duk suka fito sosai

Jan rigar tayi a hankali ta ɗauko hizami da ya Sheikh yake rawani dashi ta daura a saman turgujejen virgine hair dinta da yafi wata uku babu kitso.

A sanyaye taje wajen ƙofar ta buɗe

Sai kuma ta ɗan saki murmushi “Au kaine?,ai na aza surukata ce wlh”

Dr Adnan ɗan dariya yayi cikin sigar tsokana yace “Kenan ba’a maraba dani”

“Uhm uhm Ni na isa”

“Tom ina kwana kyakyawa”

“Lafiya ƙalau mummuna 😄” dariya ya fashe da shi

“Ke kin isa ki kalli must handsome kamana kice Mai mummuna ,mouth watery guy kenan,every woman is willing to links”

Turo Baki tayi “Kai matsalar ka baka da Hausa ne,kuma in kana turanci ko larabci sai ka ringa mun magana batsa_batsa ,wannan fa iskanci ne a Yaren mu”

“Au Allah?😅” turo masa baki tayi gamida gyada masa kai tana wasa da leɓen hizaminsa da ta daura a kai
“Eh mana”

“To shikenan yakike ,and how was yesterday’s night”

“Lafiya lau wlh and you”

“Gaskiya Ni ba lau ba kinsan Allah Ina theater Ina tunanin ki sai inner side Dina Yana fada mun ga kyakyawa ta can ta kulle kanta a daki cikin damuwa”

Bushewa da dariya tayi ,ta juya zata wuce ba tare da tayi magana ba

Da sauri ya kamo hannunta
“Prove me right now,da gaske jiya wani ya bata maki rai ko? In gasgata zuciyata?”

Ƙyalƙyalewa da dariya ta sake yi
Kana tace “Zuƙiiii🤣🤣🤣Barci na nayi mai nice😉bakaga sai yanzu na tashi barci ba ”

Bin rigarta da kallo yayi idanuwarsa suka caku akan breast dinta a take yaji ruwa sun kawo masa ido kawai so yake ya rungume ta ya tsotsi no*no Kamar ƙaramin baby ko zai samu sassaucin zogi da azalzalar da zuciyarsa ke masa a kanta.

Cikin raunanniyar murya can ƙasan maƙoshi yace
“Naga rigar barci”

Jujjuyawa ta shigayi a gabansa irin na taɓararrun yaran nan ,sam ta manta Dr Adnan fa ba mijinta bane ,rashin saken da bata samu a wajen Sheikh yasa ta saki jiki sosai da Adnan

“Tom yau kuma mai ya kawo ka ,hope dai ba cofee bane don…”

“Shishhhh🤫🤩bashi bane ”
Dariya ta fashe dashi

“Kaji wasa nike,shigo bari in kawo maka ai na gane kai mayen coffee ☕ ne”

Murmushi yayi a ransa yace mayen ki dai.

Minti kaɗan sai gashi ta dawo hannunta da cup din,saida ya saci kallon ƙirjinta Yana dakacen ko a rashin kula zai Dan shafasu.

“nagode”

“youre always welcome” ta bashi amsa da ɗan Muryar waƙa waƙa

Ɗan kurɓa yayi kana ya ƙureta da ido
“Saleemart ” yanda yake kiran sunanta kawai na daban ne ,sam ba yanda ake kiranta ba shi wannan ya faye iyayi. Ta fadi a ranta Amma a zahiri sai turo baki tayi “Uhumm”

“Zan iya tambayar ki wani alfarma¿”

Diddirke ƙafa takeyi a kasa tana jijjiga jikinta akan kujera kamar zata mutu don kukan shagwaba

“Uhm Ni menene Allah ..Allah…..Ni…Ni…uhmm faɗa inaji”

“Plz yau ba coffee nake so ba ,jollop rice nikeso ki dafa min plzzzzzz😀🙏🏻zai samu?”

“Laaa bakomai wlh”

Karkacewa yayi ya fiddo wallet ɗinsa ya ƙirgo kudi sababbi en dubu 1_1 ƙwara goma ya miƙa mata ,gashi Plz”

Amsan kudin tayi tana juyawa “Wayyo nifa girki me yawa yina sani in gaji ” sai kuma ta turo baki “To na mutum nawa za ayi? Party kake dashi?”

“🤣😅Wa na sani a Nigeria bayan ke Saleemart? ”

“to shine da tulin kudin nan😳”
Shinkafan da baifi a dafa cup 2 ba”

“Ehen ai zakiyi cefane zaki siya nama ko dai sunyi kadan ne ”

“🤭Yawa dai ”

“Shikenan I’ll be expecting aroma jollop rice ,dole girkin ki zaiyi daɗi ,as for mere look Zaki ƙwazo a kitchen Kamar yanda alamomi suka nuna zaki ƙwazo a gado…”

“Kaga ka sake ko🤨😔Ni dai kar ka iskantani”

“Sorry kyakyawa na bari…”

 

 

_Daga nan free page ya ƙare,duk mai son cigaba ya biya kudinsa cikin salama ya karanta ba tareda yaci haƙƙi na ba_

_Masu ƙorafin bamu fara harkan Oza room ba😜kunsan ni na sanku infact nazo da sabbabin style na rikita mai house da zamuyi a cigaban littafin amma fa banason sawa a free page ne saboda kar ƴan mata su karanta muna😉😋_

_Sannan kuma zan koya mana yanda zaki gane kalar *Bu*ra* Penis ɗin mijinki da wani kalar sex style ne zai sa kuji daɗi dukkanku . Kardai ki motsa ,in Baki biya ba maza ki biya in saki a paid group_

Regular 500#
VIP 1k
Special 2k
Zaki iya biya ta katin MTN ma number na Kamar haka 09065990265

Ko ta nan bank din
7782217014
Mohammed Hassana
Fcmb

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

011
___________________
Tunda Dr Adnan ya fita ,Sayyida ta kasa zaune ta kasa tsaye ,wani irin farinciki take ciki ,har hawayen daɗi saida tayi ,a daidai lokacin da mijinta ya bata 500# ta siya naman da zata ma surukuwarta abinci ,nadama ya shigeta na tunanin rashin aikin yi ,da tana da aiki da yanzu saidai ta cika ta siya desired quantity da takeso ,saidai kafin hawayenta su ɗiga na tsantsan damuwa sai Allah ya turo mata Adnan ya Bata dreamt money da zai isheta kaf siyayyarta that will impress her Mother inlaw, lallai bazata manta da Adnan ba , kirkinsa na musamman ne ,kwata kwata ba irinsu ɗaya da Ya Sheikh ba ,maƙoƙo.

Da wannan farincikin ta tafi kasuwa ta siyo cefanen en gayu….lol
Ta ɗebo kayanta a hannu ledoji bibbiyu ,ta miƙo titi biya_biya da hijabi ,kaf kudin sun ƙare don haka ba kuɗin ɗaukan taxi saidai ta dako sayyadodinta 🦶🏻

Tana cikin tafiya taji horn ɗin mota a bayanta “Ɓiiiiy,..Ɓiyyyyyy”

Waigawa tayi da sauri itadai a tunaninta ai bata hau kan hanya ba ,to meye na mata horn kamar wata mai laifi?

“Saleemart?”
Sanyayyen muryarsa ya daki ƙoƙon zuciyarta ,a ranta ta maimaita “Tabarakarrahman ! Tsarki ya tabbata ga Allah da ya iya saisaita murya mai daɗi a maƙoshin kyawawan maza ” kafesa da ido tayi ba tare da tayi magana ba,fuskarsa yayi mata kama da wanda ta sani amma a’ina shine bata sani ba.
Leƙo da kansa yayi daga cikin motar
“Saleemart Ina zaki haka ,ke kaɗai da ranar nan ina Ya Sheikh ɗin naki”

Tanajin haka tasan wanda ya santa ne don haka ta washe baki as usual ,faraa available

“Yana Wajen Da’awa”

Ɗaure fuska yayi kamar garwashin wuta
“Nace in bai iyawa ya barmu a filin nan yaja gefe…..(Sai kuma ya ɗaga murya cikin fushi)…Shine ya barki kike yawo a ƙafa? Kamar ma dai kallon rashin sani kike mun ko? Bakijin sunan Ambassador a bakin mijinki? I’m his close friend”

“Oh Ambassador😄Wallahi daga kasuwa nike fa ,kuma dai ai ba nisa ,shine nace bari in ɗan yi tracking zuwa gida ,kasan tafiya ma part of exercise ne”

Fitowa yayi daga motar a furgice kamar yaga abin tsoro “Sukuma kayan nan masu nauyi fa? Me yasa bazaki iya ordern ride ba ko kiyi hayan taxi…oya now”

Yanda ya haƙiƙice yana faɗa kamar tayi wani gagarumin laifi shi ne ya bata dariya ta kuwa fashe da Dariya

“Hehehe , Ambassador kenan , atleast kasan dai abokinka indai kudin da ya bani na samu ya isa cefane meye aibu dan na biyo hanya a ƙafa? Ni wacece da sai nayi ordern ride?😃😃 Kana da ban dariya wlh mtseww”

“Uhm kuma fa kina da gasky ga kaya sunyi tsada a kasuwa” Yayi magana kamar wawa saboda yayi daidai da tunaninta

“Ehen ashe ka gane,indai har kudin zai isa ayi siyayya ba sai ayi maleji ba,Ni kuma ina tako a ƙasa”

Haka ne now,shiga mota in kaiki gida it’s sunning”

“Karka damu ai na kusa gida ka barni in ƙarasa kawai”
Sa hannu yayi ya karɓe ledan hannunta
“Na tsani gardama karmu fara kinji?…ko Matana bazan barta tana wahala ba,to kema kamar Matana haka nike kallonki ” a tsorace ta ɗago tana kallonsa.
Sosa ƙeya yayi sai ya wayance da cewa “Tunda ke matar abokina ne ,Miqdad”
Rausayar da kai tayi ta ɗan saki Murmushi suka shiga motar ya soma driving a hankula kamar yana tuƙa ƙwai ,kar yayi giji_giji su gogi junansu su tittiske. Ya bata haƙuri kuwa ba adadi ,yaja tsaki uncountable duk don tayi tafiya a kafa da kayan nauyin nan.

Itadai Salima haka ta sunkuyar da kai ,amma dai tabbas kwana biyun nan zuciyarta yina mata rauni ,Sanda ta haɗu da Adnan ya gwada mata halin kirkinsa da ta alaƙantashi da mijinta sai tace Adnan na musamman ne ,dabam cikin Mazan duniya.
A yau kuma da Ambassador yake gwada mata yanda ake ririta mace sai tunanin ta ya daɗa hautsinewa ,anya ba nata mijin bane ya fita dabam cikin sahun Mazan duniya ba? Duk Mazan kirki garesu natane na dabam?

A haka ya sauke ta a gida yana mata barkwanci zan dawo cin abincin nan ,nasan yanda zaki rikita abokina a bed haka Zaki rikitashi a table da delicious girki ,so ayi sanwa dani fa ,I’m foodie kuma raina ya biya😉😋” ya kare magana yana kashe mata ido guda yana lashe lebe kamar tsohon maye ke ba sai an fada maki ba wannan yayi haddar sace zukatan matan mutane .

Girgiza kai tayi ta sunkuya ta ɗauki kayanta “InshaAllah zanyi da kai ….Ma’assalamah”

“Ke Ni ban wani jin larabci in dai muna tare ayi turancin ko Hausa kawai” yanda yayi magana yana tutturo baki shi ya bata dariya ta kuwa dara 😆😆

***
Ambassador yana dauke Salimart ya zarce Office ɗin ya Sheikh yana tsakiya da sorting sunayen en agaji da zasu tafi masallatan jumu’a .

“Aah abokina kaine har Office ? Lallai yau za ayi ruwa da ƙanƙara”

Ɗaure fuska yayi ya samu kujera suna kallon juna ya ɗan mika masa hannu sukayi musabiha

“To yane!? Na ganka kamar bakada walwala”

“Bros, yanzu ina hanya na haɗu da matarka ta fito daga kasuwa da kaya niƙi_niƙi a hannu”

“Oh Salima baiwar Allah😃 Eh wai za ayi ma surukuwa girkine ,wai bata cin kwanannen miya shine fa aka matsa mun saida na bada 500# a siya nama”

Ƙwaƙwalwarsa daɗa hautsinewa tayi don haka yace
“Hum dakata Ni wannan ba shi ya dameni ba….. Miqdad ta yaya zaka bar matarka tana zuwa kasuwa da ƙafa ehen meye haka wannan fa kamar mugunta ne”

Harɗe giran sama da ƙasa yayi “Malam,ji mana, yanda fa kake sakin baki kana jejjefe mun magana son ranka a sha’anin gidana yana bani mamaki. Ita tace maka ban bata kudin mota ba ehen?”

“Ai ba sai ya fada ba,ga dukkan alamu kudin ya yanke mata ne…..amma kaima zuwa yanzu yaci ka gane matarka nada kawaici ,shekara uku fa kuna tare ba kwana uku bane ba,watarana zata soma tara yara haka zasuyi ta wahala a ƙafa….? Alhaji ka siya mata mota mana full the tnk,ka Bata personal Atm card ,dik inda zata tayi siyayyarta enough bata tunanin yankewar kudi, shikenan fa ka sallameta”

“Hhhhh mtsew ,Bros kanayi Kamar bakasan mata ba,sufa matsalar su basu iya tayi bane ,da sunje kasuwa in an fada masu kudin kaya kawai sai su miƙa bazasu ɗan latsa ba ,nawa wannan kaza NE ,sai su miƙa kudi irin ga Hajiyar nan matan mai kudi ,takama!!! Humm kayi amfani da tunaninka🧏‍♂️”

“Anyways, kasan dai Saleemart tafi ƙarfin shiga local shaguna tana taya kayayyaki ,ya kamata ne tana shiga super market tana siyan kayayyaki original ba ana bata jabu ba in low price ”

“Taf a hakan ma ana cutanta ina ga ta shiga super market hmm”

Harzuka ambassador yayi ya soma jaraba
“Miqdad kaifa babban yarone ,karka shige leman Muslunci ka fake da haka kana cutar da matarka,kana da kudin nan you’re dealing with millions meye haka? Kana hawa manyan kaya ,jibi motarka latest amma kana gidadantar da matarka wannan zalunci ne…”

“Ahh ahh ahhh,kaga kaga dakata dakata…matarka ce? Nace saleema matarka ce? Infact kana ma da aure ne ? To wannan magana akeyi ta ma’aurata ka bari idan kayi auren mayi maganr 🧏‍♂️”

“Oh gori zakayi mun😳😞to shine your eyes in Nayi aure zakaga yanda ake ririta mace ahaaa ”

“Mens calm down nariga da na gama maganar yanzu ka bari sai kayi auren sai mu cigaba ,lokacin ne zaka gane yau da gobe yafi ƙarfin wasa kuma ciyarwa kullum zaka ciyar da mace is not easy”

“😏Nidai gama muje inja girki sbd nace mata ma ina dawowa ayi sanwa dani”

Rass! Gabansa ya faɗi ,shknn yau tiya ma ƙila zata dafa ga buhun shinkafar ɗazu da na shiga kicin na ɗan girgiza naji ya auka ,waima yaushe kwata kwata na siyo shinkafar nan 50k?

Alhaji ya naga kana ta zufa ,a kara AC ne? Me ya sauya kane ,kamar a furgice kake?”

“Oh No…No…No it’s okay

“Wai Matar mutum tana yawo kasuwa da ƙafa kai ma meyasa bazaka ringa zuwa Office a ƙafan ba….”

“Ahnnnn 🤦🏻‍♂️wayyo Allah zaka kashe Ni da baƙin nacin tsiya,inasha mun gama maganar nan kuma?”

 

Oum Aphnan✍🏽
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

012
___________________
Ana yin Sallah ,daga masallaci Ya Sheikh ya sulale ya gudu yabar Ambassador yana addu’a ,A harzuke ya shigo gidan yana kwarara mata kira
“Salima
Salima
Salima”

Daga kitchen ta fito da gudu hannunta rike da ludayin juya stew.
Sai zuba haki da numfarfashi takeyi har tana tuntuɓe da tsikara tsikaran ƙafafun kujeran royals ɗin falon .
A falon sukayi kaciɓis ,daidai yana watsi da jakar hannunsa da hula da malun malun .Like he’s in readiness in battling with her.
“Ya sheikh sannu da dawowa…” kwatseta yayi da masifa.

“Me kikaje kika cema abokina? Mutumin da ko mata baiyi da shi me kika ce masa…hmmm hmmmm hmmmm” ya tsaya yana haki kamar wanda yayi gudu tsabagen ci da zuci .

A nutse tace “Ya Sheikh me kuwa Zan ce masa?”

“Ke dallah yimun shiru,baki masa maganar kudin cefane bane baya isanki zaizo yana mun korafi,wai kina zuwa kasuwa da kafa kudi baya isanki ,baki siyan high tasted food stuff”

Zumɓura Baki tayi “Oh Sheikh me kadauki mutane ne? Suna fa da ido, duk abinda ke faruwa suna kallo…”

“Ke ke karki raina mun wayo ,wani irin magana ne suna da ido , Ambassador ya taba zuwa gidan nan ,for the past 3 years tun bayan bikinmu?….me kike gaya masa ?!” ya sake tambayar ta cikin tsawa .

Kautar da fuska tayi cikin gajiyawa “Ban fada masa komai ba”

Sa hannu yayi ya waigo da fuskarta suna kallon juna ido cikin ido ,itama kar ta tsaida idonta a kansa ,cikin gajiyawa da halinsa

“Karki tunzurani Salima ,Salima karki kaini bango”

Mere Baki tayi 😕“Dama can a tunzure kake ,idan kuma ya wuce haka ai saidai Salima taji duka ko ta ina….so yallaɓai nine zan ce maka kar ka tunzurani😠” ta juya fuuuuu zuwa hanyar kitchen .

Ƙwalla ihun balai yayi
“Heeee iyyyeh🤔Nine Nike magana Matana tana maida mun da magana?…Salima yaushe kika zama haka…Salima…Salima…” ya shiga kwarara mata kira ko waigowa batayi ba ,ta wuce kitchen ta hau zuzzuba abincinta a warmers ta ɗauki mafi tsadar warmers din ta da ya Sheikh ya hanata amfani dashi ta ɗauraye ta goge ta zuba ma doctor kalolin abincincuwansa a ciki ,maman Sheikh ma ta zuba mata nata sauran ta ɗibi nata a plate ta diban ma sheikh a plate Kamar yanda a ka saba.
Yau ranta tururi kawai yake.

Shigowa kitchen din yayi yana cigaba da mata jaraba
“Ni kike maida ma magana?”
Ɗagowa tayi ta masa wani kallo🤨 kana ta cigaba da goge inda ta ɓata
“Salima dake nike magana ,Ni nake Maki magana kina tafiya ki barni?…wait wait dakata” Idonsa ne ya sauka akan kyawawan kulolin da ta jera abincincuwa kamar zasuyi picnic .
Da sauri ya soma bubbudawa yana ganin girki na kece raini gefe ɗaya ga juice ɗin kankana ,Pineapple madara ta saka ƙanƙara sai naso yake a jug din glass .

Kambu…Duk hajiyar kikayi ma wannan to yanzu zan kirata ta fasa zuwa ai ba biki ake ba,inji da maciyin (Foodie) da kika gayyato mun gida… kuma ki Sauya kulolin nan”

Kallon banza ta masa “Ai dayike ma babana ya siya mun”!

“Au Ni kike wa gori?”

“Uhm” ,ta sunkuci warmers din da juices din ta sa cikin basket ta yi reserving ɗinsa a gefe ,ta wuce ɗakinta ta barshi a kasa yana ta buɗe buɗe.

 

Oum Aphnan✍🏽
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

013
___________________
Ya sheikh cikin ujila yaci abincinsa tsabagen rowa a kitchen sauri sauri ya sake ficewa a gidan ya koma Office saboda karma Ambassador ya biyo bayansa .
Sarai ambassador ya gane inda ya Sheikh yaje musamman yanda ya dinga jansa da hira suka ƙi zuwa gida har yunwar cikinsa ya ishesa yaje nearby restaurant yaci abinci .
Fitar Sheikh ba jimawa Salima ta saka hijab ta leƙa waje da bazket din abincin Adnan jikinta nata rawa kar ya Sheikh ya dawo ,yace ta leƙo gate ba tare da izininsa ba . Tana nan tsaye Saiga house maid ɗin maƙociyarsu ta zo zata wuce da alama dai aikenta akayi.

Yafitota tayi ,ta roketa arziki ta mika ma Dr abincin,saida taga ta shiga gidan sannan ta juya gida tana hamdala. Haka ta juya gidan hankalinta wasakayau.

***
4.35pm
All of the Sudden sayyida Salima taji horn ɗin mota a can wajen gidanta ,da sauri ta saka hijabi ta fita taga ko wane baƙo sukayi ,sbd tasan in ya Sheikh ne da kansa yake fitowa ya buɗe gate ya shigo da motarsa .

Motar gidan su ya Sheikh ta gani ,da sauri tasa takalmi ta fita da gudu zata bude gate din Hajiya ta daga mata hannu ta cikin motar ,kana Driver din su ya zo ya buɗe suka shigo gabaɗaya .

“Oyoyo hajiyata”
Ta fada jikin dattijuwar cikin tsantsan so da yarda .
Kamilalliyar mace fara tas kamar Sudanese din nan ta naɗe jikinta da lafaya hannu da ƙafafuwarta sun sha red henna ,ta saka medicated glasses dinta sai zuba ƙamshi takeyi.

Inka ganta baza ka taba cewa ta haifi sayyida ba ma ,balle ya Sheikh ,ƴar gayu ce ta gaske ga tsantsan wayewa da sanin darajar mutum.

A nutse ta lumshe ido tana washe baki ,takai hannu dokin wuyar sayyida “Ɗiyata kin warke? Ai ya cemun kinji sauki ba sai nazo ba ,nikuwa nace dole inzo…”

“Na warke hajjaju na,kinji gwara da kikazo naji daɗi”

Suna shiga falo ta doka ma ya Sheikh kira ga Hajiya nan.

A mamakance yace “Hajiya kuma,ba nace kar tazo ba?” bata bashi amsar sa ba ta kashe wayarta ,sanann ta juya tana kallon Hajiya tana murmushi “Hajiya bari a kawo ruwa”

Ta zumbuɗa da gudu zuwa kitchen ,hajiya ta ɗauka da cewa “Hankali ,Hankali dai”

“To Hajiya na” Murmushi hajiyan tayi “Uhm hum ƙuruciya”

Bottled water ta soma zuwa ta ajiye mata da glass cup ta tsuguna a gabanta ta ɓincine murfin ta tsiyaya mata ruwan ta duƙa ta miƙa mata

Murmushi tayi ta karba “Allah yayi maku albarka”

“Amin hajjajuna😊” Butt sai ga ya Sheikh ya shigo ,yana ɗage labule “Ina hajiyan?….au salamu alaikum hajiya Ashe Saida kika zo”

Cikin kyakyawar turanci tace“Yes I’ve been here Inga zamanku ma” ɗan yaƙe yayi ,gamida gintse fuska

“Barka da zuwa ”

Ita dai Salima miƙewa tayi ta koma kitchen haɗo abinci.

Ta barsu suna hiransu na tsakanin ɗa da uwa.

Tantantan ta shigo ɗakin hannunta ɗauke da tray ta ɗaura plates ɗin shinkafa da manyan soyayyun pepper chicken ,Banda watsatsun beef kita Ina a cikin abinci da juice Mai sanyi

“Ehoooo😳” Ya Sheikh ya fadi yana duddulo ido a warwaje yanda yaga tayi dankin kaji shi ya firgutashi ,sam shi bai lura da tayi pepper chicken ba Koda ya shigo ɗazu.

Zabura yayi kamar zai fizgo farantin,sai kuma yayi maza ya daidaita kansa gamida gyara zama a kan kujeran da yake.

Ba sayyida ba harta Hajjaju ta lura da firgita da yayi amma suka basar,cikin sanyinta ta ƙarasa gaban hajiyan
“Hajiya ta ga abinci”

Washe baki tayi har kyawawan haƙoran ta suka bayyana mai dauke da hakorin gold
“Salima….aaaah ,nawa ne?” jinjina mata kai tayi don tabbatarwa

Waigawa tayi ta kalli ya Sheikh shima kuwa abincin yake kallo a tsorace
“MashaAllah Salima kai Nagode” ta maza ta ɗan zamo jiki daga kan kujeran tana gyara saman spoon da fork zuwa gabanta

“Eyyeeeeh….anyah! ? A gidan mikdad! Jollop rice da kaji hmmmm… Bismillah” ta fara kai loma ,lumshe ido tayi tana amsar gardin naman a bakinta kana ta watsa ido ta kalli ya Sheikh

“Wannan daɗin a gidanka?”
Huro hanci ya shigayi kamar ƙofar na’isa ,kai da ganinsa kasan bai da gaske ,cikin maraitacciyar murya yace

“Wannan aikin Salima ne ,nima bansan zatayi ba ai”

“Tafɗi! Ai un bacin na gani da ido na ,da wani zai faɗa mun bazan taɓa yarda ba,kusan gabaɗaya rabi da kwatan abincin kaji ne fa…hmmm”

Ji yayi kamar tana masa yarfin ruwan barkono a jiki “Uhmmmm😕”

“Abunda bai taɓa faruwa a gidan nan ba ,saidai gidan ɗan uwanka”

“Kai mama! Haba abincin? Ai ke surukuwarta ne ,dole ta riritaki kamar sarauniya”

“Hmm kamar ban san ɗa na ba,yarona mai maƙon tsiya,da uban madda! Shine zaayi kyakyawar girkin nan a gidansa!”

“Hmm kazan? Mama ki ringa ma mutum kyakyawar zato!”

Ya kare magana yana zazzare ido ba wanda yake son suyi ido hudu sai Salima

“Muna kyakyawar zaton sauyi….amma kuwa idan ya tabbata kai kayi cefanen nan to lallai a jinjina ma Salima ,tayi ijtihadi ba kaɗan ba ,saidai muyi Addu’a Ubangiji ya biyata da mafificin Alkhairi

“Hmm ”kawai yace don ya kasa magana ,itama daganan tayi shiru tana jan girki cikin santi.

Miƙa wuya ya shigayi ,kamar zai faɗa cikin kwanon sarai tana satan kallonsa ,saida taga abun ba sauki sai hadiyar miyau yake ta ɗago hannunta rike da ƙirjin kaza

“Miqdad kodai zakaci ne?”
Caɓe baki yayi “haba ina ! Abu a gidana…kawai cinye🥹” yayi magana kamar zai tsala ihu .

Dariyar ƙeta tayi aikuwa ta cinye namomin nan tas ta kora drinks Mai sanyi

Sai goshin magriba suka raka Hajiya wajen mota ,acan Salima ta barsu ta koma cikin gida . Ai ya Sheikh yana ganin tafiyar motarsu ya shigo gidan da gudun gaske. Ya wuce bedroom ɗinsa a karce,yaje ya buɗe closet din kayansa ,ya Zaro akwatin da yake adana kudi
Ya jijjiga yajishi a ɓame gam ,bako alamar motsi bare ya buɗe .

A ƙagauce
Ya saka pin number din akwatin ya buɗe kuwa,nan yaga shiryayyun daloli lamɓas yanda ya ajiye ,ya koma ya rufe ya saki ajiyar zuciya gamida dafe ƙirji

“Ahhhh Alhmdullahi ”

A guje Salima ta fito daga toilet wacce ta shiga ɗauro alwalar magrib
Sakamakon jin gudu daga matakalen bene ,kaf kaf kaf,Kamar an biyo barawo.

Tana ganin shi tsaye hannunsa rike da murfin drawer kayansa ga akwatin kudinsa akan gado yasa ta Zaro ido

“Sheikh kaine da gudu kuma?…haba ka bani tsoro wlh“

Dafe kirji yayi yana ajiyar numfashi
“Nima ai kin kusa saka mun hawan jini…ina kika sama kudin da kikayi girkin nan?”

Murmushi tayi na jin dadi ,saidai kafin ta ɓara tayi magana ya zarce da bala’i

“Kudina kika dauka ko?..me yasa zaki daukar mun kudi ba tareda izini na ba”?

Rau rau rau 😔Idonta suka kawo ruwa

“Innalilllahi wainna ilaihir rajiunnnn…nikam me zaisa in ɗaukar maka kudi ? Tsawon zaman mu ban taba daukan maka kudi ba sai yau da rana tsaka…Duk wahalar da nasha a baya lokacin da ban saba da wuyar ba amma na jure sai yanzu da na saba da izayar ka?”

“Ni dai ba dogon turanci na tambaya ba…amsa mun tambayata ,in ba kudina kika diba ba to wa ya baki kudi?”

“Allah sarki ne! To Allah ne ya ji tausayina ya hana mun jin kunyar mama,ya turo makocinmu ya rokeni in masa jollop rice ya dauko dubu goma sharrrr ya bani to shine na cika nayi cefanen da ka gani…………….”

 

 

Oum Aphnan✍🏽
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

014
____________________
Fashewa da dariya yayi yana nuna mata kansa alamar ba lafiya
“Dubu goma ne ,za’ayi karamin tukunyar shinkafa ?ko dai walima zasuyi?”

“Shinkafar cup biyu ma kuwa ,gaskiya daga gani bai da maƙo sam! Zaiyi sakin hannune da alama”

“Ke jeki dai Ni don ba yarda zanyi ba”

Kallonsa tayi kawai ta girgiza kai ,ita ba wannan ma ya dameta ba,katoɓarar da tayi na yabon wani namiji a gaban idonsa sannan kuma har tana cewa ya bata tayi masa girki ta aza zai ji haushi ya nuna kishinsa koma suyi faɗa fata fata ,saidai ga alamu ma sam bai dauki maganar da muhimmanci ba.

Wani abu mai nauyi ne yazo mata maƙoshi ya tsaya ,daga zaran namiji ya daina kishinka tabbas kodai ya rage sonka ko kuma sonka yana dab da ficewa cikin zuciyarsa.

“Tukunyar gidan biki na dafa masa ,kaji ko”
Ta maida masa magana a harzuke

Buɗe baki yayi hagaga
“Topah meye na baƙar magana ,tsigai!”
***
Sayyida tana idar da sallar Magrib ,tana zaune akan praying mat da counter dinta tana ɗan yin azkar na tsakanin magrib zuwa isha’i. Taji wayarta dake kan dressing mirror Yana neman agaji da har bazata ɗauka ba,sai kuma ta miƙe ta cire hijabin taje gaban wayar ,tana ganin sunanta ta washe baki

“laaa hajjaju ne….Hello Salamu alaikum hajjajuna ,sabran…sabran (sorry)…Kin riga kirana ,wlh jira nayi in idar da sallah sai in kiraki inji ko kun isa lafiya…”

Murmushi tayi mai sauti irin tasu ta manya

“Hum Salimatu baiwar Allah ! Ni kina tsaye a ƙoƙon zuciyata ce shiyasa na kira ,naje gida da dimbin tausayinki salima…”

Dariya Salima tayi
“Laaa Hajiya na me ? Halan kinga na rame?”

“Wannan ya wuce rama Salima kin lalace ,nasan yarona yana azabtar dake ko baki faɗa mun ba zan iya perceiving hakan saboda na zauna da marigayi babanshi ,ga kudi har kudi amma yanda Kasan zumbuli ! Rowar tsiya ba’a cin kudinsa ….. A lokacin nan idan Alhaji ya mun wani Halin Addu’a nakanyi Ubangiji kasa halinsa ya tsaya a kaina kar yarana su gajeshi , so unfortunate miqdad shine hak muke kama dashi amma ƙarƙaf halin maƙon babanshi ma sai yace babansa bai komai ba….tun yana yaro akwai madda! Ina yawan yi masa faɗa gadonsa har yau kobo bai taɓa ba,ina miqdad zai kai dukiya ne wohoho Ni zuwairatu!”

Raurau idon Salima ya kawo ruwa “Hajiya Ni maƙonsa baya damuna ya tankacin rashin abinci! Daidai da shinkafa sai ya auna mun adadin da zan dafa,Hajiya jakar maggi star dole yayi mun wata guda ,idan kuwa ya kare saidai in siya da kudi na, mangyaɗa hmmm Hajiya abincina ba daɗi ” shiru tayi saboda yanda muryarta ke rawa zatayi kuka

“Kiyi hakuri ,nima ko nace ,wannan cefanen girkin bazai taba badawa ayi ba,nifa naga duk kin wahale ba gayu Ni tsohuwa nafiki shiga me kyau ”

“Hajiya in zansa kayan gayu sai yace wannan na fita unguwa ne ,me yasa zan sa?!…in zanje kitso yace aah yafiso ya ganni a haka ,in zanje saloon yace ba kyau ƙona gashi haramun ne….wlh ko cikin kawayena bana son shiga ,a dangi nuna Ni akeyi ,wai na fiye rowa har kaina nike cuta duk na sukurkuce basu san shine yake sawa ba,ga aiki ya hanani zuwa wai haramun ne cuɗanya da maza! Ya zanyi Hajiya ya zanyi?”

“Ashsha! Ashsha!! Na lura wlh ,saboda ai nima uwace kuma jinki nake Salima tamkar ƴar cikina kiyi hakuri kinji ,…yanzu bari in tambaye ki?
Salima kefa wayayyiyace yar boko hakane?”

Jinjina mata kai tayi kamar tana kallonta tasan bayan hannunta tana goge hawayen fuskar ta

“Ina kika baro Dan kissanku na mata? Ina kika bar yanda ake ribatar miji a ɗan Oza room dinnan? Naga duk maƙon namiji ta wannan harkar ai ana samun kuɗi dasu…anya kina shan en kayayyakinmu na mata ? Salima maza irinsu miqdad ba’a cin kudinsu a kwance ,sai kema kin zage kin koyi salon kula da miji ,kin watsar da uztazanci ,Kar in sake zuwa gidanki in ganki da hijabi biya biya ,kina tsutsukewa kina fente fuska da powder da janbaki….ha’ahh wai saima na ko ya maki ,Dan kwarkwasan nan da iya tafiya ,ya dawo kin je ɗas! ɗas! Kin amshe jakar kin rungumeshi ka dawo Barka da zuwa rayuwata ,fitilar…” fashewa da dariya Salima tayi ƙyal ƙyal ƙyal har tana dukan ƙafa

Turo baki Hajiya tayi “Au to shikenan nasan duk kin ma sani ,wannan namune dai na tsoffin da ,Plz Inason ganin sauyi a gidanki Salima ta kinji?….”

“To Hajiya Inshallah ” ta fada a kasalance tana tuna wata rana da ta zauna a gaban mirror tana gayu ,tana cikin fesa turare ta nuna masa kwalbar turaren a shagwaɓe

“Sweet tularena ya kare ko zamu biya kadan siyo mun….buɗen bakinta sai ya daka mata tsawa ,ke Ni dama kin saki baki kin mun magana sak irin na mata don Ni kirsan mace da kisisina baya sa inji ko ɗar a zuciyata ,kuma Ni mace ko tayi gayu ko kar tayi gayu uwansu ɗaya ubansu ɗaya …..”

Jan ajiyar numfashi tayi bayan kiran sunanta da Hajiya tayi ta waya “Hello kina tare Dani?”

“Eh inaji”

“Yanzu ki turo mun account Number dinki ,zan saka jiddah ta sako maki dubu hamsin ,sai ki danje ki ,wankin gashi da kunshi ,ki ɗan siya turaruka da dai kayan gyara kinji Salima na”

“Aah Hajiya ki barshi wlh haba dai!”

Rarrashinta ta shigayi
“Habawa Salima na ,nifa na baki,ba kudin miqdad bane ? Ko kina fushi dani ne ? Ko kin raina ne kiyi hakuri ”

“hajiya kibar bani hakuri kinasa inji sani iri wallahi”

“To ina jiran ki ki turo yanzu kinji? In kinje karki kashe duka ki ɗan rage wanda zaki ringa siyan abun da kike so in miqdad din Bai Baki ba kinji….Allah ya shige mana gaba ,Ubangiji ya daidaita zamanku ,ki mike wurjanjan wajen tsamo mijinki ga halaka kinji ƴata!”

“To Hajiya Nagode Allah ya ƙara girma”

“Amin ƴannan kira shan madara da Nama ,in sun Kare Kar kiyi ƙoron Baki ki fada mun in Kara maki wasu kedai karki bari ya sani ,kaiii yau da na ganki saida tsikar jikina ya tashi ,mamanki in tazo ta ganki a haka ai mun bani!”

