Sponsored Links
Hausa Novels and Love StoriesMatar Yaro Hausa Novel

Matar Yaro Hausa Novel

Sponsored Links

MATAR YARO
_____________________________

FARIN JINI WRITER’S ASSCIATION..
{{Kungiya Domain wayara da kan mata Farin jini writer’s domain ci gaban mara.}}

F.J.W.A

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(Mmn hibbat)

WANNAN SHINE BOOK DINA NAFARKO INA ROKON ALLAH YABANI IKON GAMASHI..
BANYARDA WANI KO WATA SUJUYAMIN SHI BA.
TA KOWACA HANYA..

 

Page (1/2)

 

________________kuka take bil hakki haba momy meyasa xakuyimin haka menayi muku daxa hukuntani da haka dan allaj dady karkamin haka shifa yarone meyasani a harkar aure wllh na tabbata babu abinda xaimin.
Keni”rufemin baki”waga miki ana raina namiji to inbikisaniba kisa cewa namiji bashi kadan kuma da kikecewa bamasanki ai gata mukaimiki..

dadyne ya amshe da cewa haba mamana kidena fadin haka nikaina bantaba tunanin hakan xata kasanceba kuma bamusan abinda allah xaiyiba kiyi hakuri da dik kaddarar da taxomiki arayuwa kinji kukatake kamar xata shide wllh ni dady bana sanshi kuma baxan taba sanshiba har abada haba mexanyi da shi ina da tabbacin baxe iya komai ta fannin saduwa kuma aini matar manyace..

tsawa momy daka mata jin tana nema barko mata ruwa kemeyasa haryanxu bakida hankali komai yaxomiki fadar shi kike gaba gadi fada take mata sosai dadyne yace haba kibita ahankali mana cewar” dady.

“tashitayi xuciyarta bakikkiri kuma taci alwashin indai suka aura mata wannan yaron saban balaga wanda ko kaciyarshi begama warkewaba saita yimai wulakani sai tanunamai tarigashi xuwa duniya inbanda tsaurin ido inashi ina ita haka ta kwana cikin bakin ciki da bacinrai gaxaxxabi mexafi da yarufeta cikin bacci taji ta jikin mutun atuna ninta momyce takara makal kaleshi.

cikin xafinciwo tace momy dan allah kuji tausayina karkuyimin haka wllh xan iya mutuwa tanayi tana kara shigewa jikinsa kanta yashiga shafawa ahankali yana sauke ajinxuciya xuciyanshi yabaci dan jin takirashi da yaro kirjinta da yake gugannashi yakuma manneta ajikinsa yajidadin yadda suke manne da juna shafata yashigayi inda hannunshi yakai kan manyan nonuwanta hannushi yadauki rawa penis dinsa tafara harbin iska ai sai ya haushafata”da yaga hskan baimaiba sai yaxame rigat dama shimice dan ko bura batasaba hakankuwa yabawa nashanunta damar tsayawa cako cako”suna tsonemai ido

“hannu yasa yakama nipples dinta yana mammatseshi ahankali ldayankuma harshe yasa yana yimata susan kadan gare mika tasomayi dan batasan me xatace tanajiba saboda xafin xaxxabin datakeji kawadai tanajin abinda bata taba jiba game da ita.
“shiko gogan shafata yakeyi san ransa bakinsa yasa yana tsotsa kamar dan jariri shayake yana murxa dayan da hannu jin abinda yake yimata yasa tabude idonta da mamaki take kallansa yaushe kashigomin daki wayabaka damar shigowa.

“murmushi yayi kana yace naxo duba iyalina nane in allah yayarda anangaba cikin karfin hali tamike jirine yskwsheta yayisaurin tarota kinganiko xakifadi kijamin asara bakinshi yadora samannata yashiga kiss dinta jiyayi yana neman xubarda su kwantar da ita yayi akan gadon shima yakwanta bakinta yakuma cafka yana musu tson nafitar hayyaci kokarin tureshi take ammatakasa..

“bakinsa yasa yafki nononta yana sha yanafitar da nishi sama sama kukatasa dan jikinta yayi laushi sosai jin kukanta yasashi diga aya fyade xamin acikin didanmmu meye nama da bakaso kaganni cikin walwala.

 

saitakuma fashewa da sabon kuka jikinshine yayisanyi meyasa nakasa hakuri har randa xata xama tawa inyaso sainayi yanda nakeso da ita yanxukuwa duk wanda yaganmu ahaka xaimana fassara da munyi xina kuma acikin gidansmu.

 

“yusif ne yake wannan tunanin axuciyarshi dasauri yamaida mata rigarta yana danasani yin hakan magani ya dakko acikin durowar mudubinta yabata tsha tana yatsine fuska dama yasan xa a rina saboda ta tsani magani kallanshitai to katshi kafita bamusu yafita.

 

fita yayi badan ransa yasoba yaso yakula da ita sosai amma bayan da yaya iya itako komawatai takwanta waifa dagaske wannan halittar xata aura.

 

“billahillaxi saita gasamai aya hannushi dakanshi xai saketa momy data shigo tindaxu taganta cikin duniyar tunani saida ta tabota dagowa tai tafada jikin momy tasaki kuka a ah yanaji xaxxabi ajikinki?

 

momy banda lafiya ai sakinje kin kashe kanki kuma kinsan babu fashi sai anyi aurannan garama kisawa kanki salama amma inkin yarda wallahi momy nifa bana sonshi kona aureshi baxan xaunaba tanayi tana birgima a jikin momy.

 

ni daga ni tinda keban isa nagayamiki magana ba kiji cikin fushi momy tafice xumbura bakitai tashiga bandaki tayo wanka

 

ABABGARAN YUSIF KUWA.

“yakasa xaune yakasa tsaye saboda rashin lpyar bebinshi ah abin babbane harda subebi lallai yusif abinnaka dagaske kake jiyai baxe iya xama batare da yaga yanda jikinna yayiba da hanxari yamike yanufi dakinta a daidai lokacin tafito daga wanka tana daure da tahul dabai rufe mata cinyartaba gawani kuma tana goge kanta.

 

tsayawa yayi yana karewa surarta kallo dama hakatake afili matawa yayi tabaya yarungumeta yana shin shinar wuyanta janyewa tayi tana narkamai harara waikai wana irin dan iskane ni sa arkace xaka tabani matsowa yakumayi ta kuma matsawa harsaida yakaita bango kirjinshi yasa yadanne nata yar kara tasaki wayyo biresna xaka fasaminsu kadagani tanayi tana tuttureshi..

nauyinsa yasakemata gaba daya takasa komotsi bebyna yajikinnaki kinwarke konakaiki asibiti adubaminke banxa taidashi dan karamin bakinta yake kallo gaskiya allah yayimata baiwa kinaso indaga eh tace tana kara tuxuro baki gaba to yimin kiss allah yakiyaye nama kana yaro dakai jin ta ambaci kalmar yaro yasa ranshi yayi mugunbaci hhhhmmmm nikikecewa yaro ehdin tana bude bakin yadanna bakinsa cikin nata yana tsotsa tsoyake da salan mugunta”
“lebanta nakasa yakama yana tsotsa yana dan cixawa hannu yasa yana kokarin xame tawul din jikinta rikewa tai gam shima jayake harsaida yayinasa rar cirewa hhhmmmm abin dadi shafasu yahauyi yana murjesu kankaceme bakin nipples dinta suyija sun kankance neman kaiwa bakinshi yake tasa hannu tarungumesu..

hannun nata yaban kare yamaidasu baya kasa yayi yakama yana tsotsa sai tsalletake tana kokarin kwacewa shiko baifasa abinda yakeba hannunshi yadora kan dayan dayankuma yana bakinshi saima mula yake tawil din yakarasa cirewa…..
More comment more type….

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT).✍🏻

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(Mmn hibbat)

Page (3/4)

 

________________tawaul din yacire gabadaya hipss dinta yake shafawa yana kuma kama nonon yayi yacixawa yadanja kadan cigaba yayi da matsawa nishi takeyi sama ganinma tsayuwa xata ga”garesu yasa cak yadauketa ya axa saman katifa tindaga wuyanta yake lasheta har tafin kafarta hannunsa yadora kan lafaffancikinta yana dan murxawa kafin ya yaxira tsakanin cinyoyinta yana neman dola saiya xura.

“hannunshi matse kafarta karfinsa yasa yabudata sosai shafa gurin yashigayi yana dan taba yar belinn washhhhhhh ahhhhh uhhhh kara tale ta yayi sosai yana kallan gurin tab dik randa natashi shigarki saikinji jiki iska yahura mata agabanta ahhhhhhhhhhhh..

“nimfashi tasauke budata yaisosai yadago kasanta bakisa yakafa agabanta yanasha yana tsotse ruwanda yake ambaliy idan ya xuka ya xuka saiya dura mata yawun bakinshi.
“numfashi yake yi yana sauke ajiyar xuciya saida ya shanye runwantas sannan yanemin turamata yan yatsunsa biyu agabanta ihun da ta tsala yasa yasa shi saurin sa bakinshi cikinnata yanatsotsa da kyar yasamu dayan yashiga.

“ihu takumayi tarike hannunshi da yake jikinta gam tana kokarin cireshi daga gabanta kallanta yayi dik tawani harditse gashinta ya bar baje.
daga samata yatsa inga yamata me gaba daya kwace hannunshi yayi yashiga murxa yatsansa yana cakawa dik wannan ruwan ni imar tatayanxu bashi takafe sai bakar wahala da ta takesha..

“kuka take wayyo momyna wayo dady xaimin fyade dan allah kabari banaso fixge fixge take tana ihu jin tana ihun da karfi yas shi hade bakinsu yana sha harsaida tayi shiru nabiyu yake kokarin sawa agurin yasoka hannunshi a gabanta yasa ta kuma tsan dara ihu dasauri yasaketa yana fuxgo numfashinsa kura mata ido yayi yanda take kukan abin tausayi inama taxama matarshi daya nuna mata kula ta musamman tsugunnawa yayi agabanta yadauki tawul din xai daura mata bigemai hannutai tana tunxuro baki gaba banxa mugu axxalimi kwarto dan iska shiko bakinnata yake kallo dan karami dashi gwanin sha awa bemasan tana xaginshiba..
“saida yaji ta ambaci kalma mafi muni arayuwarsa yaro karami dakai sai iskanci hum haryanxu bakiji jikiba shiyasa bikidena cemin yaroba amma dana ratsaki na tabbata baxa ki kuma cemin yaroba amma badamuwa akwai lokaci dik randa kika shiga hannu saina hake rijiyar da takesawa kina kirana da yaro
“tab allah yaki yaye to angayama ni matar yarace aini me cina sai babbam mutun ba irinkuba da ko kaciyarku bata gama warkewaba bakaramin ciwo maganar taimai amma yadake haka kikace eh tafada tana murguda baki hannu yakai xai rukota tai saurin shigewa bandaki hum matso raciya kawai da kitsaya kigani fita yayi “saida ta tabbatar yafita tafito tana kunkuni kawai anxo an hadaka da bala i wannan ai bala ine fitowa tayi falo bakowa sai momy fadawa tai kan momy tana kukan sha gwaba lallashinta momy keyi kiyi hakuri da duk abinda yaxominki arayiwa ahaka taita yimata nasiha da to kawai take amsawa amma aranta ita kadai tasan abinda xsta shuka in anyi auran.ashe gari dasafe bayan sungama karin.
dadyne ya dubi aliyu saiyaushe xaka kawomana suru kar tamu?.
dady suruka kuma eh ina nufin matar da xaka aura dady ai’ni bana kula ya”mmata kumani har yanxu banga wacca taidai daida daniba tom abinda xangaya maka shine nabaka nanda wata biyar lallai ka kawo matarda xaka aura inba hakaba nixan nemomaka da kaina’
shiru Aliyu yayi ace kamarshi xa’a mai auran dole?
momyce ta amshe dacewa aigara dai anemomai tunda shi yatsaya nuku nukuhaba momy nifa banshirya yin aure yanxuba kumani yan” matan yanxu basuda kamun kai
gaskiyani momy nafiso sai nanda shekara “uku”ko biyu toba ananba auredai saikayishi gara kasawa ruhinka salamdan muddin kwanankin da nadibarma suka cika baka kawo wacca kakeso to xannemoma da kaina kajidai nafadamakasan ni magana daya nakeyi.waini ina maman ne tinda natashi bangantaba nima dai yau banji motsin taba bara dai nadubata
ABAN GARAN UMME KUWA.
tunda momy tayi mata fada akan maganar auranta da yusif ta koma dakinta bata sake fitowaba har dare cikin dare ciwan mara ya turniketa mai tsanani tintana iya juyi hartakai ko hannunta takasa dagawa yayinda numafashinta yake fixga. momy nashiga dakin ta hangota kwance gabadaya tafita a’hayyacinta
karasawa tai suba hanallahi meya samek? momy xanmutu marata xata fashe
arude momy takaraso indatake takamata ganin ta galabaita dayawane yasa takoma tasanar da dady shima hankali tashe suka higa dakin aliyune yace momy kidakko hijabinki mutafi asibiti dan gaskiya ta galabaita sosai jiki narawa momy ta dakko hijab dinta shikuma aliyu yadauketa yasa ta amota yaja suka tafi suna xuwa a’kai emajanci da ita
saida suka shafe kusan a’wa biyu akanta kafin susamu numfashinta yadawo daidai.
daya daga cikin likito cinne yafito dasauri yacewa dady yabiyoshi opes” am.alhaji agaskiya baxan boyemaba yarka tana fama da ciwan mara me tsanani wanda har yakai in tanayinshi numfashinta yana bara xanar daukewa.
suba hanallahi to yanxu likita meye abinyi ehh to shawara dayace shine kuyi mata aure idan kukayimata aure daxa rar mijinta yakusanceta in allah yayarda tarabuda shi kodama xatayi to, ba’irin wannan mai wahalarba.
itakadaice hanyarda xakubi kuceto rayuwarta.
to likita nagode yanxu yaya jikinnata dasauki munyi mata a’llurai muna saran nanda ‘awa daya xata iya farkawa yanxu ga katin saika siyo magungunan da ake bukata.yanxu xamu ‘iya shiga inda take eh ammabanda jauaniya” to shikenan..
bayani dady yaiwa momy sosai yanda xata fahimta sannan yabawa aliyu katin magani yace yaje yasiyo dakida a’ka’kwantar da ita suka shiga tana kwance andaura mata karin ruwa kasawa sukayi dik ta, yiwani
fari.
*yusif* kuwa tunda yatashi daga opiss yadawo gida yayi’abinda xaiyi,yanufo hidansu *umme* megadine yake sanar da”shi ai’suna asibitti *umme* ce balafiya.
tambayarshi yayi ko”yasan wana asibitin suke???
gaskiya bansan kowanna asibitin sukeba. amma mexe,hana kakira”al’hajin to.
kiran dady yayi”tana,shiga amma kuma baya dagawa to, meya hana dady daga waya??
tsaki yayi megadine yace toka kira wayar Aliyu koxa a’ayi sa’a aikuwa yanakira aka’dauka nan yayimai bayanin asibitint da suke..dasauri yata da motarshi yanufi asibitin,
yanashiga yasamu su “momy hankali tashe yake tambayarsu inane dakin da a’ka,kwamtar da ita??? momyce tarakashi har,dakin da take kura mata ido yayi’iya yau kadai dik tarama momy kam gicewa tai
hannun yasa yana shafa gefen fuskarta “inama shine a’kwance itakuma lafiyarta kalau jiyake kamar yadawo da ciwan jikinshi amma bahalin yin, hakan” kiss yayi mata a’goshinta daganankuma yadora bakinsa kannata tsotsar labbanta yake ahan kali, hannu ya dora kan kirjinta yana shafasu kamar meyin tausa motsi tafarayi’ da kafafunta kafin,tadan idonta kafin sukarasa budewa gaba daya kallanshi take” da ma,maki
shima itan yake kallo. sannu yajikinnaki,babudai inda yake. miki ciwo? kai.tadaga mai alamun eh, toma “sha allah’allah nagodema da kabawa bebyna lpf..
Pls share &comment.

BAY.
AUTAR FARIN JINI
Mmn hibbat………✍🏻

 

MATAR YARO
F.J.W.A

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(Mmn hibbat)

page(5/6)
___________________xuwa yayi yasanar dasu momy ta,farka tare suka shigo da likitan da”ya dubata, yakara yimata wasu”yan”gwaja gwajan inda ya’tabba tar musu da jikinta yayi sauki’nantake yabata sallam suka wuce gida.
masha’allah jiki yayi sauki sosai kullum *yusif* yanaxuwa yadubata yata ho,mata da kayan marmari.
wani xuwa dayayi, bakowa daga ita,sai momy agidan momy tana falo itakuma tana dakinta bata sanma da xuwanshiba.
gaisawa sukai”da momy inda tace yashiga tana ciki.
soyake ya tam bayi’ momy tana’ina amma kunya ta hanashi..
momy kam tagano shi sarai amma tashare shi sotake yafada da’bakinshi…
momy nace tana cikine yitai kamar batasan wa. yakenufiba ??wacece umme nake nufifa oho aiban ganeba tana cikin dakinta kashiga mana saikace wani bako,mur mushi yayi yatashi yanufi dakinnata…..
tana kwance idanunta arufe suke amma babrci takeba,da sallamar shi’yashiga dakin amsawa tai tana kallanshi shima itan yake kallah…
yadai malam kaxo kawani tsareni da”ido nafa banfiya san kalloga.
mur”mushin da yariga da yaxame maijiki ya sakar mata”karasawa yayi yaxauna kusa da ita.
bybena yajikinnaki ko kallanshi bataiba bare yasa, ran xataimai magana”ina magana kiyi shiru nanma bata tankaba oky ni’bara nadubaki naga ko’kin warke in” da ssura sai mukom yana maganar yana neman rukota da.sauri tai’baya waikai ni. sa’ar kace daxaka rinka” tabani?.
a’a keba sa’ataceba tunda kingirmeni… yana maga nar yana kuma neman caf.kota. baya taringayi yana binta har, ta dan gane da bango,
hannu yasa ya katangeta fus. karsa ya dora ata. ido ta.rintse dan jin dumin num fashinsa yana saukar mata akan weiyanta.
fuskarta yaruko yana kallan yanda ta rintse ido.duban shi yakai kan labbanta masu taushi da san tsi gasu jajir kamar tana sa.musu janbaki, gaskiya yayi misun dinsu”yau saha raban da sugana?
ya.tsa yasa yana yaxagaye labbannata kafin yafara kokarin sasu abakinshi gocewa tai yakuma wawura har yasamu nasarar hade bakinnasu”wuri guda.
nakasan yake tsotsa mutsu’ mutsu take tana kokarin kwatar kanta amma yamata rukon da baxata iya kwace ba, dukanshi ta hauyi kota samu yasaketa amma ko ajikinshi saima yakara kaimi wajan tso tsar ta.
saboda tsabar tso.tsonsu da yake har xafi suke mata hannu yake neman sawa’a rigar ta hannuwanta tasa tarungume kir jinta,waikai meye haka?.
bema san tanayiba bare yabata”amsa burinshi kawai yaji yakama abinda yafi kauna da muradi.ajikinta,
saida yabari ta sakan kance yatura hannunshi ari garta…
shafasu yake yana dan matsasu daya hannunshi yakuma sawa yakama dayan,
yana murxa nippels dinta da iyawa tare da dannwa.
yajima yana tso tsar bakinta,
kafin yasaki yana kokrin xuge mata xip din riga
matse jikinta tayi a”bango’fuxgota yayi.yamatseta a’jikinshi dukanshi take aba yanshi fixgewa kabari bana san is’kanci waikai wana irin fiti nannan yarone nifa anty kace amma kake min haka..
be kulataba har saida ya xuge xip din yasaki rigar akasa.
nan yayi toxali da man”yan boobs dinta gasu a”tsai tsaye.
kamasu yayi sun cikamai hannuwan shi wayyyo beby kina da manyan kaya
yanayi yana shafa kan nippels dinta,bskinshi yasa ya cafkesu da salan mugunta xafine yara tsata har saida ta danyi kara.
tsotsa yake yana kara tura shi cikin bakinshi dayan kuma yana matsashi da dik wata iyawarsa cikinta yafara shafawa xuwa tsakanin kirjinta..
xafi da radadine suka xiyarceta saboda wata tsotsa da yayimusu kuka tasa dan allah kabari ka kyaleni bana so waikai wana irin mugune kana ganin banda lafiya ka,
kyaleni“kukanda take shi yasashi da katawa.
“kukan da takeyine yasashi da katawa. yana neeshi da kyar yake fuxgo numfashi ida’nuwansa sunka da sunyi ja magana yake sanyi amma’yakasa inya bude baki da niyyar yin magana jiyake kamar zai shide saboda tsa bar sha’awa. da kyar yace da dan allah kiyi shiru”ba abinda xanmiki rigarta yamika mata karba tai ta juya maibaya tasa hum dama kinjuyo dan babu abinda bangani ba nariga da nasan komai banxa taimai tai kamar batasan yanayiba
xoki xauna ina sanyin magana da’ke.kaikama isa kaidinme da har kake bani umarni sai”kace wani’ubana masifa take xaxxagawa kamar ba’itabace bashi hakuriba shi abinnata mamakima yake bashi intana wani abun kamar me iskokai’
ganin da gaske baxuwa xataiba yasashi cewa kixo babu”abinda xan kuma yimiki a’a wllh naxan xoba innaxo xalina xakaci daikaita ma tseni kana tsotsemin nono kumani xafi sukemin inka tsotsa kan nipples dinama xafi suke yimiin kuma sai yayi”ja.
hhhhhhhhh dariya yake harda rike ciki saida yay mai isar’sa tukun yatshi yakamo hannunta tana turjewa dan allah kayi hakuri wllh baxan kuma ba nadaina shi abinma dariya yabashi gata da tsiwa amma sai dan banxan tsoro.
be saketa”ba har sai’da yaxauna abakin gado kwanciyama shi yayi itakuma tana xaune sai raba idanu take hannu yasa yajan yota tafado kirjinsa kwanciya ya gayara mata ajikinsa itakuma sai xamewa take dan allah yasani tsoran sa takeji fitinarsa tafi karfinta.
kanta yake shafawa xuwa gadan bayanta beby.na saida yakirata sau ukku amma bata amsaba kiran yakuma maimaitawa bebyna wani haushine ya mamayeta wai beby yaro karami amma sai tsaurin ido? gaskiya su dady suncuceta ba kadaba dagota yayi daga jikinshi..
bakinsa ya”dora kannata kiss dinta yakeyi da salan kwarewa tsotsar bakinta yake kamar yasamu alawa hannu yasa cikin rigar’ta ya cafko bres din ta masu laushi kamar audiga shafasu yake yana murxasu ita kam sai rirrike mai hannu takeyi shiko gaba”daya baya cikin nutsuwarshi”ya dade yana sarrafa nononta da hannu”bakinsa ya manna kan.
bres dinta yana yimusu wani irin tsota me na fitar hayyaci sai murxata yake yana lallatseta dik yafir gita’ta itakam kuka take tsa kaninta da allah tana tureshi tana ihu dan allah kayi hakuri banda lpy ina shibaima san tana yiba bare yaji tausayinta.
hannu yakuma sawa yacafki bres dinta yana dan murxasu dayan kuma yana bakinshi yana tsotsa kamar me xuko ruwa acikinsu kanshi ta tallapo kanshi sannan tasa dayan ta kamo kasan bres dinta dan tasamu yasake amma ina ta makaro danshi karama tura shi bakinsa yai yana dan cije kan.kadan,wayyo xafi”xafi” kasiki dan allah ihu take tana tittirjewa bres dina xaka jimin ciwo waikai wana irin mugune allah ya isa mugu macuci shiko gogan baima san tana yiba.