Sosa ƙeya salima tayi “Kai Hajiya sai zagin mun miji kike,zai fa gyara”

“😃😃Ƴar nema ,tare ma mijin naki zakiyi ,auuu ina tare maki zaki nuna mun Son miji?!🤭To shknn Allah yayi Albarka ki turo number ina jira…”

 

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

015
____________________
Washekari
Yau Salima anyi Sa’a ta goge hijabinta kafin ta fita ,ta saka plat shoe dinta en 1500# taje ta kaso kudaden da Hajiya ta tura mata ta dawo da kaya cike da leda ɗayan hannun kuma bakko ne shaƙe da kayan stew dasu cooking oil da beef da kajinta guda biyu.

Tana dab da isa gate dinta taji an hade Hannu ta bayanta an tafa hannu ,gamida doka ƙafa a ƙasa.

“Keek!” aikuwa dai ta furgitan kamar yanda akaso bata tsoro

A zafafe ta ɗage hijab ɗinta zata sheƙa da gudu

Fashewa da dariya yayi “Ke ,Its me”

Juyowa tayi gamida jefa masa harara “Wallahi ka bani tsoro🥹 ”

“Sorry wannan adnan din bai kyauta ba” yasa yatsa yana dungure ma kansa goshi.

Dariya ta saki mai dauke da Zallan nishadi

“Kawo in rike maki kayan zuwa gida…ke kullum sai kinje cefane ,so kike duk rana ya gama ƙonaki”

Noƙe hannu tayi da kafada “Uhm uhm ka barshi bana so ai na kawo gida ”

Tsare ta da ido yayi ba tare da yace mata komai ba ,sai kuma taji kamar jikinta yayi sanyi a sanyaye ta duƙar da kai

“Humm muje to in raka ki gidan ,nasan dai oga baya nan”
Gyada masa kai tayi ba tareda ta kallesa ba ta cigaba da zambaɗa sauri yana biye da ita .
Ta rasa dalilin da yasa take ganin girmansa bata iya masa musu ,bata iya jure eye contact dashi ,ko yaya suka hada ido dole ta cire nata

Kitchen ta wuce direct ta ajiye kayan da suka dace da nan sauran ta haura sama ta ajiye ta dawo ta cire hijab ta sa mayafi karami tayi rolling ta ɗaura apron akan kayanta ,leƙowa tayi daga kichin din hannunta rike da wuka

“Sorry ina aiki karka jini shiru”

“Kai me zakiyi ?”
“Girki mana ”
“Inzo in taya ki?”
“Ban gane ba😳”
“Don Allah🙏🏻😉”

“To me yasa , kana namiji zaka shigo kitchen wannan ai aikin mata ne”

“Taf inji wa? Girkinki na jiya yamun daɗi kinsan da na gama sai na zuba wani ajiye sauran a fridge yau da safe wai Nine harda dumama shi a micro wave😂”

“hhhh kai don Allah”

“Wallahi kuwa to kinga ai gwara In zo Nima in koya aikin nan ina yi ina tayaki duk ranar da nayi aure Matana bazata yi mun yangan girki ba ,in taje aiki ko kasuwa sai in girka muna…”

“Tafdi ka zama ɗan daudu namiji da aikin gida Allah ya kiyaye”

“Taf ai soyayyan kenan ,meye amfanin ina sonki ina barinki kina shan wuya ”

“Taf ya Sheikh ko yanka Albasa bai iya ba…”

“Wait wai meye aikinki?” yayi saurin sauya hiran saboda ya tsani mijinta ,kishi dashi yake kamar ya mutu .

“Me kuwa ? Ban gane tambayar ba?”

“I mean ke ina kike zuwa aiki? ”

“Taf aini nan bana zuwa ko ina”

“😳Ko ɗan business? Kice ke cikakkiyar matar gida ne?”

“Eh ,akwai wani aibune da hakan?”

Yanda yaga ta ɗauke fuska yasan ta shaƙi maganarsa don haka ya wayance

“Uhm uhm nidai a raayina Inason matana tana aiki in Kuma ba aiki ba tana business me kyau da a kalla kullum a rana zata samu dubu biyu nata na kanta…..bawai Inason tayi aiki don ta tayani da hidimar gida bane ba ,aah zan dauki duk nauyin gidana ,saidai in wani abu ya taso na emergency Kinga ba sai ta jirani ba ,zata yi hidimarta ita da yarana bazasu jirani ko daga baya Amin billing ,Kinga ai nema yayi amfani….and zataso wani abin sha’awar da bazata so tambayata ba,kawai zataso yi da kanta ne ,in na takura mata a gida small money Shima sai ta roƙeni ? Kinga ai hakan baiyi ba”

Jikinta sanyi yayi ta ɗan dafa ƙofa

“Kana da kirki Dr,komai fatar ka yaya matarka zataji dadi ,tabbas Matarka ta more….ina ma nice!” tayi magana a sanyaye kamar za tayi kuka

“Kinjiki ai wannan raayina na faɗa,gaskiya Ni bana son matar gida ,saboda garin ina kulleta sai ta hadu da mugayen kawaye da zasu lalata mun ita ban sani ba….amma ke ra’ayin mijinki ne ai ,so baki da matsala”

“Uhm uhm Adnan nayi karatu fa, Ni Nurse ce fa🥹Anya baa cuceni ba in karatuna ya tashi a banza”

“Aah Salima kar kiyi kuka ban fadi maganar nan don in fama maki ciwonki ba,na ɗauka raayinki ne zaman gida ,sai ya zama daidai da tsarin mijinki da nasan kema kinason aikin ai da banyi magana ba tun farko”

“Gaskiya ka fada Adnan,kai shigowarka rayuwata fitila ne ,kana yaye mun yanar duhun kai ,tabbas zanyi wani abu don nima in zama cikakkiyar mace abun alfaharin miji”

“Kar fa kiyi fada da mijinki ….amma tabbas ke wayayyiyace kallon farko ansan ilimi ya ratsa ki ,kina da kowacce kalar nagarta da kinfi ƙarfin kawai ki tsaya a kicin ki girki ki kwanta a bed ki buɗe masa ƙafa yaci …..Food in and Food out kenan ,ki bashi abinci a table yaci kuje ɗaki ki bude ki bashi abincin da zuciya ke so ”

Kunya ne ya kamata “Bari inje in girki ”

*******
“Aiman Ina sonta…na kasa me zan nuna mata tagane na damu da ita ,I tried all my possible best ta fahimce Ni ta Gane so Nike ƙawancen mu ya wice na fatan baki ,muyi sharing advantages din jikinmu….Ni wallahi ko ,in zata bani jikinta Bro ko me take so wallahi zan iya mata musamman yanda na lura mijin nan na matsa mata amma fa abun yaƙi,sam bata ɗaukan haske”

Kallon ta yayi ya dan zuƙi ruwan wine din Dake gabansa

“Babe yanzu me kike so? Dama duk takan ta ne kika sauya mun ,kika daina bani abubuwa ,nashigo gari saboda ke kin sani amma kike ta wani basarwa?”

“Ba haka bane Aiman I’m craving wlh ko barci bana iya yi,dana rumtse ido ita take fado mun a rai kawai so Nike in ci ta wlh”

“Ko da sau ɗaya ne?”
Gyaɗa masa kai tayi

“No kiyi magana,idan kika maida ƙwalamarki a kanta shikenan ? Inaso ne in samu kanki wlh Dick Dina yayi missing tsuliy*arki ,ina so ki driving Dina mad today’s night”

“Sorry bakai kadai ba kowa na sauya masu kaf samari na ,amma indai zan samu kan Salima komai nawa zai dawo stable ita kadai ta rage matsala ta wlh”

Ɗaukan wine🍷ɗin ya sakeyi ya kurɓa ,kana ya yi zumbur ya mike tsaye

“Kije gida ,ki bar komai a hannuna…”

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

016
___________________
Masarauta
Mai babbar ɗaki hankalinta in yayi dubu to ya tashi ,daga ɗakin mai martaba cikin garden ta wuce ,tana kaiwa da dawowa ranta in yayi dubu to ya ɓaci
Auta ma a furgice ta fito tana neman mai babbar ɗaki,can garden ta hangota ,tana kaiwa da dawowa ta goya hannu a bayanta cikin zuzzurfan tunani.
A nutse ta tako zuwa bayanta ,tana tafiya kamar ƙwai ya fashe mata a ciki .

“Mama !”

A zafafe ta waigo ,ganin Auta a gefenta yasa ta saki ajiyar zuciya saidai batayi magana ba sai zura mata ido da tayi.

“Mama tsoro nake ji🥹”
“Menstral stringling?”
Girgiza kai tayi da sauri kamar zata fasa ihu
“Aah Yareema!”
Haɗe gira tayi da sauri kamar ta fada mata wani abun mamaki ,itama ba akan damuwar hakan take ba
“Me ya faru da ɗana!”

“Maama ,bakiji abunda malamin fada yace bane? Nan da sati biyu za’a naɗa Yareema sabon Sarki,to amma kuma idan har mabiyan sarautar (Rauhanai _Spirit_)basu bada goyon baya ba ,To kinsan fita zamuyi ,a masarautar da ɗingurgum ko?! Za’a kore mune!”

“Ke Auta🙄Sa idonki cikin nawa, Bana son sakarci, abunda nike so ki Gane shine cancanta shine ya kai ga mahaifinku ɗarewa gadon mulkin nan ,kuma gadajjene kaka da kakanni,kuma a halin yanzu ba mahalukin da yake da ikon gadon wannan sarautar sai Yareema…maganar Malamin fada ,su Ciroma da kowa ma ai bazai tasiri ba,Na lura gidadanci shi yake ɗawainiya dasu ,saboda sun kasa gano dalilin ciwon mai martaba zasu fake da tsubbace_tsubbace don su ƙwace sarautar nan ,Babu Sarki a garin nan sai Yareema !”

Ɗaura hannu aka tayi ta yarfe da sauri “Mama🥹😞ba maganar da nikeyi ba kenan Yaya bai cancanci zama shugaba ba… ”

Diddilo ido mai babbar ɗaki tayi tana kallon ta

“Yes mama,naje masarautu kala kala naga yanda yarimansu suke unlike ours…he’s Self centered ,kanshi kaɗai ya sani…very Arrogant ga ɗagawa da gadara, he’s very very rude😔…Mama , Yaya Yana da tijara ,mutumin da idan an gansa mutane ke fallawa da gudu?!🤦🏻‍♂️To duk ba wannan ba ,Baya ɗaukan shawara misƙala zarratin….kai ! Mama na karanta politics a university fa ,Yaya shine yake da cikakken suffan mugayen shuwagabanni da ake koyar damu a…..”

“Keee! Ya isheni…..Babu wani mahaluƙi da ya isa ya ƙwace sarautar nan a hannun mu ba malaman fada ba bare ke da kananun maganar ki na dolaye🫵🏻” ta nuno ta da yatsa cikin fushi ,ƙirjinta na sama da ƙasa tamkar ta watsa mata wuta.

Jirgawa tayi da sauri saboda yanda jikin mai babbar ɗaki ke bari gani take rufeta da duka kawai zatayi

Da ƙarfi ta finciki rigar alkyabbarta tayi hanyar cikin gida da sauri ta bar Auta a tsaye.

Durƙushewa tayi a kasa ta saki kuka mara sauti

“Allah mama na da yaya na ,Allah ka ganar dasu gaskiya!”

Kuyanga Lantana da kuyanga Adama ne suka shigo cikin garden din

“Barka da hutawa uwar ɗakina ,Kayan marmari sun yi yabanya mai kyau a cikin garden din nan,musamman korayen tuffa da ƴaƴan Inabi ,zamanki a lambun zai ƙara armashi in kina ci daga cikinsu….”

Ɗaga mata hannu tayi cikin kwatse mutum

Da sauri kuyanga Lantana ta ɗago ta kalle ta ,nan taga idonta sunyi ja kamar garwashin wuta

“Bani buƙata ,ku fita Lantana!”

Sum sum sum ,suka fice ,aikuwa suna kaiwa ƙofa Adama ta kalli Lantana ta bushe da dariya

“Allah ya ƙara maganin mai shishigi kenan!…Na faɗa maki fadan nan ba zaman lafiya kin kasa ganewa”

“Ko dai menene ai shugabata ce tana da daman yi mun komai…banza munafuka!”

 

 

Oum Aphnan✍🏽
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

017
___________________
Yareema
Yina shiga da Ummulsulaim ɗaki sawa yayi aka ɗaɗɗaure mashi iya akan gado an ɗaure hannayenta a ginshiƙen gadon ta gaba ,an ɗaure ƙafafuwarta a ginshiƙen gadon ta baya .tun tana kuka tana tunanin zai shigo ya cutar da ita har tayi shiru wani gallazazzen barcin gajiya ya sureta .

Yareema Saida ya shaƙi barcinsa ya farka yaci abinci yayi wanka ,aka yi sallar Magrib ya fita yaje akayi sallah dashi ya jira akayi Isha’i kana ya dawo cikin gida ,sashensa ya nufa direct ya zauna a kujeran da ya saba zaman din din din ,ya ɗauko remote Yana sauya Tashan Tv,dafe kai yayi “Gosh🤦🏻‍♂️”
Yayi zumbur ya miƙe yana kallon kansa daga shi sai gajeran wando ,da singlet

Ɗakin da Ummulsulaim take ciki ya nufa tinkis tinkis

Tana jin an buɗo ƙofa ta maza ta buɗe ido,ai tana ganin shine ta tsaga wani magigicin ihu.

Wani daɗi yaji,a duniya yana so in yazo waje a firgita .
Zuwa yayi gaban sofa din gaban gadonsa yasa hannu ya ɗauki fresh cucumber wankakke tas akan ɗan plate yazo gaban gadon ya ajiye ,ya sa hannu ya ɗauko scissors acikin drawer ya nufeta dashi

“Don Allah kayi hkry karka cutar dani ,Allah yana son me yafiya,nabi Allah na bika ya shugabana”

“Shishhhhhh🤫”
Ya ɗaura mata hannu akan leɓensa ,kana ya sa scissors din a daga ƙasar rigarta keeeeeettt ya yageshi ,daga nan ya fara yayyaga rigar saida kaf kayan jikinta suka rabu da jikinta

Jan gefe yayi yana bin jikinta da kallo ,yarinyar kyakyawace ta tara kayan ruwa sama da ƙasa

Saukar da ƙwarar idonsa yayi a cikin G.point ɗin ta an wangaleshi sai iska yake sha itakuma tana watsal watsal tana son suturta jikinta Amma baza ta iya ba

Sa hannu yayi ya ɗauki cucumber 🥒 ɗin gefensa yaje gaban durinta ,ya ɗaura a saman Clit ɗin ta yana gurzawa
Fashewa da ƙara tayi

“Kar ka cutar dani na roƙeka”

With Almighty voice yace “kar in sake jin muryarki”

Tsit tayi tana roƙon Allah sauƙi a ranta
Da hankula ya ɗaura cucumber din a hujin maɓulin durun ta ,sai kuma yayi kasaƙe yana kallon wajen ,sosai ya bashi sha’awa combination me kyau brown skin a haɗa da green din cucumber ,hadiye miyau yayi a hankali yana ayyana cucumber ɗin nan a matsayin bu*ran sa ne.

Cigaba da jagwalgwala gindinta yayi da cucumber din ,tun tana tunanin zai cutar da ita dashi har tayi lamo ta saki jikinta ,tana sauraron hukuncin sa,sannu kuma bisa hankali yanda yake mata wasa da cucumber din a kan kaciyar tsuliyarta ya fara tasiri a jikinta ,ta fara jin kamar fitsari na taruwa mata a mara ,wani ruwa mai maiƙo maiƙo ya fara sulalowa daga cikin durinta fari sol kamar farin nono sabon tatsa…

Wani ajiyar zuciya Yareema yayi game ɗin yana matukar ƙayatar dashi bai zato ba hannunshi ya goce ya kuwa danna cucumber din da karfi cikin hujin durinta .

Wani irin gigitaccen ƙara ta saki ta janye nunfashinta gaba-daya

Da ƙarfi ya fincike cucumber daga jikinta bayan ya nitsashi gaba-daya a jikinta ,wani wawiyar ajiyar zuciya ta saki ta jiƙe jagwab da zufa ,jikinta sai bari yake na azaba ,da sannu jini ya fara fitowa ta gabanta ɗis ɗis ɗis.

Kai cucumber yayi bakinsa wanda ya jiƙe jagwab da maniy ɗin ta ya gartsa da haƙori ya fara tauna cike da gadara yana shanye daɗin cucumber da ya haɗe da Vagina milk dinta
Saida ya hadiye a hankali ya sake juya dayan bangaren da bai gartsa ba ya sake nufar gabanta dashi ,jikinta rawa ya kamayi

“Wayyo wayyo zaka kashe Ni ”

Wannan kukan da take ƙara masa shaukin abunda yake yi yake ,don haka da karfi ya sake danna mata ciki ya fara jajjaga cucumber din sama da ƙasa yana wainashi clock wise ,Bai damu da yanda ya salwantar mata da budurcinta ba sai da ya mata waɗa_waɗa sannan ya zare ragowar cucumber ya wurgar ya fice ya barta anan a yashe .

Falo ya koma ya zauna ya kira jakadiya daga tarhon sashenta.

“Kizo ina da aiki a sashena” cikin ɓarin jiki da mamakin aikin da Yareema zai sata a cikin daren ta shigo ɗakin ,ta zube a ƙasa rututu tana sauraronsa

Kije bedroom ɗina na ba wata yarinya horo a gyara mun ko ina Inason in barci.

A furgice jakadiya tace “Wata yarinya kuma ya shugaba na ,badai fyaɗe ba”

“Ina magana kina magana ! Kinsha ƙwaya ne jakadiya!?”

“A gafarceni ubana!” ta runtuma da gudu zuwa bedroom ɗinsa

Tana shiga tayi kwalli da Ummulsulaim cikin mummunar yanayi,ba abunda idanuwarta suke fitarwa sai ruwan takaici da baƙin ciki

Dafe ƙirji jakadiya tayi ta doka salati kana tayi magana a hankali
“Fyade yayi maki ƴan nan?…”

Cije leɓe tayi da kyar “Cucumber yasa ya dinga zurkuɗa mun a jikina ,ki taimake Ni ji nake kamar zan mutu”

“Lailaha illahu wannan wani irin kafirci ne? Kasa kokumba kawai don ka lalata rayuwar ɗan wani? Allah ya saka maki ƴar nan muma yafi ƙarfin mu!”

Tana magana ƙasa ƙasa irin na munafukai tana gyara ta ,ta naɗe zanin gadon tas ta ajiye a gefe ta saka masa wasu sababbi ,ta shiga da ita bathroom ɗinsa ta gyara ta ta kwance mayafin kanta da baida wani amfani saboda akai ake daurewa ,ta mata daurin kirji dashi ta kwashe kayanta ta kulle a leda ,suma zanin gadon da ta bata da jini ta naɗe ta je ta saka a washing machine .

Kamo hannunta tayi zuwa gaban sofa sai tayi tuntuɓe da cucumber da ya yar
“Innalillahi! Ya tabbata da cucumber ya maki wannan izayar gashi kuwa!….kwanta anan kinji bari inje in kawo maki shayi”

“Bana Sha ,don Allah ki roke shi ya maidani gidan mu”

“Ke ! Na rabaki da wahala ,kija bakinki ki tsuke yawan magana yana iya ja maki saladiyyar zuwa yari kuma wallahi sai ki tsufa acan ma ,an manta dake ,kedai kici abinci kita addu’a har wa’adin zaman izayarki da ya yanke su kare kinji?”

Jiniinay mata kai tayi cikin ƙwalla “Nagode”

“Yanzu fa zaki sha shayin ? In hado maki da ɗan maganin zugi?”

“Zan sha!”

***
Tana fitowa daga falon hannunta rike da ƙullin kayan Ummu har ta gifta shi sumumi sumumi ,irin tafiyar munafukan nan ya daka mata wani mugun tsawa “Ke munafuka zo nan!”

Jikinta rawa ya ɗauka ,kar kar kar

“Bani kayan, kuma in kika bari wani yaji me ya faru kasheki zanyi!”

Damtse baki tayi tana girgiza kai “ai komai kukayi hukuncine ya shugabana,hakan shine daidai ”

“Fitaaa”
Da gudu ta runtuma waje ,tana jin tamkar itama tsohuwa zai damƙota tayi mata nata kalan azaban.

***
Raɓewa yayi ya zo ya kwanta ya kashe wutar ɗakin ,yana tunanin yanda zaiyi da ita,a haka har barci ya kwashesa

Karfe biyu da rabi na dare ya farka ,lokacin sallar darensa yayi , shashekar kukanta yaji ƙasa ƙasa

Da sauri ya kunna wutar gefen gadonsa can ya hangota rakuɓe jikin sofa
“Aaah! An fa dameni! ”

Tsit ta hadiye kukan ko ƙwaƙwƙwaran tari batayi .
Haka ya sauka ya wuce bathroom yayi wanka ya dauro Alwala ya shimfida praying mat
Ya fara jero nafilfilinsa, ya gama tas ya daura da karatun Kur’ani saida ya soma jin kiran sallar shiga Masallaci sannan ya sauya kaya zuwa farar Jallabiya.

Ya saka takalmi yakai ƙofa ,ya waigo ya kalleta ,ta langaɓe tana barcin wuya

“ke ! Tashi!! Jibeta ba sallah sai bakar talauci ,baza kiyi sallah bane kina kallo na da ido kamar kamun Mayu?!”

“Ai banda tsarki sai nayi wanka”

Zaro ido yayi cike da mamaki
“Au kenan wannan abun da nayi maki ma har kinji daɗi,har kin fitar da ruwan sha’awa …hehennn”

“Aah tsarkake addini na dai”

“Shiru … In Ina magana ba’a magana…Ki tashi kiyi sallah kuma inaso ki sa a ranki kin zama kaskantacciyar baiwata ,gyaran gidana ,abincina wanki na komai na zan kwace a hannun hadimai na zasu dawo hannunki ke kaɗai ,zan maidake ƙasƙantacciyar baiwa ,zan lalata kyawun da kike taƙama dashi ….Zaki san ba’a jayayya da Yareema….”

Yana kaiwa nan ya juya ya fice ,itakuma a wajen ta kife ta goce da kuka.

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

018
___________________
8days Later
Ummulsulaim ta soma sabawa da rayuwar gidan Yareema ,a iya zaman da tayi dashi ita ke masa komai na rayuwarsa ya maida ita baiwa sosai ,ta rame ta bushe ga abinci da bata iya ci sutura yaki bata sutura kullum tana daurin kirji da towel guda daya in tayi wanka ta sauya da mayafin Jakadiya

Kallo bata isanshi iyaka ne ta masa aiki ta ɓace masa da gani,A tsawan zamanta da yarima ta lura rayuwarsa yake shi kadai baida aboki bare abokin shawara babu mai ratsowa cikin rayuwarsa ,abunda ya shimfiɗo masa a rai shi zaiyi wannan yasa ya zama mutum mai gautsin hali ,daidai da gidansa babu mai zuwa sai in shi ya gayyace ka ,Yareema mutum ne mai mugun tsafta wannan yasa kusan kullum tana aikin ƙalƙale masa gida hatta fulawoyi gidan har aski kullum sai tayi masu ,sam bata dauki aikin nan wani nau’i na bautarwa ba saboda a gida tana aikin da yafi haka saidai kawai ƙunci da rashin sanin halin da iyayenta suke ciki shi yafi damunta ,tun tana ɗari ɗari dashi kar ya lalata ta ,sai daga baya ta gane Yareema comrade ne mata basa gabansa a yawan lokaci takan sata kallonsa ko zai bi jikinta da kallo in tana tafiya sai ta ga kwata kwata hankalinsa baya kanta…..indai yana gida to yana kan abu uku ne! Sallah…zikiri…karatun ƙurani ,ko kuma yana falo yana kallo ko karatun jarida ,da ya fita waje zai fara tamfatsa ma Al’umman Annabi mugayen aiki…..

Yareema ! Yareema mai salo na dabam …Allah ya gyara

Duba da hakan yasa Sulaim sakin jiki a gabansa zatayi komai ta kama kanta tasan ba wani hadinshi da ita ,ta dauki zamanta dashi matsayin wucin gadi daga zaran ya bushi iska zai sallameta gidan iyayenta.

***
Yau da misalin ƙarfe 11 na safe ,Sulaim na sunkuya tana gyara ma yarima farata sukaji knocking daga ƙofar daki ,da sauri ta kwashe kayanta ta wuce ɗaki ta ɓoye kamar yanda ta saba.

Gyaran murya Yareema yayi ya ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya ya maida hankalinsa kacokan akan jaridar daily trust da yake karantawa na satin nan

“Shigo!”
Cikin mutuwar jiki gimbiya Lubna ta shigo jikinta da rigar barci mai ruɓi biyu

“Yaya Inason magana dakai ne dama”
Ɗagowa yayi ya kalleta kana ya lumshe ido ya maida kan jarida ,ya nuna mata kujeran da yake can nesa dashi da jaridar hannunsa
“Zauna”

A sanyaye taje ta zauna cikin sanyinta na dindindin tace
“Yaya Barka da hutawa”
Da Muryar gadara yace “Yawwa”

“Dama yaya gameda halayyanka ne”

Dammm! Gabansa ya fadi ,ba’a taba masa magana kai tsaye ba sai yau

Kafeta da ido yayi ba tare da yace komai ba,cikin ɗari ɗari ta soma wasa da yatsun hannunta ta cigaba da cewa
“Yaaya…Yanda ka ɗauki kanka hanya ne da ba wanda zai alfahari da kai yaya….ka ɗauki rayuwar ka da tsaurarawa ta hanyar da kowa yake mugun shayinka…Yaya ba haka baba yake ba ,babanmu Mai sauki ne ,amma jibi yanda rayuwa tayi dashi ,yana kwance a gado rai ba amfani ,mune da jimami amma ciwo nashi ne,kafatanin likitoci ,malaman tubbu sun taru akansa amma sun kasa gano abunda yake damunsa…. yanzu sun yanke shawarar daura sabon Sarki shine zaisa baba ya warke ,Wanda dukkan hasashe ya ɗauru akan kaine Sarkin…..” Sanyaya murya tayi kamar zatayi kuka kana ta cigaba da magana

“Yaya to yanzu ka faɗa mun ,a hakan ne zaka ringa jagorantar Al’ummar ka? Ko kuwa sauya hali zakayi irin na baba? ko kuwa haka naka salon Mulkin zai kasance kowa na shayinka ,ana tsoron tunkararka”

Tunda ta soma magana Wani Murmushi yake yi mai sanyi yana mata wani irin kallo tamkar ba magana take masa mai ratsa zuciya ba ,ba alamun nadama ko ɗar a zuciyarsa

A tsorace ta hangame baki cikin tsantsan mamaki tana masa kallon ƙasa ƙasa “Yaya kana jina kuwa?…naga kana ta murmushine tun ɗazu ,kodai bana making sense ne”

Wani kallo ya jefeta dashi na nishadi,yana jin kansa tun yanzu kamar ma shine sarkin ,kana ya yafitota da hannu

“Zo ki zauna kusa dani ƙanwata” ya nuna mata gefen doguwar kujeran da yake zaune .

Tasowa tayi ta nufo inda yake cikin ɗari ɗari ,kodai yaya yasha wani abu ne?,ta lura har da ɗan alamun wasa da tsokana a fuskarsa ,yaushe yaya ya zama hakan ?

A ɗarare ta zauna kana yaja numfashi
“Hummm ,daga sanda kika fara magana sai naji dariya ya kamani ,wanann yasa kika ga ina ta murmushi” ƙurrr ta masa da ido ba tareda tace komai ba

“Kina da wani abu da zakice ne?” girgiza masa kai tayi alamun babu

“Ok let me clear your thought …..Daga lokacin da kikace mutane in sun ganni suna tsorona ,kawai sai naji wani sanyi a raina ,wannan ya tabbatar mun da cewa lallai na cika in zama cikakken Sarki mai Iko………..A matsayinka na cikakken shugaba dole ka sakawa mutane tsoronka a cikin zukatansu….dole ya zamana idan kazo waje Mutane su shiga halin furgici sanadiyyar ganinka… Kai a ambaci sunanka a matsayin shugaba ,sunanka ya sa jikin mutanen ka ɓari da kakkarwa don biyayya ma sunanka……. Alhmdullahi duk wainnan suffofin da na lissafa kuma ina dasu ,what else remain? In zama sarki ina mulki mutane na ,in kawo sabon sauyi ,gani gomna kuma gani sarki abun akwai daɗi fa”

Cikin tashin hankali take dubansa har yakai aya sannan ta daura da cewa
“Wannan se ya sanya ka zama ɗan Tijara! Ka zama ɗan gadara ,ka zama Dodo?!!!…..ka zama mutumi mai son kanshi, kwata kwata baka ɗaukan shawara…haba yaya akwai murginenen dutse bisa hanya nima ƙanwarka ina tausaya ma mutane in ka zama sarkin su ina ga mutane da rauhanannan da suke kewaye da fadar nan…. Tabbas Matsawar bazaka sauya halinka ba ,yaya zaka iya kasa mallakar gadon mulkinka ,a jikina nikejin matsala a tafiyar nan ,inaso ka mun kyakyawar fahimta ,yaya halinka zata ci sarautar ka….

“Ke wawiya ce Lubnah bakisan mulki ba”

“Na san mulki kuwa tunda naje England na karanci mulki da siyasa ,kaine nake fada maka ,coz I smell danger ,Yaya zaka rasa sarautar ka nanda kwana shida,kuma ka sani kasa samun kujerar ka daidai yake da a koremu daga masarauta ,zamu zama lay men Kamar kowa ,za’a naɗa sabon yarima mai cikakken iko irinka ,zai iya taka ka shima kamar yanda ka taka wasu a lokacin mulkinka….”

“LUBNAHHHHH!!!” ya daka mata wani wawan tsawa gami da miƙewa tsaye,ya nuna ta da yatsarsa

“Ni kike ma barazana da faɗuwa🫵🏻? Albishirinki ,Ni tun asalina mai nasara ne ,ban taba tunkarar abu na faɗi ba…..Nan da en kwanaki zan zama sarki ,zan dare karagar gadon mulkin babana.
Daga nan ne ma ,mutane zasu gano asalin kalana😕😠 wallahi mutane sai sun ringa jan gwuiwoyinsu cikin jini don tsira da rayuwarsu ❗babu mahalukin da zai zauna mun a masarauta na sai na manna ma gidanshi Hatimi….idan har ba da yardana ka zauna a masarauta na ba ,yankaka zanyi ❗ Zan yi gunduwa gunduwa da duk wani tsagera mai taurin kai,Zan yanka naman jikin mutum gutsi gutsi❗Zan aiwatar da Abinda gomnati tayi Ni da kaina” yana magana cikin ficewar hankali jikinsa na wani irin rawa kar kar kar Amma still Yana nuna ta da ɗan yatsa
Bakinsa tuni ya fara sarƙewa saboda bai saba magana mai tsayi haka ba

Jinin jikinsa a take ya soma ɓarka

“Ke kinsan waye sarki kuwa ? Har kike cemun in bar ɗagawa! Izzah! Shine Sarauta !!! Allah wadaran mulkin da ba Izzah….Mulkin damfareren masarauta kamar wannan na jarumine ,mara tsoro mai babban kwanya ,mai ɗayo aiki mai shirin taran fitina yayi kacakaca da duk wani munafiki,ba mai wannan tattauran zuciyar a kaf masarautar nan sai Ni,zan iya kashe kowa da komai don in rayu Ni Ni ɗaya………hummmm hummmmm
take your time ,kije ki sake nazari ke yarinyace ilimin ma yanzu kika soma degree daya tal gareki,nawa uku ne,da tarin kwasa-kwasai karki tunzura ni”

Dukda madaran fushin dake kan fuskarsa ,da yanda muryarsa ya daga saboda fitina gashin jikinsa ke mimmikewa ,lokaci daya ya koma luuu kan kujera ya natsu ya ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya ,ya damƙi jaridarsa ya saita ƙwarar idonsa a kai ,kawai kuma sai ya saki Murmushi mai sauti “Zaki iya tafiya ƙanwata”

Fashewa da wani irin gigitaccen ihu tayi ,ta miƙe a karce ta fice daga dakin tana ganin yayanta kamar naman daji,anya wani aljani bai shiga kansa ba? Yana magana ne amma jikinta rawa yake gani take ita zai soma kashewa a yau ɗin nan kafin a kai ga sauran mutane”

Tana fita yayi wurgi da jaridar ya miƙe jiri na ɗibarsa
“Allah kasan barazana nike ,ko sauro bazan iya kashewa ba ,Allah ka bani mulkin nan don mutuncin gidan Annabi ,Allah ka barmun gadona da na taso a cikinsa ko don tsira da kimata….” wani mugun zazzaɓi ne ya rufesa.
ya mike cikin tangal tangal zuwa bed room.

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

019
___________________
Cikin tashin hankali ya shigo ɗakin hawaye ya cika masa tafff ƙwarmin ido ya rasa dawa zaiyi magana don yaji sanyi a zuciyarsa ,
Bazan taɓa gwada maku gazawa ta ba I promised

Da sassarfa ya shiga bedroom ɗin sa ya samu kan sofa ya zauna yaraf .

Sulaim hankalinta a tashe ta zo zata raɓeshi

“Zoki kama mun kai na”

Jikinta na rawa tazo saman kansa ta daura hannunta a saman goshinsa ,wani zafi taji zauuuu !

“Ahhh zazzaɓi kake ”

“Kama mun kaina” ya sake maimaita mata haƙoransa suna gwaruwa da junansu

Ƙanƙame masa kai Sulaim tayi tana jin kamar ta fasa ihu ,tunda take bata taɓa ganinsa cikin yanayin nan ba

Cikin sanyinta take shafa masa gadon bayansa da hannu daya ,dayan kuma ta ƙankame masa goshinsa dake tururin hucin zazzaɓi ,halshenta kuwa ta sallaɗeshi da kalmar sorry… sorry

Cikin zafin zazzaɓi ya janyo hannunta ta faɗa jikinsa
Idonsa a rufe cikin sambatu yace “Kina iyajin muscle tremor Dina? I feel like I will die today today….gosh do something ,kiyi mun wani abu”

Sulaim ta firgita matuka ta rasa ya zatayi dashi gashi ya kamata ya rukunkumeta a jikinsa zafin jikinsa na huda cikin naman jikinta

Kuka ta fashe masa dashi “Nace kayi hakuri ,zaka samu lafiya bari a kira jakadiya ta kira maka likita….”

“Oh No….no….Ina samun releif sanyin jikinki na saukar da zazzaɓina just wait….wait…waittt” yana magana cikin huci haƙoransa na gwaruwa cikin na juna”

Marmatseta yake kamar zai maidata jikinsa ,ya rasa yama zaiyi da ita bakinsa ya fara driving a jikinta Yana ma dokin wuyarta ,saman ƙirjinta gefen hammatanta kiss kota Ina da sauri da sauri,Sulaim ta rikice sosai ta kasa hana shi don tasan ma ba a hayyacinsa yake ba ,tuni towel dinta ya sullume kan kujeran yasa hannu ya damƙi nonuwanta yana matsasu da iya karfinsa yana nishi oh oh oh so something ahhh ahhh

Cikin wani sassanyar murya da bata san tana dashi ba tace “Wai menene?” tana magana tana gantsaro kirji saboda yanda yake murzar nononta yake haddasa mata jin wani mugun feelings

Da Yana kissing wuyarta ne Amma tana magana yanda yaji zakin muryarta yasa yakai bakinsa kan leɓɓanta ya fara tsotse su ,gaba-daya sun burkice tsotse mata leɓe yake kamar zai cinye

“Ina son sarauta na ,what else I did wrong oh no..no…no”

Yana magana yana matsa lausassun nonuwanta ya kanƙameta gam ajikinsa

“kaine sarki ka kwantar da hankalinka ,waye ma yace bazaka zama sarki ba…”

“Lubnah …Lubnah ahhh ahhhh ,zan zama sarki ko ? Kince Nine sarki ko? Yawwa yawwa Nagode hmmm”

Kwantar da ita yayi akan hannunsa ya ramkwafa ya daura bakinsa akan nononta ya fara tsotsansa cikin magagi ,halshensa yasa akan tsinin kan nononta yana tsotsa lasa ,yana karkaɗa halshensa akan tsinin kan nonon da sauri da sauri ,wani gantsarewa take tana silalo da hawaye tasan ba daidai bane amma ta kasa hana shi ,shikuma ga dukkan alamu hankalinsa ya gushe ,baisan ma wacece ita a gareshi ba .