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT……✍🏻

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

BAY
AUTAR FARIN JINI
(Mmn hibbat)

Page (7/8

____________________Saida ya tsotseta sarranshi tukun ya saketa Ahakanma badan yasoba saboda taki bashi hadinkai ai data samu yasaketa saita wani cakare abakin kofa tana neman hanyarfita.

da sauri yariketa inaxaki Ahaka ba kya tunanin wani yaganki a haka kuma momy tana fao inta ganki a wannan halin mexaki ce mata?
Sai alokacin ta kalli kanta gabadaya jikinta dik yawani har mitse sai kace wadda tai dambe.
saida ta saita kanta tana mai xuba da kwallah wannan waca irin jaraba ce haka. shikenan ita batada yan”cin kanta.
katse mata tunani yayi ta hanyar cewa ga kayan dana siyo miki can idan a kwai abinda baimikiba saiki fada. nixan wuce..
lallaima wannan yamugun raina mata hana kali kamar wani mijinta.
batama kalle inda yakeba bare yasa ran xata tankamai
kiss ya manna mata agoshi sannan yasakai yafita yana cewa mai hali baya fasawa.
saida ya biya yayiwa momy sallama yatafi yanafita
yana fita ya hadu da dady shikuma xai shigo tsugunawa yayi ya gaida shi inda dady ke tambayarshi mutanginnasu?.
yace duna lpy. to masha allah da fatan dai bawata matsala A’a babu komai to acigaba da hakuri shi komai naduniya yana da lokaci in yawuce saikaga kamar ba ayi ba.
nan yadinga yimai nasiha maira tsa xuci..
sannan sukai sallama yatafi shi kuma ya shige gida
itakam tunda tasamu yafita ta fashe da kuka waida gaske su dady wannsn abin xasu auramata kamarta dik ajinta da waye warta wannan ai abin kunyane agareta ta shiga cikin kawaye da shi to taceusu shin meye dinta Oho… ina gaskiya dole tanemawa kanta mafita.
idanuwan ta duk sun kunbura saboda kukan da tasha tashitai tashiga wanka tanayi tana jamai allah ya isa sabida kan nipples dinta xugi yake mata hatta da kasan cibuyarta shima xugi yake mata.
bayan ta tafito daga wanka ta tsaya xaban kaya tama rasa wanne xatasa in ta dakko wancan sai ta hango wancan.
Ahaka har hannunta yakai kan wata atamfa baka mai manyan xane anmata adonj..
ko birixiya bata sabs saboda ta gurxu agurin yaron da ta raina.
shakam tunda yafita kai tsaye gidansu yanufa gabanshi yana dukan hamsin²
dan yasan abinda xai tarar idan da sabo yaci ace yasaba.
Yana shiga yatarar da ita axaune tana wani dora kafa daya kan daya. tana wani irin taunae ciwengam jikake kas kakas. kaida kaji kasan irin goggun yan” duniyannane da suka jima acikin ta
slm yayi baidamu data amsaba.dan yasan bama xata amsaba ilai kuwa bata amsaba din saima ta cigaba da taunar ciwen gam dinta.
aikin banxa iskadai na wa halar da mai kayan kara kaje kaje kananeman yar” matsiyata ga inda arxiki yake amma saboda anriga da an. asirceka kaxama salla mamme sai yanda sukace dakai.
hhhhhhh tabushe da dariya inbanda abinka inakai ina waccan uwar matan yarinya tagama girma gabadaya babu wani abunda xakaji na mu’a’malar aure hhhhh kai na tabbata kodan run dadinnan na jima’i yanxu baxa a samu ajikinta ba.
yo inama xa’a samu matar da bata tan tance mace da na miji.
Yana jinta shidai bai tan ka mata ba yana shiga dakinshi wanda basaina fada mukuba kunsan dakin gwau raye labulayene sai katuwar katifa ba laifi dakin tsaf da shiyashi gyara Kwanciya yayi yana tunin magan ganun da waccan matar da ta fadami shi dai duk abinda xatayi saidai tayi
danshi wllh bata isa tasa shi ya auri waccan yar tataba mema xaiyi da ita dan batada abinda yake bukata ajikin mace yarinya duk tagama lalacewa awaje yana da tabbacin yafi karfinta inda xa abashi ita wllh kotashi baxata iyaba daukar shiba.
ma ana inya hau kanta saidai uwarta ta haifi wani.
BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT……✍🏻

 

MATAR YARO

F.J.W.A

BAY
AUTAR FARIN JINI
(Mmn hibbat)

Page (9/10)

ASALIN LABARIN..

_______________Alhaji.Usman Abubakar Shine Cikakken Sunan Shi wato mahaifiga Umme kenan Wanda yake yayanega Alhaji.Muktar.Abubakar mahaifiga Yusif. Asalinsu Mutanan {Ikarane} ta jihar xariya Wanda harkar aikine yakawosu garin Kano.
Inda suke xaune A unguwar nasarwa J.R.A,, Alhaji Abubakar da Alhaji Muktar yan” uwane uwa daya uba daya. Matar Alhj Abubakar ta farko Itace hajiya Sadiya wato momy.
Auran gida A kaimusu tunbashida Abindunuya suke xauna lpy kowa naganin mutunvin dan uwanshi..
Sunada yara biyu. Aliyu shine babba Sai Aisha wacca taci sunan mahai fiyarsu shine suke kiranta da {Umme}.

Yusif shine da nafarko ga Alhaji mukta Kasancewar shi da yayi Auran baisamu haihuwa da wuriba Anje asbiti anfita kasa shan waje ba adadi anyi na hausa amma shiru har sunfar cire raida samun haihuwa.

Dayake allah gafurin Rahimne Saida suka shekara Biyar da aure Sannan allah yabasu haihuwa Alo. kacin Umme tanada shekara shida,, ta haihu lpy ta da namiji kowa yanata murna.

Dr. sukace nanda jibi xa a iya sallamarsu aikuwa.. jibin aka basu sallama Suka dawo gida Kwanan subiyu da dawowa jini ya yanke mata bashiri suka tafi asbiti. inda

Dr. suka shiga aikinsu daya dags cikin Dr. dinda suka shiga da itane yafito dasauri Alhj muktar yatareshi Dr. yajikinnata dasauki munsamu nasarar tsada jiniamma gaskiya tana jinjiki yanxudai muna bukatar jinin daxa a kara mata Saboda ta xubda jinisosai..

“to yanxu xa a iya daukar nawa asamata a’ xa”a iyasamata inyaxo daya danaka dakin da ake gwaja gwaje Sukaje imda akayi sa’a jininsu yaxo daya. Akasa mata masha allah jiki yayi sauki sosai..

Amma me bayan jinin yakare sai yake biyowa ta kasanta Dr. sunyi iya kokarunsu ganin sunkuma tsaida jinin Amma abin yaci tura dole suka xubawa sarautar allah ido. jikifa yarikice sosai..

“Misali karfe uku nadare allah ya amshi abinsa mutuwar da ta girgaxa kowa na family din. Alhaji mukutar kuwa abin ba’a magana gaba daya yagita hayyacinsa sai sambatu yake yanxu shikenan.. hawa U. kintafi kinbarni.

Ahaka har akai sadakar uku inda akabawa sadiya wato momy dan domin ta kula da shi madara akebashi tunda ita baxata iya shayar da shiba saboda ta dade bata haihuba inda tarike amanar da akabata tsakani da allah bata taba bambantashi da ya yamtaba komai iridaya takemusu inda suka shaku da Umme sosai komai tare sukeyi.

Bangaran Alhaji muktar kuwa bashida matsala danshi bamaya marmarin ya kumayin aure gani yake tunda yarasa Hauwa u. to baxai kuma samun mace irintaba.

Bayan sadakar bakwai Alhaji muktar yakira dan uwansa wato Alhaji muktar kan mganar yakara aure Gaskiya yaya. ni yanxu”aure baya gabana dan haka kawai abar, xan can tom shikenan tinda kace haka allah ya xaba mana abind yafi alkairi amen.

yusip da umme inka gansu karantse da allah uwada ya ubadaya suke. dan a School.
ma baxaka taba cewa ba uwssu dayaba…
Akwana atashi bawuya gurin
allah.

saida Alhaji muktar yashekara uku batare da ya kuma yinkurin yin wani auranba.. kwatsam allah ya hadashida da jamila’
jamila dai irin matan nanne wanda suka gagari iya yansu.wanda saida”tagama. sheke ayarta awaje tukun tayi aure ta auri wani alhaji wanda kudinshi kawai takeso bayan ansha biki. kwanan ta biyu da tarewa war tata. tafara laulayi Anaxuwa asibiti Dr. yana dubata gwajin farko aka tabbatar tana dauke da cikin wata uku. Alhji yayi tsalle yadire yace baisan wannan xan canba.. Atake anan ya dankara mata saki uku. kuma yace karta kuskura takoma mai gida tinda babu abinda taxo da”shi daga gidansu Kuka take tana bashi hakuri ko kallan inda,,, take baiba yasakai yafice daga asibitin.

Haka ta nufi gidansu inda tayi yunkurin xubda cikin jikinta amma allah yayi saiya shaki iskar duniya haka tahaifi diyarta mace. sannan takuma bude saban shafin rashin mutunci. hartakai takawo wataranma bata kwana agidansu.

Ana haka allah yahadata da Alhaji muktar wato mahaifin. Yusif inda aka daura auran kamar wanda akarufewa baki haka akayi auran ba bincike.
tunda akayi auran bata taba xuwa sungaisa da momyba.

dayake momy bamai daukar duniya da xafi bace saitaje suka gaisa ganin irin kallan da take bintada shine yasa jikin momy yayi sanyi.
tunda taxo gidan take shuka tsiyarta dan ta kakkane gidan Yusif kuwa bata sakar mai fuska tajima gabadaya ta tsaneshi to shima tunda yaganta yaji kwata kwata bataimaiba.
haka rayuwa tacigaba da tafiya
inda umme taxama cikakkiyar budurwa inda jamila taxuga mahaifin yusif kamcewa ya amshi damshi tunda yanxu yanada aure.
haka kuwa akayi yusip yadawo gidan su. badan ransa yasoba.
ti momy bataji haushiba tinda gidan mahai finshine.

Ahaka rayuwa tacigaba da tafiya da dadi badadi hakadai. todama da yarta taxo gidan saboda iyayanta sunce baxasu riketaba saidai
ta tafi da yarta tunda itama tadebo hali irin na uwarta dan ita harta taxarce jamila dama ance baba’ma da baban.sa.haka kuwa, akayi.tunda taxo da ita take ta shishshigewa yusif shiko baima san tanayiba saida taje tasanar da mahaifiyarta wato jamila saboda allah yana gani sanshi take kuma sona aure dataje mata da.maganar”ma’ saicatayi ainima xanso haka kodan mugaji dukiya mai tarinyawa haka sukashiga bin malamai da bokaye amma duk inda sukaje banasara wani bokane yasanar dasu cewa xa ayi nasara amma bayanxuba saboda a’kwai wadda yakeso sunkadu iya kaduwa.. amma dayake ba allah arasu haka sukatso da kargin guewa yusip kuwa gaba daya hankalinshi yanaga. Umme. haka kurin saiya dingajin wani abu gameda ita da baxai iya fassara shiba to anahaka Dady da abba wato mahaifin Umme da Yusif.

Alhaji habubakarne yafara magana Am’dama wata wani tunani nayinaga yakamata nayima magana nace maixai hana muhada Umme da Yusif aure kodan xumuncinmu yakara karko hakane Saidai mai xaihana muji tabakinsu ko suna da wa inda sukeso??
ehh kuma hakane ammani na tambayi Umme tace bata wanda takeso Amma nabata xabi kota kawo wanda takeso koni naxaba mata Saboda haka kaima saika tintubeshi shima muji tabakinshi. to in allah yayarda. xanmai maganar,
Alhaji mukatar yanaxuwa yatari Yusif ko yanada wadda yakeso axahiri shifa ummu yakeso amma ina yasan tariga da tayimai nisa kuma xace yayimata kan kanta saboda yasan halinta batinyauba..haka yanaji yana gani yatauye kanshi. A’a Abba nibabu wacca nakeso to nabaka nanda sati biyu kaxomin da wacca kakeso inba hakaba ni xan xaboma.matar daxaka aura.
Araxane yadago yana kallan. abbannashi? Yes kasan kuma bana magana biyu dan’haka xabi yarage naka…
jikiba kwari yatashi yana tunani inaxaisa kanshi to abangaran

Umme ma hakan take itafa gaskiya batada wanda takeso hasalima ita bata kula samari. gashi Dady bai gaya mata da wanda xai hadataba wannan shine babban tashin hankalinta.

Allah sarki Yusif & Umme
ban garan jamila da yarta suma basuxaunaba dan kullin suna kan hanya xuwa gidajan boka yansu da yan tsubbu dikda anriga da ansanar musu abaya baxasu samu nasaraba.

Lokacin da aka dibarmusu yacika amma acikinsu babu wanda yakawo xabinsa. to yusip yamaganarmu da kai a ina muka kwana uhm gaskiya abba haryanxu bansamuba to shikenan. naxaba matar aure wadda naga ta dace dakai gabnshi nafaduwa yace abba koxan iyasanin wacece eh bakowa bace illah yar uwarka umme. murna gurin yusip ba a magan. amma saiya dake yace to abba dik abinda kayi shine mafi alkairi. ya ansa da amen. topa yusip abinnema yasamu..

bakaramin kaduwa jamila taiba da tasamu labarin wai xa a hada yusip da umme aure aiba karamin ta shin hankali suka shigaba ita da yarta nanfa suka. kafa wa umme kawon xuka.

to lokacinda Da dady yasanar da ummu xai hadata aure da yusip baka ramin gigita tayiba xasu tuna. shine page dinmu na farko.
shine mukaji umme tana kuka tare dabawa dady hakuri kan yajanye maganar auranta da yusif. hartakecewa shifa yarone meyasani a harkar aure wllh na tabbata babu abinda xaimin..

MORE COMMENTC MORE TYPE….✍🏻✍🏻✍🏻

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…..✍🏻

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

Page (11/12)

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
{Mmn hibbat}

 

 

 

CIGABAN LABARI…

____________________Ko sallama babu hakatashigo cikin falon inda taga mahai fiyarta wato jamila tana ta maganganu itakadai. xamatai mama kekuma dawa kike tafaman fada haka? hum kedai bari nida wannan dan iskan yaron mana waikin san waccan tsinanniyarce bata da lpy. Shine shikuma yatare agindansu. to wayasanima ko gurin yawanta tayo cikin shege.. waikinanufin waccan matsiya ciyar Umme? Tab ai’ wllh bata isaba Yusip nawane nikadai. nifa” na tsaneta. banasan ganinta. kwata² Inkuma ta aureshi wllh saina kasheta inyaso nima akasheni.. Dasauri tarufe mata baki. keme yakawo xancan kisa? a’a karna kuma jinkin baci xancan kisa.. kemeye nadamuwa aikidena damun kanki tunda kinadani, aikin rigada kingama samunshi.. kuma kinji abinda boka yace ai. xa’a samu nasara amma sai anbi komai asannu. eh nasanda haka to sonake ki. kwantar da hankalinki.. kuma kikara xagewa wajan hankalinshi Saboda kinsan maxan yanxu saikana hadawa da kissa da kisisina. dan mukara janyo hankalinshi. Haba mama kema kinsan indai wajan wannanne banda matsala. nandai sukaita tataunawa kan yanda xasu cika muradunsu..

Misalin krfe{2:00 pm.} narana Tafito daga cikin wani shopping male, da kaya niki niki. A. hannunta tana tsaye da alama abin hawa take jira gashi yau ana kwallah rana sosai kuma yau abinhawa wahala yake harta yanke shawarar tafiya akafa inyaso ko a hanya tasamu tana cikin wannan tunani.. wata mota bulu bulack sai shainin take pakin. tayi Agabanta wani kyakkyawane saurayine yafito daga cikin. motar, farine amma basosaiba yana da hanci idanunshikuwa mtsakaitane baxa a. cemusu manyaba kuma ba. acemusu kananuba.. Assalamu Alaikum. sadai ta dan dubeshi kafinta amsamai slmar. Wa.Alaikummussalam dan allah inbadamuwa kixo nakaiki indaxaki naga kina tsaye tundaxu garana. A.a wllh nagode. ta fada Atakaice. magiya yashiga yimata wadda adole tasata amincewa. todama itama tagaji da tsayuwar.Haka tashiga yaja sukatafi yanata yanta da fira amma takasa sakewa saboda bata saba hawa motar wanda bata saniba. Ahaka harsuka karaso tunkafin sukarasa kofar gidan tace ya ajiyeta anan. toyace harta yi nisa yakuma tsaidata dan koxan iyasamu No. dinki saida tayi jim kafin ta karbi wayar tasamai saida yakira yaji tanashi tukun sukai slm..
Tunda suka fito daga cikin motar yake kallansu harxuwa lokacin daya bata wayarshi tasamai No. dinta. kwata² bata lura da.shiba’ma saida taxo daf dashi tukun gabantane ya yanke fadi nashiga uku.na kardai Yaganni nanfa kirjinta yashiga dukan hamsin² to, inya gannima saime aiba harambane ba kuma aiba aurena yakeba nantaji wata kwarin guweyawa raxomata. danaha kai tsaye tayi hanyar shiga gida. batare da’wani fargaba ba..
shikuwa inranshiyayi dubu yabaci matarshi “uwar ya’ya’nshi take tareda wani kato hartana bashi no dinta. sauda taxo xata giptashi yasa hannu yagincikota da karpin tsiya. yana huci yaefi mata tambaya wana dan iskanne ya ajiyeki yanxu?
bata bashi amsar tambaryashi ba saima kokarin kwatar kanta take saboda yama ruko banawasaba dataga hakan baimataba saita gasa mai cixo amma ko ajikinshi kara.matse hannun yayi aiko tasa wata uwar kara.Abin mamaki saiga hawaye sharr² dan ALLAH kasakar min hannu na. tabashi tausayi sosai amma dake muguntace aranshi saima yakara murde hannun wannan karan. kadanne yahana tai fitsari.

Tambayarki nayi shin wancan waye kuma meye alakarki dashi harkike bashi no. din wayarki. cikin kuka tasanar dashi komai.. saida yagata jigata yasaketa. ai yana sakinta tashiga jeromai ruwan xagi kala² sake dankota xaiyi ta kwasa aguje inda shima yarufa mata baya ganin yabiyota yasa takara mai. a’ farfaji yar gidan ya cimmata.
matseta yayi da bango kirjinta na gugar nashi waini ammafa gaskiya kin iya wayo. wato kin kwana biyu ba’a sosamiki suba shine kika kawoni nan ko haba aunty kinsanni yarone plx dan allah karkimin da xafi. kinji. itadai kokarinta ta kwaci kanta dan ta fahimci inda yadosa. yatsar sa yasa yana xagaye labbanta gaskiya yayi missing dinsu. sosai xaiso su dan gana yau.
plxx Yusip bana san iskan cinnan naka ya isheni haka.
Bakinsa yake ko karin sawa cikinnata ta kawar da kanta gefe juyo da ita yayi.. yadora bakinshi kannata. yana tura halshansa . yana kokarin dole saiya cafki nata halshan Nanfa kokawa ta barke har allah yabashi nasara. aiko yashiga tso tsar lps dinta kamar wani mai shan mama. Tso.tsarta ke da salan mugunta. dan baka ramin takaici yakejiba in yatuna”wannan gardin da ya”kawota. lps inta yakuma cafka yana shansu tare da dan ciccixawa.hawayene kexuba daga idanunta kamar anbude fampo. sosaitakeji xafin abinda yake mata. yakusa minti talatin yana abudaya. sannan yasaketa,, yana sakinta ta. tsuguna tana rera kuka”kukatake sosai tsayawa yayai yana kallanta. saida yaga bata da niyar dena kukan tukun. yace pls Ummu kidena wannan kukan haka wllh yana taba min xuciya sosai.. Cikin muryan kuka tace Yusip meyasa kake kuntatamin.menama da kake axabtardani akanme xaranika yimin irin wannan abubuwan al.halin kasan niba matar kabace”’ plxxx kadena ta kuramin haka. wllh bana”san kanasani abinda banyi niyar yimaba. tana yin maganar tana share hawaye.
Shima kukan yake’yi. Umme. dan allah kisoni ko kakane koxanji dadi arayuwana pls kimin.wannan taima kon wllh ina sanki fiye da kaina hartakai takawo bana iya bacci indai banganki. ada ina ganin sone na yan uwantaka.amma tunda abba yacemin ammiki miji nakara tabbatar da sondanakemiki bawai na yan uwantakabane. sone na aure pls karki kini babu wanda narayu da shi inbakeba pls Ummu kitema kawa rayuwata.Karki manta banida uwa shiyasa nake neman abokiyar Rayuwa wacca xata kuladani tomeyasa kinkasa fa himtata. Yusip baxan iyaba baxan iyaba nakasa tursasa xuciyana. haba ummu karkice haka dan allah.. wllh yusip baxan iya aurankaba kamin kankanta. shikenan ummu ngd da irin kaunar da kika nunamin. yatashi yafitadaga gidan gaba daya da ido tabishi tana tunanibata kyautawa yusip ko banxa ai dan uwantane najini bai canci haka daga gareta’ba saita kuma fashewa da saban kuka. tu
tana hangoshi harta dena ganinshi. tabbas tasan yusip. yanasanta batin yauba amma itafa baxata iya auranshiba allah yagani inko akaimata dole to xasu kara samata tsanarshi acikin xuciyanta. da wannan tunin ta.kwana aranta…
Tunda yakoma gidan yakasa komai jiyakema komai yaficemai aransa.shima haka yakwana yana juyi dayaga baccin yaki samuwa saiya tashi ya dauro. al’wala.. yaringa jero na’fil”fili. yanakai kukan shi gurin buwayi gagara misali. allah kenan maijin kan bayinsa. cikin Ikon allah yaji dik wata damuwa”yanxu babu ita.

Tundaga wannan rana Yusip yadena shiga sabgarta yadena xuwa gidanma gabadaya Shi aladole fishi yakeda ita”gani yake kamarxata tausayamai ta”ce ta Amence da auran sa amma shiru yaukusan kwana biyu kenan amma ba ko mai kama da ita Babu.dik yawani rame ya kanjame yaxama abintausayi Yaudai yakasa daurewa yakasa dena tunaninta xuciyan Shi. Kamar Wanda aka tsikara yatashi dasauri yashiga wanka cikin mintuna kalilan yashirya kanshi cikin wata shards dack bilu wacca akaimata dinkin surfani. Abinka da farin mutun saitaka has kanshi sosai..kai.tsaye gidan su yanufa.

HHHHHHHHH Wata arniyar dariya ce take rashin daga cikin Kungur min dajin gurfane suke A gaban wani kasur gumin book. Idanunshi jajursuke kamar garwashi gashi bakikkirin guskarnan a murtuke Babu fara.A koka Dan. A fuskarsa.
Meke. tafedaku? yafada dawat katuwar muryanshi Wanda hakane Saida ya firgita tasu gawani irin wari dake fitowa daga baki Shi. Cikin rawar murya tace A.A dama Dan mijinane. Nandai tafadamai kimayi gameda su Ummu.da Yusip takara dacewa kuma booka inaso asamai tsanarta Acikin xuciyan Shi yadena kulata auran ma yaji bayason shi. Nanfa boka yahau iyuhu da kururuwa can kuma saitaji anakida harda,,fito gabadaya dajin ya harmitse ai.sai suka rude gadaya Ubaida ta rukun kume mahaifiyarta jamila can.. kuma saisukaji dif. Bokanne ya kallesu daya bayan daya. Sannan yace aikinku xaiyi amma da sharadi. sharadin.shine aljanin daxai muku aikin yace saiya kwana da ita inhar kunaso kusamu abinda kukeso kallan kallo suka shiga yiwa juna. Da Ido jamila tayiwa U.baida alama da”ta Amence kai ta girgixa alamun baxata iyaba..nanfa jamila tarude sosai tanawa yarta ta da ta amence. Ganin sunkasa magana ya sashi daka musu tsawa katashi kubamu guri inbaxaku iyaba amma kusani duk inda kukaje baxaku taba cinnasara ba. Domin suna tsare jikinsu sosai da addu.a saboda haka aikin Ku yaxamo maiwuya amma kuntsaya…katashi nace tinkan nasan al.jani burguxu ya shanye jininku..

Dasauri jamila tace boka mun amence India bukatar mu xakibiya hhhhhhhhh yakuma bushewa da wannan datinyannshi. To Ubaida bayan da ta iyadole ta yarda tunda mahaifiyarta ta rigada ta amence to yaxama dolenta itema tayarada inbahaka ba boka yasa ashane musu.jini.. wannan dalilinne yasa itema ta badakai…wata yar mkarantar bukka yanuna Mata yace tashiga ta jirashi tunda tadoshi gurin wani wari da hamami suka.kaimata xiyara dasauri ta toshe hancinta jitake kamar xatai amai Saida ta danjima kamin tayi wankan tsarki tashiga cikin bukkar wa’iya xubillah. Kasa xamatai saboda kyan kyami.Ahaka yashigo yasameta duk ta takure guridaya.
Gidan gidan yanufota yana dariyar keta umarni yabata da tacire kayanta nanfa takara rudewa. Saida akasha daru kamin ya cimma burinshi. Ba romac bakomai haka yadanna kai wata raxa nanniyar kara tasaki wadda tsa dajin ansakuwa. Hatta jamila saida ta raxana matuka..Tunda take binmaxa bata taba hadu dame irin wannan bananar ba,,kara turamata yake can cikin jikinta kafin yafara hakarta baji bagani harwani lasan lebanshi yake kamar wani maye Tun. tana ihu. Harta rasa inda kanata yakeba Ashe sumatayi shikuwa baifasa abinda yakeba.harssida biyawa kanshi bukata..lakacinda yaxo xare dick dinshi ne axaba ta farfado da ita.tasha axaba sosai.. kuka take. haka tafito tana tattale kafafu kamar wacca akayiwa kaciya jitake gabadaya gaban ta kamar an.dadda.tsa matashi da wuka”wani Abu yabadu kulle avatar Leda yace su yabata da sun xubawa mai Acikin abinci ko abinsha.sannan yace Nanda sati biyu su kuma dawowa..tunda suka fito daga cikin dajin Ubaida. take rusa kuka ita kuma tana lallshinta dayimata hudubar banxa..