Cigaba da karkaɗa halshensa yake akan nononta yana nishi itama duk ta susuce hmmmhaaahhhh hummm hahhhh

Sai kuma yasa hannu ya matso nonon da karfi kamar yanason ruwa ya fito sannan ya kama tsotso Kamar ƙaramin yaro. Kwantar da kanshi yayi lamɓas akan ƙirjinta ta gefe yana karkaɗa halshensa akan tsinin kan nononta yana jan numfashi yana jin wani salama a zuciyarsa ya rufe idanuwarsa rujuf.

Motsa hannunsa yake har yakai kan gindinta ya fara shafa kan tsinin kan tsakar durinta da yatsunsa guda uku yana gurzasu sama zuwa ƙasa
Hmmm hmmm hhhnnh hhnnnh hhhnnnh,still Idonsa na rufe bakinsa nakan nononta yana shansu kamar zai cinye .Jin wajen dry ba damshi yasa ya zare hannunsa ya daura akan halshensa ya sude da halshe yayi maza ya maida bakinsa a nononta ,ya saka jikakken hannun akan durinta yana gurzawa cikin tsantsan shauƙi.

Wani mahaukacin dadi ne ya rufe Sulaim batasan sanda ta wangale masa kafafuwarta ba yana mulmula kaciyar gindin ta yana shanye mata nono

Kai kaiiiiiii kaiiiii kaiiiiiiiiiiii haka kawai take fadi wani dadi na shanye ta ta rumtse ido gam tanajin yanda yake ma gindinta cakulkuli da duk yatsunsa uku

Wayyy wayyy ahhhhh ,wani mafi ya maka ma durinta sannan ya ɗageta tsaye kallon fuskarsa tayi taga yana sharar da hawaye ,da sauri ya fiddo buransa daga cikin wando
“Oya oya come fuck me Ahhhh”

“Ban iya ba”
“Wayyo do it any how kawai Kisha mun ,wallahi ina baki shamun ba mutuwa zanyi wayyuoo zan mutu ” yanda yake nunfashi sama sama yasa ta firgita tasan da gasken zai iya mutuwa

Da sauri ta duƙa gabansa ta saka bakinta akan zabgegen buransa kakkauran ga tsayi kan kaciyar an yankashi ya fita yayi round shape gwanin sha’awa ,fucking ɗinsa take sama da ƙasa ,bata sani ba yana mai dadi ko baya mai ita dai tanayi

Cafkar lausassun ɗuwaiwukanta yayi yana matsasu ,kamar saban breadi yana maka masu spanking suna ƙara

“Oh goshhh daɗi daɗi ahhhh ,do it harderrrr…..yeh yeahhhhh yeahhhhhh waoiiiii”

Hannunsa ya zurmuka a ramin durinta ya fara fucking ya kasa copping dadin da yake ji sam sam

Itakuwa jikinta bari ya kamayi ahhhh ahhhh ahhhhh ahhhhh tana shan buransa Yana sossoka mata yatsansa a cikin durinta

Wani kuka takeyi na tsananin jin dadi ,jikinta na rawa ta kasa ma shan masa buran, Yana ganin hakan ya mike ,ya dawo da ita saman sofa Dina ya take mata ƙafafuwan tayi maza tasa hannu ta rike yakai halshensa kan popsy dinta ahhh ahhh ya fara shanye shi blindly

Yana tsotse mata Pussy daga sama da hanshe yana soka mata yatsa ta kasa ,wani irin hawaye ta ke tana jijjiga wani daɗi in form of orgasm ya taso mata gaba-daya

Haukacewa tayi tana kurma ihu shima yana tayata lokaci daya ta ɗauke wuta ta saki ruwan maranta faaaaaa.

Yanda ruwan ke masa yarfi a kasan maransa shi yasa tsikar jikinsa tashi yarrrrr.

Ya mike da sauri ya kamo buransa zai cusa a Vg dinta cikin magagi

“Yarimmmmaaaa”
Buɗe Zara zaran gashin idonsa yayi ya sauke akan Sulaim ,da sauri ya duddulo idanuwarsa da suka kaɗa sukayi jajawur

“Oh no ! no” Girgiza masa kai tayi tana ja da baya “Is painful bazan iya ba😭ban manta yanda kayi mun na cucumber ba”

Kamar an gaura masa mari haka ya dawo hayyacinsa ,dama ita ce?! Wani dakikanci ya shiga kwanyarsa

Ƙudundune jikinsa yayi ya maida 🍌ya matse da cinyoyinsa

“Kisa kayanki…..” ya fada da ƙarfi ,jikinsa na wani irin jijjiga har jijiyoyin Kansa suna ɗagawa.

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

020
____________________
Yanda taga yana yi ,ita kanta ta firgita,kamar wani Mai mood swing? Da sauri ta ɗaura towel dinta tayi falo da gudu.
Yana jin ta rufo ƙofar,ya bude ido gamida sakin ajiyar numfashi ya zauna ya rafka tagumi ,sam bayason tunano abunda suka faru ma,duk Izzah na nake goga jikina a jikin wannan ƙazamar? Ina izzar take ,I went badly on her meye hakan?

***
12.20pm
Ya shigo ɗakin riƙe da kaya a leda ,yana zuwa ya cilla mata
“Dress well Zaki tafi gida bayan an fito sallah”
Full of joy ta sauka ƙasa zatayi masa godiya ,karaf idanuwansa suka sauka a saƙon wushiryar nonuwanta ,Da sauri ya kautar da kai “Ya isa go and dress up jooorr”

***
Yareema tsawon ranar tun bayan tafiyar Sulaim yini yayi a kwance likitansa yazo ya duba shi ya tabbatar da malaria ne ,and ya sashi akan magunguna don haka ba sauran ciwo saidai zuciyarsa a tashe take idan ya zurfafa cikin tunanin nan da kwana biyar za ayi masa juyin mulki….

***
Cikin dare ya Sheikh haka nan ya tsinci kansa da kasa barci ,sai zirga zirga yake cikin tunani ,wani abu mai nauyi yaji yana taso mai daga ƙirji wanda baisan ko menene ba .
Karfe biyun dare ya ɓalle ƙofa ya fito harabar gidansa ko’ina yayi tsit sai hasken fitilu a unguwar kamar dumly ,tsayawa yayi daga compound ɗin sa yana hango compound din Adnan
“To Amma akan meye zai baiwa mata na kudi ,dole in ja masa burki kamun ya ɓuɗe mata ido da kuɗi ya zama Ina tufka yana warware wa ,a karshe fa nine zan sha wuya ….gwara In masa burki akan ya fita hanyar mata na period!” da sauri ya gangara zuwa wajen gate,har ya dafa ƙofa zai buɗe padlock din sai kuma ya dakata

“Amma ai kudin bata yayi tayi cefanen girki ,kuma duk munci munsha ,kar inje yana mun kallon kasashe wanda ban iya bada kudin cefane ba……. mtsewwww kai su ƙarata kaji,yayi ta bata mana,nidai nawa ba inci abu mai daɗi ba.Amma fa ko Salima taso yi mun tsaurin ido next step shine in zaneta musulunci ma ya bani dama…..

***
Washekari karfe 8am ya Sheikh ya gama shirin sa tsaf ya sha tea ɗinsa ,watery mara isasshen madara ,ya ɗauko hulansa a hannu yana ƙoƙarin murzawa a kai ya tafi aiki sai ga kiran hajiyarsa.

“Hajiya kira da sassafe? Ubangiji yasa ba wata hidimar bane ,don wallahi satin nan na kashe kudi fiye da abinda nayi budget ma satin

“Hello ….ummi sabahul khair”
_Ina kwana mama_

“Miqdad in ka natsa Inason ganin ka a gida”
Ta tabbata kudi zata amsa wayyo Allah na wai me yasa indai wajen tambayan kudine ,to Ni aka raina?
Da wannan janantawar zuci yace “Hajiya lafiya dai ko”
“In kazo zakaji!”

Ɗisss ta kashe wayarta

 

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
Have a splendid morning 👍🏼

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

021
____________________
“Miqdad, Ƙasan Ina da appointment da dr Dina a Cairo ko? Bisa wannan dalilin yasa na je gidanka jiya ,coz kasan dai ina buƙatar en kuɗi….”
Cikin dariyar yaƙe ya washe baki ,ya magantu muryarsa na rawa kamar zai fasa ihu “Na sani wlh na sani🥹..
Shine dama dalilin kiran? Ai da kin sani kawai kin turo Acc. details sai in saka maki….”

Ya ƙare magana yana cire glasses 👓 din Fuskarsa yana share gumi ,tamkar wanda yaci abinci mai zafin gaske.

Kallonsa tayi ta gefe ta ɗan kyaɓe baki saboda ta fahimci dalilin shigarsa wannan yanayin

“Hmm ai tunda kaga na tafi ban tambaya ba ,naga abunda yafi wancan girma….miqdad”

“Na’am Hajiya”

“Matarka Salima,ammm nace ba,kana jin daɗin ganinta a yanda take?”

“Ban ..ban fahimta ba ,Matana Salima kuma ,ha’ah ina jin daɗin ganinta yanda take mana…wani abune”?

“Oho🤔Wato bakajin kunyar nuna ta cikin matar abokanka?”

“Haah kinga matsalar kishin uwarmijin ba…mama ban sanki da haka ba ,karki sauya plz,wallahi Salima na Azabar sonki kamar mamanta..”

“Miqdad ban amsar tambayar da nayi maka”

“Me zai hana mama? Matana ai kyakyawa ce zan iya nuna ta a gaban ko waye”

“Tafɗi,to in kuwa haka ne i questioned your manners son,Nasan halinka irin na babanka ne kana da maƙon tsiya amma ,halin da Salima take ciki yakai wani ƙololuwa na tashin hankali duk wanda ya saka ido a kanta zai fahimci cewa Salima a furgice take…anya ma kana bata abinci? Miqdad yimun bayani yanda zan fahimta kodai kaci gundumemen bashin bankine kayi investing a wani business yanzu suke ciren huge task ? In ba haka ba I see no reason matarka zata wahale ta fice hayyacinta har haka….”

“Topah wata sabuwa! Ni banci bashin kowa ba ,haka zan mutu salin alin,in kwanta kabarina ba zullumin bashi ya jamun rataya a kabari ,don kinsan musulunci ya tabbatar da cewa duk wnada ya mutu ana binsa bashi Mala’iku rataye shi zasu yi a kabari bashi ba samun niima sai an biya masa….”

“Dallah yimun shiru ,irinkune kuma ranar lahira ake tula maku tarin iliminku a ka tamkar jaki da kaya…. kwatankwacin ilimin da ba aiki dashi kenan…”

“Innalillahi shiyasa akace matayenku da ƴaƴan ku fitina ne ,fahajiruhum! Ku kiyayesu!…..yanzu gashi tana nema ta hardasa mun rashin jituwa tsakani na dake …me tace nayi mata ? Hajiya? Nasan dai mun rabu dake lafiya”

“Batace kayi mata komai ba ,but allow your woman to breathe….” _President Bola tinubu’s quote_😆

“Au yanzu na shaƙe mata maƙoshine? Taja numfashinta daidai kyauta ne daga ubangiji…mata tana rayuwarta daidai Ni banga ma aibunta ba amma tunda na aureta taja mutane nata gallaza na da magana….”

Komawa tayi kan kujeran da take kai tayi relaxing
“Ashe ma ba nice na fara fada ba…..Huuhhhhh (She sighs) ynz dai ina buƙatar dubu ɗari biyu”

Gabanshi ne yace ras!!! Da sauri ya kame ƙirji “Dubu ɗari biyu kuma ? Me zakiyi da marga_margan dukiyar nan?hectan Fili ne kike son ki sake siya?”

“Kana haukane? Dubu ɗari biyun ne zai siya mun fili? To tunda ka tambaya,so Nike in bawa salima ,atleast zata siya wasu abubuwa datake da bukatar su… ”

“Mama😳In Baki dubu ɗari biyu ki baiwa Salima…dubu ɗari biyu fa? Hmm tirƙashi to wannan dubu ɗari biyun zai siya mun wata sabuwar saliman. Ras Zan biya sadaki inyi hidimar biki in auro wata macen sabuwa fil a leda da dubu ɗari biyu….”

“Ehoow yanzu na gano inda ciwon yake….wato a wancan karon auran gata akayi maka ,tundaga sadaki ,gaisuwar uwa da uba ,lefe ,muhalli abincin taron biki komai yin maka akayi shiyasa baka ɗaukan ta as worth as she deserves………..Miqdad ?! Zaka bani 200k ko bazaka bani ba”

“Hum hum mama don Allah mubar maganar nan don Allah”

“Miqdad I’m deep in serious ,bazan taɓa barinka ka tafi ba wlh tallahi sai ka bada kuɗin nan”

Ɗaura hannu yayi aka “Wayyo Allah na shiga uku! Hajiya kiwa girman Allah ki bar maganar kudin nan🥹 ,wallahi zuciyata na zafi zaku ɗaura mun hawan jini…😔”

Salati ta fara yi tana masifa cikin Muryar kuka “Ya Allah mijina ya azabtar da zuciyata da maƙo🥹 na jure ina addu’ar kar Allah yasa wani cikin yarona ya biyo halinsa ….amma cikin rashin Sa’a gani Allah ya bani kai miqdad😭” kawai sai ta fara sharce hawaye

Ga furgice Ya Sheikh ya sakko daga kan kujera yasa gwuiwoyinsa a ƙasa shima kamar zai kuka

“Kiyu hakuri karki mun kuka in ɗaiɗaice…na yarda zan bada amma ki mun uzuri ,in bada dubu ɗari ɗaya don Allah🥹🙏🏻”

Ɗauke fuska tayi ta miƙe taje ta buɗe diary dinta ta ɗauko acc detail dinta ta ajiye masa

Jikinsa na rawa ya kwashe ya tura mata 100k ,idonsa jajajir ya kalleta na tura hajiya”

Ƙirrr taji shigan kudin asusun ta ,tsaki taja ,ta koma wajen messages tayi copyng account Number din Salima ta tura mata duka . Tana turawa ta kira ta

“Hello sannu hajiya” ta dauki wayar cikin Muryar barci

“Ayyah sannu ƴar nan na tasheki kina barci ko….nasan gyaran gidan nan ba sauki sannu ko? Da sannu komai zai daidaita har mai aiki zaki samu ,yanzu ki duba wayarki na turo maki dubu ɗari kya rage wasu hidimomin….”

Wani ihun murna tayi “Hajiya dubu ɗari? Duk nawa? ”

“Eh karki manta da maganar mu kinji ƴata, sannu da ƙoƙari Allah ya baki ladan haƙuri”

Har Hajiya ta kashe wayar Salima na zuba godiya ,fuskarta taf hawaye

_Allah baka bani dacen miji ba ,amma ka bani dacen suruka ,ko anan I thnk You God_

Hajiya dawo da kallonta tayi kan ya Sheikh da ya gurfana kamar Almajiri sai zufa yakeyi ,duk ya buɗe botiran gaban jallabiyarsa ya cire hulan kansa sai fifita yake da hulan
Dukda fankokin da suke ta gudu a ɗakin amma zufa yake tsatso masa .

“Tashi na sallame ka”
Ta masa magana cikin tsawa

Zumbur ya miƙe“To Hajiya Nagode Allah ya huci zuciyarki”

Ya fice sunsunsun,ai yana shiga mota ya daddage ya kurma ihu
“Wayyoooooooooo🙆‍♂️”

 

 

Its Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

022
____________________
Salima!
Salima!!!

“Ina zuwa🏃‍♀️” ta dirkako da gudu daga saman benen zuwa bakin main door din ta sa key ta buɗe ƙofar .

Muryarsa yayi rauni sosai kamar abun tausayi ,sam bata iya magana da ƙarfi “Haba Salima kina sane na kwaso rana amma kika barni a gantale duk maƙota sunaji ina kiranki ki buɗe ni”

“Ya Sheikh Alal aƙalla sau biyu ka kirani”

“Yawwa kina kal kal da baki kamar reza iyayen gaddama,ana magana sai kin bada amsa Ni ban hanya….washhhhh” yaje kan kujera ya zauna ya saki tumbi a gaba ya goya hannunsa akan tumbin yana karkaɗa ƙafa in readiness to battle with Salima.

“Har ka dawo daga gidan maman?”

“Hum ki bari kawai ,mama tana da ban dariya ɗan ciwon kai sai tace zata tafi ganin likitan ta a Cairo ,Kamar mai tsoron mutuwa ko yanzu tayi booking new appointment fa Ni bansan wannan abun na menene ba ,ke jiya kinga tana da alamar ciwo?”

“ha’ah jikin girma ne fa Ai sai tana maintaining health status dinta ,Abun da tayi abune me kyau gaskiya”

Ɗaga murya ya somayi cikin masifa masifa “Zakice haka mana , tunda ta fara koya maki yanda ake asarantar da kudi unnecessary..”

Sarai ta Gane a ƙunba yake don haka tace “Allah ya baka haƙuri ,kawai mubar maganar” ta juya zata haye stairs Abinta

“Ehen Salima!” a gajiye ta waigo
“Na’am sheikh”

“🫵🏻Wannan kudin da mama ta tura maki ,ki ƙara adana su da kyau a account dinki kinji”

“Ban gane ba🤨me yasa? ”
“Eh mana🤗 Duk wata sai ki ringa biyan kuɗin wuta da kudin ruwa a ciki da siyan en kayan miya da su maggi ,mu gani ko zasu shekara bai ƙare ba?!”

Daka tsalle tayi ta fara diddirke ƙafafuwarta a ƙasa “Kambu ,ai wallahi bazan yarda ba ,wannan kudin kudina ne kyauta ta bani ”

“Habawa en matana😆Nine fa sheikh dinki…yanzu mama ta Baki har dubu ɗari bazaki tayani hidimar gida ba? Ai da kai da kaya duk mallakin wuya ne ko ba haka ba?”

Soror ta tsaya tana kallonsa cikin tsananin mamaki

Sake washe baki yayi ,sai yanzu ya samu sa’idan zuciya da yaga kudinsa basu tafi a banza ba ,cike da nishadi ya sauke hulan kansa ya ɗaura akan Centre table ,ya saki hamma gami da miƙa.

“Yawwa me kika girka mana?”

Wasu mugayen harara ta shiga tunkuda masa harda murguɗa baki .

Murmushin mugaye yayi irin na saman leɓen nan ,ya mike da sauri yana cire boturan wuyar rigarsa
“Uhm bari inje in duba da kaina tunda hajjajuna fushi take sani,bansan wa ya taɓo kan jirgin ba”

A yanda take tsaye ta rafka tagumi tana kallonsa ,ta zurfafa cikin tunanin yanda dubu ɗari zai ishi dogayen bills ɗin nan da ya faɗa har na shekara guda….kenan maimakon sauki kudin nan tsanani ya kara mata

To kodai in roƙesa ya bani account number ɗinsa ne in maida masa kudin sa in tsaya yanda Ubangiji ya ajiye Ni?

“Hmm ban Account Number dinka kawai in maida maka kudin ka cigaba da hidimarsa,kar ka saka Ni a ciki ma!”

Zuwa yayi ta bayanta ya riƙo cinyoyin hannunta ya ɗaura kansa a kafaɗarta
A kunne ya raɗa mata
“Habawa matar Sheikh ki barsu a wajenki atleast nasan wainnan budget din na gama dasu ko?”

***
Washekari Sheikh cikin ujila ya fita zuwa aiki ko 8 na safe ma bata ƙarasa ba ,saidai yana fitowa ya tuna yayi mantuwa da mukullan Office ɗin don haka da sauri ya faka motarsa a gaban gate din gidansa ya fito daga cikin motar zai juya cikin gidan da ƙafa

Adnan da fitowar sa kenan ya hango ya Sheikh da sauri ya ɗaga masa hannu
“Salamu Alaikum….salamu alaikum”

Cak ya Sheikh yaja ya tsaya yana tunanin wani taimako kuma za’a bukaci yayi a safen nan

“Wohoho Allah bacin tara gashin gemu kwarjini ne kuma Kayan samun ladane matsayina na Ahlus Sunnah ,wallahi da na ɗebe shi na aske nima ina rinƙa tsutsukewa ina shiga kamar ɗan iska ɗan iska haka nan dai…na tabbatar mutane ba zasu taso Ni a gaba da neman taimako ba…amma ynz ko nasa jeans da shirt gemun nan zaisa asan Ni Sheikh ne”

Da wannan zancen zucin da yakeyi har Adnan ya cin masa

Wani ƙamshin deaigners din turare yaji masu tashin kai da mugun tsada ,wow ga masu barnatar da dukiyar da ilahu ya basu nan😕

“Sannu ko?😃Na dade ina son mu hadu mu gaisa amma ku malamai ahlul ilm ,ba zama uzuri yayi maku yawa”

Jinjina kai yayi “Haza haƙƙun…(wannan gaskiya ne)”

“Sunana Dr Adnan sabon maƙocinka…”

Kurrrr yaji cikinsa ya yi kuka
Ohkoo shine makocin da Salima take mun gori a kansa ?
A kasalance ya miƙa masa hannu don su gaisa
“Sheikh miqdad inkinya Abu_sumayya”

Washe baki Adnan ya sakeyi ,yana jin hannunsa na masa raɗaɗi saboda yanda ya Sheikh ya matse masa hannu da ƙarfin tsiya kamar zai karyasu…..mugu yaji hannun butters da suka saba cin daɗi ,jiki duk madara😉😆

“Sannu Abu_sumayya ,wallahi kayi Sa’a Allah ya albarkaci ƴaƴanka da zasu zo da uwa ta gari….Plz ka cigaba da kyautata mata kaji Sheikh?”

Sakaka ya saki hannunsa ba tareda ya karye masa yatsunba kamar yanda zuciyarsa ta sallaɗa masa mugunta .

“Bari inje ko? I’m off to work ,sai anjima” ya juya ya soma tafiya hannayensa suna soke a Aljihu yana bubbuɗawa irin tafiyar matasan nan masu fama da Giyar kuɗi.

Sakin baki yayi sakaka kamar sakarai har saida yaga shigansa mota ,kana yahau ɓaɓatun iska “Dallah ji sakaren nan,yenyenyen uwar yaranka mace ta gari ce ,ina ruwanci? Banza kawai !….mune za’a koya mana kula da mace ? Muda muke tafiyar da iyalan mu daidai da fiɗratul Islam !!!”

 

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

023
____________________
Yareema
Motar Yareema ita kaɗai tal ,take sharara gudu a biya kwaltar cikin garin ,ba motocin masu bashi tsaro yau fitan daga shi sai Amintaccen yaronsa Jabeer ,shine ma yake tuƙasa a motar shi yana ta baya ,idanuwarsa kar akan kwalta baya ko ƙiftawa,Kai daga ganinsa kasan yana cikin damuwa amma yanayin fuskarsa da fushin sa da baƙin halinsa na dindindin yasa mutane basu gano tashin hankalin da ya ke ciki ba.
***
“Waziri,wannan fa ba abu bane da zamuyi shiru mu ƙyale ya cigaba da faruwa ba,Yaron nan Yareema kowa tsoronsa ma yakeji ,kenan mu bazamu tsawata ba ,har sai ya zama yayi riƙan da ya ƙwace a ikon mu…?…bazai yiwu ba!”

Waziri kallon Galadima yayi da yafi kowa fusata a cikin taron manyan fadan,wanda suka taru a gidan wazirin a safen nan don tattauna matsalar Yareema da yake neman Gallazar kowa a gari.

“Galadima! Na fada maka Yareema fa baifi ƙarfin mu ba ,kawai muna bi ne a hankali ,saboda en gaza gani…kuma ma ai bamu isa muja da ikon Allah ba,in Allah yasa Yareema zai sarki babu ja…in Kuma baida rabon sarauta ,tijaransa da Izzarsa bai isa ya bashi ba”

Ciroma da sauri ya amshe maganar da cewa “Muma ai ba ja da ikon Allahn muke ba ,amma gasky ɗaya ce daga ƙinta kuma sai ɓata …..kowa yasan Yaron nan Yareema Asalinsa fa soja ne,kenan mulkinsa zai zama mai zafi,kowa yasan mulkin soja akwai tsanani talakawa nashan wuya….Shi yasa Ni ɗabiunsa basa bani mamaki ,yana da gautsi sam ! Baya mulki irin mulkin sarautan babanshi….In fa yana ran gadi ,da bindiga yake yawo!!! Waziri wlh! Idan Yaron nan ya zama sarki ba mutane ba mu kanmu kashinmu ya bushe…”

Galadima katse Ciroma yayi da cewa “Don Allah mu tsagaita maganar nan,ynz dai ina mafita? Kunsan cewa dai sauratar nan gadonshi akeyi tun iyaye da kakanni bawai zaɓe akeyi ba ,don haka Yareema shine kaɗai ya cancanci hawa gadon mulkin nan ,to mu tayaya zamu tunkuɗe faruwar hakan?…”

A fisace Fagaci ya katse shi “Ban yarda da maganarka ba Galadima ,mu ne masu naɗa sarki ,mu muke da damar ɗaura sarki ,in muka soke mu din nan ta soku…don haka Yareema bazai zama sarki ba da wannan ɗabi’un nashi gwara ma ku sauya tunani”

Ciroma ɗaga ma Fagaci hannu yayi “Yi hakuri Fagaci nasan kana da zafi,Amma ga mafita”

Kowa gyara zama yayi yana kallon Ciroma

“Tunda dai mu ba ƙwace masa sarautarsa muke son muyi ta ƙarfi ba…ina ga me zai hana mu haɗa kan mutane suje su sameshi su tattauna a masa nasiha ya daina abunda yakeyi ba”

“Ehen kaji batu mai kyau,naji dadi da kuka gane ba abu mai sauki bane mu tunɓuke Yareema a kujeran ubansa ba……to tunda Ciroma ka kawo wannan shawara mai haske ina ganin abunda za ayi mu tsaida ranar da zaka shugabanci mutane kamar bakwai ,aje wajen Yareeman ayi masa magana gemu da gemu” cewar waziri

Yaƙe Ciroma ya soma yi “Wannan abu yayi kyau sosai wlh….saidai wani hanzari ba gudu ba ,kasan dai Ni matafiyi ne ,zai iya yuwuwa ranar da za’a yi meeting din bana nan,kawai dai waziri kaine shugaba inaga kawai ka jagoranci zaman dole ya saurareka”

“Haba meye haka ? Aini ba tsaranshi bane ,saidai tsohon sarki da yana da lafiya tabbas shine zan sama kai tsaye amma yanzu da tsufana sai aga naje Ina ma Yaron nan magana haba ai baiyi ba…duk gakunan,Fagaci,Ciroma ,Turaki ga galadima ,a cikinku za’a fidda wanda zai jagoranci zaman dole!….” tsuru tsuru sukayi da ido kowa yaƙi magana. Wannan yasa waziri harzuka

“Shiknn a matsayina na waziri na zartar Galadima yaje ya magana da Yareema ,tunda dai shine mai ilimin fada kuma akwai baki,tunda ai ɗan jarida ne ,nasan muna da kyakyawar wakili….”

“Yawwa haka ne kuwa mai girma waziri” duk sauran suka amsa

Girgiza kai Galadima ya shigayi ,yana karkaɗa ƙafa daga kan kujeran da yake yana faman hura hanci har saida yaji sun natsa da Hayaniya sannan yayi gyaran murya

“Hmm kazaɓo wanda zai iya cin zarafin Yareema kuwa….amma kasan sai Ni Galadima ina da mugun fushi ai ko?ta yaya zakace inje in samu yaran nan da bashi da kunya bayan kasan ina da fushi…?So kake Yaron nan ya fada mun magana in Yi fushi in kakkarya shi? Wallahi in yanemi mun rashin kunya ɓaɓɓalashi zanyi ,sai na kashe shi a ƙarshe ace Galadima ya kashe magajin masarautarku…” kallon juna sukeyi suna caɓe baki irin tabi ta farkon kunni ta fita a ta hagu

“Waye yariman ? Yariman banza da wofi… Ni ba sai in kashe banza ba..”

“Kai don Allah ka dame mu da barazana ,Dukkan mu tsoro ke ɗawainiya damu,kowa sai….sai…sai….” kasa ƙarasa maganarsa yayi saboda hango motar yarima da yayi ta shigo harabar gidan wazirin

Yanda bakinsa ya kama rawa yasa kowa waigawa yana kallon ƙofa….Tsit sukayi tamkar ruwa ya cinyesu ,Turaki kam hannu yasa ya kanƙame kujeran da yake kai ,sai maimaita duk addu’ar da yazo bakinsa yake yi a zuciya ,wani irin gumi yake tsatsofa masa….tsoronsa ɗaya kar yarima yaji maganarsa sanda yake masifa n Nan

Jabeer yana faka motar ya fita da gudu yaje ya buɗe Boot ya kinkimo dankareriyar kujeran royal Amma mara nauyi an masa adon gwal. Ya taho gaban tsofaffin ,ba tare da yayi masu magana ba ,ya kafe kujeran a gabansu
Sannan ya sake runtumawa da gudu ya bude gidan baya,cikin tafiyar ƙasaita ya shiga takowa inda suke yana tafe alkyabbarsa na sharar ƙasa.

Da wani irin Almighty murya ya ke masu magana a daidai sanda yake tunkaro inda suke zaune.

“Duk na fahimci dalilin taruwarku a nan wajen….Sbd Ni ne …Ni…Ni sarkin ku” ya kare magana yana zama a kan kujeran gabansu jirim kamar namijin zaki.

Yanda ya zauna jirim da ƙarfin Allah saida kaf gabansu ya fadi ras!

 

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

024
____________________
Turaki mutsirtsuke ido yayi cikin jan rai yace “Eh sabda kaine! Yareema mufa iyayenka ne,Amma ada garinmu na zaune lafiya sanda kake wajen aikin sojanka a ƙasar waje shekaru uku baya amma tunda ka dawo komai yayi tsanani ….. Adon haka Bazai yiwu mu zuba ido muna ganin abunda ke faruwa ba,mutane daga wasu daulolin suna zagin masarautarmu sbd kai tun asali,to bare kuma ace masu kaine Sarkin…”

Komawa yayi luu ya kwanta akan kujerar mulkinsa ,kana ya lumshe ido cike da ɗagawa ,ya ɗaura ƙafarsa ɗaya kan ɗaya
Da wani sassanyar murya mara Hayaniya yace “Hmm haka ne kuma fa🤗Saidai zaɓi biyu Gareku ,kodai ku zaɓeni a matsayin sarkin ku ,ko ku soke Ni a matsayin sarkinku….” still idanuwarsa suna lumshe ba tare da ya buɗe ba har ya gama maganar

Waziri sassauta murya yayi “Yarona ba maganar zama sarki shine matsalar ba ,ka sauya halinka mu shine damuwar mu,bakajin abinda Turaki yace ne? Mutane na kuka da baƙin halinka…muma iyayenka bamajin daɗi wannan zubar kimarmu ne”

Ai yanayin shiru suka soma gungaguni dake nuna duk sunji daɗin yanda waziri ya gaya masa magana kai tsaye.

Yareema da idonsa ke kulle ,Gwale idanuwar yayi , yana kallon sararin samaniya ,yana sauraron gunaguninsu da baka iya fahimta ,
kana ya gyara zamansa da sauri , gamida ɗaure fuska tamkar bai taɓa dariya which defect Jeopardy

“Uhumm” yayi wani gurnani kamar naman daji

“Jabeer !!”

Ya Kira sunan yaronsa

Ɗan rusunawa Jabeer yayi “Allah yaja zamanin yarima”👍🏼

“Dakkomun Littafin Mutuwa!!!😡”

“Ok yarima na” ya falla da gudu ,zuwa wajen mota.

Diddilo idanuwa duk sukayi ,cikin whispering Galadima yake tambayar Ciroma ,meye littafin mutuwa kuma? Ciroma da yaji yana jin zawo ,watsa hannunsa a cinya yayi ma’ana bai sani ba …duk haka suka cigaba da kallon kallo.

Har jabeer ya dawo hannun sa ɗauke da ƴar stool Kamar na ajiye cofee ,ya ɗauko wani fankacecen littafi Mai Kamar album ɗin hotuna ya ajiye akan ƴar stool din ,Saida ya saka handgloves sannan ya buɗe tsakiyar littafin.

Kyakyawar bindiga ne er ficila ,duk sukayi tozali dashi a cikin littafin an ɗaura bindigar a saman farin ƙyalle.

Sa hannu Yareema yayi ya ɗauki bindigar yasa tsinin bindigar a saman sajensa yana sosawa ,ba alaman damuwa ko tashin hankali a fuskarsa

“Idan kuna raayin Yareema ya zama sarki a bi nan…” ya nuna masu ɓangaren damar shi da bindiga

“Idan baku goyan bayan Yareema ,ai nan ɓangaren” ya nuna masu ɓangaren hagu da bindiga

Galadima shi ya fara miƙewa sai Ciroma da duk sauran suka je can nesa dashi ɓarin damansa sukayi layi .
Ma’ana sun yarda ya zama sarkin su.

“Gwuiwoyinku a ƙasa”
Tsayawa sukayi wannan ya kalli wannan wannan ya kalli wancan

“Kneel down I said!” a furgice sukayi ƙasa da sauri suna rububin soka gwuiwoyinsu a ƙasan,abunda kowanensu yafi shekara arba’in baiyi ba..

Zumbur ya miƙe tsaye yana kallonsu ɗaya bayan ɗaya ,da sauri kowa ya sunkuyar da idolanuwarshi a ƙasa.

“Babana mutum ne mai rauni ….shiyasa ya zaɓi ruɓaɓɓun mutane irinku su zama muƙarrabansa….amma yanzu ga yanda ya ƙare nan ,gashi can a kwance ba amfanin da kuke masa….

Yanzu sabon gomnati ne kuke gani a nan !
Idan har na faɗi magana to tabbas umurni ne!
Matsawar ka karya doka na ,ko ka nemi jayayya da hukunci na… To abu na farko shine inga kanka a ƙasa ka zama Gawa…. Bayan na kasheka ,bazan tsaya a kanka ba ,zanbi duk wani ahalinka inbi in yanyankasu zuwa gunduwa gunduwan Nama…. Gutsigutsi zanyi daku wallahi😡😡” jikinsu rawa ya shiga yi ɓal ɓal ɓal.

“Wannan masarautar nawa ne, Don haka zan fara ƙaddamar da manufofina a kanku a yanzu don ya zame ma ƴan baya Izinah!!!……Ahmmmm waye me Alhakin tara taron nan?” a furgice suka ɗago wannan ya nuna wannan ,wancan ya nuna wancan….

Wani wawan tsawa ya ƙara doka masu ,wanda yasa Galadima sakin fitsari a wajen.

“Waye shugaban naku?!!!”

Waziri cikin ƙwalla yace “Ni na tara amma kaine shugaba…” suma duk sauran suka maza suka amsa da cewa “Kaine…Kaine🫵🏻”

Haɗe rai ya sake yi Yana magana with authority “Waye shugaban wanann masarautar”

”Yareeman Al’ummah Sarkin gobe da yardan me duka!” suka bashi amsa gaba-dayansu bakinsu na rawa.

“Idan kuna goyan bayana kuce yareema”

Duka ɗaga hannu sukayi kamar masu saranda “Yarima✋🏻🤚🏻”

“Idan bakwa goyon baya na kuce Nooo”

Tsit sukayi kamar ɗaukewar wutar Nepa

Tsaki yaja dogo na kusan second biyar ,wanda suke jinsa kamar ana fatattaka masu hanji.

A zafafe ya juya ya kalli ƙaton elargement window size mai ɗauke da hoton Waziri,ya shiga sakin ma hoton harbi

Ji kake tushhhh!
tushhhhh!!
tushhhhh!!

Ya fice a ɗakin da saurin gaske ,daidai nan kayan ƙawar ɗakin suka shiga rikitowa ,hoton ma ya fado kasa timmm! Alburusan guda uku suka watso ƙasa .

Ba wanda yayi ƙwaƙwaran motsi ,duk sun toshe kunnensu da hannuwarsu kowa na sauraren yaji saukar bindiga a ƙirjinsa.

Ai sunajin tashin motarshi suka mike da sauri ,suna cewa junansu “Barka ….Barka”
“Amma yariman nan ya cika shaƙiyyi!” cewar Ciroma.