Momy Alhaji Abubakar Alhaji muktar Aliyu..scuba suke a babban falon gidan suna tattaunawa akana maganar biki. Inda Alhaji mukatar yabawa Dan uwansa xabi kanya tsai da ranar biki nanfa sukaita jayeyeniya kowa yana baxai tsaida ba saidai Dan uwansa ya kamar wasu kanan yara daga karshedai Alhaji mukatar shine ya tsadai rana. wata daya..kai Aliyu jekakiramin Ummena cewar abban Yusip. Ba.ajimaba saigasu sundawo tare Shi agaba ita kuma tana binshi abaya kamar jela..guritanema akasa taxauna.Ina kwana Abban a lpy lau mamana.nan gurin yayi shiru daddy ne ya katse shirun dacewa..dama bawani abubene illa musanar dake cewa abban ku.ya tsadai ranar bikin.ku nanda wata daya dafatandai bakibamu kunya ba? Tun.kan yarufe bakinshi ta kwala wata uwar kara wllh banasansa baxan aure Shiva Dana Aure Shi gara namutu banyi aureba.. bataxata ba taji saukar Mari jikakeTsa Tas Tas sau. Uku.tsabar xafin da taji Saida ta wun tsila.sau ukku Kai Aliyu bakada hankaline daxakasa hannu kadaketa ka kyaleta da abinda take jimana.Alhaji muktarne.ke fadar ha cikin bacin rai.ai kabarshi ya koya Mata hankaline shima daddy yafada cikin matsanan cin bacinrai. saboda bacin Rai idona hi haryayi ja..
Mommy ma fada take sosai hartana bawa Aliyu umarni da lallai inhar daki Umme ba to saita sabamai dajin haka yasan ran mommy yabaci. Ba kadanba..wata danka da yayiwa. Ummi Saida takusa sakin fi tsari a Wando. Belt din dake jikin Wanda Shi yaxare yashiga tsula. Mata kuka take sosai.tana Neman dauki amma Babu Wanda yaxo.domin ya Cece.ta.
Tunda yashiga harabar gidan yakejin sautin kukanta.a guje yakarasa shiga cikin falon.Daidai lokacin Aliyu yadaga belt xaikuma xuba Mata. Yaji an warce belt din tabaya.a .cikin mugun bacinrai Yusip yake kallan Shi.kamin yamaida kallan Shi gareta tawani da tunda tasamu ya ceceta ta buya abaya Shi.tana xaxxare idanu..kallan Shi yakumai dawa gun iyayannasu. Ko wanne fuskarshi ba Wal.wala.abban shine kawai bainuna bacinrai ba..
Mommy ce tai karfin halin cewa Yusip kama tsa kabashi guri yaxanemin ita..ai wllh Yusip allah yamaka al.barka tunda kanabin umarnin iyayanka tunda ita taxamai kunnan kashi gara akoya Mata hankali..
A.a mommy daddy .Dan Allah kuyi hakuri karkisa wancan mugun yadaketa yafada tareda narkawa Aliyu.harara.. Shi ko Aliyu a’binma dariya kabashi Duba da irin hararr da yake aikomai dik abinda sukeyi akana idona Iyayannasu.

 

More comments More Typeng…✍🏻✍🏻✍🏻

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)………..

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*(Mmn hibbat)*

 

page (13/14)

 

________________Juyowa’yayi Yakama hannunta xuwa dakinta jikin ta duk yafashe saboda dukan da’tasha xaunar da ita yayi abakin gado.shikuma yashiga toilet ya hada Mata ruwan wanka mai xafi yace ta tashiga tayi wanka bamusu ta mike tana tafiya da kyar tana dingisa kafa da Ido yabita Allah yasani taba Shi tausayi sosai Shi ya fiddo Mata da kayan da xatasa Riga fa siket marasa nauyi sannan yakoma bakin gadan yaxauna yana danna phone dinsa wayar yake danna wa amma hankaline shi yana gareta. A.hankali taturo kofar toilet din mema kon tafito saita kasa fitowa. gashi towel din iya kara guyewa.kanta taxuro taga hankali shi yana kanwaya saita fito tana sanda kamar Wata munafuka

Dik”abinda take yana kallan
ta,tagefen Ido. Ga.kugunta saijuyawa yake gani yake kamar da gayya take juyasu.

dasauri yadauke kanshi saboda saboda idan yacigabada kallan ta to xai’iya.aikata ba daidaiba kayan da yafito Mata dasu suta dauka takoma toilet din tasaka tafito gurin maita,shafa bata.tsaya”yin wani kwalliba.dan jitake ma kamar xaxxabine xairufeta saboda ta”daku ba kadanba..Mekiyiwa su”daddy haka da haryasa wancan mugun yake? yajefo Mata tambayar batare da ya dago ya kalletaba Cikin muryar kuka tace Abbane fa. Saikuma tayi shiru.uhmm Inajiknki wana laifin kikai musu haryabata musu Rai? yakuma jefo Mata tambayar Akaro nabiyu Wai an’samana Rana nanda wata daya nanda wata daya ta fada tareda fashewa da sabn”kuka
Gaskiya Ni bana sanka baxan iya auranka ba in kuwa Na aureka to xan dawwama cikin bakinciki da bacinrai na har abda Yusip inasanka ina kaunarka amma baxan iya kallan amatsa’yin Uban “ya “yanuna takarashe tareda ruko hannuwansa.Dik taurin xuciya irinna Yusip saida ta karyamai ita.

shima riketa yayi suka cigabada rera kukan sun dolane yahakura da auran ummi koda kuwa xarasa ranshi xaisamu su daddy yafada musu yafa sa,auran.tunda dai bata sanshi in kuwa akayi to tabbas ba kwanciyar hankali.kuma baxai so ganinta cikin damuwa ba kuma ace shine silar jefat cikin wani halin.ina dolane yasan abinyi Duk wannan xan.can yana yin shine cikin xuciyar”sa Dataji yayi shiru sata,tasa hannuwanta afuskarshi Nasan kana sona kana kaunata baxaka so abinda xaisani cikin damuwa da kunciba to India da gaskekake to India da gaskekake kata tabba tarmin ta hanyar sanar da su daddy da abba,,, bakason auran India kafadamusu hakane to xantabbatar da kana son Dan Allah Dan uwana katemakeni kaji kamin wannan al”farmar narokeka plxxx.

Da kyar ya.iyabude baki yace ummi tunda bakye sona da Aure shikenan xanje nasamu iyaynmu nasanar dasu da sujanye maganar aurena dake India hakan xaisaki cikin farin ciki.baxanso ganinki cikin damuwa ba amma in sun”tambayeni dalilina nayin hakan to xansar dasu komai kuma kushirya amsar tambayeni daxaki fuskanta”” yana Gama fadar haka yatashi yafige daga gidan gabadaya.Ranshi yana kuna iokn Allah ne kawai yakaishi gida Saboda jiri da yake dibarsa
Jiyake kamar xuciyan sa xaitsage saboda kuna da bacinrai.

A,BANGARANSU JAMILA DA
KUMA YARATA UBAIDA.
tunda suka dawo daga mishirikin bokannasu. Suka shige daki tana bawa yar tata kulawa saboda boka bakaramin barna yayimata ba saida ta harhada Mata wasu mugun guna na Hausa ta gasa Mata jikin ta sosai sannan ta ji’dama dama tunda suka dawo bata fito wajaba Saiyanxu da taji sallamar Yusip a parlour Tai taurin durowa daga Kan gadan tayi hanyar fita daga dakin ke inkuma xaki kike sauri haka keda bakida cikakiyar lpy? Babarta jamila ce take tambayar ta. Mm Yusip ne yadawo xanje na ganshi. Tana fadar tafice batare da ta jime mahaifiyar.ta xatasa kuma cewa ba.Adai.dai lokacin Yusip yakarasa shigowa cikin parlour’n tafiya yake kamarxai kifa Ajikinshi yaji ana kallan Shi gurin da yake tunanin tanan ake kallansa.
Aiko yana dagowa sukai Ido hudu da halitta da yafitsana aduniya itako takafe shi da manyan idanunta.masu kamada na mujiya injishi da fada..tsaki yaja sanan yauce abinshi
Dik Wannan abinda yayi mata Bai bata matarai ko kadanba saima wani fatin ciki. da’taji

Daddare yasami mahaifinshi da ajanye maganar aurenasa da ummi.koxan iya’ dajin dalilinka nayin hakan?shiru yayi ba amsa.s annan yakuma cewa Yusip meke damun ka naganka cikin damuwa sunkuyar da kanshi kasa yayi. abba bakomai. Yusip inaso kasani baxan iya tunkarar dan uwana da wannan wancan ba amma xankirashi awaya nacemai. Muhadu gobe da safe agidansa inyaso saika sanardashi dalilanka nafasa auren tunda kagiso ka kunyata Ni agurin Dan uwana.wanda shine yaxamemin uwa”da uba. Wllh kabani kunya yanxu dawani idon kakeson na kalleshi? A’tunanina ko wata yadakko canbare yabaka xaka amsa hannu bibbyu Ashe ba hakabane.
Abba Dan Allah dakata yakatsesh banasan Jin wata kalma daga bakinka, abinda xanfada shine kanemi hujjojinka yau daddare kamin waye war gari Dan haka tashi kabani gurin.

Daran”ranar Yusip bairintsa ba ko kadan Allah.allah yake gari yawaye yaji irin hukuncin da Iyayannasu xasu yanke akansu sannan waca hujja ummi xata bayar idan aka tirkesu shidai yasan bashida wata kalma daxai kare kanshi.shiyasa ma yace tanemi abinda xata gayamusu
Haka ya kwana yana tunani kafin bacci barawo yayi a wangaba da shi.

Kiran sallar farko shi.yatsheshi daga dogon baccin daya keyi Acikin baccinne kuma yayi wani mummunan” mafarki wasu mutane subiyu sunbiyo ummi da gudu ga, kuma”wuka A’hannun.su”suna kokarin kasheta,,,
A daidai nan yafar ka yajike share kaf dagumi duk yabi yarude addu.o’i neman tsaki yashiga karan towa da rokon Allah yabayyana mai abinda ke Tun karosu. sannan yaji dama dama..tunda yayi mafar kinnan jikinshi yayi sanyi sosai yamakasa tabuka komai.
Tofa
gabadayasu sun”hallaraa babban falon,gida Al”haji Abubakar.

“To Yusip munajinka meye dalilinka na fasa auran yar uwarka Wanda abaya kafikowa murna amma yanxu kadawo kace ba hakaba to muna sanjin dalilinka na yin hakan? Abbansa ne yake fadar hakan yakuma kafeshi da Ido yana jiran amsa. Topa Yusip bashida amsar da xaibayar gashi dik dakin shisuka xubawa Ido danjin mexai ce.

Itama Ummi shitake kallo Dan batasan mexaiceba ko xai tona asiri yace itace ta ce yafadi hakan kirjinta yahau dukan hamsin hamsin. Waiyooo Allah na inaxansa kaina idan yatabbatar musu da nice silar fasawar shi yaxanyi?

Tayiwa kanta tambayar da bata dame bata, amsar ta.
Malam kayi shiru kai muke saurare? gaskiya abba banida hujja ko dalili da xance su.sukasani fasawa A.a kwai dai Naga yin hakan shi yafi mana alkairi dani da ita dakuma kuu.wannan maganar banxa ce kakeyi kaibara kaji koxaka mutu sai anyi auran nan inyaso akai gawarka gidannaka. Kema abinda xance miki ko xaki mutu sai anyi auran tunda bakinka daya sokuke kumaidamu kanan yara. Alhaji muktar ke.fadar haka cikin mugun bacinrai.
Gaba,daya farlon bawanda yayi maga Saboda sun.san halinshi inranshi yabaci be iya fishiba hatta da Alhaji Abubakar beyi maganaba..saidai yayi mai isarsa tareda jadda da musu aure bafashi Sannan sujirayi hukuncin da xai yanke akansu,,

sannan yabar gidan cikin bacinrai..
Ai”jitayi kamar taxauna taita kurma ihu sabida tsana’nin firgici bawai maganar auran ba A.a hukuncin da abba xai yanke akansu tasan halinshi bashida wasa kokadan idan yace haka to bawan,da ya isa yace ba hakaba..