“Yi mun shiru ,kafin ya sake dawowa ya kasheni a banza ,don Ni ina tunanin Yareema yina da Aljannu masu kimtsa masa magana…” waziri yana magana yana kallon hotonsa da ya dagargaje har jikin garun ɗakinsa yayi rami zuƙuƙu…yana tunanin da yanzu hanjayensa ne suka ɓuɓɓurme.

“Amma dai ai bazaa ɗinke mana baki ba ko?” cewar Galadima dake durƙushe male_male cikin fitsari ,har ynzu ya kasa tashi.

“Eh haka ne kuma amma kafin nan jeka ka wanke jikinka…sarkin masu zuciyar fada ,nan kace in aka bari kuka gamu kakkarya Yareema zakayi ,sai gaka da fitsari a wando”

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

025
___________________
Dr Adnan Yana dawowa daga wajen aiki a gidan sayyida yayi branching bayan ya tsaya a Kasuwa yayi mata siyayya.

Knocking yayi a ƙofar main door ɗin ,ya tsaya yana waya da kyakyawar larabcin sa cikin nutsuwa.
A haka tazo ta buɗe masa ƙofa.
Bai sallama ba itama bata tankasa ba har ya shigo yana cigaba da wayarsa ga dukkan alamu yana magana ne da mutum ne mai muhimmanci a rayuwarsa.
Wayar na manne a kunnensa ya miƙa mata jakar hannunsa mai ɗauke da siyayyan da yayo mata .
Sarara tayi ,tai ma kayan lalataccen riƙo cikin mamaki take karanta sunan store din da akayi sayyayan ,babban store ne na gaske .,ɗan ɗage mata gira yayi yana mata nuni da hannu alamun ta buɗe.

Kayane abayoyi guda uku,ɗan kunne ɗan kukub a cikin box ɗinsa da zobe ,sai ɗaukan ido yake bai wuce yayi rating 1.2M ba Amma yana da ɗaukan hankali .sai takalmi ɗan Dubai mara nauyi guda ɗaya sai tarkacen kayan kwalliya da turaruka da mayukan wanke gashi,set ɗin gyaran ƙumba da sauran su.

Cikin rashin fahimta tace “Na meye wannan ? ” daidai sanda ya sauke wayar a kunne alamun ya gama wayar “Nakine na siyo maki ”

“Akan me? Harda ɗan kunne da zoben gold da wannan tulin kayan kamar mai shirin haɗa lefe?”

“😃Godiya ne bisa karamcin da kike nuna mun,duk da baki Sanni ba,ta iya yiwuwa Ni mugune amma kika rike Ni zuciya daya matsayina na makocin ki ,I’m really grateful ”

Rau rau idonta yayi da ƙwallan murna “Awwwn Nagode Nagode ,Allah ya biyaka da maɗaukakin Alkhairi yasa ka gama da tsofaffinka lafiya…Wai dama haka maƙota suke kyautata ma maƙotansu ? Kodai nice nayi sa’an nawa maƙocin…?”

“Bakiji hadisin Annabi Sallallahu alaihi Wasallam ba akan muhimmancin maƙoci?…Indai har zan maki wannan to jin daɗi na ne,kisa ki gayu abunki kinji ”

Zaro ido tayi “Wow kana nufin wai in ringa gayu da gold ear ring a gida ba sai tani unguwa ba?”
“Eh mana! Meye amfanin kayan gayun da bazaa sakashi ba sai za’a fita”

Marairaice fuska tayi tana daɗa jujjuya kayan tana masa godiya ,cikin ƙwalla
***
Ƙarfe 6pm Na yamma Sayyida Salima ta zauna tasha wankanta ta wanke gashinta tas da mayukan wanke gashin da Dr ya siyo mata tayi amfani da hand dryer ta busar dashi ,ta gyara gashinta ta tsaga ta gaba ta kwantar da gashin tayi edging Mai kyau har wajen sajen ta ,kana ta zaɓo abaya mai ruwan jinin kare cikin kayan da Dr ya saya mata ,ta maƙale ɗan kunnenta da zoben gold ,ta gyare fuskarta da light make up ,powder da wet lips sai tozali da mascara.

Tsaywa tayi a gaban mirror tana kallon kanta tana feshe ilahirin jikinta da turare ,tana mamakin dama haka take da kyau? Dama matan nan da suke flexing a shafukan IG dasauransu ba abunda suka fita dashi sai wanka da iya saka sutura?

Tana tsaye tana admiring kanta bataji buɗe ƙofar Ya Sheikh ba saidai ganinsa tayi a ɗakin ya shigo cikin kumfar baki zai mata masifa ,ta ƙure can ciki tabar ƙofa a buɗe kalan tana can ɓarawo yazo ya cire masa TV ko AC

“Salima wani irin Issk… ” kasa ƙarasawa yayi ganin kyakyawar dirarriyar mace a gaban sa sai zuba ƙamshi take bakinta na sheƙin man leɓe.
A sanyaye kamar wanda aka zare ma ido yace “Kinyi kyau abinki cif cif” yana maganar yana cigaba da ƙare mata kallo daga sama zuwa ƙasa

Murmushin jin daɗi tayi ,gamida masa fari da ido “Hm Nagode”

“Aina kika samo kyawawan kaya haka? Waya baki aro?”

“Aro kuma? Wallahi sabon Maƙofcin nan namu ne ya siya mun…ka gansu kyauta🤗”

Ranshi ne yaji haka kurum ya tsinke ,a hassale yake tambayar ta cikin tabbatarwa
“Maƙofcinmu…?” Jinjina masa kai tayi tana washe baki
“Maƙofcinmu dai?”
“Eh mana😠”
“Tohpah me yake so da ya baki sabon kayan nan,kamar ma ɗan kunne nake gani da zobe”
Faffaɗan Murmushi tayi har ana gani duk haƙoranta ,da sauri ta kai idonta kan yatsunta tana wasa da zobenta “Eh Zobe da ɗan kunnen Gwal ne ,wai na godiya ne da yanda muka karɓe shi da karramawa ,while bamu sanshi ba ,Ya Sheikh kaga muhimmancin girmama mutane ko? Ɗan adam daraja gareshi…”

“Yehhhn ….Yi mun shiru”! Ya kwatseta cikin tsawa
“Wai ke wani abu ne ne ne kike mun kwana biyun nan? Waye ya baki lasisin ringa kula wancan gardin? Sai wani kuyi ta magana ba tareda izini na ba …meye hakan kenan ,baki san darajan igiyoyin auren da suke wuyarki ba ko?”

“Haba ya Sheikh Ni fa ba yarinya bace ba ,ina da tunani kafin in Yi abu mutumin nan baida matsala….”

Cikin hargagi ya karɓe maganar “Amma kuma Ni mijinki ne ba ….eh Aljannarki na ƙarƙashin ƙafata,da kin matsa mun sai in take!!!”

“Ko Allahn da ya halicce ni ya halicceka da wuta da Aljannar yasan abunda nayi ba laifi bane ba ,Kai wai me yasa ka faye bauɗewa ne? Gaba-daya ka fiye musu ya Sheikh ”

“Saboda ban yabi kayan nan da mutumin nan ya baki bane kike cemun mai bauɗaɗɗen hali? Na tabbatar duk an ƙi siyansu ne yaje ya samo maki shi sharan kasuwa ke ga matar Sheikh baki gayu an kawo maki ki gayu…..kin saka jan kaya sai kace ƴar ƙungiyar asiri ,kin wani taje gashi duguja kamar dorinar ruwa”

“🤣🤣🤣” dariya ta fashe dashi har tana kwanciya a kasa

Sakin baki yayi yana kallonta ,yana tunanin ko Aljannun nata sun tashi ne

“Ya Sheikh 🤪🫵🏻Ya sheikh🤣🤣🫵🏻…” tana dariya tana kiran sunanshi tana nunasa da yatsa tsabagen dariyar ƙeta ta kasa maganar dake cikin ta .

Ɗaure fuska tayi yana hura hanci ,ransa in yayi dubu ya ɗugunzuma.

“Ya Sheikh yaushe ka fara kishina?…kishi fa kake yi da Adnan ya sheikh ”

Duburburcewa yayi yana nuna ƙirjinsa da yatsa

“Ni? Miqdad inyi kishi ,Allah ya tsare Ni ….,tafɗi😃😃🤣🤣🤣😂 kawai sai ya kama dariyar tusa haushi ,kana ya ɗaure yana nuna ta

“Salima gwara ki ƙara kallon kanki da kyau a madubi wallahi da Aljana kikayi kama”

“Saboda kyau ba,kasan ƙurewar kyau kai kama da ƴar Sarkin Aljanu…..wuwuuuu🐾👺 Ni Aljana ce wuwuwuwww zan haɗiye ka” tana magana tana tanƙwara yatsu tana zazzaro ido tana hura hanci kamar yanda ake firgita yara .

Matsawa ya somayi da baya da baya har ya jingina da jikin cupboard

Itakuma ta raɓeshi ta fice tana surutai cikin dakiya ba sauran Alamun wasa kuma “Hmmm wannan baƙar kishin da zargin na menene?”

Sakin baki da hanci yayi yana kallonta Saida ta wuce sanann ya soma ƙwankwasa kansa “Tabbas Salima ba lafiya”

Komawa kan gado yayi ya rafka tagumi ,cikin tunani gamida zullumi“Yaron nan fa ya ciko wuta,yana neman ya lalata mun mata ta ringa neman fin ƙarfina…anya bazanje har gida in sameshi ba kuwa?

Zumbur ya miƙe ya shuri takalmarsa ,ya fice daga gidan sai gidan Adnan…..tsabagen sauri bai tsaya knocking ta jikin gate ba sai kawai ya kama gajeran katangar gidan mai kama da na turawa da bai wuce tsayin yaro ɗan shekara goma ba,Haka ya kame masa katangar gida ya ɗirka cikin tsakar gidan.

Adnan Yana zaune daga varendar ɗin shi akan farar kujerar roba ,yana sababben aikinsa wato waya.
Kawai yaga magidanci ya kamo masa garu ya dirko masa katanga.

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

026
___________________
A tsorace Adnan ya miƙe ya nufo shi tun kafin ya karasa
“Ina yini”
Maimakon ya amsa rike kugu yayi kamar mace “wane ma kace sunanka?”
A sanyaye yace “Adnan ”
“Eheeeen ,Adnan,Naga kyautan da ka baiwa mata na,Nada gode sosai….amma kasan kuwa matan aure ce😨” yana masa magana ya zazzare masa ido masifa_masifa.

“Oga izi…izi kaji Easy kana ta ɗaga murya ,in ma kayi magana a hankali ai zan jika…da Adnan kake magana ba da duk duniya ba”

“Naƙi inyi magana a hankalin ,tmbyr ka nike yi ,kakuwa san matar Aure ce?”.
Jinjina masa kai yayi with affirmation “Ƙwarai na sani ,kuma ina matuƙar Alfahari da saninta a rayuwa na…

Ras ! Gaban sheikh ya faɗi a harzuƙe ya nunoshi da yatsa ,kafin yayi magana ,Adnan ya maza ya tari numfashinsa a nutse

“Salima macece mai mutuntaka ,komai naka abun girmamawa ne a wajen ta ko a gaban kowa nunawa take kaine shugaban da ke jan ragamar rayuwarta ,such a wife material da kowani namiji ke fatan samu…na taya ka murna Bros…Allah ya Albarkaci auren ku”

Ya daki kafaɗarsa da ƙarfi ya juya zai koma ciki wani abu na masa tuƙuƙi a zuciya ji yake kamar ya shaƙe Sheikh ya mutu kowa ma ya huta

Sheikh tsayawa yayi kamar gaɓo ,jin ya taso zai masifa amma an fake da yabon matarshi a kanshi …. “Nagode sai anjima”

Ya ɗan ɗaga murya ,kana ya juya yana ƙoƙarin cire bolt ɗin saƙatar gate ɗin gidan ya fita ,Adnan jinjina masa kai yayi yana ƙoƙarin kanga waya a kunnensa ,baya so damuwa tayi tasiri a zuciyarsa ko kaɗan.

Wani ƙuuuuuuuuu🚗Yaji giftawar mota da gudu cikin tuƙin ganganci
“Wayyo ya Sheikh ɗinaaaaaa😔😭” fuyiiiiiii motar ta gifta ta gabansa…A tsorace yabi bayan motar da kallo ,Da ya tabbatar ya jiyo Muryar Salima ta ciki .

A plate number motar an rubuta BAD BOYS da manyan baƙi ba Number motar .
Saida motar suka gifta da kamar second goma ,wawan ya tafi duniyar tunani kafin kamar an gaura masa mari ya ƙwalla Kiran “Salimaaaaaa!!!” ya dirkaka da gudu yabi bayan motar .

Dam gaban Adnan ya faɗi yayi cilli da wayar hannunsa ,yabi bayan Sheikh da gudu

“Malam…Malam ,ka tsaya me ya faru da Salima ta ”

Jin Muryar Adnan a bayansa bayan ya shanye dogon layin nan har sun ɓace ma ganinsu yasa ya faɗi a ƙasa ,yana nuna masa hanya

“Shikenan sun sace mun mata….wlh Salima ta ce sun gudu da ita. ”

Adnan da ya gama ɗaukan ya sheikh Mai karamar ƙwaƙwalwa sam bai yarda da surutunsa ba don haka ya falla gidan Sheikh da gudu yana kwarara mata kira ,saida yaji tsit ,yana shiga lungu da ƙofa na gidan bata ba motsinta kana hankalinsa ya dawo jikinsa .

Ta tabbata sun sace mun ita…To suwaye wannan

“Salimaaaaaa” kawai ya rushe da wani irin gigitaccen Ihu,wanda yafi ka Sheikh ɗin ma

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

027
___________________
Buɗe ido sayyida tayi kanta na kallan saman Pop ɗin ɗakin da take zuwa saman walls ɗin ɗakin,……. wani tangamemen ɗaki ne ta ganta a ciki wanda yafi kama da ɗakin gayu irin yaran masu kudin nan da suka saba da satan kuɗin iyayensu suna tara mata suna iskanci da shaye shaye.

Luuu ta sake sunkuyar da hular idanuwarta ta sake Lumshe Idon
Saboda har ynz bata dawo daga hayyacinta ba tun cocain ɗin da suka shaƙa mata a hanci .
A ɗaure take a jikin ginshiƙin (Pop pillar) ɗakin ,sun ɗaure hannayenta ta baya sun zaunar da ita akan stool ,bakinta sun liƙe shi da transperent plaster.

Aiman matsowa gabanta yayi da bindiga ya ɓincine plastern a bakinta da karfi.

Aikuwa a tsorace ta buɗe ido.
Maza ta gani su uku ,a saman kanta sai Lili daga ita sai farin pant jikinta har wani sheƙi yake saboda tsabagen glowing ,nonuwanta manya manya sun sunkuya kaɗan masu ɗauke da jajayen areola da kan nonon

Lili tana ganin ya fuzge plastern bakin Salima ta buɗe ido ta saki ihun murna gamida cewa “Ahaaaan” ya kowa sa Scissors ya kece rigar ji kake keeeeeytttttttt ya sauke doguwar rigar da Adnan ya siya mata tayi saura daga ita sai bra da pant ,ihu ta kurma ,da sauri ya saka mata bindiga a gefen baki Yana sipping wine 🍷a hankali ,tsit ta ɗauke wuta ranta kamar za’a zare a jikinta don tsoro ,a haka take bin mazan dakin da kallo ,duk su ukun daga su sai manannun pant na maza mai kakin sojoji da singlets ɗin su,kowanne hannunsa da glass ɗin wine yana sipping cikn nishaɗi.

Lili zuwa tayi ta ɗuka gaban Salima ta ɗaura tafukan hannunta kan luwai luwai ɗin cinyoyinta
Tana shafawa a hankali ta kafe ta da ido “My love kin bani wuya my love🥹Bazan cutar dake ba ki bari muji daɗin mu kinji” tayi rau rau da ido saboda kukan murna dake neman rinjayarta .

Tsaki dogo taja “wallahi Allah ya isana in kika cutar dani”

Ɗaura bakinta tayi akan ramin cinbiyarta ta sakin masa kiss “Allah ko love?” yanda tayi maganar yasa gaba-daya Mazan ɗakin bushewa da dariya suka kafa wine a baki suna zuƙa.

Hannayenta ta ke driving zuwa kan dukiyar ƙirjinta da rabi suke sakaye cikin bras ta waiga ta kalli Aiman ”Nasan mayen nono ka ƙosa ka gani ko? Nima haka wallahi😋” ta fuzge da ƙarfi

“Dallah Malama ki ƙyale mu jaka kawai” tana zaginta tana tutturjewa saidai ta ɗauru katamau wasu cikakkun breast ta gani tsantsan da kan nononsa a kakkafe Kamar shape ɗin mango sun cike mata ƙirji tsan.

“Ahsshhhhhh wayyo Allah gidan madara🍼” take taji miyau na taruwa mata a baki ,takai fuskarta zata lashi kan nonon Salima aikuwa ta tofo mata miyau a fuska …..wani murmushin ƴan duniya ta fashe dashi ta sa tafin hannunta ta gogo miyau ɗin takai bakinta tana lasa…. “Haka zan tsotse tsakiyar tsuliyarki bestyyyyy….ihhhshhhh kamar haka ahhhhhh” tasa hannayenta biyu ta wangale ƙafafuwar Salima.

Kafa bakinta tayi akan kaciyar gindinta tana tsotso tana jan fatar kaciyar tana saki tana zuƙeshi tana karkaɗa masa halshe kamar tafiyar maciji.

“Ni ki bari bana so …wayyo Allah muguwa kawai” fashewa da dariya su Aiman sukayi suna cigaba da kallonsu ,cike da nishadi

Lili kuwa bata cire bakinta acikin Vg ɗin ta ba ,tana ta ƙwaƙuleta da yatsa ,yina bada sautin tsuiii tsuii tsuuiii ,sai ma kuma takai hannu saman ƙirjinta tana tumbular nono

“Ahhh…ahhhh nace bana so ko ana dole ne?”

Aiman ɗaura tsinin kan bindigar hannunsa yayi a kan Nipple ɗin nononta yana mulmulawa a hankali ,itakuma Lili na matsa ɗayan nonon tana ƙwanƙwale ramin tsuliyarta…jikin Salima saki ya farayi,wani daɗi ne yake bin mata bargo da jijiya ,gabaɗaya slack off tayi jikinta ya fara rawa tana nishi sama sama ,tana marmatse cinyoyinta haɗe da kan Lili tana buɗewa.

Lili kam bakinta na cikin Hq dinta tana tsotseshi tana lashe daidai tsinin tsakar ta daya ɗan turo waje ɗan pink dashi

Daɗine yasa Salima gantsarewa tana wani irin zillo .Aiman na ganin ta kunnu gaba-daya ,sai yabi ta baya ya kwance ta ,aikuwa suka fadi a ƙasa rikicaaa ,lili ta fara miƙewa cikin zafin nama Salima ta fuzgo ta tana Gwale ƙafafuwan ta ,lili kamo kanta tayi suka manne laɓɓansu waje daya suna kissing bakin junansu a yunwace.
Leɓenta na ƙasa take tsotsa tana saki yana sautin cuinnn cuiiin cuiiinnn

Idanuwar Salima a ƙanƙame suke ta gama sallama mata kanta ,tunda take bata taɓa sanin shan leɓe mugun daɗi gareshi ba sai yau.

Cikan bakin ta tayi ta kamo duk nonuwanta tana jijjigasu a tare sannan tasa halshe ta lashi kan nonon dama “Ahnnnn Hnnn hnnn” hannu tasa ta mari nonon ta gefe “Ahnnnn

Sulalewa ƙasanta tayi ,tasa hannu ta Gwale Vg ɗin ta topa miyau ta saka halshe adaidai tsinin gindin tana gurza hanshenta a daidai kan gindin sama da ƙasa da sauran da sauran tana ƙara gigitata da halshe tana gurza jan tsuliyarta cike da gwanancewa ,hummm haaaahhhhnnn hummm haaahhhhnn ,Nishin da kawai yake fita a bakin lili kenan itakuwa Salima idanuwarta ƙaƙƙafewa sukayi ,bakinta a buɗe ta kasa rufewa wani daɗi na neman fasa mata kwanya.

Cigaba da cinye mata gindi tayi da halshe “Huuuuummmm hammmmm ayyyyyahhhhhh ayyaaahhhhhh”
Zare bakinta tayi a hankali ta ɗaura yatsanta a saman kan kaciyarta tana mulmulawa ,cikin iskanci ta soke idonta dasuka ƙanƙance da jaraba a cikin nata
“Akwai daɗi?” gyaɗa mata kai ta dingayi kamar Kutu tana nishi tana cije hakori

Hannayenta biyu tasa ta daɗa Gwale ramin durinta ,ta kafa halshe tana ƙwaƙular can ciki ,kurrrr….kurrrr …kurrrr wani gantsarewa Salima tayi

“Wayyo abun fitsarina..wayyo karki cinye da daɗi da daɗi …nashige su wayyo Allah na ,fitsari nike ji,ki tsaya ki tsaya ….”

“Kiyi mun fitsarin a bakina,indai fitsarinki ne ina sonshi ,da komai nake ,nasan zaiyi zaƙi babeee zubo mun madaran ki fusshhhh ahhh ahhhh wayyo duri mai ruwa wayyo tsukakken gindi wayyo dadi wayyo….”

Aikuwa tsirrrrr ruwan madara ya fara gangaro mata,da sauri lili tasa hannu tana damalmalashi akaf faɗin durin ,sannan ta cusa yatsunta biyu da ƙyar cikin ramin ta kalato ruwan ciki ta hari bakin Salima

“Ruwan gindinki yafi zuma daɗi sahiba sha kiji baiwar ki ,tsotse baiwarki nishaɗina…” jikin Salima har rawa yike ta hangame baki ta tsotse hannun lili tas tanajin wani yauƙi mai gishiri…gishiri tabbas akwai daɗi..

A hankali itama ta maida bakinta kan durin tabi ta na shanye lungu da saƙo tana kamo lips ɗin gindin da leɓenta tana tsotsewa ,saida sukayi ligi² sannan ta saka tayi mata goho .ai kuwa nan duk Mazan jelansu ta turo cikin wando ,lokaci daya kamar sun haɗe baki suka sa hannu suka damƙe abarsu ,suna kallon wata jar gindi a tsakankanin cinyoyi ,yatsa ɗaya lili tasa ta tura a cikin ramin ta fara caccaka mata tana murzawa ta caccaka mata ta murza ta caccaka mata ta murza ,ihu Salima ta fasa tana ihu tana maka ma gefen ɗuwawunta duka

Ɗago kai tayi ta turo nonuwanta gaba ta mika mata kanta ta sama “Kara bani insha aaaaahhhh” Zaro hannu tayi a cikin ramin durin ta kai mata baki buɗe baki Salima tayi tana karkaɗa halshe ta ƙosa ta cafki yatsarta ,Saida ta susutata da ƙwalele sanann ta danna mata yatsan a cikin baki kuma lokaci guda yatsanta daya jiƙe da ruwan gindinta yana bakinta ,itama tayi maza ta danne ƙasan leɓen Salima tana tsotso wanann yasa yanda salima ke tsotson yatsan haka ruwan ke gangara daga bakin Salima zuwa bakin lili itakuma tana haɗe ruwan ta laɓɓan Salima tana tsotsewa

Wani irin toroƙo gindin Aiman yake ji yake kamar yaci babu ,ashe haka Les yake da daɗi ,dole mata su nace acin gindin junansu.

Lili da Salima ƙanƙame junansu sukayi tsantsan suna shan leɓen junansu ,itakuma Lili ta soka ma Salima yatsu biyu ta ƙasanta tana caka mata yatsan cak cak cak kamar gindin namiji na zuba gwatso.

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

028
___________________
Yareema Abbad yau bai fita ko’ina ba,don haka ya zauna ƙarƙashin rumfar da yike shaƙatawa can garden ɗin part ɗinsa, Jabeer na hannun damanshi yana can gefe yana gadinsa ,an shaƙe masa fruit a wani tangamemen tasa na sarauta ,sai ruwan matsatsun kayan itace …Jarida yake karantawa as usual Amma deep inside ba jaridar yake karantawa ba face wani irin tunani mai zurfin gaske wanda har ya hardasa masa ciwon kai ɓari guda (Migraine) jin Yana jin juwa² yasa ya ɗauki ruwa ya ɗan sha kaɗan ,ya maida ya ajiye ,ya ɗauki jar tuffan da suke cikin kayan marmarin ya fara gartsa yanaci majestically .

ATHEELAH budurwar shi,and his wife to be ,a sanyaye ta shigo cikin garden ɗin ,bayanta kuyangi ne su biyu suna dafe mata baya ,ɗaya tana mata firfita da faskeken mahucin sarauta ɗaya kuma ta riƙo mata Lema a saman kanta ,Suna shigowa garden ɗin tun daga nesa ta ɗaga masu hannu ,cak sukaja suka tsaya ,kana ta cigaba da takawa ita kaɗai har ƙarƙashin rumfar da yike ,ɗan nesa kaɗan dashi ta tsaya
“Assalamu Alaik” a ciki ya amsa,ya ma amsa ne saboda darajar sallama ,amma hardly in taji .

A sanyaye ta sunkuya tasa gwuiwoyinta a ƙarƙashin turɓayan wajen,bata damu da tsadajjen supern da ta saka na doguwar riga ba.

“Ina neman afwan Shugabana….Yareemana nayi nadama ka yafe mun ,Babbar kuskure ne ƙin russuna maka yayin da kake tsaye…kazalika babbar kuskure ne , Nuna fushina da hukuncin da kayi mun ……

Miƙa hannu yayi ya ɗauki ruwa ya sake kurɓa yana hura hanci.

….Don Allah ka yafemun..nayi Alƙawarin hakan bazata sake faruwa ba”

Saida haka numfashi na wucin gadi kana ya soma magana cike da gadara
“Nasan zaki dawo…Saidai kin taimaki kanki da kika ƙasƙantar da kanki,Da wannan ɗan ƙaramin abun da kikayi na saki kin zama amintaciyyar mata a gareni ,nan da sati ɗaya zaki zama matata, uwargidana kuma sarauniya ta 😊” haukacewa tayi da murna ta juya tana waige² tana neman wanda zai tayata farinciki ,Jabeer na tsaya kansu sai Murmushi yake ,saboda murnar yau yaga walwala da fara’a a fuskar ubangidanshi…yau yareemansa ya nuna affections ɗin sa akan wata mace har ya furta mata magana mai daɗi

“Zoki zauna kusa dani”

Da gudu ta miƙe taje gabansa ta lanƙwashe ƙafa sai ta ɗago ta kallesa sai ta saki dariya tasa tafukan hannunta ta rufe ido ,kamar sabbin ango da amarya.

“Nagode Yareemana ,kuma Sarkin gobe…Na gode daka zaɓeni matsayin mata a gareka ,Nagode mijina I’m so glad to have you a rayuwa na”

Ɗaukan tuffa yayi ya gatsa ya ɗanci kaɗan ,kana ya miƙa mata sauran “Oya muci fruit tare ,Ci sauran 🍎 ɗin Yarima Abbad ”

Amsa tayi tasa bakinta a daidai inda yaci ,ta gatsa tanajin wani garɗi kamar ya sirka apple din da madara

“uhmm yumm yummm,Nagode mijina”

Yanda take zuba masa Surutu cikin nishaɗi ,yasa ya tsura mata ido full of excitement ,Ashe hira da mata akwai dadi

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_
_Ya haƙurin Abunda ya faru da sayyida?😔To adai ƙara haƙuri guys ,this is bad boys for you guys_

029
___________________
A yanda suka watse a wajen Salima ta tsiyaye duk wani ruwan mararta sai taji wasakayau bata da sauran damuwa a ranta ,saidai kuma me? Wani takaicine ya zo ya cushe mata rai da ta ɗaga kai ta ganta tsakiyar mutane su uku harda ita 4 tsirara haihuwar iyayensu . Wannan wani irin masifa ne? Wai nice Salima Wanda tsabagen ustazancina mutane suke kirana da sayyida zan afka irin wannan rayuwar? In wani ya faɗa mun tabbas zan ƙaryatashi sai gashi a reality.

Kafin ta dawo daga hayyacinta Lili ta matso jikinta ta ɗaura hannunta akan ƙirjinta ta tumbulan mata nono
“Bae azo a rama ma kira aniyarta,come fuck me hard” wani muguwar ingiza tayi mata wanda ya sa ta kifa ta kai ,da sauri Aiman ya tallafo ta.
Cikin mamaki lili ta kalli Salima “Meye haka? Kina shaye² ne?”

“Ni da ubanki ba? Dashi mukeyi” dariya Mazan suka fashe dashi har ita lilin .
Ɗan iska ba zuciya!
“Sweet give her time now…kinsan Bata saba ba sai kin yi haƙuri kina ɗaga mata ƙafa ,You can’t seduce her completely over one night ….so exercise patient…much more she cummed Bata da sauran sha’awa ynz haka” yana mata magana yana shafa mata saman gashin kanta yayi mata tsororo a saman kai da Hajiya babbar sa tayi ɗangargar har ta lanƙwashe kamar ayaba

“Ban ƙoshi ba fa🥹”

A tare Aiman da abokinsa suka turo mata maransu kusa da baki kowa 🍌ɗinsa zabgege saidai ɗaya bakin kaciyarsa pink ɗaya kuma full black😋
Uhmmmummmm😘ta haɗe kawunan 🍌a kusa da bakinta ta masu kiss a tare ta saka halshe tana lashesu lokaci guda yana ɗan gurzuwa Kamar friction ,sannan ta sakasu duka a bakinta amma iya crown ɗin 🍌 ɗin nasu saboda da whole body ɗin sunyi ma bakinta faɗi,tsotsesu take a tare tana ɗan sakin ma tsinin ɓulin kaciyar nasu lallausan cizo. Tana daɗa lashesu daga saman tsinin tips ɗin zuwa kewayayyen saman rawanin buran
“Hummm….hhhh….auuushhhh hmmmm”

Zare ɗaya tayi a baki ta rike a hannun hagu dayan kuma da ya tsaya a barin damarta tana tsotsan nasa tana lumesa duk a baki tana shanye tsayinsa har wajen maƙoshi ,hannunta kuma na kan cock ɗin ɗayan tana mormotsashi tun daga ginshiƙin jijiyarsa har can sama in tazo sama sai ta tsaya ta luguiguita saman kaciyar da bai kai sauran jikin taushi ba
Nishi Aiman da abokinsa suke suna kallon junansu suna buɗe baki suna lullumshe ido saboda daɗi “Ihsshhh easy ma’am”

“Ya kaji yayan tawa?”
“Yaseen maƙura ce wajen iya tsotse gindin maza kaiii….ahnhhhh ,goshhhhh ahhhhh” ya fara soka mata gwatso a cikin bakinta yanajin kamar ya samu tsuliya ne sbd yanda dick ɗin take gwaruwa da ramin maƙoshinta ga ɗimin bakinta mai susuta maza da tayar da ginshikin azzakari.

Aiman kasa jurewa yayi ya fuzge bakinta ya kamo dick ɗinsa ya cusa mata a baki don haka ta kamo dick din abokinsa ta na luguiguita shi da hannu tana shanye buran Aiman ɗin,shikuma abokin ya fara yinma nonuwanta cakulkuli inya mata cakulkuli akan nono ta gantsare sai ya tumbula nonon yaja da karfi kamar zai cire a ƙirjinta.

Salima da rarrafe taje gaban kayanta tana maidawa dukda sun yage haka ta kama tana ɗaɗɗaure inda suka kekketa mata da Scissors . Tana ganin sun kwanta shirin akan katifa ta ɓalle ƙafa ta fice da gudu ƙafarta ba ko takalmi dankwalin ta a hannu.

Yunkurawa lili tayi zata bita ,Aiman ya danne bakinta a maransa yanda tayi gwatso kanta ya kifu akan maranta yaba abokin Aiman damar ƙarewa buɗaɗɗen gindinta da ya jiƙe jagwab kallo. Don haka yabi a hankali ya soka mata sandar girmansa gararaf taji “Ahhhnnn wayyuoo daɗi ” da karfinsa yake gwara mata gwatso shima Aiman na nashi gwatson ta cikin bakinta. Tun tana iya bending suna caccaka mata bura ta baki data vg har ta fara sarewa ta koma yaraf ta kwanta a jikin Aiman .
Yana ganin haka ya miƙe da sauri ya kamo ƙugunta ya kwantar da ita ta gefe ya ɗage ƙafarta sama ya soka 🍌luuummmm ta shige taje ta gwaru da silin ɗin durinta ya fara mata hot ci ,wanda yake sata tuttulo ruwan da bata shirya ba ,abokinsa danƙ nonuwar da suka tsole masa ido yayi ,sun ɗan yi Laushi kaɗan saboda yawan jagula Amma is attractive matsasu yake yana shan guda daya yana wasa da halshensa a kan tsinin kan nononta itakuma ta tusa hannunta a ƙarƙashin sa tana wasa da golayensa

Sunyi kusan 5mins a haka kana abokin ya zauna a saman kanta ya kamo ƙafarta ya ɗage sama ya riƙe ,ya turo mata maransa aikuwa ta cafka zugegen buran baƙi wuluk ƙaƙƙarfa mai zatin gaske sai tsalle yake cike da karsashi kamar zai fita a jikin maransa ,shaukin ganinsa a haka yasa ta maida a bakinta da sauri tana tsotsewa tana luguiguita jakar golayensa,Aiman na cigaba da danna mata gindinsa har can cikin maƙuran dadinta

Gurnani suke suna zuba ihu ,duk sun kasa rabuwa da junansu

“Gindi a akwai daɗi sweet ba abunda yakai cin gindi daɗi ahhhh wayyo tsuliyata ” ji tayi kamar ana tsuke mata durinta ana saki haka itama take marmatse masa buransa ,da involuntary movement din tsuliyarta Yana sake tamke gindinsa yanajin wani daɗi kamar zai sume.

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_
_Ya haƙurin Abunda ya faru da sayyida?😔To adai ƙara haƙuri guys ,this is bad boys for you guys_

030
___________________
Suna cikin kakabin batar sayyada gida ya cika maƙil,Adnan ya rashe a tsakar gida yaƙi tafiya ,ana magana sai sharɓe.

Tuni an baza rahotanni a wajen en sanda an kai sanarwan ɓatanta masallatai don a sakasu a addu’a .

Dangi kuma sunyi jugun a ɗakinta ana ta kakabi.

Kamar an jehota sai gata ta shigo a furgice da gudu ,gudu tayi bana wasa ba da ƙafafuwarta tun daga guest house din da suka kaita har gidanta ,ƙafarta duk ya farfashe sau uku tana fadi duk ta tutturje fuska .

Adnan ya fara ganin shigowarka ya tashi da sauri “Salima na😭😭😭”

Tana ganin ta iso gida taja wani mugun ajiyar zuciya mai shashaƙe ka wanda ya tafi da nunfashinta gabadaya ta zube anan .
Babbar tashin hankalinta da wani ido zata kalli mutanen gidan da suka cika tace iskanci sukaje sukayi??

Ɗagota yayi yana kwarara mata kira ,amma ba numfashi ba dalilinsa

“Shikenan sun kashe mun Salima ta”
Sulmuyewa a ƙasa yayi hannunsa na rungume da kanta nan yafadi sumamme.

Ya Sheikh dake falo ƴan uwa sun tasashi a gaba ana roƙonsa yaci abinci kar ciwon yunwa kuma ya kamashi ana kwantar masa da hankali in shaAllah zaa ganta .

Cikin damuwa yake cusa abincin da Saliman ta dafa Jollop din CousCous Mai kayan lambu yasha hanta sama da ƙasa.

Yana loma yana sumbatu ,“Allah sarki salima Allah ya Toni asirin wanda suka saceki daga kanki sun gama amsan kudin jama’a da sunan garkuwa da jama’a don karfin Addu’a yafi na takobi….ko sisi bazamu basu ba ,muna daga kan darduma muna addu’a sai sunji wuya sun fito da ita”

Nasreen yayan Salima da tazo daga Canada acan take aure jiya yazo Nigerian Bata kai ga haduwa da er uwanta ba tun da suka rabu da biki ,saidai sukaji kiran Sheikh yana kuka wai an sace Salima ,da firgicin suka zo suka cika gidan .

Kallon ya Sheikh tayi cikin damuwa tayi firgai firgai lokaci daya
“Ni indai ma zasu saketa wallahi ko miliyon nawa ne sai mu bada to har yanzu ma sunƙi kiran wayar…”

“Huhummm kiyi shiru kawai ,Yanzu fa wannan abincin duk kashe kudin da tayi ko ci batayi ba shegu maƙiya Allah sun gudu da ita….”

Suna cikin surutan ne sukaji ihun Adnan da sukayi sallama dashi ya tafi gidansa, amma sai sukaji ihunsa a tsakar gida yana kiran sunan Salima

Da gudu sukayo waje ɗuuuuuuuu

****
***
Washekari Monday tushen aiki ko Bature na tsoronka ,iyayen gidan duk sun tafi aiki Aiman bai ƙare hutunsa ba da ya ɗauko,amma abokinsa ya juya NDA ,Lili tana da lectures Amma sai 11 na safe gidan yayi shiru ,kowa yana ɗakinsa ,ga dama dai ya samu na cin junansu saidai kwazin ɗinsu Nazeefa tazo daga Abuja zata kwafsa masu ,Nazeefa takai 26years ƴar gayuce sosai tayi degree dinta na farko akan home management yanzu ma ta ɗaura degree dinta na biyu duk dai bata sauka a hanyar ba saboda Nazeefa Foodie ce akwai son abinci kuma tana kaunar zama house wife shiyasa kullum tana kicin in Bata kicin to tana gyaran gida gyaran nan juya nan ƙalƙale nan .

Aiman kiran wayar Lili yayi tana zaune a falo sanye da mini skirt da er shimi tana kallon tv gefenta remote ne da wayarta ,itakuma Nazeefa na zirga zirga tsakanin falo da kicin tana haɗa masu abinda zasu ci.

“Hello Zuma ta ya howfa?”
“I dey”
“Kinajin daɗin gidan kuwa ?”
Waigawa tayi ta kalli Nazeefa dake sanye da abayanta tana goge dinning table
Ta kuwa turo baki
“Not too bad”
“Ina wannan shegiyar baƙar yarinyar wai bazata tafi yawo bane ko gidan en uwa? Tabar mu mu shana? ”

“Hum wane ? Girki ma takeyi ai mayar yarinyar nan ,ko naje fa Abuja bata yawo titir tana gida ,itafa tace tana karatune saboda tasan yanda zata kula da gidanta”

Dariya Nazee ta fashe dashi
“Ke da waye kike gulmata”

”Au har kin jiyo mu? Sai kace mai kunnen maciji?” ƙasa ƙasa take hararanta ba tareda ta kula ba.

“Eh man”

“Hummm “kawai tace ,duk hiransu Aiman naji ,saida yaji sunyi shiru sannan yaja tsaki
“Mtswww ina zuwa bari inzo falo muyi hira kawai zaman ɗakin ya isheni kuma”

Dogon wandon jeans ya saka ,ya fito jikinsa da farin singlet ,ya shigo ɗakin kunnensa manne da earpiece .

Tunda ya shigo ɗakin saitin ƙofa ya hango ƙafafuwan lili a ware ana hango ɗan iskan pant dinta da Bai rufe mata saƙon matsematsi ba ,bare tuwon ɗuwawu.

Wani miyau mai kauri ya haɗiye yazo gefenta ya zauna ,ya saƙa hannu gefen ƙugunta kamar zai ɗauki remote ya ɗan shafi ɗuwaiwanta ,zumbur lili tayi don ta tsorata ,sai yayi maza ya fuska

Kasa ƙasa yace “ki gyara zama ko muyi abun kunya” sunkuyawa tayi kadan ta leƙa Oc ɗin ta ganin kayan haja sun fito yasa ta ɗan matse cinyoyinta ta juya tana hararansa

“Sa idawa”
“Naji”
“Mayen tsuliya kawai”
“Mayyan Gindin maza”
“Ka fada da ihu har da na matan ma duk wanda ya samu ci zamuyi mu tanɗe mu ƙwaƙule na ƙwaƙulewa mu zura halshe mu kwalfi ruwan madara”

Zai sake bata amsa Nazeefa ta shigo da warmern farfesun en ciki ta ajiye a table ,wannan yasa yayi shiru
“Ya Aiman good morning”
“Morning Little Melanie” Sunan da yake kiranta dashi kenan saboda kasancewarta chocolate skinned ,ko kuma yace mata Caramel ,ko black berry.

Turo Baki tayi “Ya Aiman wallahi zan fara bleaching bana son ana kirana da Caramel…ko Black berryn nan bare uwa uba Melanie”

“Dalla jibeki ,ki gode ma an kiraki da sunan en gayu ,sunayen da ake kiran kyawawan Black Americans ,to kinfi so in ringa ce maki er baƙa?”

Noƙe kafaɗa tayi kamar small babe ,yarinyar da bai bata shekaru uku ba ,amma take zuba shagwaɓa ,rayuwar wasu en bokon da gyara yaseen.

“Bari inje in cigaba da girkina”
“Kimun macaroni salad Mana!”
“Ok ka haɗu da chef baka da matsala ” ta wuce tana murna ,a duniya tana son girki.

Kallonsa ne ya dawo dashi kan Lili da ta ƙure tv da kallo ,ba sai an fada maka ba ,kishi takeyi sun yi hira da barkwanci da Nazeefa ,dawo da idonsa yayi kan rigarta da kan nonuwanta suka tsikaro nonuwan tula tula ,kan nonon kwandalele kamar ɗan yatsa ,wani tsirrrrr yaji maransa ya amsa abun cikin wandonsa ta motsa zuwuiiit kamar an mata allura .

“See har ynz in na tuna 3some Sex din mu na jiya sai bura ta ta ɗaga yaseen…ko zamu bar baƙar nan ne a gida mu tafi hotel muje muɗan ci gindi mu dawo”

Waigowa tayi ta kallesa ta kauda kai ta jawo bargon da ta fito dashi daga ɗaki wanda ta ajiye a gefenta

“Amfani na kenan ko? To bazaka taɓeni ba”

“Come on! Me ya sauyaki ne haka ,naki ne fa Ni Aiman mai balagaggen gindi,mai kayan aiki mai iya susan tsuliya”

Juyowa tayi tana kallonsa “Kasan weak point Dina yaron nan shiyasa kullum kake irritating Dina ”

Kai hannu yayi ya shafi ƙwandalelen kan nonon da ya turo ta saman riga ya ɗan ja kan nonon kadan ya saki “Nikuwa mai Aiman zai ma zuƙeƙiyar macen nan mai manyan nono mai malamalan ɗuwaiwai mai zurfin gindi?…ai ko ba’a maki ladabi don Allah ba a girmaki don kayan ruwan da kika tara ta gaba ga tafki mara ƙonewa …malam mutum yayi noma iya noma kai toroƙo ka takalo ruwan daɗi ka tsotse maniyyi ka tsotsi nono…”

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

031
___________________
Kasa jure kalaman sa tai,kawai cikin shauƙi ta shige jikinsa tasa hannu ta hankaɗe singlet ɗinsa ta danna kanta a saman ƙirjinsa ta cikin singlet ta ɗaura halshe ta fara lashe faffaɗan ƙirjinsa tana murza masa kan nononsa da duk hannayenta ,yanda take ta mutsu mutsu a cikin riga shima haka ya kanƙame manyan ɗuwaiwukanta yana marmatsasu yana maka masu dika daga sama zuwa ƙasa “Goshhh beautiful asssss….ahhh”
Ya saƙa gefen hannunsa ta saƙon ɗuwawunta tana jawowa sama zuwa ƙasa ,fiddo kanta tayi daga rigar saboda zafi ta dage kanta sama “Ahhhh” ta saki nishi
Tallafo kanta yayi da ɗaya hannunsa ya haɗa tsinin hancinsu suna wasa da halshensu ,kowa ya fiddo halshensa yana karkaɗawa free air ,Suna gogan gefen tsinin halshen juna sai su kauce ,allah ne ya bata amsa ta cafki leɓensa na ƙasa ta tsotsa ta sakeshi gamar rubber band ya bada sautin “Ɗuinnn..” da sauri ya sake damƙo nata shima ya tsotsi leɓen ya kufce ya sake bada sautin “Ɗuiiin” haka suka cigaba da wasa da bakinsu romantically , halshensa ta kamo ta zuƙa da sauri ,ta cika gamida cewa shishhhhhhhhh

Hannunsa yakai kan ɓingilar rigarta ya ɗage shi sama ya cafki abinda yafi kauna a jikin mace ya fara mulmula kan nonon yana natsasu kamar sabon bredi

“Gosh sweet zakasha nono..nahhh?” tana magana tana shafa masa kai “Ɗaga mata kai yayi cikin zaƙuwa ,yatsarta tasa ta ɗago kan nonon “Sa bakinka anan sweet zoka tsotse mun shi ƙaiƙayi yake mun”

Ɗaura halshensa akan Nonon yayi yana lasa ,“Hummmm….Hummmmm….OMG” hannu ya miƙa kan saman pant dinta Yana shafa saman Clit ɗin ta ta saman wandon ta yina gurzawa ,buɗe ƙafa tayi sosai

“Huuhhhh hahhhh huuuhhhh”

Ya danna yatsan ta gefen wandon ya shige tsakanin Vagina lips dinta ,caɓal ! Yaji ya taɓo ruwa “Huuuummmm” yayi maza ya Zaro yatsan ya tsoma a bakinsa yana. Siɗewa ,kana ya sake maidawa da sauri yana wasa da fold ɗin da ya raba Vagina lips ɗinta biyu yana luguiguitasu ,can ƙasan gindinta ne suka fara zuƙewa suna saki suna hado gumi

Zuge zip din wandonsa yayi ya fiddo dick ɗinsa ta sama ya jawo hannunta ya ɗaura akai cikin lalube ta fara murzashi daga sama zuwa ƙasa,bakinta na kan dokin wuyarsa tana kissing har zuwa leɓen kunnensa ,anan ta tsaida bakinta akan kunnensa tana tsotson leɓen kunnen tana jan iska tana furzarwa yana dakan cikin kunnenshi. Wani irin zabura ya ringayi saboda yanda yaji kamar ana masa wayiwayi a cikin kunne sanann ko’ina na jikinsa na amasawa

Tas! tas!! Suka dinga jin jin motsin foot fall dinta zata shigo falon ,da sauri suka saki junansu ,Aiman ya maza ya ja singlet ɗinsa ya rufe dick ɗinsa da ta mike dingargar ta lafe akan maransa zuwa saman cibi. Itama da sauri taja bargon da ta zo dashi ta rufe cinyoyinta tana jajjan rigarta da ya ɗage mata nono .

Yanda sukayi wani motsin rashin gaskiya ne suna cukuikuye² yasa ta ɗan ja ta tsaya .Aiman ne yayi na maza “Chocolaty ya dai?”

Jan numfashi tayi “Kanason macaroni salad ɗin da madara sosai?”

“Eh …eh..soss..sosai”
“Ok tu rage ƙaran Tvn mana kamar ma ba kallon kuke ba” bata jira action dinsu ba ko kuma me zasu fada ba ta wuce su .

Siririn tsaki Lili taja ,gamida banka ma bayanta harara.

Itakam maimakon Nazeefa ta tafi sai ta kama goge kan dinning . Shikuma ga 🍌sai harbawa takeyi fat fat a cikin singlet.

Janyo gefen blanket ɗin lili yayi ya rufe ƙasanshi yasa ya hannu ya danƙi abarsa ya fara mulmula ta

“Shishhhhhhhh ahhhhhhhhh” ya saki baki da ƙarfi .da sauri ta waigo

“Ya dai ? Halan sanyi kake ji”

”Shishhh eh wlh ”
“To kaje ɗaki mana”

Lili fakaitan idonta tayi ta jefa hannunta cikin bargon ta kamo abunsa tana mulmula masa amma a zahiri sai ma taja tsaki

“Ke kam kin faye taɗi kije ki gama mana girki sai ƙalkal kike…”

“Awwwn anty Lili ta ƙosa taci girkina…karku damu saura kadan…wait in Mana kunun madara?”

Aiman da daɗi ya ciyosa da sauri yace“Eh…Shishhh …Eh jeki plz”

Wuce su tayi sin sim sin.

Tan wucewa sukayi farat suka kwaye bargon
Takai bakinta kan dick din tana sucking dinshi shaf shaf da taimakon hannunta tana jijjiga ƙasar ,shikuma sai tumbulan mata nono dake tsalle yake

Saida yayi hard sannan tayi zaraf ta ɗare cinyarsa suna kallon juna ta miƙa hannunta ta kamo kaciyarsa tana laluben ramin gindinta tana ƙoƙarin saita shi ciki.

Warrrrr ya tafi cikin durin yana ɗan kakkafewa saboda friction na tsagun yankan shape din kaciyarsa har ta lume sukuf ,a tare sukaja nishi hunnnnnnn

Ta fara zillo tana sukuwa hannunta dafe da allon kujeran da suke kai ,fuskarsa na kallon nonuwarta da suke tsalle sama da ƙasa

Saƙala masu nononta a baki tayi ya kuwa cafke suka fara sukuwa a tare tana dakan Sakwara ta Sama yana haƙƙarta ta ƙasa yana cinciɗa ƙugunsa sama da ƙasa yana zuƙar nononta yana bada sautin “Zuiit…zuiiit….zuittt” shikuma cikin durinta na fidda sautin “Cak cak cak” ruwan durinta na ƙara duk sanda yaji dirkan kaciyarsa a cikin durin.

Cikin ɓarin jiki ya sakko da ita daga jikinsa ya kwantar da ita akan gefenta na hagu ya zare wandonsa kusan fin rabin cinya ya saƙa bayanta shima ya kwanta akan hannunsa na hagu ya tallafo kanta ta kwanta akan ƙirjinsa ,yasa hannu ya manna bayanta akan ƙirjinsa zuwa ciki ,ya dage ƙafarta ya dawo kan ƙafarshi ya cusa mata🍌 ta baya ya shige ramin tsuliyarta zirrrrr ,“Ahhhh na shiga takwas ….Aiman …waikkkk…waikkkk…waikkkk tsaya ihshhhh wai daɗi ta lume caka mun ita kawai …yawwa caccaka caccaka da sauri ahhhh ahhhh kamun kyakyawar duka ” bugunta yake fam fam fam

“Wayyo Aiman ina da kishi Aiman ina kishin buranka ,Aiman ka daina kallon Mata Aiman zan baka dukkan farin ciki don naga gindinka nawa ne Ni kadai ….ahhh Ina son gindinka Aiman …akwai tsawo Aiman …akwai kauri Aiman…kaciyarka ta yanku Aiman ,cinye mun dadin tsuliya take Aiman…wayyo kaciya wayyo gindi wayyo daɗi wayyo daɗi”

Da gudu Nazeefa ta fito kawai sai taja ta tsaya tana sauraron yanda kujeran ke girgiza karbin karbin suna neman balla kujeran

“Zaka cinye ne? Cinye mun tsuliyata zakayi? Aiman akwai daɗi fa ka danna can ciki…..ahhh wallahi ta lume a kogon majiyar daɗin durinaaaa Aiman Aiman ahhhhh ohyeahhhh ohyeahhhh”

Nazeefa da sauri ta janye abayarta sama ta cusa hannunta a cikin pant ɗin ta ta ɗaura ƙafarsa akan kujeran dinning ta luma yatsanta a cikin durinta,tana shan yaji shishhhshhshssshhh

Tafin hannunsa yasa ya damƙe mata baki yana fitar da iskar bakinsa da yake guntsa ma tsantsan feelings a cikin kunnenta “Shishhhhh ,ki shiru da mutane shihhhh wash daɗi hishhhhh”

Kuka kuka take magana “Bakasan tun yaushe nike son buranka bane ba shiyasa tun kana karami kake da dogon bura da tsinin kai pink tun lokacin nake tunanin in ka girma ya zata zama …ahhh babban magana ingarman namiji mai cinye durin yayarsa ,ka cini da karfi Aiman fuck me hardddddd”

Nazifa Danna yatsanta tayi a cikin bakinta tana karkaɗa yatsan kamar ta na shan sweet ,Hannunta na cikin pant dinta tana sosa tsuliyarta

 

 

 

Oum Aphnan
#BAD BOYS
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

032
___________________
Mai Babbar ɗaki A kashingiɗe take akan tumtum cikin kwalliyarta na dindindin tana kallon Yareema da ke zaune a gabanta ya lanƙwashe ƙafa sai wasa da zoben azurfan hannunsa yake
An ajiye masu tarin kayan marmari wanda ya raba tsakaninsu.

“Naji abunda kayi ma su waziri…Yarima mutanen da nan da kwana uku zasu ƙaddamar dakai a matsayin Sarki su ka tozarta kayi masu barazana da mutuwa!…Yarima wannan fa abu Al’ada ne baa ƙwacen mulki ta ƙarfin soji…In suka hanaka mulkin nan ba wanda ya isa ya baka….(Numfasawa tayi gamida caɓe baki ta kautar da kai ,kana ta ƙara ke maganarta da cewa) …A saboda haka naje na roƙesu gafara a maimakon ka…” ta ɗan motsa hannunta ta ɗauki ayaba tana ɓarewa cikin sanyin jiki.

Cikin rashin damuwa ko nadamar abinda yayi ya fara magana dakyar kamar an sashi dole sai yayi maganar “Kinci mutuncin sarauta Mama!!”

A harzuƙe ta ɗago ta kalleshi “Ban gane ba?🤨” ta tambayeshi a ƙagauce ,still Fuskarsa na nan yanda yake kuma bai kalli inda take zaune ba ya ƙara da cewa
“Kinci Mutuncin Shugabanci kuma…”

“Kai Yareema saurareni,kaifa ba ɗan kanka bane da zamu cigaba da zura maka ido kana duk abinda kaso ba…You must not do anything that will jeopardize our royalty…Da ace bakai kadai bane ɗana,bazan damu ba nasan in an ƙwace sarautar akwai subtitute ,to yanzu kai kadai ne dole in saita maka hanya,Don koda kai baka son sarautar nan ,Ni ban shirya barin gidan nan ba…” Lumshe Ido tayi tana maida numfashi sakamakon hassalar da tayi ,Amma still baisa yarima ya tanka ba.
Ko ya nuna ɗar a jikinsa.

“…Gobe Su waziri da Sarkin Musulmi da sauran tawaga zasuzo don ƙaddamar dakai a matsayin Sarki ,abunda kawai ake nema shine cancantarka idan har ka cancanta gobe sunanka SARKI ABBAD!!”

A tsorace ya ɗago yana kallonta

“So calm down,Idan zaka ci ubansu ne ka bari sai ka ɗare gadon mulkin mana ,why this craving?”

***
Washekari
Fada ta ɗauki haske jama’a ta taru ,amma na iya cikin gida ,don tantance cancantar yarima matsayin Sarki ko akasin hakan. Idan ya tabbata sarki bayan sati ɗaya zaayi gagarumin shagalin rantsar dashi,kazalika idan ya faɗi ,bayan sati ɗaya dai babu fashi za ayi gagarumin shagalin rantsar da Waninsa.

Yareema Abbad,Queen,Auta,su waziri da duk wani mai faɗa aji suna zazzaune a royal cushions din da ya kewaye tangamemen kujerar sarautar mai martaba ,kowa ya hallara Tsohon Sarkine kadai ,baya cikinsu yana can kwance akan gadonsa rai ga hannun Allah.

Sarkin Malamai ,daƙyar ya taƙarƙaro yana tafiya daƙyar cikin tsananin ciwon girma ,shekaru sun tura haka ya shigo fadan.

Tsura ma kujeran mai martaba ido yayi ,kawai sai ya fara ɗauke hawaye da hannunsa.
Tsit ɗakin akayi kowa damuwa ya cunkushe masa zuciya ,saboda kowa yasan kukan tuna tsohon sarki ne da ya kamata a ganshi zaune akan stage ɗin nan .
Saida ya gama sharɓensa saura na tayashi sannan yaje gaban Yareema ,ya ciro Wani zoben Sihiri wanda ake zura ma kowani sarki da zaa naɗa ya kama hannunshi zai saƙala masa ,saidai jikin shi karkarkar ya dauki rawa…yef !!! Zoben ya faɗi ƙasa .

Duk ɗakin daukan salati sukayi “Subhanallahi!”

Bai dandaraba ya sake duƙawa ya ɗauko zoben zai saka ma yarima ,amma dai still jikinsa yana ƙaƙƙarwa ne irin na tsofaffi haka zoben ya sake faɗuwa.

Yarima fusata ya kamayi ,ya fara hura hanci cikin fushi .

Ɗago kai Sarkin Malamai yayi yana sharce zufa idonsa suka kaɗa sukayi jaaa
“Innalillahi wainnailaihir rajiun” tuni cikin kowa ya ɗura ruwa .
Bismillah sarkin malaman yayi ,ya duka ya dauki zoben a karo na uku ,yaje saitin Yarima ,saidai kafin ya kai ga ƙarasawa aka kaɓe masa hannu da ƙarfi ,zoben taje ta daki kujerar sarautar ,danjan da akayi adon zoben dashi na Alharir ya doki ƙasa ya dagargaje ya bar tsuran ƙarfen Azurfan.

Sarkin fada na ganin haka ya juyo yakalli duk mutanen fadan ,suma shi suke kallo cikin tashin hankali da neman karin bayani ,waigawa yayi ya kalli Yarima fuskarsa Neutral ba yabo ba fallasa. Kawai sai ya juya ya fara takawa zuwa hanyar ƙofa yana faman girgiza kai cikin tashin Hankali.

Yarima Abbad da yaga zai fice a gidan ba tare da ya rantsar dashi a matsayin Sarki ba ya ɗebi fushin zuciya ,a harzuƙe ya wani daka masa tsawa

“Kai!!!….” Ya kira shi a gadarance.
Sarkin Malamai bai waigo ba ya cigaba da tafiya

“Kai Sarkin Malamai Zonan…Ashe ba dakai nike yi ba? Zonan!”
Ko waigowa Sarkin Malamai beyi ba ya buɗe ƙofa ya fice

Wani mugun tsaki yaja “Banza!!,Tsohon banza mara Amfani… Irresponsible nonentity…” Auta diddulo Ido tayi cikin tashin hankali ,mai babbar ɗaki kuwa hannayen ta biyu ta haɗe ta doki ƙirjinta. Kamar zatayi hauka ,shikuwa ya cigaba da zarya yana tijara

“In banda Iskanci a tara manyan mutane kamar mutanen da suka taru a nan ,wai sai ace baza a iya kaddamar da naɗin sarauta ba ,sai tsohon Aladen nan yayi mana tsubbace tsubbace da bokanci?…Wannan ai jahilci ne ,mulki irin na jahiliyya…
A kaina komai zai sauya babu sauran bokanci a masarauta na ,don haka na soke sarautar Sarkin Malamai! Kuma na Koreshi a masarauta ta….Daga yau na soke duk wasu surkulle da bokanci a fada na duk wanda ya kuskura ya kawo mun shirme a fada na sai na yanka kanshi wallahi…,sabon Sarki!! Sabon shugabanci!!!Dukkanku ku fita ku bani waje ,Mamana dake da waziri Ku tsaya” yaje da sauri cikin zafin nama ya tattare riga ya zauna jirif akan tangamemen kujeran mulkin wanda akayi ma samansa ado da kan zaki.
Yana zama ya harɗe ƙafa ɗaya kan ɗaya

Cikin hargagin balai ya cigaba da gargadinsu da cewa
“Zan iya zama sarki koda karagar nan ko babu shi…,Daga Yanzu kuma Nine sarkin ku….!” yasa hannu ya daki hannun kujerar da ƙarfi.

Yana dukan kujerar da hannunsa ,kamar ya ƙyatta ma fetur ashana kawai wuta ta tashi bal akan kujerar ,ta cafkar mai ɗuwawu.

Wani gantsarewa yayi ya fasa magigicin Ihu yayi Zumbur ya mike ya riƙe ɗuwaiwukanshi gam cikin azaban zogin wuta.

Ƴan fadan da suka juya zasu fita a tsorace suka juyo,gilmawar jan wuta suka gani ,ya tashi daga jikin kujeran ya fita ta window ,kujerar tana nan daram ba alamun ƙonewa sai yarima da ya ɓalle da kururuwa…..!”

Mai babban ɗaki a firgice ta nufi inda yake ita da auta ,suna kururuwan kiran sunanshi ,tsit ya daina kukan halshensa ya karye ,idanuwarsa suka kakkafe ,Mai babbar ɗaki tana damkarsa ya tafi jikinta gaba-daya suka zube a ƙasa tare ,babu rai babu dalilinsa..

Rai baƙon duniya!😭
Allah ya jiƙanka Abbad!!!

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

033
___________________
Da gudu aka sunkuci Salima sai asibiti ba wanda ya bi ta kan Adnan Dake kwance a sume. Anty da bata samu waje a mota ba ,da gudu ta koma ɗakin Salima zata ɗauko car key dinta tabi bayansu ,anan tayi tuntuɓe da ɗan bawan Allah . Ƙwalla ihu tayi ta je kitchen da gudu ta dauko bottled water ,ta ɓincine hancin goran ta diddila masa a kai . firgigit yayi ya miƙe zaune ya soma sambatu “Salima ta waye ya maki haka ,bazan yafe ma ɗan ta’addan da yayi maki wannan ta’addancinba….” Shau Shau Shau ya fara hawaye .
Zuciyar mace mai rauni a take zuciyar antyn Salima ya karye ta tsuguna a gabansa tana bashi hakuri ,jin maganarta a saman kansa ya sashi maida hankalinsa ,ya miƙe cikin borin kunya ya saka takalmarsa ya fice a gidan.

Rafka tagumi anty tayi cikin damuwa ,wai meke faruwa ne da rayuwar ƙanwata? Waye wanann din? Kawai maƙocine ,zai nuna tsananin damuwa da ita haka fiye da mijinta? Da walakin.

Ɗaukar wayarta tayi tana ta kiransu a waya don tasan inda suke ta bisu amma basa dauka ,nan taja tsaki ta ajiye wayar a gefe .

Minti 30 baya ,sai ga kiran wayar Ya Sheikh nan yake shaida mata Salima ta ji sauki dama firgicine an bata alluran barci an daurata akan drip in ta farfaɗo zasu dawo gida ,so basai ta taho ba ta zauna a gida saboda masu kaico kaico.

Hankalinta sosai ya kwanta ta koma ciki ta dauko juice Mai sanyi a firinjin ya Sheikh ta kwalkwala kusan rabi ,ta dauki bottle din ruwa guda ɗaya ta yafa dankwalin abayanta ta fito wajen gate ɗin gidan tana ƙarewa street din kallo tana ɗan miƙe ƙafa tana kurɓan ruwan time to time.

Kamar ance ɗage kanki ta hango Adnan a ƙofar gidansa ya zauna akan kujeran roba kamar mai gadi yayi ma hanya tsuru da ido ,daga gani yana sone yaga dawowarsu Salima safely.

A hankali ta tako inda yake har ta tsaya bai sani ba saida ta katse shirunsa da cewa “Meye ita a zuciyarka?”

Firgigit ya ɗago yana kallonta “Me…me..kikace?”

“Meye matsayin Salimart ƙanwata a zuciyarka?”

“Anty ban fahimce ki ba…Salima makofciyata ce bayan nan ba saura sai mutunci”

Kafeshi da ido tayi tana son gano gaskiyar maganarsa ,amma sam babu ƙamshin gaskiya a yanayin yanda yake wuri wuri da ido na marasa gasky da son ɓoye wani abu.

“Ka tabbata?”
Muryarsa rauni yayi idonsa ya ciko da ƙwalla
“Eh mana anty ,Salima fa matar Sheikh ne tana da aure koda ace ina sonta ai ta haramta a gareni ,saidai kawai ina yaba ɗabi’unta ne,Salima mutum ce da duk miji zaiso ta zama matarshi ,Bakomai ina mata fatan Alkhairi ai”

Tsura masa ido tayi har yakai aya ya zarce da sharce ƙwalla ya rasa wata irin yaudararriyar zuciya gareshi ,da take cutar dashi wajen bayyana ma duniya son da yake mata ,abun na bashi haushi amma baya iya daurewa…..”

“Mun gode Adnan ,Ina maka fatan samun mace ta gari kwatankwacin Salima ta ”

Ta juya da sauri ta dauki hanyar gidan Salima ba tareda ta sake waigawa ta kalli Adnan ba ,tabbas ta tausaya masa ,rashin masoyi ba daɗi ,soyayya da matar aure ai masifa ne
A sarari take cewa “Bari Saliman ta warke zan ja mata layi akan wannan makocin nasu ,tunda dai bayi da matar da zasuyi zumunci to ta kiyaye masa , musulunci bai yarda da zumunta tsakanin mace da namiji ba ba”.

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

034
___________________
2 weeks Later.
3pm
Ya sheikh daga office suka dawo gida tare da Ambassador ,bisa Matsawar Ambassador lallai dole sai yazo yaci girkin Salima ,bayi da zaɓi sai ya kawo shi ko ya yarda ƙwallon mangoro ya huta da ƙuda .
Salima ta ƙuƙe a kichin tana girki ,Adnan yazo gaban ƙofar ya fara knocking a jere Mazan suka amsa da “Yes come in” dararas ! Gaban Adnan ya faɗi Amma bazai iya juyawa ba don haka ya murza handle ya shiga hannunsa niƙi niƙi da kaya .

A ɗarare ya masu sallama, Ambassador da be waye shi ba ya amsa with a broad smile “Zo ga waje ” ya nuna masa kujera ,shikam Ya Sheikh yanda kasan an aiko masa da saƙon mutuwa haka yayi kicin kicin da rai .

Washe baki yayi yana ƙaƙalo dariyar yaƙe “Weldon bros ,ya aiki ya gida”
“Lafiya kalou ”
Sosa ƙeya yayi kamar maijin kunya kana ya maze “Plz Ina Salima…” kafin ya karasa magana Ya Sheikh ya kwatse shi da hargagi da tashin Hankali

“Gata nan a bayana ” Adnan ba hausa ,baisan baƙar magana ba ,sai muskutawa yayi yana leƙen bayan ya Sheikh

Ya Sheikh dukan gadon bayansa ya shigayi da tafin hannunsa “Kasan yarinyar goye ne zo ka cireta…naji mun bala’i uban me kake nema a wajen ta ,eyyeh jarababbe?”
Ƙiƙƙifta idanuwa Adnan ya shigayi ,shidai yasan masifa yake amma bafa ya fahimta ,sai ma Ambassador ne yake bashi baki haba Now,daga zuwa neman matarka sai zagi? Ina laifin wanda ya damu da naka?..”

“Sharaff…”

“Food is readyy…” Salima ta fito tana faɗa cikin barkwanci tayi gayunta da ɗaya daga cikin kayan da Adnan ya Bata ,tana ganin Adnan zaune da manyan jakuna a gabansa tasan ba lafiya a sanyaye ta cigaba da sakkowa,daga matakalen benen

“Dr kaine ? Amma ynz ka shigo ko?” ta masa magana da larabci a sanyaye kamar tasan ana tsaka da cin masa mutuncine.

Gyada mata kai yayi fuskarsa kadaham kadaham

Miƙewa yayi ya cicciɓi madaidaicin jakan gabansa ,ya miƙa mata

“Happy wedding anniversary…Allah ya ƙaro zaman lafiya a aurenku ya baku zuriya masu Albarka these are the little gift I can offer…” ya nuna mata tarin kayan da ya zo dasu bayan ɗan madaidaiciyar jakar da ya bata

Cusa kanta tayi ta leƙa ,agogone na mace da namiji iri ɗaya sai wani box ɗin ɗan kunni da yarin gold”

Ihun murna ta fashe dashi “Yeeeeh ta runtuma gaban Sheikh tana nuna masa gift din da aka basu tare dukda sauran masu nauyin batasan ko menene ba amma basu wuce sutura ,don shine abinda Salima take ƙaranci.

Ba kunya ya Sheikh ya washe baki “Kamfanin Rolex ne ko me? Kai wanann agogo da ɗaukan ido yake ,ya akayi kasan yau ne ma ranar….” buge masa hannu ambassador yayi ,wanann yasa ya Sheikh shiru yana zare ido .

Waigawa Salima tayi ya kalli Adnan “Ya akayi kasan yau anniversary dinmu?”

“A IG Naga post din hotunan bikinku” girgiza kai tayi cikin jimami yana tuno mata da memories.

Kauda kai yayi “Bari inje ko?🤨”

“Aah no abincinmu a table tare zamuci duka” Ambassador ya karɓe da sauri.

Ya Sheikh ji yayi kamar ya kashe Ambassador don haushi ,zaija a cinye masa abincin da yayi budgeting zasu ɗumama da safe,in yayi ragowa.

“No Yanzu na dawo daga Office inaso inje inyi wanka”

“Aah kaga ka dawo da empty stomach kenan ma…” ambassador ya cigaba da insisting
Da sauri ya Sheikh yasa hannu a gefen cinyar ambassador ya manna masa mintsini wanda yasa Ambassador zabura

Sarai Adnan da Salima duk sun lura da halin da ya Sheikh ya shiga ,don Adnan ya gama gane Sheikh ba ƙaramin zumbuli bane ƙarewar rowa.

“Bari inje inyi wankan zan dawo” Ya amsa tayin Ambassador da gayya ,yau saidai in yaci abincin Ya Sheikh ya hadiyi zuciya ya mutu.

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

035
___________________
Yana fita Salima ma ta juya cikin ɓacin rai ,ta rasa wanann wani irin rowa Allah ya jarrabi mijinta dashi,mutum ya kashe maka maƙudan kudi ya kawo maka kyauta kai da matarka amma kai bazaka iya bashi dama yaci lomar abinci a gidanka ba? Allah yayi mana tsari!
Ƙumewa tayi a bedroom Taki fitowa ,sai hawayen nadama take ɓulɓulo mata ,ada tana ma ya Sheikh tunanin shiriya amma wanann yasha mata hankali.

***
Ambassador waigawa yayi ya kalli ya Sheikh
“Amma kaidai bakayi ba wallahi bakayi ba…ka kwafsa!”

”Ban gane ba, kuma me nayi ?”

“Wai date ɗin bikinku ma ka manta sai wani bare yazo ya taya ka celebrating ,ka zageshi yabaka abu ba kunya ka karɓe,Kuma still kana so ka hanashi abincin gidanka ,anya nima kuwa ba cika maka ido nayi ba ,kan dole zaka barni inci?”

“Ji wani magana dai? Inda banso kaci abincin sai kuma in ɗauko ka da kaina?…kawai bana sonsa ne,jinin mu baizo daya ba ,banason yanda yike shishige ma Salima ,ka kalli yanda duk ta wani damu ,ko baka lura fushi ba tayi ta barmu? Shiknn yau ya siya mata kaya gobe sarka gaba-daya yana nema yasa Matana ta fanɗare mun ”

“Ohoo kace ga inda ɓarakar ta taso kenan…to yanzu shawarar da zan baka maza muci abinci muje kayo mata shopping da ya ninka kudin nasa sau uku,ka haɗa mana kayattaccen party anjima da dare ka gayyato shi da matarshi yazo ayi danashan Arziki ,na tabbatar zaka burge Salima ,shima kuma zai gane ka damu da matarka kuma kana farinciki da rayuwar auren ku”

Tunda yake magana ya saki baki galala yana kallonsa ,har yakai karshe

“Gaskiya ban taɓa sanin ƙwaƙwalwarka bata ja ba sai yau! ,Kawai saboda kar a zargeni sai in asaran kusan miliyan guda takan Salima?! Haba…haba ba gunma in buɗe mata shago ba ma”

***
Ya Sheikh knock yayi a bedroom dinta ya shiga da kaya niƙi² a manyan baƙaƙen leda masu zanen fari ,ciccike da ɗinkakkun Atamfofi da lesuka .

Sayyida a hankali ta amsa sallamarsa ciki² ,sbd har ynz bata huce abinda yayi mata ba.

“Matata sayyida…bazaki iya zuwa ki amshi mijinki ba?”

Miƙewa tayi fuskarta ba yabo ba fallasa taje ta amshe ledan hannunsa ta ajiye akan gado ,masu kirtanin laces irin na matan zumuntan da da ake masu ɗinkin riga da zani(Ciki da alaku) ta ga set ɗaya ya faɗo

“Meye wanann kayan waye?”
Tana nuna masa kayan tana caɓe baki kamar zatayi amai

“Naki ne mana,set biyar na shiga gwanjo na siyo maki ,kinsan gwanjon Kayan atamfofin nan da lesukan nan sirri ne dasu ,kayan matan masu kudine sai suyi dinki susa sau daya biyu su ajiye mu kuma a kawo mana nan a farashi mai arha….ya kike gani in kika sa? Wow nasan zai maki kyau ,kuma za’a rantse da tsada kika cire kudi kika siya….”