Ai.dik muna funcin yana gurin ki in bake bace kika kullashi to meye xaisa Yusip cewa yafasa. Muna fukar banxa Aliyu ne ke.magana kamar xaikai mata duka tDasauri tajabaya ta cono baki kamar na tsunsu tashi yayi xaikai mata duka momy ta hanashi kya leta dik abinta dai aurene bafashi tunda iyayennan naku suka Riga furta to bama kawa sai sun daura auran Dan haka kima dena wahalar da kanki wajan tirsasa shi yace yafasa.domin nasan Yusip yana da ladabi da biyayya ba irinkiba da bata Jin Bari wadda bata San mutun cin iyakanta ba yo Allah natuba ummi ko wani daddyn ki yace xai hadaku aure da shi ai kyauimai biyayya amatsa’yin shi na mahaifi.agareki,, amma kuma sai akasin haka.nan fa mommy”itama ta rufeta danata fadan itama ta tashi tabar farlon sai akabarta daga ita sai Aliyu.dayake ta.huci jiyake kamar yayi gunduwa gunduwa da naman jikin ta dandai kawai momy ta hanashi amma dayau saita kasa bambace aduniya take ko alahira. Itakam jitake kamar tasaki fitsari a wando saboda tsa bar fargaba tasan halinshi tsaf xai iya yima ta duka tunda yaga bakowa agurin.. tashi yayi xaibar farlon.ai.ganintai kamar xai daketa aguje tayi dakinta tana haki tanashiga ta,da tsekofar tana maida nummfashi,,

“Yauda asuba bayan an I’dar sallah Alhaji muktar yafadawa limamin masallah cin da a”kawai daurin auranda daxa,A”yi dama maki Alhaji Abubakar yake dubanshi datarin tambayoyi. Nasan xakace auran waxa ayi.kabari idan mun I’dar da sainayima bayanin komai haka kuwa akayi suna idarwa.yafara yimai bayini..nayanke hukunci
Dau ra auran yarannan batare da sanin suba nafison sai bayan an”daura sai a gayamusu amma bayan xuba dafatan dai ranka Bai baciba da irin hukuncin Dana xartar akan yaranmuba?.
In.banda abinka da Ummi da Yusip ai dik “ya “yan Kane kuma kanada Iko akansu kobayan Ba Idona Duk abinda kaxar tar ai basrda saninaba.kuma ai hakanma dakai Ni yamin daidai wllh kaga sai xancan biki..aini inagama bikinan ma basai anyiba kawai in lokacin da xasu sani yayi kawai saisu tatra yanasu yanasu .sutafi can”sukara,ta.
Cewar Alhaji muktar.to and aura auren Yusip Muktar da kuma amarya bilkisu Abubakar akan sadaki dubu hamsin Wanda Alhaji Abubakar ne yabiya kudin sadakin..
Alhaji muktar yaba’yar da Goran Darin aure akabawa jama’ar dasuka samu halartar daurin auran.bayan angama komai kowanne Yakama hanyar gidansa..Kai tsaye hanyar dakin matar”sa..
Yana shiga yasa meta ta I’dar da sallah tana karatun al.kur’ani megirma saida takai Aya sannan suka shafa tare saida ta linke salla.yar sannan taxo kusada shi taxauna.ya akayine baban yara Naga saifara A.kake kowani abin. farin cikine yasamemu?bebata amasar tambayar taba sai yaminko mata goro Aa wannan Goran nameye kedai kinfiya tambaya..to wannan Goran daurin auran yarkine aure kuma Alhaji Eyy anriga da an’daura ama salla ci nikaina ban sanda maganar auran ba sai akoxo daurawa yake sanrmin kinga kuwa banida tacewa.

gaskiya ne to yanxu suyaran gayamusu xa ayi A.a karki sanarda kowanne”su..toshikenan Allah yasanya alkairi. gabadaya suka amsa da Amen nima mmn hibba nace amen..

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…✍🏻

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*Mmn hibbat)*

 

page (15/16)

__________________Acikin su, Babu Wanda yasan da. Maganar daurin Auren mommy ma batayi gangancin sanar”da Umme ba saboda haka Babu Wanda yasani ko Aliyu baisaniba…
Abba wato Alhaji Muktar yagama shirin sa tsaf batareda yasanar wa.kowaba
domin”kuwa yasiya musu saban gida Wanda xasu tare sannan yahada kayan lepe nagani nafada Dan A.kwati doxin yayi.Hatta da kayan abinci yaxuba musu..

To bangaran mommy ma tashiga gyara amarya Ummu baji bagani magun guna na Mata kamtashasu na matsine kawai bata, bataba,,tofa..wajan Shan magani ma sai anyi daru da ita kantasha saboda a kwai masu bauri da daci.wani xubinma saita.

tambaya.momy wannan nameye kotace mommy nifa naga,jida Shan magun guna na. Kai har.kuka takeyi wai ita ancuceta ana bata maganin da suke sa.ta tashin xuciya.wani lokacin mommy.dariya abin yake bata hummmm lallai yaro yarone.
Bakomai bane yasa mommy ta Fara bata mgn da,wuriba saboda ta fuskanci Idanun Yusip abude suke tar shiyasa ma bata hada Dana matsiba,, Jikifa yasha gyara sosai sai sheki take fatarnan tayi laushi da santsi kamar ta jarirai..ita kanta tasan ta canxa bakadanba,

Wllh koxan mutu saina auri Yusip mama kiga fa abinda yayimin akan wacca shegiyar wllh intaiwasa saina sa an haukata ko nasa asaceta Yusip nawane ni kadai Duk macan da ta kuskura ta auri mijina to karshanta mutuwa UBAIDA ce. take fadar wannan mugayan kalman…

Keyy haryanxu baki gane abinda nake hango mikiba su maxan yanxu bakasafai asiri ke.kamasuba.dola saikina hadawa da kissa bare Yusip dake yaro mejini ajika.wanda kowace mace xata so yaxama miji A.gareta.. yanxudai bawannan ba,ma.Ina maganin da boka yabada asamai A abinci yanan na ajiye shi to yanxudai ki,tashi kiyi wanka kiyi kwalliya mekyau nikuma xanshiga kicin nadora abinci.. To Inna,,yi kwalliya mexa”ayi?

“kedai kije kiyi abinda nace miki.. tashi tayi tashiga wanka tashirya sannan taxauna xaman kwalliya. Ta kusa awa daya tana shafe shafe da goge goge..wasu kaya ta dakko riga,da wando
Kocibi Rigar berife mataba.dik ana ganin na.shanunta..”Haka,shima wandan iyakarsa guywa ko dan kwali bata dauraba gashin dokinnan yasha gyara. wani shegen takalmi me tsini ta dakko tasa Sannan takuma goga fauda..

“Kai tsaye farlo tanufa adaidai nan itama mahaifi yarta jamila tafito daga kicint tana ganinta tahau koda,ta tana kara fasa Mata kai.kaga amarya kuma uwar gida agidan Yusip.ko anso ko anki saikin xama matar Yusip India ina raye.nan danan takuma Jin kanta yakara fasuwa..gani take baya ita dik cikin Matan duniya.
“Kinga yisauri kidakko min kullin maganin gurin boka maxaki sauri fa dan lokacin dawo Warshi”yakusa..dakko maganin tai Tamika Mata kowanne filas saida ta barbade,shida maganin..suna sheka dariyar mugun ta,, hardacewa.. wllh dik randa Yusip yaxama miji na wllh saina rabashi”da ita..
“Tare suka jera Abincin akan dainin”table tana kara “ga yamata yanda xata janyo hankalinshi gareta..

7:00).yadawo daga,,Office agajiye.ko mgn ba”yasan ayimasa dan yau yasha aiki sosai ko abin cin rana baiciba. “Ya “yan cikinsa sai ihu suke.suna neman agajin gaggwa..

“Tunda ga harabar gidan”Yake jiyo wani irin kamshin Abinci aituni,yawunshi yafara tsinkewa yàna hadewa. Alla. alla yake yakarasa cikin gidan.)

“Yana shiga cikin farlon kamshin yakuma kaimai xiyara.
“Itako gwanar tana hakimce bisa kan. kujera tana ganin shigo warsa ta tashi da sauri tanamai sannu da xuwa.tareda ko karin karbar jakar hannunshi tana sakin murmushin kissa ..yayi niyyar hanata amma kuma sai yakasa.karba tai ta ajiyeta

“Tana wani karkada jiki shiko binta kawai yake da kallo mamaki..wannan waca iriyar maca,,ce dabata da kamun kai.saiwani kar”kada jiki take kamar wata yar bebi..muryarta ce tadawo da shi daga duniyar tunanin da ya. lula kaxauna mana naganka agajiye bara na xuba ma. abin,ci kaci.saika yi wanka kahuta. In kuma wan kan xakafara yi.saina hadama Ruwan.wanka.tafada”tana kashemai ido daya”.shidai baice mata kanxil ba.. to tunda ka kasa mgn..
nibara na
fara xuba abin cin saika yi wanka.. nanma bai tan kamataba. Abincin tafara xubamai..mutum sai miskilan”cin tsiya hum wllh dik Randa kashigo hannuna saika dena wannan shan kamshin da kakemin. Inda waccan shegi yarce saikaita washe mata baki amma in nice saika wani hade rai. nidai fatana kaci abin cinnan.
Indai kaci shi ai an Rigada angama sai yacca nai dakai. Dik acikin ranta take wannan maganar.

Abincin taxuba mai ta sannan tajanyo kukera tadawo kusa dashi.taxauna tana wani karai raya ita daole sai taja hankalinshi. tunda ta nufoshi da filet din Abincin ayji wani irin abu yadaki kokan kanshi,dik yinwar daya kwaso ji. yayi yanemeta yarasa.. cokali tadauka danufin tabashi abin cin da kanta ai jiyayi amai ya antayomai lokaci guda.”Aguje yayi hanyar dakinshi. baixame ko inaba sai toilet’Yanaxuwa. yafara ka’karin Amai.amma aman yaki fitowa saboda bakomai acikinsa… Kankaceme yagalabaita sosai. Wanka yayi sannan yaxo kwanta.yana numfar fashi sama²kamar numfashinsa xaifita.bakomai bane ya janyo hakan sai yunwar da take da wainiya da shi. gashi yakasa ta.shi. xaxxabi shima yace gashinan tafe.. nan jikinshi yahau rawar sanyi hakoransa sai gwaruwa suke. Dakyar yajan yo bargo ya lil’liba.

 

“Tunda yatashi yabar gurin.takasa ko motsa dan”ya tsanta saboda tsana’nin takaici bawai kincin abin”cin bane yabata mataraiba A.a”maganin’da taxuba kenan yatashi abanxa Saita rasa mexatayi. kukane ya kufce mata. meyasa banida sa’a ne Akan Yusuf. kowanne.Irin Abu na shirya masa sai”ya tsalla’ke ta meyasa.Jamila na daki tajiyo kukan yar’ ta”ta daya tilo aduniya, Mekuma yafaru kike kuka ina shi Yusif din yake.?”shuritai mata dan yan”xu haushin mahai fiyar ta, ta takeji gani take dik ita taja mata da tayi abinda xatq mallakeshi ai datuni yaxama nata.. katse mata tunani tayi dacewa haba Ubaida kinaji ina magana amma kika shareni..nanama bata kalleta ba saima ta tashi tabar mata gun dakinta tawuce tana,,

kara cin al’washin ko xatayi yawo tsirara saita mallaki Yusip wllh koda mahai. fiyaarta baxata yakiba to ita xata nemi mafita da kanta..xata nemi shawarar kawarta ASMA’U tanema mata duk hanyar daxata sata shiga gidan Yusip kota halin ka, kane“kai ko kisan kaine xata aikata indai Yusip xaixama nata.. tanan wayarta ta dauka takira kawar ta,ta

Hello kina inane kixo gidanmu dan allah inanemanki Ina cikin matsala wllh”maya faru najiki haka humm kedai bari wllh ina cikin tashin hankali.nan ta kwashe”komai ta fada mata Tabdi waca me tsau tsayince wannan.. yar wacece kuma waye U”banta A’kasarnan..wace inban da

Ummi waca ummi kikenufi Ummidai yar uwasa dinnan.Wllh bana kaunar “yarin yarnan ko kadan. nandai tasanar mata irin sanda Yusip yake yiwa Ummu da irin kulawar da yake bata..A. lallai kina cikin ca kwakiya tunda kike san maso wani.. Yanxuda bana nan nayi tafiya Amma inna dawo gidanku xanfara xuwa dan wannan saikin yi. da gaske.Wllh ko ciki daya suka fito saita

rabuda.shi”karkidamu kanki’ kijirayi dawo wata kawai A’kwai wani book da yakemin aiki’.aikinshi kamar yankan wuka kedai kaWai kitanadikudade masu yawa wanda xasu isa’
karki damu indai kudine
kin”san banida matsala dasu.

Okay. shikenan saina dawo din. nansukai slm. takashe wayar tana murmushin farin ciki gani take kamar tasamu Yusip A hannu.ta.

Tana ajiye wayar jamila tashigo kusa da ita taxauna batai magana”ba ita Ubaida bata cemata uffa ba.. canda dai taga bata niyyar yin magana..saitace yanxu Ubaida Akan namiji kike min haka karki manta fa ni mahai fiyarkice Kuma baxanso abinda xai cutar dake ba.. sannan ke kadai gareni.nasan kinsanda haka..

Eyy nasan da haka amma mama kina ganin Nakasa samun farin cikina Yusip shine rayuwata. Wllh indai kina sona to kinemo hanyar da xata sanya Yusip yaxama mijina inba hakaba Wllh xan barmiki gidan xamshiga duniya dan yafiyemin xaman gidannan da inxauna Inaganin Yusip da wata A’matsayin matarsa..

Jamila tagir”gixa dajin furucin “yar ta’ta sosai.saboda tasan halin kayanta tsaf.xata aikata abin da tayi niyya.. Ki kwantar da hankalinki indai Yusip ne kamar yaxama naki koda abinda na mallaka xai kare.. amma kijanye maganar barin gidannan kinji.

Nidai nagaya miki indai kinasan naxauna to ki sanyanda xakiyi dani Wllh.tana kaiwanan ta kwanta. tareda juya mata baya. To shikenan karki damu indai wannan ne.. tagama fadar haka ta fice daga dakin. Ranta bace saboda maganganunda Ubaida ta gaya mata. taji haushi sosai amma saboda gudun bacin ranta yasa bata nuna taji haushiba..

“Ban garan Ummu. kuwa.
Yau ta”tashida sanganin Yusip rabanda ta ganshi tun randa abba ya musu.fata²
bata kara ganinshiba. Haka kurum. ta tsinci kanta da san xuwa taga halin da yake ciki. jikinta yabata ba lpy. Yau kusan sati amma ace bexoba kai gaskiya da marsala..

Hijab dinta tasa dakin mommy ta shiga ta sanar mata xataje gidan su Yusip taji ko lpy kallanta kawai mommy tayi tace Adawo lpy.

Tindaga farlo farko take slm amma babu wanda ya amsa hakan yasa ta kutsa kai ciki dai dai lokacin Ubaida ta fito daga kicin daukeda filet din abin ci..jikake tasss tatass. karar fashewar abu kuma abun ma na karas.. Ashe”filet din abincin dake hannnun Ubaida neyafadi kasa yafashe. Saka makon ganin wacca take slm…

Ummu dake kokarin shigowa. taji fashewar abu.dubanta takai.. gurin. Ubaidace tsaye tana binta dawani mugun kallo mai cike da ma”a. Noni da dama..

Karasa shigowa tayi tana kokarin yin sashin Yusip. Dasauri Ubaida tasha gabanta..malama meye haka xaki wani xo kitaremin. Hanya?Ummi ce magana cikin kwanciyar hankali dan talura ubaida bata mutunci shiyasa taimata haka saboda a rabu lpy..

Ke malama dakata ya isheki haka Abinda xan gaya miki shine kifita harkar mijina in kuma ba hakaba Wllh saina sa an batar dake kinji dai na fada miki..

Cikin rashin fahimta Ummu tace waye kuma mijinki da har xanshiga harkarahi da halla malam kina batamin lokaci kiban hanya na wuce..
“Anki abaki tunda gidan bana tso honki bane dariya Ummu ta kwashe da ita..tana”yin datiyar tana nunata da yatsa..

Iya kuluwa Ubaida takulu jitake kamar ta shake ta mutu. Kowama ya huta..xagi kala² tasha shi..
Hardacewa mata waitana bin maxa Itadai tayo cikin shege shiyasa xa A’likawa Yusip ace nashine.. Ummu bata kuma bi ta kantaba tayi dakin Yusip saboda intacegaba da tsayuwa to xa’ayi batacciya shiyasa kawai ta kyaleta”

Tunda ta shiga farlon nashi tasan ba lpy ba saboda farlon A hargi”tsa yake. To ina yashiga mutumin da bayasan kaxanta ki kadan indai kanaso kaga Yusip bai rabekaba to kaxamine amma ki A”ya yaya kake shibaru wansa tab di lallai a kwai matsala. Tajima A’tsaye tana tunani kala kala’kafin ta yanke”shawarar shiga cikin dakin..
Ai saita kuma cika da mamaki saboda bedroom din ma haryafi farlon hargitsewa. Hartayi niyyar tajuya saikuma tafasa dakin tariga xagawa tana karemai kallo taxo daidai bakin bakin gadon saitaga kamar mutum ne a kwamce dqsauri takara ware Idanunta tabbas mutunne A’kwace hawa tayi ta yaye bargon Yusip tagani kwance cikin mawuya cin hali hakoran sa sai gwaruwa suke. taraxana sosai.Yusip meya sameka bakada lfy meyasa baka gayaminba?

Shida Yusip yakasa komai domin
Tunda tshigo yaji motsinta amma yakasa koda motsa danya tsansa bare yasamu yayi magana.. dan axaba”ma ko idanunsa baya iya budewa.

Dasauri ta tashi tashiga toilet ta debo ruwa tafara shafamai A fuska tanayi tana hawayan tausayinshi shafamai tayi sosai harsaida xafin xaxxabin yaragu sannan ta barshi. “Durowar dake jikin gadon tajanyo maganin xaxxabi ta ballo xatasa mai abaki ya kawar da kansa.kasha maganinnan dan Allah ko kasamu lpy tafada Idinta cikeda hawaye. kai ya kuma girgixa. Saita bata rai saboda me baxaka sha maganiba tafada fuska”a daure..
Cikin muryar marasa lpy yace banci abinciba rabona da ci abinci tunjiya da safe

“Tashitayi ta nufi farlo bakowa kicin tashiga ta kunna gas ta ta dora maishayi. cikin mintuna kalilan tagama tafito..gafda xatashige dakinnashi..

Taji muryar jamila nacewa uban wa yabaki ixinin shigarmin kicin harkisamu damar yin girki.?Ummu taji xafin xagin mahaifinta da tayi. kuma baxata kyaleta”ba saita rama domin iyaye ba abin wasa bane.dik da a haife ta haifeta amma ita taja. Karki kuma xagarmin iya yena saboda sunfi karfin axagesu inaji inagani axagesu inyi shiru ki kiyaye hakan domin dik randa kika kuma hummm..

to mexakiyi in anxagesu. Bakomai amma xaki gani. kuma da kikecewa nashigar miki kicinn.. ko kin manta nan gidan kanin mahaifinane.yanda nake iko da gidanmu haka nanma. Kuma babu wanda ya isa yayimin iyaka da gidannan dik inda nakeso xanshiga. ttangama fadin haka ta wuce tabarta nantsaye.

“Iya kuluwa jamila ta kulu wannan yar ficiciyar yarin yarce take gaya mata wa innan bakaken magan ganun eyyy lallai sata tashi tsaye inba hakaba tanaji nata gani Xata xama yar kallo.saboda in alhaji yafadi ya mutu tofa shikenan baxata samu dukiyar da tadade tana mafarkin samuba.inaaa dolama nasan abinyi..

Shayin ta hada tamikai kin karbayayi pls kasha dan Allah ko kaji karfn jikinka kaji.tayi”juyin duniya yasha amma takisha. itama da haushi ya isheta setai xuciya ta dauki hijab dinta tayi hantar fita.
“Muryarshi taji yanacewa Ummu kiyi hakuri dan Allah karki tafi kibarni. in kikatafi yaxanyi.banida kowa bawanda xan kalla naji dadi. mahai fiyata ta tarasu. tun ina cikin tsummana. sai kuka ya kwacemai.. da gudu taxo tahaye gadon ta rungumeshi tana kuka shima yana yi.akarasa me lallashin wani acikinsu”.Yusip kadena fadin haka dan allah kaji. kana da gata tunda kana da allah gamu. Kuma in momy taji wannan maganar kasa baxa taji dadiba pls kadena.. kai yadaga mata Alamun to.

“To nabaka shayin Abaki. nanma kai yadaga mata.. hannutasa tana sharemai hawaye. shima share mata nata hawayan”yake..

Saida yasha rabi sannan yace yakoshi.. sannan tabashi. maganin yasha dakinta tashiga gyaramai lungu da sako”kankaceme daki yayi fes saikamshi yake.
Ruwan wanka ta hadamai yashiga “yayi.kanya fito. taiwuf takoma farlo taxauna tana jiran fito warshi.

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…….
[31/12/2021, 6:32 a.m.] My aritel numb: MATAR YARO

F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*Mmn hibbat*

Page (7/8)

 

 

____________________Saida ya tsotseta sarranshi tukun ya saketa Ahakanma badan yasoba saboda taki bashi hadinkai ai data samu yasaketa saita wani cakare abakin kofa tana neman hanyarfita.

da sauri yariketa inaxaki Ahaka ba kya tunanin wani yaganki a haka kuma momy tana fao inta ganki a wannan halin mexaki ce mata?

Sai alokacin ta kalli kanta gabadaya jikinta dik yawani har mitse sai kace wadda tai dambe.

saida ta saita kanta tana mai xuba da kwallah wannan waca irin jaraba ce haka. shikenan ita batada yan”cin kanta.

katse mata tunani yayi ta hanyar cewa ga kayan dana siyo miki can idan a kwai abinda baimikiba saiki fada. nixan wuce..
lallaima wannan yamugun raina mata hana kali kamar wani mijinta.

batama kalle inda yakeba bare yasa ran xata tankamai
kiss ya manna mata agoshi sannan yasakai yafita yana cewa mai hali baya fasawa.
saida ya biya yayiwa momy sallama yatafi yanafita.

yana fita ya hadu da dady shikuma xai shigo tsugunawa yayi ya gaida shi inda dady ke tambayarshi mutanginnasu?.

yace duna lpy. to masha allah da fatan dai bawata matsala A’a babu komai to acigaba da hakuri shi komai naduniya yana da lokaci in yawuce saikaga kamar ba ayi ba.
nan yadinga yimai nasiha maira tsa xuci..
sannan sukai sallama yatafi shi kuma ya shige gida.

itakam tunda tasamu yafita ta fashe da kuka waida gaske su dady wannsn abin xasu auramata kamarta dik ajinta da waye warta wannan ai abin kunyane agareta ta shiga cikin kawaye da shi to taceusu shin meye dinta Oho… ina gaskiya dole tanemawa kanta mafita.

idanuwan ta duk sun kunbura saboda kukan da tasha tashitai tashiga wanka tanayi tana jamai allah ya isa sabida kan nipples dinta xugi yake mata hatta da kasan cibuyarta shima xugi yake mata.

bayan ta tafito daga wanka ta tsaya xaban kaya tama rasa wanne xatasa in ta dakko wancan sai ta hango wancan.

Ahaka har hannunta yakai kan wata atamfa baka mai manyan xane anmata adonj..
ko birixiya bata sabs saboda ta gurxu agurin yaron da ta raina.

shakam tunda yafita kai tsaye gidansu yanufa gabanshi yana dukan hamsin²
dan yasan abinda xai tarar idan da sabo yaci ace yasaba.

Yana shiga yatarar da ita axaune tana wani dora kafa daya kan daya. tana wani irin taunae ciwengam jikake kas kakas. kaida kaji kasan irin goggun yan” duniyannane da suka jima acikin ta.

slm yayi baidamu data amsaba.dan yasan bama xata amsaba ilai kuwa bata amsaba din saima ta cigaba da taunar ciwen gam dinta.

aikin banxa iskadai na wa halar da mai kayan kara kaje kaje kananeman yar” matsiyata ga inda arxiki yake amma saboda anriga da an. asirceka kaxama salla mamme sai yanda sukace dakai.

hhhhhhh tabushe da dariya inbanda abinka inakai ina waccan uwar matan yarinya tagama girma gabadaya babu wani abunda xakaji na mu’a’malar aure hhhhh kai na tabbata kodan run dadinnan na jima’i yanxu baxa a samu ajikinta ba.
yo inama xa’a samu matar da bata tan tance mace da na miji..

Yana jinta shidai bai tan ka mata ba yana shiga dakinshi wanda basaina fada mukuba kunsan dakin gwau raye labulayene sai katuwar katifa ba laifi dakin tsaf da shiyashi gyara Kwanciya yayi yana tunin magan ganun da waccan matar da ta fadami shi dai duk abinda xatayi saidai tayi.

danshi wllh bata isa tasa shi ya auri waccan yar tataba mema xaiyi da ita dan batada abinda yake bukata ajikin mace yarinya duk tagama lalacewa awaje yana da tabbacin yafi karfinta inda xa abashi ita wllh kotashi baxata iyaba daukar shiba.
ma ana inya hau kanta saidai uwarta ta haifi wani.

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT……✍🏻
[31/12/2021, 6:32 a.m.] My aritel numb: MATAR YARO

F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*(Mmn hibbat)*

Page (9/10)

*ASALIN LABARIN..*

_______________Alhaji.Usman Abubakar Shine Cikakken Sunan Shi wato mahaifiga Umme kenan Wanda yake yayanega Alhaji.Muktar.Abubakar mahaifiga Yusif. Asalinsu Mutanan {Ikarane} ta jihar xariya Wanda harkar aikine yakawosu garin Kano.

Inda suke xaune A unguwar nasarwa J.R.A,, Alhaji Abubakar da Alhaji Muktar yan” uwane uwa daya uba daya. Matar Alhj Abubakar ta farko Itace hajiya Sadiya wato momy.
Auran gida A kaimusu tunbashida Abindunuya suke xauna lpy kowa naganin mutunvin dan uwanshi..
Sunada yara biyu. Aliyu shine babba Sai Aisha wacca taci sunan mahai fiyarsu shine suke kiranta da {Umme}.

Yusif shine da nafarko ga Alhaji mukta Kasancewar shi da yayi Auran baisamu haihuwa da wuriba Anje asbiti anfita kasa shan waje ba adadi anyi na hausa amma shiru har sunfar cire raida samun haihuwa.

Dayake allah gafurin Rahimne Saida suka shekara Biyar da aure Sannan allah yabasu haihuwa Alo. kacin Umme tanada shekara shida,, ta haihu lpy ta da namiji kowa yanata murna.

Dr. sukace nanda jibi xa a iya sallamarsu aikuwa.. jibin aka basu sallama Suka dawo gida Kwanan subiyu da dawowa jini ya yanke mata bashiri suka tafi asbiti. inda

Dr. suka shiga aikinsu daya dags cikin Dr. dinda suka shiga da itane yafito dasauri Alhj muktar yatareshi Dr. yajikinnata dasauki munsamu nasarar tsada jiniamma gaskiya tana jinjiki yanxudai muna bukatar jinin daxa a kara mata Saboda ta xubda jinisosai..