Ƙuuurrr ta kafeshi da ido Saiga ƙwalla na Shirin zubowa

“Yanzu talaucina ,fatarana ,da rashin suturana ya kaima ka siyo mun gwanjon mama ta mutu!!!? Kayan da ake fitarwa na matattun mata shine zaka bani Ni Salima in sa?”

“Haba ke baki da wayo wallahi ,kaima tailor zakiyi ya rage maki carasras Zaki fito tas da ke ,duk wanda yace maki kayan mamata ake saidawa ƙaryane…bari fa ki gansu ƙila don A leda ne kike masu kallon tsofaffi tas suke da ƙwarinsu ”

Ya fara zazzago mata su a kan gado
Wani ihu tayi ta yi tsalle tasa hannu tana tunkuɗesu suna zubewa a ƙasa

”Aah karka zuba mun a kan gado”

“Meye haka sai kace kinga najasa! Suturune fa masu ƙwari da kyau”

“To Ni bana so ,ko ana dole ne ? Kai ka sa mana..Abu sai zuba wari yakeyi ,Ni har kaina ma ya fara mun ciwo ka fitar mun dashi!!” tayi magana da ƙarfi

Ɗaukan ɗankwalin atamfar yayi ya kanga a hanci “Wainnan kayan ne zakice da warrriiii” jan sunan warin yayi saboda yanda warin gwanjo ya daki hancinsa a take yaji ƙwaƙwalwarsa ta hautsina ,da sauri ya sauke a kusa da hancinsa.

“Aah maida dai ai bakaji komai ba shaƙa da kyau..” marairaice fuska yayi kamar zai rusa Ihu.

“Ai naji …hummm hummm..na shinshina Ni banji komai ba ,rainuwa ne dai irin na matan zamani a ƙi maku kuyi ƙorafi. Ai maku kuma ku raina,Salima kin sauya wannan ba itace salimar da na aura ba”

“ya Sheikh Nagode ba sai ka fada mun ka gaji dani ba nima na gaji da wannan Auren ,da gatana ka ganni da Suturu na ,bazan zauna yunwa da rashin walwala ya zama ajalina ba kai daidai da kwanciyar aure bayi kake ba ,so kake ka jefani a halin zina?? Wani hakkin aure daya da Ubangiji ya baka kake iya saukewa fully ya sheikh ehmm ,a hakan ma fa ban fara ajiye ƴaƴa bane ba ,tun azo biyar kudin makaranta ya Sheikh inajin saidai su ƙare a public school,to zuwa yanzu mu haƙura ,Kar in cutar da kaina in cutar da yarana ,Suna da hakkin tarbiyya da ilimi a wajena , kawai aja layi daga nan kafin in fara maka kallon kaskanci mu haƙura da auran nan”

Maimakon ya nuna kakabi sai ma yayi Murmushi “Duk fushin nan saboda na siyo maki gwanjo? Lallai kina da high teste siyama ,bari in tattare kayana in maida a bani kudina”

“No ba don kaya bane Sheikh kawai na gaji ne, jiba ɗazu wai anniversary dinmu Saida Adnan yazo ya tuna muna…Sheikh wai auren dole akayi maka dani ne? Fadamun don Allah ko kuwa auren sadaka ne ,an maka talla na…to in ma haka ne yau na gaji zan bar maka gidan ka ka huta da ciyarwa daga kai sai cikin ka ,don na lura sarai tun da ka aureni rama kake yi ,saboda abincin da kake ci a da ,kamar shi dai kake bamu muke ci mu biyu saboda tattali da tsoron kar arzikinka ya kare”

Fuuuuu ta fice ,ta ɓamo ƙofar ɗakin
“Salima!
Salima!!”

 

0um Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

036
___________________
A Guje ta gangara zata fice daga gidan shikuma Ambassador ya shigo yana tsaye a gaban motarsa hannunsa riƙe da bottled water ya ɗan harɗe ƙafarsa yana waya cike da nishaɗi yana rausayar dakai yana shaƙar iskar wajen a hankali…Nikuwa oum Aphnan ɗinku nace hmm kaji masoya , ana ta baiwa Fulawa ruwa.
Yanda ta fito a hargitse tana wuri wuri tana Neman Hanyar barin gidan yasa ya bita da sauri
“Hey wassup”
Waigowa tayi ta kalleshi cikin dacin rai . A duniya ta tsani abokin miji mai damun mutane da yawan zuwa ,to shi wanann kuma mai ya dawo dashi ? Shikenan su basu da sukuni kenan?

Ɗan sakin dariyar yaƙe tayi “Ambassador kaine again?”
“Nine wlh …humm ya na ganki kamar a firgice ? Saƙone zaki amsa?”

Kafin ta bashi amsa ya jiyo Muryar ya Sheikh yana takowa da sauri yana kiran sunanta .

Wurrrr ta falla da gudu tayi hanyar back yard ɗin gidan ,tabar Ambassador a tsaye ,yau ta ƙudiri aniyar sai ta bar gidansa kuma in ta tafi bata dawowa har abadan.

Mamaki abin ya baiwa Ambassador ,lallai ba lafiya ! Shima kafin Ya Sheikh ya gansa ya wulƙa yayi hanyar da yaga tabi .
Yana shiga wajen ya ga ta jingina bayarta da bishiyar barankace,tana bulbular da hawaye kanta a sama.

“Salimart menene?” in a speed motion like a twinkle of an eye ta sa hannu ta goge hawayen fuskar ta ,ta kuma daura da washe baki .

Kallonta yayi ga hawaye ga dariya “Humm kina da matsala…”

“Ban dashi”
Da Karfi ya amsa ta irin na mazajen nan masu bada Authority

“No kina da matsala”

“Yes ina dashi and it’s your friend Kuma yau ko zaku kasheni sai gawata ta bar gidan miqdad ! Bazan sake zama dashi ko na sekwand guda ba”

“Is that what makes you to be running like a foolish rat? Calm down ok? I’ll help you solve the problem ,you knw here too might not be secured to you ,as you know is his house ,iyaye zai kira maki su Baki baki,and dole ki hakura bayan an muku sulhu…” Zaro ido tayi

“What is the solution ?” kafeta da ido yayi yasa haƙorinsa yana jan leɓensa na ƙasa yana tsotsewa.

Cikin ƙaraji da ƙosawa tace “Plz what is the way forward ,I need to move desperately ,oh like…..” kawai sai ta dafe kai hawaye na sharara mata

Ɗaura hannunsa yayi a kafaɗarta ya ɗan cakumi naman kafadarta yana murzawa a hankali

“Sorry ok? Zaki bar gidan Sheikh kina da dukkan makamanki , yanzu zan saka ki a motana inja tint in ya gama karakaina up and down sai in tuƙaki mu tafi”

Kallonsa tayi kamar bata yarda ba sai kuma ta murguɗa masa Baki cikeda tsiwa “To ɗan bar kama mun kafaɗa”

“An bari sarauniya,wa ya isa ya bata ma tsaleliyar mace kamar ki rai sai maras rabo”

“Ban gane ba?”

“Eh mana ,Nifa na daɗe ina gaya ma Miqdad ya sauya zamansa dake in Kuma Bai iyawa to wallahi muna gefe kamar kuraye yana sakaci kika fito ,caraf zamu cafe…”

Dariya tayi saboda yanda yayi magana

“You funny hahahaha”

“No I’m not,Gwara in fara shigar da ƙoƙon barata ,tun yanzu kafin manema su Kunno Kai a manta da ɗan bawan Allah ambassador ,tunda na lura dramar nan naki da ya Sheikh yana dab da karewa to na ajiye appointment Zan dawo inyi spilling ,Dama muna ciki tun a wancan karon ,ya Sheikh ne ya riga mu….”

“Are You serious? Kallon da kake ma matar abokinka dama haka ne? To ko kai ka hanamu zaman lafiya dama can ? I already knw abokan miji a yawan lokaci su suke hardasa rashin jin daɗin zaman ma’aurata,in kuwa har so kake in fito don ka aureni ,to na gunmaci in cigaba da zama da Ya Sheikh ko banza zai feeding Dina da ƙira’ar ƙur’aninshi,in bai bani abinci na ƙoshi ba …… unlike youuuuuu idonka akan mata .move jhorrr” ta hankaɗe masa kai ta fito

“Salima wait…wait…ki tsaya mana ,let me clear my self to you ”

Ko kallonsa batayi ba ,kawai ta juya cikin gidan ,wata zuciyar na gaya mata “Salima kafin ki tona sirrin zamanku da mijinki a duniya sit with him at first ,kiji meke damunsa ,me yasa yake da maƙo? Maƙonsa ya zarce na lafiya ya zama ciwo,me yasa baya sauke haƙƙinsa na aure a kanki….make some promises indai har yayi alƙawarin sauyawa a aikace gwara ki daidaita da mijinki da ki fito ƴaƴan mage suna farautarki (Ambassador and co. ) Saboda auren ki dai shine ƙololuwar mutuncinki”

Da wannan shawarin zuciyar nata ta koma cikin gidan ta ,saidai Ya Sheikh tuni ya fice ya banzama nemanta a gidajen en uwa da abokan arziki

Da gidan Dr Adnan ya soma ,ya fara dukan ƙofar na hauka

“Alhaji fito mun da ita”
Adnan da ya farka daga barci murtsuke ido yayi da ƙyar yana kallonsa muryarsa a doshe irin na masu barci yace “Ita wa?”

Tsawa ya doka masa “Kaiiiii ! ,Dont tell me rubbish . enough is enough fa,wlh in baka fito mun da matata ba hukuma ce zata rabani dakai ….banza baƙo kawai,kazo garinmu ka shiga cikin gidana kayi kane ²

Warass idonsa ya buɗe
“Dont tell me Salimart ta Kara ɓacewa for the second time?
Nunashi yayi da ɗan yatsa yana gargaɗinsa

“Wallahi summa tallahi,a wannan karon idan har Salimart ɓata tayi ,to kai zansa a kamaka kuma in tona asirinka akan halin ƙuntata mata da kakeyi,wallahi sai kayi gidan yari,adadin kwanakin da zata ɗauka ba’a ganta ba kai harma da surplus , shashasha kawai wanda bai san darajar matarsa ba ,ka tara gemu biya² ,dashi za’a jaka zuwa jahannama in bakayi wasa ba….banza illiterate”

Yanda Dr Adnan ya saki jiki yana ɗura ma Ya Sheikh magana ya tabbatar masa da Salima ma bata tare dashi ,don haka bai tsaya bi ta kansa ba ya kwasa da gudu ya bar gidan ya banzama gidan sister ta ,inda take sauka in tazo Nigeria.

Dafe ƙirjinsa Adnan yayi da sauri saboda yanda wani abu mai ƙarfi yazo ya sokar masa ƙirji kamar icce

“Shikenann zan rasa ta,Plz karki gujeni bazan iya jurewa ba Salima ,gwara inta ganinki a daga nesa matsayin matar Sheikh ,it will ease my pain ,akan ki haramta mun ganinki for life….oh goshh”

Ya zube a varendar dinsa cikin mawuyacin hali .

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

037
___________________
Ambassador kasa bin ta cikin gidan yayi saboda ko rufeshi tayi da duka dai shi ya siya,don haka ya gangara ya shige motarsa ya kame ,alkawari ya daukarwa kansa yau sai yaga abinda ya ture ma buzu naɗi

Ya Sheikh a uzzure ya shige gidan Anty tana zaune tana baiwa yarinyarsa cerelac ya shigo ɗakin yana haki yana wuwwurga ido
Dam! Gabanta ya faɗi ta ajiye bowl ɗin cerelac ta miƙe tsaye “Bro Lafiya?”

“Bata zo ba?”
“Wacce kenan?”

Kafin ya bata amsa wayarsa ta fara ringing ,Sunan salimatu yaga na yawo akan screen ɗinsa .
Dama haka yayi saving number Salima dashi .

Da sauri ya ɗauka “He..Hello Salamu alaikum …kina ina?”

A sanyaye tace “Kai zance kana ina? Na bincike ko’ina nagidan ,You no where in sight ”

“Humm! Gani nan dawowa” Yana kashe wayar ya juya zai fita.

“Aah Bro, dakata wai meke faruwa ne?”

“Laaa bakomai😃Dama Dama wai mun rabu zata zo nan ne shine nazo in ɗauketa ,Kinga gashima tace mun ta dawo gida ,To sai anjima”

“Miqdad!” ras ! Gabansa ya faɗi

“There is something fishy a cikin gidan ka,I need to knw what is it”

“To fa🤔Ita Saliman tace an mata wani abu ?”

“See don’t bit around the bush what is going on!”

“Muyi Hausan dai anty”

Fusata tayi ,shine zai raina mata wayau ,a yanda take ta ɗauki mayafin abayanta ,ta ɗaura akan abayarta ta saka room slippers

Sakin baki yayi yana kallonta kamar wawa .
“Oya muje”

“Ina😳” Ya daƙwalƙwalo mata ido

“Ina zakaje daga nan?”
“Gida mana”
“To nan zan bika,yau kowa sai ya faɗa mun meke faruwa”

“Innalillahi wainnailaihir rajiun ,wallahi da ƙafa na fito ,da keke na taho nan ,kuma shima da yaga halin da nike ciki bai tambayeni kuɗin ba yace inje don wallahi bani da ko sisi a aljihuna ,kinga ma Aljihuna”

Tsayawa tayi tana ma ya Sheikh kallon sakarai yanda yake magana sam babu wayau a tare da shi to meye na fiddo mata fatun aljihun wandonsa? Koda ba abun mamaki bane ba,haka mugayen maza suke ma matansu in suna son hanasu kudin cefane ,nan kuwa kudin yana aljihun boxers.

“Au Rowan naka ma har kanka kake mawa?”

“Kinsan fetur yayi tsada ba rowa bane ba ,motana shan man tsiya take dashi yanzu idan daga gidana zuwa nan na taho a mota wlh ban kunna Ac ba ba komai sai yasha mun mai a ƙalla na 5000# kinga kuwa in ɗan sahu na hau 150# an kawo Ni nan ….Ki gane🧏‍♂️ rayuwar ɗan lissafine ,shiyasa indai ba taron Sa’a da Sa’a bane ,na ajiye motana bana shiga ,babur nake hawa

Ehwooo🥵Lallai er uwata tana cikin masifa kenan ba’a kunna Ac a mota ? Komai ana kididdiga….rumtse ido tayi tana ayyana ga ya Sheikh can akan babur ɗan acaɓa ya figeshi da babbar riga yana tafe huuuu iska na cika babbar rigar ana gudu dashi a kan titin kamar balbela🤓

“Ok ba matsala bane ,muje a motana” ta biya ta gaban center table ta ɗauki car key dinta tayi gaba ,baida zaɓi illah yabi bayanta tunda ba gidan babansa bane ba…

A ransa ya fara zancen zuci “Duk dai Salima taja muna ,dabata fita ba da waye zaice zaizo gidanka kana nafa’e guri guda! Anya ma bata da iskokai?…Ji fa yanda ta fice a tashin hankali mai zaisa ta koma ba tareda ta ƙaddamar da nufin ta ba …hummm lallai sheɗan ya shafe ta….ko kuma dama can barazana tayi mun ta gwada irin son sa nike mata,hehehe Wane ita ai bazata iya rabuwa dani ba ,Ni nasan irin son da take mun😄”

Anty sakate tayi a gaban mota tana kallon Ya Sheikh yana tahowa sai ya ɓata rai kamar zai kuka sai kuma ya fashe da dariya Amma mara sauti .

Tabbas Salima ta auri mahaukaci ! Da matsala !!!

***
A bakin gate ta Parker motar tana jiran Ya Sheikh ya fita ya buɗe masu gate ta shigo da motar tunda basu da mai gadi ,dama duk in zai fita da mota shi yake buɗewa ,itakuma Salima in ya fita ta rufo gate din da ya fita ya bari ta cikin gida.

Anty tana rungume da kambin mota tana jiran Ya tale mata gate Saidai taga ya runtuma cikin gida ya barta a nan.

Ba arziki ta kashe motar ta tako a ƙafa,don tana da garanti ƙwaƙwalwar ya Sheikh akwai motsuwa yau sai yaga Likitar mahaukata kafin ta tafi tabbas!

Dr Adnan wilkawar ya sheikh ya gani da gudu wanann ya sa shima ya tako da sauri a ransa yana ƙiyasta indai ta ɓace bil haƙƙi to yanda ya shiga gidan nan tsaresa zaiyi sai ya kira ƴan sanda sun wuce dashi ,ko banza ai suna da haƙƙi ln maƙofataka.

Don haka shima ya bi bayan anty da ta wuce cikin gidan da sauri ,bata ma lura da tahowarsa a baya ba.

Ambassador dake maƙale a mota kamar munafuki yana ganin ana ta shiga gidan ,shikuwa yayi sukuti kunnuwarsa sai kaɗawa suke da kansu suna motsi ,tsabagen ƙwarewa a son jin munafurci .

Kai ina ! Ko harafi ɗaya banason ya wuceni banji ba . Shima ya rufa ma Adnan baya.

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

038
___________________
Yareema cikin matsanancin ciwon kai ya buɗe ido ,wanda suka kada sukayi jajawur ,ya ɗauka zai buɗe ido ya gansa a kabari sai ya ga fanka na yawo a saman tangamemen bedroom ɗin mai babbar ɗaki

Auta na gefe tana shafe masa fuska da ruwan tofin Addu’a.
Yana bude ido ya kamo hannun Auta
“Nagode …Nagode”

Fashewa da kuka tayi tana jin Muryar yayansa ”Yarima ka gani ko? Kaga abunda nike fada maka ko? Gayinan taurin kanka zaija mu rasa ka ɗingurgum ,mutanen nan tsafi garesu,duk wani masarauta da kaga ta ginu ,an kafata ne ta hanyar asiri da tsunburkai ,in ba don hakan ba da kowa ya kawo masu farmaki…kai da kowa ma yace zai ƙwace kujeran mulkin tun kafin kai kayi a yau….”

“And so fucking what?” Yayi magana cikin ɗagawa ,full of confidence. Cikin ɓacin ran baƙin taurin kansa tace “Sai gayi can dattijan fadan da ka wulaƙanta suna jin daɗi suna tereraka a duniya…suna jin daɗi”

“Su jira inyi lafiya in haye karagar sai na fitinesu ɗaya bayan ɗaya ,da kansu zasu tattare kan iyalansu su bar garin nan”

“Uhum ! Ni na gaji da gafara sa banga ƙaho ba ,kasan danbarwan da akayi ne kana kwance? To kaji nan,zai wuya ka zama sarki rather you will put your self into higher jeopardy as I heard this morning ,Wai ba mu kaɗai bane yaran baba yina da wani yaron a wani waje kuma dashi zaku fafata wajen amsan sarauta wanda yayi nasara shine sarki….”

“What??!” yayi zumbur ya miƙe zaune ,tsikar jikinsa na tashi saboda fitina

“Kenan baba yaci amanar mama kenan ya aje ɗan shege a waje?”

“Baba ne kadai zai tabbatar da hakan kuma yana kwance rai a hannun Allah”

“Subhanallah ,Me yasa baba zai mana haka? Me yasa zai gurɓata mana zuri’a ,mai yasa zai ja mana zagi da abinda za’a ringa nuna mu ? Mai yasa zai ɓata mun carrier matsayina na candidate ɗin da na fito takarar gwamna? A yanzu bani buƙatar sarautar gidan nan,mutuncina nike so ,da mutuncin ahalina, na yafe zama sarkin ,su bawa wanda suke so ,Ni zan dage in zama gomna daga nan sai in tunɓuke sarkin da suka ba ,in Sauya da wanda na ga dama,Ba yanda za ayi rigimar cikin gida da rashin cancanta na yasa a baiwa shege sarauta ,in akayi hakan anci mutuncin sarauta ,anci mutuncin Garina….

“Yaya ba wanda fa ya tabbatar da ko shi Shegen ne ,akan me zakayi saurin sarewa,akan me bazaka fito ku fafata ba,Wanda yafi cancanta sai a bashi karagar”

“Ina! Ɗan Asali ne kaɗai zan iya goga kafaɗa dashi wajen neman wani abu ,banda ƙasƙantacce ,na bar mashi yaje yayi sarautar sai me?”

“Idan ka bar mashi sarautar ke nan ya gwada kaji tsoro ne,Azabar da akayi maka da wuta yayi tasiri a zuciyarka ne,kuma wannan zai shafi har takarar ka ,ka sani ko?”

“Ina maman? Kira mun ita muyi magana ke yarinyace Nihla ”

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

039
___________________
Anty tana shiga ta zarce sama inda bedroom din Salima yake ,Ya Sheikh na ganin hakan ya ci burki a falo ya zauna a kan kujera ,zamansa keda wuya Saiga Adnan ya shigo ,wani mugun harara ya sakin masa ,cikin hargagi yace
“To meye meye kuma,Saliman ai tana ciki sai ka ɗan farin ta ko?”

Turus Adnan yayi cikin borin kunya “Allah yabaka hakuri daga jaje”

“Ba wani jaje iyayen sa ido ,munafukan banza munafukan wofi in Allah ya yarda bazamu sake samun matsala da Matana ba sai dai baƙin ciki ya kashe ku ,gobe goben nan ma zan siya mata mota zaka gani…”

Dukda maganar ya soki Adnan Amma haka nan yayi dariyar yaƙe “Mun gode Allah ,ya Sheikh bazaka san mu masoyanka bane sai kun zauna lafiya da matarka ,Abunda ka faɗa Allah ya cika maka burinka ,waikkkk wayaga Salima da mota kai mashaAllah”
Daidai nan Ambassador ya shigo “Mene ..mene? A sako farko kunsanni da son jin tsegumi”

“Wlh Sheikh ne yayi ma Salima kyautar mota ,gobe ma za’a kawo ta”

Dafe ƙofa yayi da sauri saboda yanda maganar ya firgitashi

“Mota? Wai da gaske miqdad?”

Miqdad da tuni ya fara nadama ,banza yayi masa ,wannan shi ake cema baki shi ke yanka wuya daga barazana anyi implementing

“Abokina Ashe Allah zai gwada mun wannan ranar da za ka zama changed person?”

Sunkuyar da kai miqdad yayi zuciyarsa na zafi ,yanajin ɗumin ruwan hawaye a idonsa ,mota fa jabu itace ta fara daga miliyon ɗaya ,anya bazaice ƙarya yake ba?
Ina ko dun yaron nan da yake neman ganin iyaka na sai na daure.

Zuwa sukayi suka zauna a gefe da gefensa suka dafa masa kafaɗa a tare
“Lafiya dai? Ko wani ya mutu ne?”

A harzuƙe ya ɗago yana kallonsu
“Wannan wani irin tambayar raunin wayo ne? ”

“Oh🤭 Allah bada haƙuri”
“Kayane haƙurin naɗa gammo ka ɗauka ambassador”

Ambassador da ya gane yana cikin pain ƙunshe dariyarsa yayi zai sake jansa ,wayarsa ta fara ringing . Ganin side chick ɗin sa ce da sukayi zasu haɗu a hotel, yasa yayi saurin miƙewa

“Ina zuwa”

Yana fita ya Sheikh ya juya da Kallonsa kan Adnan ,ya wani rashe masa akan kujera yana kallon TV hankalinsa kwance

“Shifa daga dukkan Alamu wannan ɗabi’un yahudu da nasara gidan duk da ya fito suke dashi….”

“Alaji
Alaji!!”

Yanda yayi masa kiran en tasha yasa Adnan da ya fara fahimtar Hausa ya sharesa

Littafi yasa a gefen hannun kujeran da Adnan yake zaune ya fara bubbugawa

“Malam magana nike ,ka wani hamshaqe akan kujera kamar wani naka ɗin nan”

Juyowa yayi yana wani basarwa “Yayane”

Sosai yaso ya tunzura ya Sheikh amma da ya Sheikh yayi tunanin Adnan a yanzu shine barazana a rayuwar auren Sa ,sai ya kwantar da murya ya ɗan gyara zama yana fuskantar Dr.

“Ahmm Adnan!”
Lumshe Ido Adnan yayi ya watsa su akan ya Sheikh

“Adnan sunanka ko?☺️”

“Eh, Dr Adnan”

“Yawwa Dr ,” ya wani muskuta yana gyara zama gamida ƙasa da murya

“Me yasa bakazo da matarka nan ba,ta Barka kaita yawon maƙota ,ana maka kallon banza”

Abun yaso ya bawa Adnan dariya shikam wa ya taɓa masa kallon banza inba Sheikh ba,infact gidan wa ya taɓa shiga banda gidan Sheikh

“Ayyah banda mata ai,
I’m single and searching ,muna jiran ta gari da yardar Allah”

“kai😳Gabjejen wulli dakai ba mata? A ƙasar Hausa ai ka kusa shiga stage din tuzurai…..Dole mu nemo maka mata shaf shaf shaf shafff” yana magana yina miƙi² da ido kamar uba da ɗan nan zai masa dole.

“Kai🥹 akan me? Ai ban matsu ba”

“Ni na matsun maka kai aure…yaro baka sani bane aure Akwai daɗi musamman lokacin daminan nan ….kuma ban mantawa da abunda malaman sunnah suke cewa kai harma da masu iya magana…”

Ƙureshi da ido yayi bako ƙiftawa
“Gwauro sheɗani ne…ba’a baiwa gwauro ajiyar mace”

Abun ya sosa zuciyar Adnan Amma ya shanye ,Ko a fuska bai bari an gane ba
“Nasan da hakan amma Ni ban ƙosa ba”

“Aah gaskiya duk gwauro a matse yake da sha’awa ,shikuma mai jin sha’awa baida zaɓi,duk inda ta faɗi shane…kayi lissafi da hankali Adnan🧏‍♂️”

“To naji”

“Yawwa 😃Don haka zamu samo maka budurwa kwana kwanan nan”

“Ha’ah ina ruwanka dani? Auren dole zakayi mun ko kai ubana ne…ko kana bani cine”

“Uhm uhm haƙƙin maƙotaka ne, amma fa budurwan nan sai an samo ta🤓”

Bai sake magana ba ya miƙe a sanyaye zai fita ,da sauri ya Sheikh ya janyo shi ya riƙe masa kafaɗa ya maidashi kan kujera ya zaunar

“Ba inda zaka ,ai ka jira kugaisa da bestyn taka ko? Ko ɗan lemu ma kasha… Hmmm besty” ya kare magana yana karkaɗa ƙafa yana taune leɓe.

Kallon tsoro Adnan ya fara yinma ya Sheikh “Anya Sheikh ba mugu bane ba? Karfa ina zaune ya haɗa mun wani tuggun ya kashe Ni murus har lahira” zabura yayi zai fita

“Zauna mana😡🤨” ya wani ɗaga masa murya yana haɗe rai kamar boss.

Muryar Adnan rawa ya kamayi ,idonsa cike da ƙwalla ya soma bashi haƙuri da kalar hausan shi “Nine don Allah kayi hakuri gida zani😢”

“Alƙuran sai ka tsaya kun gaisa da ita ,to da wajen wa kazo da zaka tafi baku gaisa ba,Ni tsaranka ne? Ko Ni abokinka ne.? Ina wasa da kai ne eyeeeh?” Duk amsoshinsa Adnan da girgiza kai yake amsawa

“To koma ka zauna…Salima…Salima a kawo plate 3 na abinci Ni,Adnan Da Ambassador”

“Allah srki Ashe hanyar mutuwa ta ta food poisoning ne dama?

Dama ance hausawa suna da juju kodai sheikh Yana da Rauhaniya ce da zata rikiɗa ta fito a suffar Salima ta bashi abinci da shayin ɓera yaci ya mutu…?”

 

Oum Aphnan
#Bad boys

*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

040
*Bonus*
___________________
Anty da duk yanda taso taji meke faruwa a bakin Salimart gajiya da ƙwaƙwanta tayi ,ta biyota ƙasan da sauran dishes ɗin suka rarraba ma Ambassador da Dr Adnan kanan suka ajiye ma mai gayya mai aiki nashi ,wato Ya Sheikh ,Hankalinsa kwance yake satan kallon Salima sai ya kalli anty a yanda yaga anty ta saki jiki yasa ya fahimci Salima bata faɗa masa komai ba .

Salima lura tayi Adnan baya cin abinci don haka tace “Adnan ma’asabaka ” (Meke damunka)
Girgiza mata kai yayi alamun ba komai .

Caraf ya Sheikh ya amshe da cewa “Lafiyanshi ƙalau…ƙalau yake”
Sai kuma ya juya ya fakaici idon kowa ya cigaba da yinma Adnan muzurai .Wanda ya ƙara tsorata Adnan Yana masa kallon dodo dodo.

Girgiza kai Salima tayi ta kalli anty “A kawo drinks?”

“Uhm uhm ruwan ma ya isa!”

“Awwwunn😘My big anty anan tsare gida fa,Adnan kaifa a kawo drinks..” ɗauke wuta tayi ganin still Adnan na juya fork din a plate Bai ci ko single loma ba .

“Adnan kace kana lafiya?”
Tayi magana kamar zata fasa ihu .

“Eh mana😁”

“Lakin anta la ta’akulul ɗa’am…Alastaɗ ɗa’ama lazeezan?”(Saidai naga kamar baka cin Abincin ne, ko ba daɗine abincin?)

“Lazizun jiddan… Me kika gani”(Da daɗi sosai ma,me kika gani?)

Ya Sheikh saida ya zuba loma uku na abincin a lokaci guda sannan ya ɗago ya kallesu a tare yana tauna yaƙau yaƙau

“Dadina da ke sa abu a rai yace lafiyansa lau,maybe yawan mutane ne baya so , kinsan baƙone.

Haɗa ido sukayi ya Sheikh da Ambassador suka ƙyaftawa juna ido kawai sai Ambassador ya miƙa ma ya Sheikh kunnensa ya fara masa ƙus ƙus.

“Barni da arne ,yau sai nayi maganin yaron nan baka ga yina ta raba ido ba …tsabagen barazana na ne,inajin yau in ya samu ya fice a gidan nan shida gidan nan har abada….baisan malam bahaushe ba….Hahahahhaaa”

Suka wani bushe da dariyar basawa, Ambassador har da riƙe ciki yana dariyar ƙeta hawaye na zubo masa na mugunta.

Adnan na ganin haka yayi zumbur ya miƙe ,a ransa yina cewa shikenan sun haɗa baki zasu kasheni Ni goben nan ba zanbi private jet in bar masu ƙasarsu😢

A sanyaye ya ajiye plate ɗin abincin a tebur din dake tsakiyarsu

Ya take da sauri “Wai menene haka Adana ina zaka?”

Bai saurari Salima ya fice da sauri yana kaiwa ƙofa ya kwashi takalmarsa a hannu saidai sukaji ƙarar gudunsa ,a 360 ya fice daga gidan.

Yanda sukaji gudunsa ridididi yasa su sake fashewa da dariya .suka kawo hannu suka tafa
“Ɗan masara yaji wuya gobe ya kuma!!😂”Inji Sheikh

Salima waigawa tayi ta kalli Anty

“Kin gani ko na faɗa maki akwai muguntar da Sukayi masa 😢Ya Sheikh me kayi masa?”

***
Lili ce ta fara ƙyaro kwazin amma ta basar bayan ta tabbatar da sunyi 4 eyes
Kwazin na ganin hakan ta taho gabansu tana ƙwaƙular tsuliya ta cikin wando ,Zumbur Aiman yayi ya hankaɗe lili da take saman maransa tana fucking ɗinsa,ya janyo blanket din lilin ya rufa hajiyarsa da shi

“Oh No no no ,tsaya mana abunka ” ta cire bargon ta yardar gefe ,sai ga abinda ƙeƙam tana tsaye car tana kallon sama

“Hellow” takai hannunta akai 🍌tana murzawa from head to bottom ta tallafo kan Lili da ta tsaya tana yi wa yarinyar nan kallon mamaki yaushe ta zama er iska ? Danna mata kanta tayi kusa da🍌
“Oya suck suck,Baki gani tsalle yakeyi ?” lili kuwa ta watsar da mamakin ta suka cigaba da faranta ran juna ita da Aiman ,tana cigaba da tsotse masa kaciya yana nishi humm hummm ahhhh oh my god”

Nazeefa damƙar 🍌tayi da hannunta ta na jajjaga mata a baki da hannunta ɗaya kuma tana shafa masa golayensa tana lailayasu kamar ƙwai ,sosai yake sake hardening

A hankali lili ta sake raba ƙafarta ta ɗare kan cinyarsa ,Nazeefa ta kamo mata kaci*yar ta soka mata a hankali ya wuce zurrrr.

Ta cigaba da sukuwa hannunta rike da nonuwanta tana Matsawa tana nishi

”Aahhhh…hmmm…hmmm…hmmm”
Marin ɗuwawukan Nazeefa take a tare fafafafa suna ƙara fas fas fas

”Sakko nima ya cini”

 

Ayi hakry da wannan ina jin barci🤓

 

Oum Aphnan
#Bad boys
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

041
*Bonus*
___________________
“Wannan kujerar da kake gani ba gama garin kujera bane da kowa zai iya hawanta,wannan masarautar ba gama garin masarauta bane da kowa zai iya mata hawan ƙawara,sunada Rauhanai da ke kewaye dasu ,kujeran nan kuwa tana da sarauniya dake gadinta…Babu wanda ya isa yahau kan wannan kujerar shima sai ya kauce hanya.

Yarima nasha faɗa maka ,ka rage tsaurin ra’ayi ,indai kai jinin sarauta ne (Littafina na baya) to dole sai yarda da Al’adun gidan sarauta ,dole akwai mabiyan da kake buƙata da zasu kareka ,don kaima din bazaka zama gama garin mutum da zai mulki mutanen da suke ba a kwance ba….and above all dole ka koya girmama mutane ko yaya ne…..Eh ba na faɗa maka wainnan maganganun bane don in tsorataka ba ,aah don in zaburar dakai kasan ko kai wanene,da yanda zaka fuskanci ƙalubalenka…this is the enemy cripple.

Yarima dole muyi duk yanda zamuyi don ganin mulkin nan ya tabbata a gidanmu .

Yarima ka bani hadin kai don ganin mun ƙwato sarautar gidanmu da ake ƙoƙarin ƙwacewa,I tell you now and here.”

Bata saurari mai zaice ba bayan ɗimbin maganganun da ta jera masa,ta mike ta fice a ɗakin ta barshi kwance a gadon jinyar da har yanzu bai gama warƙewa ba .

***
2am
Yarima Lokacin sallarsa nayi ya mike kamar an tashesa ,saidai a yau maimakon yaje ya yi wanka ya dauro Alwala kamar yanda ya saba ,saka takalmi yayi ya nufi ,cikin fada .da hankula yasa hannu ya murɗa handle din ƙofar ya buɗe tangamemen falon sarautar. A nutse yake takawa har gaban karagar mulkin ba ko ɗar a zuciyarsa na tsoro . Yaje gaban kujerar ya kafeshi da ido yana tuna yanda yake ganin Ubanshi a kwance a kai yau gashi babu shi kuma kujerar ta gagari jininsa…..
Miƙa hannu yayi cike da karsashi zai taɓi kujerar ,a ransa yana jin kamar jikin babansa zai taɓa saboda kewa.

Wani yauuuuuuuun!!!! Yaji ƙarar kukan zuma ya cika ɗakin gabaɗaya ,kunnuwar yarima ta liƙe ya daina sauraron komai ,rumtse idonsa yayi ,Yana karanta ayatul kursy ,but stand still .

“Yarimaaa!” Yaji Muryar babansa na kiran sunansa ,buɗe idonsa yayi walai,ya sauke akan kujerar saidai baiga komai ba ,sai kujerar dake girgiza kamar ana karkaɗata .

Full of arrogancy yaja dogon tsaki ya fice daga fadan.

Yana komawa ɗaki a tsakiyar center carpet din falonsa ya zube yasa goshinsa a ƙasa ya ɓarke da kuka

“Allah na komai ya juya mun baya Allah na ka bani sarautar nan shine karshen prestige Dina …ya rab na Kira ka da ya Wahhab ,sunan da Annabi sulaiman ya roƙeka dashi ka bashi mulkin da bazaa ƙarayin wani mai mulki a bayan kasa bayan shi ba …..ya Wahhab ka bani sarautar mahaifina cikin sauƙi,ka karya maƙiyana akan kai na….😢”

A take ya fara shasheka ya kwanta anan cikin hawaye da tarin nadama.

***
The next day

Can garden yarima yaje ya zauna duniya tayi masa zafi ,shi ba aboki ba bare yaje yayi shawara dashi ko yaji sanyi .to girman kai bai barshi ya saurari kowa ba ,gani yake ɗagawarsa ,sarautarsa da arzikinsa zai bashi komai ,and Almighty yarima yafi karfin Sharing ɗinsa da kowa.

Jabir cikin damuwa ya shigo wajen ,he’s relunctant either way.

“Gaisuwa ga shugaba”

“Hummm” yarima yayi masa gyaran murya alamar ya amsa

“uhm uhm ,Yarima na ,ina cikin damuwa kamar yanda dukkan wani mai sonku yake cikin damuwa da halin da kuke ciki,to Ni zan iya cewa nafi kowa,naci moriyarka sama da kowa yarima na,ka fifitani sama da duk wani wanda yake ƙarƙashin ka yarima na ka….”

“Me kake son Fada mun…go streght to the point abeg” ya katseshi cikin ɗagawa.

“Yarima na kwanaki biyu suka rage mana ,in har komai bai daidai ta ba zata ci sarautar mu,jiya ban iya barci ba yarima na duba Alkhairan ka da dama a rayuwata yarima ,I’ll not allow those to go in vain…but I smell danger!!,Na Soma sarewa Yarima,duk abinda nikeyi a ɓoye don ganin ka samu kujerar nan yana neman yayi over powering Dina ,as you don’t know babana gawurattaccen boka ne ,ya gaji tsafi a wajen kakana kuma shine malamin sarki wanda ya shuɗe ,tsufa ne ya sashi komawa kogon dutse ya rabu da mutane ya koma bauta shi ɗaya a dutsen ,kowa ya wayi gari ya ɓace ,amma mu munsan yana nan ,babana shi ke kai masa abinci yana samun wasu laƙanonin asirin…Nabi trait din da na san zan taimake ka amma sai komai ya kawo gejin bayyana sai wani abu da bamu san ko menene ba ya tunkuɗe aikinmu,Wannan ya tabbatar muna da akwai mai bibiyar sarautar ka ta ƙasa ,akwai matsafiya a gabanka yarima,ita kuma take saka kake komai unwillingly !”

Das ! Gaban yarima ya fadi ,tsikar jikinsa ya tashi,idanuwarsa suka burkita suka zama Ja.

A mamakance ya ɗago ya kalli babban yaronsa
“Jabir ,ban ban fahimta ba”

“yarima na ,I want us to advert in fading danger ,Amma inaso ka gane su waziri ba maƙiyanka bane ,ka fara zama lafiya dasu ,dukda kwana biyu yayi kadan yasa ka gyara kurakuranka,amma da shiryawa da mutane lafiya ne kadai zai sa mu iya stepping forward,as a wise said fail to plan ,plan to fail..Zamu tashi tsaye mu gano matsalar mu daga yau daga yanzu ,indai zaka bani haɗin kai kabi wanda zata iya ka ɓata masu a rayuwa ka roƙesu gafara ,nikuma zan kaika wajen kakana,malamin kakanka ma ba babanka ba zai taya ka da Addu’an nasara ,as u know one magical power is far beyond comprehension ,kakana kaifi daya ne in kaje masa da arrogancy wlh bazai saurareka ba ,and you’ll be looser for ever.!

“me kake so inyi 🥹 you want to chook my brain joorh”

“Ka fara zuwa ka nemi yafiyar wanda ka ɓata mawa,Ni kuma zan kaika wajen kakana,ka sauke girman nan yarimana kar kace mun in tafi sai kayi tunani ,because delay is dangerous for now Yarimana!”

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
09065990265
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

042
*Bonus*
___________________
“Kinga mun yarima? This morning?”

“Nima shi nake nema ,mama hankali na a tashe yake ,I even needed to have some words with him ,yeah I Doubted if sarautar gidan nan har yanzu ta gado ne ,bai zama contesting akeyi ba a watsa tsaba mai rabo ka tsinta…”

“Auta baki da fatar alkahiri a rayuwar ɗan uwanki ne? To ko ma menene da ke da sauran masu tunani irin naki su jira ,suna kallo yarona zai gaji karagar ubansa ,Abbad zai zama sarki na 4 da yardar Allah”
Kafin Auta ta kawo nata objections ɗin ta wuce ta fuuu.

Zafi zafi taje ta ɗauko car key dinta Bata jira Driver ba ko guards ta shiga motar ta mata wani mugun key ta figeta da gudu tun daga parking lot ta nufi hanyar gate ,da sauri masu gadin ƙofa suke tale gates har guda duka ukun ,haka ta fice daga gidan a hargitse.
Ita kanta bazata taɓa iya tuna yaushe ne rabon da ta tuƙa mota da kanta ba ,zata iya cewa tun kafin sarki ya zama sarki. Tun sarki na yarima kafin babansa ya mutu ya gaji mulki.
***

“Sarki yana da ɗa a wani waje,kuma Matsawar yana raye yiwuwar zaman ka sarki rabi da rabi ne ,ma’ana kowa yana jan ƙarfin ikon gadon sarautar………! ”
Kalmar da kakan jabir ya soma gaya ma Yarima knn a sanda suke shiga daga cikin kogon.

Itama kuma mai babbar ɗaki kalmar da bokanya ta soma gaya mata kenan a daidai sanda take rusune a gabanta cikin tashin hankali.

“Kana nufin akwai wanda zai iya zama sarki ba Ni ba?”

“Ko yayi nasara ko kayi nasara ,amma kayi ƙoƙarin ganin bayan sa kafin ya shigo fadar nan ,saboda taurarinsa suna da haske …yana zafin halshe fiye da kai,yana makirci kamar mace ,da kayi sakaci ya shigo fadar zai tarwatsa maka gida kuma dole yayi sarauta.”

“How and why?,Mai Baki ya fi mai aiki? Munafuki yafi mai sarauta…ban taɓa ganin yanda banbaɗanci yafi zaurance ba”

“Yana da ɓoyayyen Sihiri a tare dashi ….a taƙaice an tsumashi ,a shirye yake”

A hankali yarima ya maimaita “He’s battled ready,waye shi?”

“Kaje ka cigaba da roƙon mutanen ka gafara…Zaku haɗu ƙarƙashin inuwar wata budurwa,Allah yaba mai rabo Sa’a ,kar kayi sakaci da Addu’a yarima! Ina maka fatar Nasara.” yasa hannu yana shafa masa kai yana masa en Addu’oi.

***
Ambassador ne gurfane a gaban mamanshi ,baƙa baƙa ƙirin da ita , mummunan gaske ,kana ganinta kaga shu’uma ,duk da yaronta yayi kudi baisa ta sauya ba tana nan a wahalenta.

Miƙa hannu tayi gefen ta ,ta kamo wani ƙwarya shaƙe da wani abu kamar jini ta miƙa ma Ambassador .
Jikinsa na rawa yasa hannu ya amsa

“Yarooo!”

A hargitse ya ɗago yina kallonta
“Shanye”

Watsa idonsa yayi cikin tashin hankali cikin ƙwaryar jinin Hannunsa.

“Ina bazan iya ba mama”
Tsawa ta daka masa wanda yasa tantabarun gidan yin kuka suka firfito daga kejinansu ,wanda suke tsube a ƙasa suna tsintar dawa suka tashi firrrr saboda firgita.

“Shanye nace! Ni zan ringa magana kanayi? Ni zan baka umurni kana mun jayayya? To waye silar dukiyar da kake taƙama dashi? NINE! waye silar zamanka Ambassador? NINE! Yau ne ranar cikar girmanka,yau zan bayyanar da ɓoyayyen takobin da na daɗe ina wasashi…yau zan gabatar ma maƙiyyiyata Lauje mai dafi da zai Zaro en hanjinta waje ,zaki fito gidan sarautar nan Ummi ,yau zaki bar gidan da na baki aro kikaci zamaninki a cikinsa Ni kuma ina raɓe cikin wahala Ni da ɗa na,Yanzu lokaci na ne zaki bar mun gidana da uban ɗa na mai martaba! Yarona zai zama sarki zai wulakanta mun ku…”

“Yaroooo” ta sake kiran sunan Ambassador cikin Hayaniya da fitina irin na gawurtattun matsafa

“Kaje ka kashe mun,yaron nata da take taƙama dashi,ka ƙwato mun kujeran babanka….yau lokacin girban haƙurinka ne,yau wanda suke maka gorin shege zasu san yarona ba shege bane da ubansa! Uban kuma maɗaukaki da yafi ubansu….taka a hankali ɗan sarki jikan sarki ,sarki da kansa nan da sa’oi arba’in da Takwas ….ka tafi ina nan ina kallon duk abinda ke faruwa a cikin ƙwaryar tsafi na,Gabanin nan shanye mun wannan tsimin jiƙon tas! Don anan nasarar ka take”

Ɗaure fuska yayi Nan da nan ya rikiɗe ya zama wani kalar mutum mai suffar mugaye ,cikin ɓacin rai na tuno wulakancin da yasha a rayuwa ya kafa kanshi a kan ƙwaryan jinin ya ƙyanƙyame

“Hiihahahahahaahhaa” ta barke da wata mahaukaciyar dariya ,wanda yasa gurin ya fara girgiza kamar jirgin sama ne yazo giftawa.

“Oya Oya jeka fuskanci maƙiyinka..jeka ƙwato mana mulkin da ya guje mana tsawon shekaru ,saboda makircin waccan bakar dagar(Mai babban ɗaki, mahaifiyar Yarima Abbad)” a zabure ya miƙe yana gyara kwalar riga .

“Yes yarona” taje da sauri ta ɗauki kaskon wutar dake ta ɓulɓulo da hayaƙi ta na kewayeshi tana turare masa jiki da hayaƙin.

 

 

_A yawan lokaci muna tare da mugayen mutane bamu sani ba,kai dai ka kasance da Addu’ar safiya da maraici ka fice gida da Addu’a sai Allah ya kareka daga sharrin mutum ko Iska,wannan shine abokin Ya Sheikh wanda yake barinshi a gidansa a koda yaushe ,shine wanda yake son Sayyada a birne a ƙasar zuciyarsa,shine wanda ya bayyana mata yana sonsa ta tozarta shi,a karshe ma ta gunmaci zaman gidan ya Sheikh da ta kula shi….ƙaraƙaƙa kaka_

 

Oum Aphnan
#Bad boys
09065990265
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

043
___________________
Washekari

Wani sabon horn ɗin mota irin mai fasa kunnin nan Salima ta jiyo daga harabar gidan ta.
Ɓiiiiiiiiiiiiiii

Hankaɗe labulen window tayi daga can saman bene don ta hango baƙon da tayi mai lalataccen mota haka.,saidai bataga kowa ba. A ciki ciki taja tsaki “Wasu mutanen basu san haƙƙin Al’ummah ba ,ynz kasan injin motarka ya lalace sai ka sauya ba ka shigo unguwar mutane kanajinsa tsit ka fara masu fare Kamar motan kwana kwana ba…”Duk tunaninta daga maƙofta take jiyo ƙarar motar nan.saidai tana cikin ƙorafi taji Muryar ya Sheikh yana kwarara mata kira tun daga harabar gidan

“Salima
Salimaa”

Da sauri ta ke gangarowa ,ynz ta daina firgita in Yana kwarara mata kiran nan ,bata wahalar da bakinta sai ta amsa sai taje inda in ta amsa zaiji take amsa kiransa.
A bakin ƙofa sukayi kaciɓis
Kafin tayi wani yunƙuri ya fizgo hannunta

“Taho…Taho kiga Hadiyyatul ajibah(Kyautan ban mamaki)…Taho kiga suprise” tana kokawan sa takalmi yana janta ,haka ta bishi dakyar ta gama sa takalmi.

Wani dagargazajjen peogeot 207 ta gani a gaban front door ɗin ɗakunan ta ya ratso dashi wajen parking lot ya kawo mata har gaban daki kamar wani takalmi.

Shiru tayi tana ƙarema motar kallo ,an daddaki hancin motar kamar anyi Accidents dashi
Zuwa yayi gaban motar yana dakan saman motar da hannunsa kamar ya shigo da wata shimfiɗeɗiyar mota mai kyau da tsada

“Salimata kin ganshi ko? Ya sauka ,na siya maki mota…I’ve bought you a car” turus ta tsaya tana kallonsa ita bata motsa ba ita bata ƙarasa wajen ba ,saima leƙe leƙe da take ,tana addu’ar Allah yasa kar wani maƙoci yaga sanda aka shigo dashi.

“Dama na fada maki zan baki mamaki ,jibeshi gredi ne nigerian use”

Jinjina masa kai tayi alamar gamsuwa
“Kwarai kuwa nigerian use kafi ɗan cotonou daga Nigeria sai bola”

“Ban gane ba”

Shiru tayi masa ta lanƙwashe hannayenta a ƙirji tana kallonsa ta ma kasa magana

Waigawa yayi yana kallon motar nan yayi arba da gaban hancin motar da ya mole.

“Auhooo 😃Wai wannan da ya naushe🤛🏼karki damu dashi ana kaima masu gyara suka ɗagoshi akayi ma motar fenti wuwuwuw Salima kin faso gari ,inajin ma sai kin ringa bani aro saboda motar nan duniya ne wajen gudu…kinsan dashi turawa ke tseren gudu?”

Adnan Dake hangosu ta wajen gate Yana Murmushi shi Salima ta hango aikuwa ta falla cikin gida da gudu tana kururuwar ihu .

“Au au Baki so? Yarinya zakiyi wa kanki asara”

***
“Ynz Salima duk tattalina in cire sunanan kudade in siya maki motar nan giredi amma ki kasa mun godiya! Sai ma ki shigo gida ki barni kamar sakarai ,kinsan kuwa Taimakon da Allah yayi maki cikin mata miliyan nawa ne suke fatan samun mota basu samu ba? Haba Salima duk yanda Nike son in Sauya in kula da gidana sai kin hassala Ni?”

“Sheikh Ni zaka siya ma motar da direbobi ma en Kaduna habuja sun daina amfani dashi? Sunsan in suka faka a tasha ba passenger da zai hau?.kai irinshi kake hawa? Meye amfanin dukiyar da rabbana ya baka?…Su babu amsa? Hmmm Nagode amma ka sani wancan akwalar motar da ka siyo bazan hau ba”

“Me yasa? Saboda miqdad ne ya siya maki motar Ba Adnan ba? Ai da Adnan ne da cikin ɗagawa zaki hau”

“Eh zai iya zama hakan ne,ynz kalleni tunda Adnan ya shigo rayuwata na canja daga rayuwar sa nikeyi ina saka sutura tsumma²,saidai kaje ka siyo mun mama ta mutu saboda kallon tsohuwa wacce aka gama yayinta da kake mun today and always . Hmmm Amma fa a yau ka gama kaini nan (Ta nuna maƙoshinta),zaka iya maltreating Dina da maƙo in jure ,amma bazan juri rainin saa ba,and above all ,In aka ga ka na wulakantani kana horani da yunwa abun farko dake zuwa zuciyar mata shine,ai wane yana da big bullet🍌 shi yasa ya gama da Salima bazata iya barin gidansa ba ,bayan kuwa ba haka bane ,banga amfanin wannan Abar taka da na jariri ba,Sheikh ka zube mun daga sanda ka daina iya bani haƙƙina a gado na rainaka, daga sanda na gane mazantakarka bayi da tasiri ka sire mun,yau zan bar maka gidanka ,kuma bazan dawo ba zan fada ma su baba ,ba ci ba sha,ba jin dadi ba mu’amalan aure ,zamu gani in ka cika sharuddan aure…wlh Adnan da bai da mata yafika sanin hakkin mace amma kai tarin littafai ba aiki dashi…”

“Oho Ni kike dangantawa da yaron nan Adnan,wannan kazamin”

“Kai kaja dalilin da za’a dangantaka dashi, incompetence Dinka yasa har maza suke iya shiga cikin gidanka ,su dauki responsibility din iyalinka and you don’t bloody care….jibi rayuwa ta ? Tunda na aureka na fatare ,ba kudi ba aikin yi ,ba gayu ,ba farinciki ba zaman lafiya ba haihuwa ba ƴaƴa…babu babu….ina bukatar in auri sahihin miji da zai jiyar dani dadin auren da ake kwadaitar da mace,kai kam ba namiji bane mata maza ne”

Ta finciki hijabinta akan drawer ta wuce fuuu

“Salima…Salima”
“Dallah Ni bar dafa mun kafada ,bakasan haramun bane taɓa matan wani? Ni yanzu ba matarka bane ba”

Dariya ya fashe dashi “Wohoho mata shiyasa akace komun ilimin mace indai ta baro maka wani haukan sai kayi zaton alif bata sani ba a ɓangaren addini…Jeki Sai kin dawo ,wannan karon baki wahalar dani ina jele a titi kamar sakarai ,da kanki zaki dawo don I’m like Oxygen da kike shaƙa,bazaki iya rayuwa in bani ba..”

Har takai ƙofa ta jiyo shi aikuwa ta dawo

“Hhhh kana ganin idan babu kai bazan iya rayuwa ba ,a hakan? To bari kaji ba Ni ba,ko wata macen ka aura indai har zaka cigaba da uzzura mata da maƙo baci ba ciyarwa ba sutura ba kula da lafiya ba kwanciyar aure ,ya Sheikh bazaka samu wacce zatayi haƙurin zama da kai ba ,ko ka aura sai kun rabu”

“Baki zakiyi mun saboda ke ga muguwa?”

“Ohon maka dai”
Taja ƙaramin akwatinta ta fice.

Ɗage kafaɗa yayi “Ahaf ina nan zaki dawo”

_Illan mace mai yaji kenan sai ta fice a zuciyar mijinta ,tun in tace zata tafi yana firgita har ya dawo ya rainata,yasan ko ta tafi zata dawo…Allah ya bamu zaman lafiya a gidajenmu_
***
A bakin gate ta tsaya da akwatinta a gefe tana jiran keke,tasan abune mai wuya a samu giftawar keke ko taxi a unguwar su ,amma kuma batada strength din da zata fita wajen hanya

“Kiyi hakuri zaman aure ba samartaka ba ne ba,is not a courtship that u can quit so easily ”

Cikin ƙwalla ta jiyo jin muryarshi a bayanta ,yayi kyau cikin ƙananun kaya baƙaƙe ya manne baƙar shade a idonsa ya gyara ƙasumbarsa cif cif sai sheƙi ,yake .
Yayi mata kyawun da bai taɓa mata ba.

“Na gajine Adnan wlh I’m exhausted ”

“Na sani ,Plz karki rabu da ya Sheikh yana sonki ,kawai ke zaki dauki matakin gyara shi,amma ynz in kika rabu dashi kin zama ƙaramar bazawara mutane zaginki zasuyi tayi kin kashe aurenki”

“Saboda zagin mutane sai in kashe kaina,zawarci naƙasa ne? Allah shi ya halasta aure kuma ya halatta saki in da cutuwa ,shigowar ka rayuwata kai ka sauya mun komai na”

“Yes na lura da haka na lura da ke macece mai ma miji biyayya shigowa na rayuwarki yasa kika hutse ,shiyasa yau ma daga yanzu airport zan wuce zan koma ƙasar mu ko na barki ki cigaba da zaman hakurinki kamar yanda kikeyi a baya….samun numberki”

Kafeshi da ido tayi wasu hawaye na ɓulɓulo mata a ido

“Da gaske tafiya zakayi ka barni”

“Eh mana da kin Sanni ne😃 we met for a few days and now time to leave”

Mika mata wayar ya sake yi “ni samun numberki”

Tana kallonsa sarara ta karɓi wayar ta saka masa Number

Murmushi yayi tashi muje in Mai dake dakinki

Noƙe kafaɗa tayi “Ni bazani ba”

Ɗaure fuska yayi yana kallonta itama kuma shi take kallo ta yarda duk fushin da zaiyi ma yayi amma bazata koma ba.

Sun kwashe tsawon minti ɗaya suna ma juna musayar kallo.
A daidai nan ya Sheikh ya leƙo aikuwa ya hango Salima da Adnan a tsaye

Da gudu ya fito ƙafarsa ba ko takalmi “This boy again? ” basu ankara ba sukaji an kai mashi naushi.

Ƙishim ƙishim! Ta rufeshi da duka.

Kafin kace me maƙota sun taru ,da ƙyar aka rirrikeshi yana zabura yana nuna Adnan “Wallahi sai na kasheka…sai na kasheka takan matata ”

 

 

0um Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

044
___________________
Yarima cikin tashin hankali ya banzama neman yafiyar duk wanda ya saɓamawa ,zuwa yamma duk ya gama da wanda suke masarautar ,abun gwanin tausayi ga wasunsu wasu kuma dariya suke suna masa Allah ya kara yau wa gari ta waya.
A gajiye ya koma ya kwanta yana tunanin yanda zaiyi sarautar nan ,zumbur ya miƙe ya fada toilet ya dauro Alwala yaje wajen closet din sa zai ciro kaya ,kawai sai ga pant din sulaim ya faɗo ,dararas! Gabansa ya faɗi “Na bani yau Nine silar lalata rayuwar yarinyar nan da selfishness Dina ,duk wanda ya aure ta bazasu taba zaman lafiya ba ,cewa zaiyi ita din tabi maza bayan kuwa ba haka bane ba ,Dole in girbi abunda na shuka”

Fasa sallar yayi ya xari mukullin mota da kansa bai jira Driver ba ya wuce unguwar nin talakawan ,saidai duk inda akaga motar yarima gudu akeyi tamkar Anga dodo.,abun bai taba masa ciwo ba sai yau ta yaya zaka iya rulling wanda suke gudunka?

A gaban gidansu Ummu ya faka motarshi ,ya shiga daga zauren yana kwarara sallama.

Inna ne ta leƙo zauren “Baƙo ne ?…wa kake nema?!”

Ɗas ! Gabanta ya faɗi ta zabura zata juya dagudu

“Kiyi hakuri umma yafiya nazo nema kibar guduna na rokeki…I’m a changed person ”

Kafin tayi wani yunkuri ya zube a ƙasa yana shararar da hawaye

“Na fara baki cikin abinda nayi ma tsofaffi tun daga nan duniya na fara bakin cikin abinda nayiwa innocent yarinyar nan ,shiyasa nazo in riping abunda na shuka ”

Mamaki iya mamaki ,miƙa hannu tayi ta ɗago shi tsaye “Taho ɗana dama bamu ƙullaceka ba ,kuma mu talakawan kane tun fil azal Allah ya jarrabemu da son shuwagabannin mu,don haka kaje mun yafe maka…kuskurene da yaranta da garɗin Giyar mulki kowa da salonsa ,kar kaji komai wlh”

Kwantawa yayi akan kafadarta yana hawaye ,yina jinta kamar uwarsa ,yina jin wani sanyi a ransa ,dama haka talakawan nan suke zuciyarsu kashar kashar ? Zumbur ya mike a kafaɗarta da ya tuna ba mamansa bane

“Nagode umma in ba damuwa Inason in nemi yafiyar baba”

“Karka damu bakomai Malam ba mai matsala bane da na fada masa shikenan ,ynz ciwon kafarsa ne tayi tsanani bayi iya fita amma zan fada masa kaje kawai”

Dagewa yayi sai yaje ya samesa ,don haka ta barshi ya shiga ,wani ƙarnin kayan datti da na lalataccen abinci ya soma dokar masa hanci ,

“Inna tsamin meye wanann?”
“Ayyah kasan yanzu sabon wake ne ,kuma ana zafi da ka rufe abinci kafin kazo ɗumamawa ya soma lalacewa saidai ka cita da yami”
Yanda take magana hankali kwance wannan ya sashi firgita ,yana tuna nassine in har shugaba yaje lahira za ayi masa hisabi akan yanda ya gudanar da mulkinsa akan talakawansa ,jibi halin da talaka yake cikin yunwa da wahalar rayuwa shi yana can yana kwadayin mulki?…Umar (R.A) ya zama president a Madina Amma bayi da takamaiman sutura ,yana yawo da kaya masu dinki amma duk dare yana bi gida gidan talakawa har sai ya tabbatar sun ƙoshi,meye Amfanin saninshi idan bazaiyi aiki da magabata ba? Ashe ma mulkin ba komai a ciki sai tarin Zullumi da liabities

Baba yaji dadin yanda Yarima ya sauya ,don haka ya dinga kwararo masa Addu’an gamawa lafiya da fatan shugabanci mai Albarka

“Humm Baba in ba damuwa ina neman auren Ummu ,kuma banason ya dauki lokaci yau da yamma a daura muna aure ”

Zumbur baba ya miƙe zaune
“Kwarya tabi kwarya ne,wanann ba abunda zai yuwu bane ba ,ɗan sarki sai ƴar sarki ko wani mai mulkin ”

“Nikuma Ummu nake so saidai in har yanzu baka yafe mun bane ba..”

Sun sha fama kafin daga ƙarshe baba ya umurce sa da yaje yayi shawara da iyayensa ,in sun yarda yazo za’a daura masu aure.

***
Yina hanyar tahowa gida driving yake slowly ya rasa ma me yake masa daɗi a rayuwa ,ba zato ya hangota ƙarƙashin famfon birtsatsai ta cika ruwanta a gefe ta tsaya da wani matashi sai bangare masa baki take Yana cikata da surutu.

Wani haushine ya shaƙosa har ya giftata ya dawo yayi reverse ,yazo daidai kusa dasu horn ya soma masu amma ba wanda ya waigo ko yasan ma ya na yi ,wannan abu ya daɗa tunzura zuciyar yarima ,don haka cikin zafi ya ɓallo murfin motar ya fito ,yana zuwa bai tsaya shawara da zuciyarsa ba ya ɗaga hannu ya sharareta da mari

Wani ƙara ta saki ta juyo da sauri don ganin wanda ya mareta ,take jikinta ya dauki bari ta koma bayan matashin ta ruƙunƙumeshi

“Wayyo ka ceceni kasheni zaiyi”

Ambassador cikin mamaki ya ɗago ya kalli Yarima kai wani jakine zaka mareta ,bakasan mata daraja bane dasu? Bakasan su furanni bane ababen tattalawa ba”

“Na mareta zoka rama mata ,banza alade masu ɓata ƴaƴan jama’a ,zoki wuce mu tafi”

“Bazata ba”

Cikata mu tafi ,in ka sake jikinka ya sake gugan nata saina ci zarafinka

Kallon sama da ƙasa yayi masa ya bushe da dariya ya ganshi daga shi sai Jallabiya
Kawai sai ya riƙo hannunta
“kai a wa?”

Jikin Sulaim rawa ya kamayi ɓalɓal

”yarima ne ka mu gudu zai kashe mu”

Tana faɗin suna yarima ya juyo a harzuƙe annurin fuskarsa ya ɓace

“Au dama kai ne,dama kaine wanda nike nema”

Kan yarima hautsina yayi a take maganar kakan jabir ya dawo kansa dama ance zasu hadune sanadiyyar wata mace
Cikin Izzah da gadara ya nuno shi

“Dama kaine ɗan gaba da fatihar da ake ƙoƙarin ƙaƙaba ma ubanmu…Yau ko Ni Ko kai”

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys
_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

044
___________________
I see,Kaine Wanda kake ƙoƙarin rabani da sarauta na ? Kai nayi dakon jira tsawan shekaru….

“Yarima karka saurareshi kazo muje ba fada a mission dinmu ka gano yarinyar shknn” a sama yaji Muryar jabir ashe ya biyo shi

“Jabir bani littafin mutuwa yau bindigana za tayi aiki akan yaron nan”

“Yarima na Aah”

Tsawa ya daka masa
“Ka bani bindiga na”

Da gudu yaje ya ɗauko bindigar ya miƙa masa ,gyara mata zama yayi a hannunsa ya nuna Sulaim
“Matsa!”
Jikinta rawa ya kamayi ta sake ƙanƙame hannun ambassador “Karka kasheshi”

“Tauuu!” taji ƙarar bindiga wannan ya sata faɗi rikicaaa cikin firgici,idanuwarta a rumtse “Nashiga uku ya kashe shi saboda ni”

Yanda bullet ɗin ya daki ƙirjinsa haka ya faɗo. Ƙasa ba tareda ya shiga jikin ambassador ba.

Zaro ido yarima yayi cikin mamaki
Kawai sai ya cigaba da harbinsa fafafafa

Da rarrafe Sulaim ta mike saida tayi nesa ta kwasa da gudu.

Saida bullet din ya Kare a ƙirjin ambassador sannan ya tsaya yana kallon sa ,wani dariya ya sheƙe dashi ,kana yasa hannunsa yana kakkaɓe harsashin a jikinsa ,babu ko daya da ya huda shi.

“Kana magana da magajine mafiyi ,bana jin bindiga Ni wuta ne,I’m a War and I’m a Battle” wani gurnani yayi ya dunkula hannunsa ya watsa masa daƙuwa a fuska .

Wani irin wuta ne ya tashi faaaa ya sauka a fuskar yarima ,ƙara cikin matsanancin zogi.

Da gudu Jabir ya riƙoshi saboda kar ya fadi ,shikuma jabir yarfe hannunsa yayi ya sake dunƙulawa ya ya fesa masa .

Zuwa yanzu yarima ya fice daga hayyacinsa jansa jabir yake kiiii cikin gudun kwatar rai ya samu ya sakashi a mota ya figeta da gudu.

***
“Nine yaron Sarkin da kuke jira ,kuma Ni nafi cancanta da sarautar”
Waziri kafe Ambassador da ido yayi yana tantama

”Bamu sanka ba Bamu taɓa jin labarinka ba a bakin mai martaba dukda kasancewarsa babbar aminina”

“Zai iya faruwa tunda harka ne na asiri ,kurciya akayi ma uwata da ciki…”

***
Ko da zan mutu a yanzu ku tabbata kun cika mun burina na ƙarshe kuje ku ɗauro mun auren yarinyar nan ,in na mutu zaace Ni na kusance ta”

“Bazakayi aure a maƙasƙancin family ba”

“Mama zamu rasa yaya soon, meyasa bazaki sauke girman kanki ba kamar yanda ya sauke nashi? Matar mutum kabarinsa ne ,ki barshi ya aureta meye aibunta don ta zama talaka…”

***
Abba bazan aureshi ba ,a gabana ya kashe wani mutum da bindiga”

“Baki da miji sai yarima bazaki maidani mutumin banza ba ,kuma in har kika nema bijiremun ban yafe ba”

***
4pm
Waziri sake duban Ambassador yayi lokacin ya taro rankatakaf masu alhakin rantsar da Sarki “Maimaita masu abinda kake cewa”
Miƙewa ambassador yayi cike da karsashi ya fara jero masu abinda ya fada ma waziri tun a farko .tsit sukayi suna sauraronshi

Exactly 4pm
Yarima ya soma jin dama dama ,don haka ya je yayi wanka ya sauya kaya zuwa na sarauta ,dashi da Mai babbar ɗaki suka fito suka shiga mota guda bayi da dogarai suka bi bayansu ɗuuuu

“Muje muyi magana da waziri a je a daura maka auren”

***
Jiniyar ababen hawansu ya karyo da hankalin mazauna taron ,kowa yayi tsit ana jiran ƙarasowarsu ,ita aka fara buɗe wa motar ,ta fito sanye da yadin karan miski mai ado ,kuyangi mata sukabi bayanta ɗuuuuu suna mata firfita wasu na ɗage mata rigarta dake sharar ƙasa.

Shima ta bangaren yariman haka ne.

Wani miyau mai kauri ambassador ya haɗiye a ransa yana cewa “Arzikina ne ake wadaƙa dashi haka ai bazai yiwu ba ,kunci taliyar ƙarshe”

Cikin Izzah da ƙasaita mai babbar ɗaki ta isa gaban Waziri

“Na gaishe da waziri I salute you all”

Cikin girmamawa kowa ya gaisheda sarauniyar ,kuma maman Sarkin gobe da yardan Allah

“Nazo ne aje a ɗauko min auren yarona yanzu yanzun nan” ta juya don ta kalli reaction din Yarima .

Can baya ta hangosa ya kasa ƙarasowa suna kallon kallo da ambassador ,idonsa cike da tsoronsa.

“Lafiyanka ƙalau kuwa yarona?”

“Shine baƙon da nike baki labari” dallaro ido waje tayi kamar globe ,Saidai kafin tayi magana Ambassador ya kalli waziri

“A gafarceni iyayena inajin zan tafi yanzu ,zuwa anjima zan dawo ”

Ya fara takawa a ɗage cike da mulki da jijji da kai.

Saida yazo kafada da kafada da yariman da Ambassador din kana yaja tsaki ya cigaba da tafiya.

Cikin hargagi yarima ya daka masa tsawa gamida bashi umurni
“Tsaya daga nan”

Cak ambassador yaja ya tsaya ba tareda ya waiga ba

”Zo ka zube akan ƙafafunka ko roƙi gafara na sannan ka fice mun daga masarauta ta cikin sallama in ba haka ba I’ll cut out your head ,zan yanke kanka in ƙwaƙule ciki in maidashi wajen Shan coffee na” wani kallon banza yayi masa kana ya cigaba da tafiya a harzuƙe yarima abbad ya taka bayansa ya miƙa hannu da nufin ya fizgo kafaɗarsa

Saidai yina ɗaura hannunsa a kafaɗarsa kikaji wani irin sauti kamar na Damisa

Ɓat suka ɓace a tare ba yariman ba ambassy sun ɓace ko sama ko ƙasa.

 

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

045
___________________
“Ke yaushe kika zama ƴar iska?”

“A jininmu ne anty lili😃ba gashi kema kin iya cin ya Aiman ba”

“No gist me”
“Anty I can’t predict but I only knw step dady ɗina ɗan iska ne baya gajiya da having sex idan momy bata nan zai kulle kansa a ɗaki yayi ta fucking kanshi ,nikuma sai in maƙale Ina kallon dic*k ɗinsa ina cin kaina da yatsa ,a haka na buɗe kaina faka faka,tun ina sa yatsa 1 na koma ina sa 2 ,Amma apart from that ban taba se*x ba dukda inaso amma ban taɓa samun abokin yi ba,kuma nasan I’m no more a virgine lady ,tuni hymen ɗina ya bi iska ”

“But You want to be fuck ko?”
Gyaɗa mata kai tayi
“Karki damu Aiman is a boss ynz ma don Ina saurine zani school da na sha kallo ,amma ynz zan tafi You should have take care of him plz”

Rungumeta tayi tana goga mata dukiyar fulaninta a ƙirji “Proudly aunt”

Lili na fita Nazeefa ta miƙe ta cire kayanta tayi wanka ta ɗaura towel ta tafi ɗakin Aiman.

***
Family meeting aka haɗa na gaggawa akan su ya Sheikh saidai abun baƙin cikin da rainin wayon ya Sheikh ƙin zuwa yayi an kirashi da rankatakaf numbobin wayan en gidan yaƙi ɗagawa,wani plan Anty tayi ta kirashi da Number da bai sani ba , Fortunately ya dauka ,aikuwa abun ba karamin sosa ran Abba yayi ba ,ya amshe wayar a hannun anty.

“Mun gode da abunda kai mana miqdad ka cancanci zama ɗan halak ,ina jiran takardan Salima ,yau gobe ko duk sanda ka shirya ”

“Afwan baba Ina wajen muhadarat ne bazan iya daukan Number ba”

“Kar ka damu mu duk nan jahilai ne bamu san darajan ilimi ba sai kai ,ko bakai ba zaka iya aiko mata da takardanta,failure to that ,zakaga ƴan sanda a ƙofar gidanka” kiririt ya kashe wayar.

Ya Sheikh zugum yayi yana juya wayan “Shiknn garin jan aji zan rasa matata ,ina bazai yiwu ba,bari in shaida ma mama na taje ta rokan mun su yafiya ”

Kira daya biyu a na uku ta dauka “Hello yarona ya kuke ya salima” shesheƙan kuka ya soma yin mata

“Wlh ta tafi gidan su ynz haka babanta ya kirani wai sai lallai na kawo mata takardanta ko ya aiko mun da ƴan sanda”

“To sai ka bata mana ,ai hakan ne yafi cancanta tunda kaidai baka jin magana ,ka zauna zaman gwaurantakar zaifi maka daɗi”

“Umma don Allah kije ki roƙesu na tuba bazan sake ba” yanda ya marairaice ya jefa tausayin ɗa da uwa a zuciyarta

“Wait ka lissafo mun duk abunda kake mata yanda in naje bazanjishi sabon abu ba…”

Zaiyano mata ya dingayi harda rashin se*x da basa yi

Hankalinta ya tashi sosai a tsorace take tambayarsa “Miqdad kuma kana da lafiya?”

“Wlh Ni dai ban sani ba ,kawai banajin shaawarta ,na nemi magani ance mun gajerar sha’awa gareni zan iya yin wata 6 ban bukaci mace ba,shiyasa zakiga ina takura mata wlh banason muyi zaman lafiya saboda in na yalwata mata dacin kayan daɗi shaawarta kullum ƙaruwa zaiyi to inyi yaya da ita ? In na sake mata ina bar kudi tana siyan kayan ado ,next tunaninta shine sex nikuma bana son nacin sex Kinga dole nake takura mata ta kowani fuska saboda karma ta sama tunanin se*x a zuciyarta”

“wuuu ba dani ba miqdad bazan goyi bayan daukan hakki ba sallamarta ,Sallameta maza ta samu miji daidai ita kai kuma in ka nema magani kayi lafiya sai ka sake aure,amma na rantse da Allah bazanje sulhu bayan aurenku yana kanannaɗe da wanna gundumemiyar matsalar ba.

Duk yanda yaso ya fahimtar da ita amma mamanshi fa taki yarda not that Bata son Salima ta cigaba da zama matsayin surukarta saidai don samun sulhu da gujewa afkawarta zina.

***
An kai ruwa rana kafin ya Sheikh ya aika ma Salima saki daya yana kuka itama tana kuka ,sai yanzu da taji dalilinsa na takura mata ta ƙarajin ta sake sonsa ,but it is too late tunda iyaye sun shiga cikin maganar .

Haka ta dawo rayuwa cikin gidansu abun ba daɗi ,ka saba da zaman gidanka ka wala yau saidai a gida kana gwagwarmaya tsakanin iyayenka da ƙanne.

***
Yarima
Zabura kowa yayi ya falla da gudu ,mai babbar ɗaki ce mai dakiyan dakatar dasu .

“Kuje ku ɗauro masa aure da wannan yarinyar ,nikuma nan zanga bayan maƙiyyata”

Waziri komai ya rikice masu don haka a hargitse suka tafi gidansu Sulaim nemawa ɓataccen yariman da ba’a san yana raye ko ya mutu ba auren Ummu ,sai da aka idar da sallar Magrib sannan aka daura auren Yarima abbad da Ummulsulaim akan sadaki 50k shima waziri ne ya biya matsayinsa na wakili kuma waliyyin ango.

***
Yarima buɗe idonsa yayi ya gansa a wani irin baƙin gida wata baƙar mace ta ɗaɗɗaureshi a bishiyan gabanta , Ambassador na gefenta yanacin abinci cikin salama ,itakuwa tana bashi bayanin yanda take ganin komai cikin tukunyar sihirinta kamar TV da yanda ta fuzgo Abbad da Ambassador ta cikin tukunyar suka shigo hannunta

Yarima ba abunda yake karantawa sai “Lailaha illa anya subhanaka inni kuntu minaz zalimin” addu’ar Annabi yunus da ya tsinci kansa a cikin kifi.

Magriba ya shiga masallatai sun iddar da sallah gari ya fara duhu ,kawai sukaji wani abu mai nauyi ya faɗo .ashe tukunyar sihirin Maman Ambassador ne ,miƙewa tayi zumbur gamida furta “Lafiya waye zai mun ta’asa?”

Ji tayi kamar ana shaƙe mata wuya ana murɗe mata wuya miƙa hannu ta shigayi tana son ɗauko tasan sihirinta Saidai kafin takai wajen ta Fadi rikicaaa jini na bulbula ta bakinta .

Tana kuma fadi wuta ya kama ta ko’ina a cikin gidan ,Abbad ihu yake yana jijjiga a jikin bishiyar ,ganin wuta na shirin laso shi ya fara dubarunsu na sojoji ,ya samu ya tsinka ɗaurin ya ɗare katanga ya falla da gudu.

 

Oum Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

047
___________________
“Good Evening ma’am ”
“Evening”
“Ykk ya Sheikh hope kinci abinci da yawa kuma baki fushi ba yau”
“Eh Sheikh na gaishe ka”

Kullum iyakar chat din Salima da Adnan knn ,Sam taƙi faɗa masa auren ta da Sheikh ya kare tuni ta koma makaranta ta samu aiki a babbar companyn ɗangote an bata muƙamin marketing manager🤓Ba case ya sheikh ya koya mata tattali .
Salima fa ta soma zama babes ,tana wanka sosai ,amma bana fitsara ba ,is either abaya ko tasaka jilbab da transperent glasses ,sai manyan zobunan Golds da suke yatsunta ,she’s bae🥰Amma Sam Bata da samari , saboda sam maza sun fice mata arai zuwa ynz tsoran su take

Zaune take a office dinta ta kunna karatun ƙurani ta rage volume din dai dai kunnenta aiki take sosai akan laptop dinta ,saƙon Adnan ne ya shigo ta gmail

”I landed in Nigeria ,Naga gidan ku da alamun datti duk shukuki sun firfito alamun an daɗe babu mutane a ciki ,kina ina ne?”

Ta maimaita sakon yafi a ƙirga saidai ta kasa bashi amsa ,wani kewar mijinta taji ya bijiro mata,shin kam ya Sheikh yana ina ne?tun bayan rabuwarsu bai sake kiranta ba.

Zare glasses din fuskarta tayi tana share hawayen da batasan dalilin zuwan su ba.

Saida tayu kukan ta Mai isarta sannan ta kwanta lamo akan table tana sauraran karatun ƙuran ,a hankali take sauke ajiyar zuciya wani sakina da nutsuwa na shigarta.

Bata bashi amsa ba har ta dawo gida .tana kunna data messages dinsa ya fara masa karakaina ta wxp mssgr

“Ashe aurenku ya rabu da ya Sheikh tun ranar da ba bar garin nan amma baki shaida mun ba,kika barni kullum cikin kewa da Zullumi?”

“Anya Salima kinsan so kuwa?”

“salima say some thing plz”

“Salima zanzo gidanku yau ,Inason magana da baba ,bana son rasa ki a wannan karon”

Ba’a yin awa sai ya turo sako dukda ya ganta offline Amma ya kasa hakura

Tunda ta bude take karanta sakon ninsa har ta gaji ta ajiye wayarta ta tafi falo wajen mamanta su taba hira don ta lura saƙon ninsa bazai kare ba

An shiga Masallaci ,suka rabu zuwa sallah ,saidai shigarta ba wuya Saiga Baba tanbaya ta leƙo ɗakinta

”Uwar ɗakina in kin idar kina da baƙo a ƙasa ,mun bashi ruwa da drinks”

“Uhum tayi mata gyaran murya mai kama da magana😃 irin a dole ta sallameshi din nan kar ta bari ya zauna”

Bana tambaya dai bata fahimce ta ba“Au a kai masa abinci? Wai kunga kamar baƙin balarabene😂bai iya cin abincin mu ba,ke dai sai kin idar ,maji me za a bashi”

***
Abayan dake jikinta dashi ta fito army green ƙirar Cairo ,yayi azaban mata kyau fuskarta fayau ba kwalliya a nutse ta shigo ɗakin bakinta da sallama hannunta rike da wayoyinta duk 13 pro

Yana ganinta yayi zumbur ya miƙe
“Salimart Are You?”

Murguɗa masa baki tayi “Meye kuma”

“Hum you’re a bae…Har naji na fara kishinki…amma Allah na gode da kyawunki ya dausashe sanda kike tare da Sheikh da bai rabu dake ba har in samu”

A miskilance tace “Kana ta Surutu ko gaisuwa”

“Humm ina maganar gaisuwa zuciya taga muradun ta ,idanuwa sunga kyakyawa,Ke nifa inajin gaskiya a satin nan za’a daura mana aure ai nikuma na zama ɗan nigeria”

“kasarku fa?”

“Mata na ta ƙwaceni dama baki ganni Caramel ba,kalan en Nigeria? Da naji Hausa shikenan,kinga duk wanda aka tambaya ina Adnan sai ince Adnan ya zama mijin tace Matana ta janyeni na dawo kasarsu”

“waikai kana ta wani mata…mata Ni ance maka aure zanyi ne? Infact Ni kayi mun yaro ”

“Yaro🤓? In girmeki da fiye da shekara goma kice mun yaro?”

“Eh na girmeka da aure”

“Shikenan ynz sai ki aureni sai in ƙwato mutunci na dama gori ya isheni kinga sai a daina cema mijinki gwauro”

“Kai bazanyi aure yanzu ba”

“Baki isa ba ”
“me yasa”
“Becouse you’re a durling ,idan ma na kyaleki ina zaman jira wani zai mun wuf dake Allah na gode da nazo Nigeria da yanzu saidai inji a oxygen”

***
Lokaci mai zuwa da sauyi iri da kala mai ma’ana da kishiyar hakan,a yau tururuwar Al’umma suka shaida ɗaurin auren Adnan da Salimart akan sadaki mafi ƙanƙanta ,bayan ɗaurin aure aka zarce da walima,dangin angon da sukazo maza biyar mata uku saida sukaje har gidan Salimart na Abuja gidan manshon mai azaban kyau an narka maƙudan kuɗi. A cewar Adnan gari ɗaya ma da Sheikh bazai yarda su zauna ba saboda shifa yana da kishi.

mashaAllah amarya dai ta tare a gidan mijinta ,ango an gabatar da duk wasu sunnoni da Musulunci suka tanadar ,daga nan kowa yayi wanka suka sauya kaya zuwa Nighty da pyjamas Adnan ya kashe masu fitila.

Fatan Alhairi ya adnan🤓kar wanda yace mun komai,Abarsu suyi sirri in an kwana biyu kowa ya saba an yage kunya ma feso maku rahoto.

 

 

 

0um Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

048
___________________
Yanda gidan maƙura uwar Ambassador ya tashi da wuta ya cinye ambassador da uwarsa murmus ,yarima ya tsira da ƙyar,hakan yayi daidai da farkawar Mai martaba firgigit akan gado ,wani doguwar miƙa yayi ya rafka salati.
Auta neehla dake gefensa tana masa tofin Addu’a fashewa tayi da ihun murna taje ta faɗa jikinsa tana tattaɓashi“Abbana kana gani na? Ka gane Ni abbana? Nine autar ka ka gane Ni?”

Jinjina mata kai yake daƙyar sam baida ƙwari daɗewan da yayi a kwance cikin jinya ba ƙaramin nunar masa da jiki yayi ba sam muryarsa baya iya fitowa .

Nihla miƙewa tayi zata fice a ɗakin da gudu tayi yekuwa sarki ya farfaɗo tayi kaciɓis da yarima ya shigo ɗakin da sassarfa ƙafansa ba ko takalmi

Ruƙunƙumeshi tayi gamida jan wani ajiyar zuciya ,itama a hakan mai babbar ɗaki tazo ta rungumesu duka
“Allah na gode maka da ka saita mun gidana bayan ya idasa wargajewa Allah kaine abun godiya ,Allah mun tuba ga kurakuranmu da mukayi na baya da wanda zamuyi anan gaba ,tabbas wannan jarabawa ne mai kama da gyaran hali ,Ubangiji ka sake rufa mana asiri ka kare mu daga sharrin matsafa da bokaye”

***
Saida sarki ya kwana biyu yana shan ƙarin ruwa da magunguna sannan yayi sarai ya bada kwangilar gina mahaukaciyar fada mai girman gaske da kawatuwa haɗe da gidan Yarima Abbad ,gidansu Sulaim tuni an bugeshi an maida gidan zamani bene hawa biyu da rumfar motoci a tsakiya ashe dai ƙatoton fili ne ,talaucine da zubewar garuka yasa ya zama kango.

Baba da inna cikin sati uku sunyi sharr ,an turo masu kuyangi da jakadiya mai ma Sulaim hidima,Zuwa kafin ta tare,mai babbar ɗaki ita tayi kwangilar masu gyaran jiki tundaga sudan.suna gyare jikin amarya ana tsuma mata jiki da kayan ɗaa🤓 sirrin yarima ne🍌💋

Duniya ta dawo ma tsofaffin nan sabuwa ashe dama ba wasu tsofaffi bane can talaucine yake neman cusasu rami .
Gashi sanadiyyar su kafatanin unguwar an malala mai kwalta an jera solar .abunsu acafai acafai kamar unguwar masu kudi duk saboda Sulaim yarinya ɗaya tamkar da goma .

Sai bayan enginiyoyi sun gama gudanar da duk ayyukan su anyi furnituing ko’ina ,a sannan ne aka tara gagarumin bikin tarewar Sulaim kuma da nadin sarautar Abbad a matsayin Sarki ,a cewar mai martaba gwara a naɗa Abbad sarki kar yayi mutuwar gasken irin hakan ya daɗa faruwa .

Sabon gida ,sabon fada ga amarya Er talaka er ba kowa ba yau ta zama sarauniya ,Mahakurci mawadaci ba’a cira rai ga Rahman Ubangiji.

Dare nayi dangi sukayi wa Sulaim rakiya zuwa gidan angonta sabon Sarki Abbad kaci dubu sai ceto dashen Allah mai takama da ikon Allah an buga an Barka karike Allah kai ke da nasara👍🏼

Daren yau dai suma a barsu su shana ,kundai San yarima ba daga legs ,idan sun kwana hudu jiki ya saba da Iskanshi😂😂🍌Sai muje mu lekosu.

 

 

 

Lilisss🍌💋

0um Aphnan
#Bad boys

_*Amana ce tsakaninmu ,kin siya ke kaɗai ba tare da wani ba,in har Zaki baiwa wani Littafin nan kiwa Allah kizo in Baki kuɗin ki…*_
_*It’s #500 Regular*_
_*09065990265*_

049
___________________
Nazeefa tana shirin isa sashen aiman mutanen gidan suka fara dawowa wanan yasa ta maida kwadayin ta saidai ta kwanta barci da kwadayin son ya cita.

1am
Aiman daga shi sai gajeran wando ya keto babbar falon gidan ya shigo ɗakin matar kowaccensu ta saki jiki tana shan barci ,Nazee tayi ruf da ciki ta dan turo ɗuwawu Nighty dinta ya ɗan yaye har ana ganin sumul sumul din brown din cinyoyinta da makalallen pant din rigar da baida banbanci da igiya.

A hankali ya saɗaɗa ya haye kan gadon yana haskata da hasken screen ɗin wayarsa ya kai hannu ta saƙon ɗuwawunta ya Gwale takashin da ramin tsuliyar ,wani miyau mai kauri ne ya biyo mashi baki ya saki baki dalala ya wuce streght ya diga a hujin tsuliyan,hannu yasa ya na guiguya yana auna tsawon kaciyar gindinta da mararrabar dumbarun kanta zuwa hujin durinta yina murza yatsan yina gaba yina baya.Motsawa tayi da sauri ya janye hannunsa ,kwantawa tayi akan bayanta ta Gwale masa cinyoyin gaba-daya,shan yaji yayi ganin yanda kaciyar gindinta ya turo saman pant yayi gandaɗan kamar buran maza yaso cin gindi.
A hankali yasa yatsunsa uku yana gurza tsinin Belin nata ta saman pant
“Hummm huuuunnnn”

Ta saki ajiyar numfashi ,ɗan hankaɗe pant din yayi ya luma hannunsa cikin durin ,caɓal ,yaji ya dangwalo ruwa.

Durun uwa salatin arna daga taba ta har tayi jagwab.
Cikin raɗa yake yabon halittar ta da “Tirƙashi kankana uwar Albarka” ya soma kaiƙaya mata kan gindinta da yatsa ,wani karfi kan gindin yake dadayi alamun dai yanajin taɓi amma har lokacin idonta a rufe alamun barci take ,jan gefenta yayi ya kwanta rigingine ya fara mulmula kaciyarsa sama zuwa kasa ,ƙasa zuwa sama yina ɗan dukan saman tsinin Mabudin fitowar maniyyinsa.

Saida yaga ta natsu sannan yaje yana zame mata wandon a hankali,yana ganin ta fara motsi ya sake cigaba da lailaya kaciyarsa yana sake ƙarfi

Har ya cire mata wandon gaba-daya. Ya cigaba da cinta da yatsa yana shan yaji “Shishhhhhh shishhhhh shishhhhh” yana cigaba da cinta da yatsa yana cinta da yatsa yana ƙwaƙule tsuliyarta Yana gurza tsinin saman kaciyar durin ta,matse ƙafafuwan ta tana turo ɗuwawunta “Gosh fuck fuck fuck plz”

A kunne ya raɗa mata “inci?” ɗaga masa kai tayi da sauri ta gyara kwanciyar zuwa kan hannunta na hagu

Da sauri ya danna yatsansa a cikin hujin yana assesing fadinshi yana caccaka yatsa kanaji ruwa na fancali cakal cakal cakal.

Da sauri ya saita kan buransa ya danna a ciki hmmmmm wayyo zuma gindi daɗi ,gindi niimar mata ,wash ahh ahhh” ya fara soka mata jijiyar ta a ramin durinta yana cinta yana nishi yana sake maƙalkale jikinsa bayanta

“Nazeefa gindinki akwai dad’i ihhhh ki zauna damu kinji ki zauna damu karki tafi inta cinki ina maki wankan madara bul bil bul ahh

Ya cigaba da soka mata yana gurnani shi dama Aiman baya magana da hankali in Yana sambatu kowa ma sai yaji

Wannan ne ya farkar da lili ta kuwa ja tsaki
“shege mayen gindi kai sam baka ƙoshine?” ta dauko pillow ta rufe kunnenta

Zare buran yayi a hankali ya raba yatsunsa guda biyu na tsakiyar ya soka a ramin gindinta ɗayan yatsan na gefe ya soka a ramin ɗuwawunta ya soma coka mata cok cok cok

Jikinta rawa ya kamayi daɗi ga babanka ashe cin duri da ɗuwawu a lokaci guda kata’in daɗi gareshi?

Dady da momy gurnani ne ya ishesu kamar na kyanwa ,suka fito da sauri suka nufo sashen yara matan,nishi sukeji sama sama suna zuba sambatu Aiman na cin Nazee.

Salati suka rafkaa amma kowannen su ya kasa kunna wutan ɗakin don kar ya gano ma kansa ,duk shigewa cikin bargo sukayi suna maida kayan jikinsu ,lili kuwa tayi luf a gadonta kamar barcin ta take dama can batasan abinda suke ba

Zagin en boko dady ya fara dandanƙara ma yaran ,ciki kuwa har da lili

“Kekam anyi babbar banza zamanki babba a tsakani baida amfani….na baki wa’adin daga yau zuwa wata daya ki fiddo miji. Cikin shegun Alhazan nan da suke suke zuwa wajenki .

Kai kuma dake nazifa da nike maki kallon er kirki duk ku shirya nan da wata daya zamu hada ayi maku aure sai ku ƙaraki tambaɗar a ɗakinku,badai soyayya bane ya saku cin gindi…?” da sauri momy ta matse mai baki jin zai fara sakin batsa.

“…zan magana da Alhaji Tukur din duk a aurar da ku tare ”

Ya fice sururuf cikin borin kunya ,yina cigaba da zage zage.

“Babe a kyalee yaran nan fa Magaji ne kasan ance mafiyi Ni dakai sau nawa kana mun ciki a waje? Kafin ka aureni muzo mu zauna gashi har tsufa? Suma yarinta ne da kasa daure jaraba in anji guri ya motsa sai an nemi mahaɗi.. ”
Shafa maranta yayi a hankali

“hmm ki bari kawai ba abunda yakai gindi daɗi ,ai akwai return back wlh bari dai in aurar da wullayen banzan nan wanka tare zamu ringayi ,in ciki a falo in ciki a kicin in ciki a bedroom in ciki a toilet”

“Uhmm har kasa er tsakar durina ta fara rawar disko”

 

 

Oum Aphnan
#Bad boys

*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

50
*End*

All praise be to Allah ,da taimakon Allah na fara gashi yau ya bani ikon gamawa lafiya.
Masoyana bazan manta daku ba,wanda suka biya suka karanta littafina da wanda suka karanta a bati🤜🏻 duk soyayyance still Ina kaunarku ,Amma a kiyaye next time azo a siya littafi.
To my fans,I remain pleased for all your prayers , supportz and endless love,Oum Aphnan loves you more,I repeat again, thnk you god for the gift of health from the day I embarked in to the journey till to day…I thank you Almighty
___________________
Sanye take da kayan wanka fari a,gaban swmg pool ɗin ta zauna ta kama handle ɗin step ɗin ta riƙe ƙafanta daya na cikin ruwa ɗaya ta dogare shi a waje yanda tayi zaiba Vg ɗin ta damar fitowa sosai .ta wani kakkafesa da ido ta zura yatsanta biyu a cikin baki tana tsotsa tana jan yaji tana karkaɗa halshe tana Zaro yatsanta daga baki tana lashewa gefe da gefe .
Adnan dake cikin ruwan yana swmng amma gabaɗaya injinsa ta gama toroƙo ta riƙe yanda take shanye masa ido tana lashe yatsunta,zaki rantse da Allah bura take sha .a ƙagauce yayi nitso ya iso gabanta,tasowa sama yayi “Aah You scared me ƙarar ruwan nan”
kashe mata ido ɗaya yayi “Bae wawan zama gosh” yayi pointing durinta da yatsansa yana ɗan marmatsewa Yana sickling yatsarsa yanajin Kamar ƙwakular gindinta yakeyi.

Wani gantsarewa tayi ta tumbula nononta da suka jijjiƙe ƙwandalelen kan nononta ya fito “Hum ai…Kasan Ni I’m not good wajen yin iyo,komai odd yake mun…come zo kasha mun nono na…ahhh ƙaiƙayi Nipple ɗin suke mun🥹”

Bayan cika da🍌abunsa tayi har wani jijjiga takeyi “Ko ovulation period ɗinki ne?”

Girgiza masa kai tayi kamar za tayi kuka “Nidai ban sani ba” hannayensa biyu yayi driving a tsakiyar ƙirjinsa ya sa hannu ya kwaye rigar ya zube ƙasa saiga manyan nono masu ɗauke da brown pigmentation da tsitsinan kai a tsakiya sun kafeshi da ido .

Manna bakinsa yayi da sauri yana mirza kan ɗaya da bakinsa

“Shuuuu ….ahynnnn….ahnnnnnn….ahnnnnnn” yana tsotse kan nonon yana sambatu yana daɗa tumbula da ɗayan hannunsa yanajin tudun Nipple ɗin ya tokare masa halshe nonon sun rufe masa baki dam.

Kawaye hannunsa yayi ya rungumeta tsantsan ,itama hannuwarta na kan gashin kansa tana ƙaiƙaya masa

“Aaah zaka cire mun kan nonon ne ahhhh ,yaranmu me zasu samu”

Zare bakinsa yayi ya ɗago yana kallonta bakinsa a turɓune irin na shagwaɓa ɗin nan
“I told you kishin nonuwan nan masu kama da baloons nike ,nifa ko kin haihu saidai a basu madara wannan mallaki na ne” Salima gantsarewa tayi ta kama kan nonon tana murzawa akan face ɗin shi

“Allah😘?” ta wulla masa tambayar tana wasa da halshenta a baki

“Yes lovely ,nifa ko Office naje kawai sai inji ina kewan nono ,in nayi shiru sai su dinga fado mun a rai tofa ba sukuni sai na dawo nasha.”

”sannu small pikin ,ai na kusa yayeka”

Makama gefen ɗuwawunta da suka baje a ƙasa kamar cushion yayi wanda ya dasu girgiza
“Ke kinma isa ,kina yayeni Ni kuma zan daina baki wannan”

Ya nuna mata boos man 🍌ɗin sa

“wlh ban yarda ba” ya juya zai koma ruwan ta cunduma ciki da gudu ta kwanta akan bayansa tana masa shesheƙan kukan shagwaɓa .

Da sauri ya ɗagota sukaja numfashi,idanuwarsu na cikin na juya yatsansa na ƙarƙashin gindinta yana cakalkala gindin yana sossoka mata yatsa yana cinta da yatsan ruwa na kuka yina fidda bubbules

“Hhhh ɗumi bae”
“tsantsi gindinki tsantsi dear ,na kasa kama er tsakar gindinki ”

“Gosh I’m wet”

Fiddota waje yayi ya saɓule pant ɗin sa wani lafiyayyen dick Mai tsawo da kauri ya fiddo a wando yaɗan lanƙawa kamar ayaba
Nishi ta saki
“Hunn ga gindin Adnan ,saurayin gindin Salima” fashewa da dariya yayi “Ke kike kiran sunana fatsal”

“Yafi nice ,I feel like I’m talking with human being not a robot”😂😂

Ta cafki 🍌 tana lailaya shi daga tsinin zuwa sama tana bubbuga rawanin buransa da yatsa .tasa baki ta cafki jakar golayensa tana tsotseshi tana sake tsotsewa tana tofa masu miyau tana luguiguita golayen da bakinta tana shanye su ,dogon azzakaruuun🤜🏻 yana daɗa miƙa yana hararar horny pot ɗin ta

Kan edge ɗin ta koma ta zauna tasa hannu biyu ta Gwale masa gindin ,wani tsauuuu yaji tsikar jikinsa ya tashi
“ƙwalelenka”

“Kinma isa ” suka kuwa cafke da dambe Allah ya bashi Sa’a ya turmushe ta ya soka mata bura ya fara gwara mata gwatso

“Washh washhhh ahhh my property,wayyo alawar zuciyata wayyo mintin ƙalbina ,kinada very very sweet pussy🥹 gashi tsukakke ga garɗi ga beli dogo kamar kaciyar maza kana gwatso ya na gogan kaciyarka cakkkk cakkkk ahhhh Nagode da kika bani kyautar tsuliyar ki matsayin abokin kaciyar burana washhhh ,inci nan inci nan da yatsa kawai zanci takashinki kina da daɗi ne sweet I love everything from you ,ya soka mata yatsa a ɗuwawu yinacin gindinta yina sossoka mata yatsa ta ramin ɗuwawu ji tayi ɗifff kamar ana gudu da ita a gajimare kunnenta sun daina ɗaukar magana sai zallar daɗi ,madarar garɗi ta fara tsiyayarwa cikin rashin sani ta kasa rike feelings dinta any more

Saida sukayi cum mai kyau sannan ya rungume matarsa suka wuce ɗaki zasuyi Og se*x ɗin.

***

Ummu yau kam sun samu misunderstanding da yarima ,wai gaba ma take wai dashi,shikuma izzar nashi na sama ko bi ta kanta baiyi ba ya shirya ya fice fada abinsa aka gama zaman fadanci rana tayi ya dawo gida dama kuyangi sunsan indai sarki Abbad na gida to basa zuwa sashensu don haka freely yake rayuwarsa da kayan da yayi ra’ayin sakawa in Kinga yasa jibadau ɗin kayan nan to zai fita wajene

Tunda ya shiga part dinta kamshin girkine yake neman kashesa ,yasan dai itace kadai ke girki anan don kuyangi a can kichin dinsu na kasa suke girki

A sanɗa ya shiga kicin ɗin ,daga barci ta tashi jikinta ma da kayan barci bata cire ba,lallai duniya wato yau ta samu enci bai caccaki duri mai ruwa ya sata wanka ba shine har ynz batayi wanka ba,lashe leɓensa yayi yanda yaga kuturanta sun baje cikin rigar baccin cikin watannin da basu wuci uku ba duk ta bubbuɗe nonuwanta sun ƙara cika mazaunanta sunyi nauyi ƙugunta yayi faɗi,daidai ɗaukan Hariji kamarsa😉(Littafina na baya I love Hariji aswer🤓) dicing carrot take ,ta ajiye jajjagaggen namanta a gefe ga fresh peas ga gesha ,Wai duk wannan dogon tada zaune tsayen indomie daya tal zata dafawa cikinta ,kenan yau lissafin girkima ba sarki a ciki,saidai yau sarki yayi zaman fadanci ciki na ƙululu ,gimbiya tabar sarki da yunwa😄ai bazai yiwu ba

Ta taƙarkare tana girki ya saɗaɗa ya ɗage rigar ta ta baya ya kamo buransa ta saman wando ya lailaya ya jijjiga ya raɓa ta jikin pant dinta ,batayi aune ba saidai taji abu kamar maciji na shige mata jiki zurrrr,wani gantsarewa tayi “Ohyeahhhh meye hak…hakk..hakkka” daƙyar ta iya ƙarasawa saboda yanda ya mata hawan ƙawara da fuck ,cinta yake amma taƙi magana sai nishi ta kwantar da kanta a saman carbinet ta turo masa bayan yana fucking rike ɗuwaiwukanta yayi gam yana tsula mata bulalan manya tayi luf taƙi magana a hankali ya soka mata yatsa a ramin ɗuwawu gantsarewa tayi kamar zata falla da gudu yayi saurin tarota ya manneta da ƙirjinsa yana tumbular nonuwanta yina matse kan nonon yina murjesu ta saman riga ,wani kalar bonkarewa take tana turo masa Nonuwan ,Yana fucking Dina Yana murje nonuwanta bakinsa nakan leɓen kunnenta yana tsotsewa hawaye ta somayi,ita fa indai ana Sex da ita sai tayi ihu amma yau fushi take dashi batason ya rainata .wani cin mugunta ya soma mata ya karkace yana cinta ta gefe ba streght ba ,ai jikinta shivering ya somayi karkarkar

”Sweet meye haka wayyo inajin fitsari wlh fitsari zanyi”

“Yi mana zan tsotse in kinyi ahhh ahhh ” ya cigaba da fafaranta da gwatso

Fururus fururus kawai kake ji,tuni ta fara hawaye

Kama nonuwanta yayi duk biyun ya maidasu kamar hannayen mashin yana cinta ta baya yana rike dasu kam

Cikin nishi yake cewa “Ni kike ma tsiwa …Ni…Ni…Ni kika bari da yunwa,Nagode ina da lafiyayyen abinci here ,I’ll eat and eat zanci da safe I’ll fuck in d afternoon da dare kuma ba barci,sam bazanji craving din abinci ba ga big Food under d asssss” ya cigaba da soka mata🍌yana lailaya mata kan er tsakarta da duk faɗin tafin hannunsa ,bakinsa na hure mata iska a kunne

“Sweet kasheni zakayi wayyo gindina wayyo tsuliyata …umuhhh💋sweet kana da daɗi sosai…bazan sake maka tsiwa ba” yatsanta ta saka a baki tana tsotsa

Zare zugegen buransa da kansa yayi ƙwandalele kamar an murza mai rawani yayi ya miƙa mata aikuwa tsugunawa tayi ta fara sucking tana jajjagashi a bakinta tana siɗe tsawonshi da halshe tana jan yaji ,hannunta nakan tsuliyata tana ƙaiƙayawa sai daɗa tauri kan kaciyar gindinta yake yana sake tsawo kamar gindin maza ,gwatso ya cigaba da gwara mata a baki saida yaji ya tsalala mata ruwan maziyy dinsa a baki ,sannan ya saketa ya fiddo 🍌yana rirriƙeshi a hannu yana tale kafa kamar ɗan kaciya yaso tafiya

“Aahhh Be on top hau saman table ɗin bari in ciki akan table ,zauna ki Gwale mun dausayina budemun farincikin sarkinsu in cinye … Berry kinsan kowa yasan ina da damuwa ki punishing Dina da komai banda gindi banda rashin magana kinji mu one”

Buɗe masa ƙafa tayi ya soka kansa a gindinta yana cinye gindin da baki yana hadiyar ruwan da ya taru dam ya cika bakinsa duk ya bata masa kumatu ,ya burkice gaba-daya kamar ba wannan Almighty yariman da yayi duniyar ɗagawa ba,mace ta susutar dashi gabaɗaya a firgice yake

Ƙankame masa kai tayi saboda ba sauki itama jarababbiyace yanda yake jarababben namiji(Ɗayan littafina that went viral😘kusan kowa ya karanta a fans dina😉💋)

“Ka yafe mun my Champ na daina wlh bazan sake ba ,sadaukin durin Sulaim ka iya ka koyar ,an gaisheka shalelen zuciyar Ummu ,ga sarauta ga mazantaka ga ilimin addini fa ilimin cin duri mai ƙyanƙyashe yara goma a dare ɗaya na gaishe da Sarkin sarakuna….”

You know the feelings da ɗan sarauta yake encounter idan ana masa kirari don haka tuni buransa ta daɗa ƙarfi kamar bindiga jaraban jinin sarauta da jaraban jinin soja ya kara masa ƙarfi baisan sanda ya sungumeta ya goyeta ba suka bar indomie nacin wuta sukayi bed room

Akwai aiki fa lallai yau bari in tsaya in mata gadin indomien don yau naga alama zai babbake..

***
5yrs later
Yau da gobe asarar kwana shekaru masu Albarka ,akwana a tashi jariri ango ne ,rayuwar Adnan da Salima Allah ya sa mashi Albarka ,A cikin shekaru biyar yaransu shida haihuwa uku ,haihuwanta na farko ta fara da en uku duka maza ,na biyu tayi en biyu duk mata sai na ukun ne tayi Auta miqdad takoran ya Sheikh .zumunta sukeyi sosai tsakanin gidan Sheikh da Su Salima ,tuni ya sama malamar islamiyya yarinya ustaziya ya aure er jajir da ita ynzu haka tana goyon masa er macen baby Salima ,duk Maƙon ya watsar dashi don in matarshi nason taci banzan shi sai tace “Au yanzu honey maƙo zakayi mun? In baka bani ba so kake inje in roka a waje?” kome takeso jiki na rawa zai mata baya son ya sake rasata Kamar yanda ya rasa Salima a baya.
Mugayen matan haka suke haɗa kai suna ma mazajensu wayo suna tara kudi suna ƙulla abun arziki sun zama manyan Vendors😉😂Allah ka shiryemu mata masu zama hajiyoyi da kudin mazajenmu inkiya (ATM) 🤜🏻💋😘

Salima kam tun daga goyon en uku ta ajiye aiki tana kula da mijinta tana kula da gidanta a hakan ma saida aka ajiye mata nannies da tsohuwa mai kula da gida,ita kam daga taba yaranta nono sai taba mijinta nono ,Adnan yasha shan ruwan nono ba adadi ,ko ynz indai zai wuce yaji yaro yana shan nono yayi sauti zuit zuit irin kan nonon zai ƙwace a bakinsa yayi maza ya janyo ɗin nan to fa shima sai an bashi yasha.

Kasheshi takeyi da kyawawan girki shiyasa kullum yake ƙara girma kamar ƙirar samudawa yaransu luwai luwai da ka gansu kaga half cast rayuwa tayi Albarka.

Mahakurci mawadaci
***
Ummu Sulaim kuwa ta zama tauraruwar mata ,baya goya marayu ,ba’a sati sai kinji wani mawakin ko mawakiyar ta fitar mata da sabon waka ,albums na wakokin da akayiwa Sulaim yafi na mai martaba da kansa ,har asibitin mahaukata ta bude da na ciwon ido ta zuba kwararrun likitoci ana aiki da magani kyauta.duk ranar juma’a sai anyi sadakar danyen abinci banda dafaffe da ake rabashi kullum bayan magriba.

Arziki ya tumbatsa farinjinin Al’ummah ya sa masarautar Abbad ya samu karɓuwa har a federal level duk wani shugaban kasa kafin ya zama president sai yazo yayi kamun ƙafa don neman jama’a,cikin shekaru biyar Allah ya Albarkacesu da yara uku maza biyu mace ɗaya .

Indai kaga Sulaim zata fita unguwa to charity foundation dinta zata ,tasan raɗaɗin talauci tasan daɗin samu wannan yasa take ƙoƙarin badawa da duk abunda take dashi ko wayo kazo kayi mata da karya indai akan ta taimake ka ne to bata duba wayo kayi mata zata baka

Madallah da mace ta gari mai sanya miji akan turbar tsira ,cikan Adalcin shugaba ya rataya ne a wuyar salihan mace kai kam sarki Abbad ka dace ,Allah ya Barka da matarka har Aljannah

_Nida fans Dina🥰🥹 Nike ce maku ma’assalama ,I’ll miss You guys likeee😭,Abunda mukayi daidai Allah ya bamu ladansa….tarin kurakuran dake ciki ajizancin ɗan adam ne Ubangiji ka yake muna ._

_Allah ka bamu zaman lafiya da kwanciyar hankali mu sa mazajenmu ,marasa Aure Allah ya basu miji irin Adnan da abbad muguwar kishiya Allah ya hadata da ya Sheikh din da kafin ya tuba😂wacce take Shan wuyar mijinta Allah ya shiryeshi ya zama irin Ya Sheikh taubatan nasuha….🤲_

_Allah ya bamu zaman lafiya a Nigeria da Niger ,Allah ka yaye muna ƙuncin rayuwar da ake ciki ,ka baiwa mazajenmu dukiyoyi na halas._

TAMMAT !.

TAKU HAR ALJANNAH
OUM APHNAN😘
09065990265

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button