“to yanxu xa a iya daukar nawa asamata a’ xa”a iyasamata inyaxo daya danaka dakin da ake gwaja gwaje Sukaje imda akayi sa’a jininsu yaxo daya. Akasa mata masha allah jiki yayi sauki sosai..

Amma me bayan jinin yakare sai yake biyowa ta kasanta Dr. sunyi iya kokarunsu ganin sunkuma tsaida jinin Amma abin yaci tura dole suka xubawa sarautar allah ido. jikifa yarikice sosai..

“Misali karfe uku nadare allah ya amshi abinsa mutuwar da ta girgaxa kowa na family din. Alhaji mukutar kuwa abin ba’a magana gaba daya yagita hayyacinsa sai sambatu yake yanxu shikenan.. hawa U. kintafi kinbarni.

Ahaka har akai sadakar uku inda akabawa sadiya wato momy dan domin ta kula da shi madara akebashi tunda ita baxata iya shayar da shiba saboda ta dade bata haihuba inda tarike amanar da akabata tsakani da allah bata taba bambantashi da ya yamtaba komai iridaya takemusu inda suka shaku da Umme sosai komai tare sukeyi.

Bangaran Alhaji muktar kuwa bashida matsala danshi bamaya marmarin ya kumayin aure gani yake tunda yarasa Hauwa u. to baxai kuma samun mace irintaba.

Bayan sadakar bakwai Alhaji muktar yakira dan uwansa wato Alhaji muktar kan mganar yakara aure Gaskiya yaya. ni yanxu”aure baya gabana dan haka kawai abar, xan can tom shikenan tinda kace haka allah ya xaba mana abind yafi alkairi amen.

yusip da umme inka gansu karantse da allah uwada ya ubadaya suke. dan a School.
ma baxaka taba cewa ba uwssu dayaba…
Akwana atashi bawuya gurin
allah.

saida Alhaji muktar yashekara uku batare da ya kuma yinkurin yin wani auranba.. kwatsam allah ya hadashida da jamila’
jamila dai irin matan nanne wanda suka gagari iya yansu.wanda saida”tagama. sheke ayarta awaje tukun tayi aure ta auri wani alhaji wanda kudinshi kawai takeso bayan ansha biki. kwanan ta biyu da tarewa war tata. tafara laulayi Anaxuwa asibiti Dr. yana dubata gwajin farko aka tabbatar tana dauke da cikin wata uku. Alhji yayi tsalle yadire yace baisan wannan xan canba.. Atake anan ya dankara mata saki uku. kuma yace karta kuskura takoma mai gida tinda babu abinda taxo da”shi daga gidansu Kuka take tana bashi hakuri ko kallan inda,,, take baiba yasakai yafice daga asibitin.

Haka ta nufi gidansu inda tayi yunkurin xubda cikin jikinta amma allah yayi saiya shaki iskar duniya haka tahaifi diyarta mace. sannan takuma bude saban shafin rashin mutunci. hartakai takawo wataranma bata kwana agidansu.

Ana haka allah yahadata da Alhaji muktar wato mahaifin. Yusif inda aka daura auran kamar wanda akarufewa baki haka akayi auran ba bincike.
tunda akayi auran bata taba xuwa sungaisa da momyba.

dayake momy bamai daukar duniya da xafi bace saitaje suka gaisa ganin irin kallan da take bintada shine yasa jikin momy yayi sanyi.
tunda taxo gidan take shuka tsiyarta dan ta kakkane gidan Yusif kuwa bata sakar mai fuska tajima gabadaya ta tsaneshi to shima tunda yaganta yaji kwata kwata bataimaiba.
haka rayuwa tacigaba da tafiya
inda umme taxama cikakkiyar budurwa inda jamila taxuga mahaifin yusif kamcewa ya amshi damshi tunda yanxu yanada aure.
haka kuwa akayi yusip yadawo gidan su. badan ransa yasoba.
ti momy bataji haushiba tinda gidan mahai finshine.

Ahaka rayuwa tacigaba da tafiya da dadi badadi hakadai. todama da yarta taxo gidan saboda iyayanta sunce baxasu riketaba saidai
ta tafi da yarta tunda itama tadebo hali irin na uwarta dan ita harta taxarce jamila dama ance baba’ma da baban.sa.haka kuwa, akayi.tunda taxo da ita take ta shishshigewa yusif shiko baima san tanayiba saida taje tasanar da mahaifiyarta wato jamila saboda allah yana gani sanshi take kuma sona aure dataje mata da.maganar”ma’ saicatayi ainima xanso haka kodan mugaji dukiya mai tarinyawa haka sukashiga bin malamai da bokaye amma duk inda sukaje banasara wani bokane yasanar dasu cewa xa ayi nasara amma bayanxuba saboda a’kwai wadda yakeso sunkadu iya kaduwa.. amma dayake ba allah arasu haka sukatso da kargin guewa yusip kuwa gaba daya hankalinshi yanaga. Umme. haka kurin saiya dingajin wani abu gameda ita da baxai iya fassara shiba to anahaka Dady da abba wato mahaifin Umme da Yusif.

Alhaji habubakarne yafara magana Am’dama wata wani tunani nayinaga yakamata nayima magana nace maixai hana muhada Umme da Yusif aure kodan xumuncinmu yakara karko hakane Saidai mai xaihana muji tabakinsu ko suna da wa inda sukeso??
ehh kuma hakane ammani na tambayi Umme tace bata wanda takeso Amma nabata xabi kota kawo wanda takeso koni naxaba mata Saboda haka kaima saika tintubeshi shima muji tabakinshi. to in allah yayarda. xanmai maganar,
Alhaji mukatar yanaxuwa yatari Yusif ko yanada wadda yakeso axahiri shifa ummu yakeso amma ina yasan tariga da tayimai nisa kuma xace yayimata kan kanta saboda yasan halinta batinyauba..haka yanaji yana gani yatauye kanshi. A’a Abba nibabu wacca nakeso to nabaka nanda sati biyu kaxomin da wacca kakeso inba hakaba ni xan xaboma.matar daxaka aura.
Araxane yadago yana kallan. abbannashi? Yes kasan kuma bana magana biyu dan’haka xabi yarage naka…
jikiba kwari yatashi yana tunani inaxaisa kanshi to abangaran

Umme ma hakan take itafa gaskiya batada wanda takeso hasalima ita bata kula samari. gashi Dady bai gaya mata da wanda xai hadataba wannan shine babban tashin hankalinta.

Allah sarki Yusif & Umme
ban garan jamila da yarta suma basuxaunaba dan kullin suna kan hanya xuwa gidajan boka yansu da yan tsubbu dikda anriga da ansanar musu abaya baxasu samu nasaraba.

Lokacin da aka dibarmusu yacika amma acikinsu babu wanda yakawo xabinsa. to yusip yamaganarmu da kai a ina muka kwana uhm gaskiya abba haryanxu bansamuba to shikenan. naxaba matar aure wadda naga ta dace dakai gabnshi nafaduwa yace abba koxan iyasanin wacece eh bakowa bace illah yar uwarka umme. murna gurin yusip ba a magan. amma saiya dake yace to abba dik abinda kayi shine mafi alkairi. ya ansa da amen. topa yusip abinnema yasamu..

bakaramin kaduwa jamila taiba da tasamu labarin wai xa a hada yusip da umme aure aiba karamin ta shin hankali suka shigaba ita da yarta nanfa suka. kafa wa umme kawon xuka.

to lokacinda Da dady yasanar da ummu xai hadata aure da yusip baka ramin gigita tayiba xasu tuna. shine page dinmu na farko.
shine mukaji umme tana kuka tare dabawa dady hakuri kan yajanye maganar auranta da yusif. hartakecewa shifa yarone meyasani a harkar aure wllh na tabbata babu abinda xaimin..

 

 

 

 

“wllh typeng dinyau yafi kowanne lalaci amma amin afuwa in allah yayarda.page 11 xaixo adaidai ammafa innaga run kuri”u“`

MORE COMMENTC MORE“` TYPENG“`

“`MAMAN HIBBACE“`✍🏻✍🏻✍🏻

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…..✍🏻

 

 

 

MATAR YARO

 

F.J.W.A

Page (11/12)

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
{Mmn hibbat}

 

 

 

*CIGABAN LABARI…*

____________________Ko sallama babu hakatashigo cikin falon inda taga mahai fiyarta wato jamila tana ta maganganu itakadai. xamatai mama kekuma dawa kike tafaman fada haka? hum kedai bari nida wannan dan iskan yaron mana waikin san waccan tsinanniyarce bata da lpy. Shine shikuma yatare agindansu. to wayasanima ko gurin yawanta tayo cikin shege.. waikinanufin waccan matsiya ciyar Umme? Tab ai’ wllh bata isaba Yusip nawane nikadai. nifa” na tsaneta. banasan ganinta. kwata² Inkuma ta aureshi wllh saina kasheta inyaso nima akasheni.. Dasauri tarufe mata baki. keme yakawo xancan kisa? a’a karna kuma jinkin baci xancan kisa.. kemeye nadamuwa aikidena damun kanki tunda kinadani, aikin rigada kingama samunshi.. kuma kinji abinda boka yace ai. xa’a samu nasara amma sai anbi komai asannu. eh nasanda haka to sonake ki. kwantar da hankalinki.. kuma kikara xagewa wajan hankalinshi Saboda kinsan maxan yanxu saikana hadawa da kissa da kisisina. dan mukara janyo hankalinshi. Haba mama kema kinsan indai wajan wannanne banda matsala. nandai sukaita tataunawa kan yanda xasu cika muradunsu..

Misalin krfe{2:00 pm.} narana Tafito daga cikin wani shopping male, da kaya niki niki. A. hannunta tana tsaye da alama abin hawa take jira gashi yau ana kwallah rana sosai kuma yau abinhawa wahala yake harta yanke shawarar tafiya akafa inyaso ko a hanya tasamu tana cikin wannan tunani.. wata mota bulu bulack sai shainin take pakin. tayi Agabanta wani kyakkyawane saurayine yafito daga cikin. motar, farine amma basosaiba yana da hanci idanunshikuwa mtsakaitane baxa a. cemusu manyaba kuma ba. acemusu kananuba.. Assalamu Alaikum. sadai ta dan dubeshi kafinta amsamai slmar. Wa.Alaikummussalam dan allah inbadamuwa kixo nakaiki indaxaki naga kina tsaye tundaxu garana. A.a wllh nagode. ta fada Atakaice. magiya yashiga yimata wadda adole tasata amincewa. todama itama tagaji da tsayuwar.Haka tashiga yaja sukatafi yanata yanta da fira amma takasa sakewa saboda bata saba hawa motar wanda bata saniba. Ahaka harsuka karaso tunkafin sukarasa kofar gidan tace ya ajiyeta anan. toyace harta yi nisa yakuma tsaidata dan koxan iyasamu No. dinki saida tayi jim kafin ta karbi wayar tasamai saida yakira yaji tanashi tukun sukai slm..
Tunda suka fito daga cikin motar yake kallansu harxuwa lokacin daya bata wayarshi tasamai No. dinta. kwata² bata lura da.shiba’ma saida taxo daf dashi tukun gabantane ya yanke fadi nashiga uku.na kardai Yaganni nanfa kirjinta yashiga dukan hamsin² to, inya gannima saime aiba harambane ba kuma aiba aurena yakeba nantaji wata kwarin guweyawa raxomata. danaha kai tsaye tayi hanyar shiga gida. batare da’wani fargaba ba..
shikuwa inranshiyayi dubu yabaci matarshi “uwar ya’ya’nshi take tareda wani kato hartana bashi no dinta. sauda taxo xata giptashi yasa hannu yagincikota da karpin tsiya. yana huci yaefi mata tambaya wana dan iskanne ya ajiyeki yanxu?
bata bashi amsar tambaryashi ba saima kokarin kwatar kanta take saboda yama ruko banawasaba dataga hakan baimataba saita gasa mai cixo amma ko ajikinshi kara.matse hannun yayi aiko tasa wata uwar kara.Abin mamaki saiga hawaye sharr² dan ALLAH kasakar min hannu na. tabashi tausayi sosai amma dake muguntace aranshi saima yakara murde hannun wannan karan. kadanne yahana tai fitsari.

Tambayarki nayi shin wancan waye kuma meye alakarki dashi harkike bashi no. din wayarki. cikin kuka tasanar dashi komai.. saida yagata jigata yasaketa. ai yana sakinta tashiga jeromai ruwan xagi kala² sake dankota xaiyi ta kwasa aguje inda shima yarufa mata baya ganin yabiyota yasa takara mai. a’ farfaji yar gidan ya cimmata.
matseta yayi da bango kirjinta na gugar nashi waini ammafa gaskiya kin iya wayo. wato kin kwana biyu ba’a sosamiki suba shine kika kawoni nan ko haba aunty kinsanni yarone plx dan allah karkimin da xafi. kinji. itadai kokarinta ta kwaci kanta dan ta fahimci inda yadosa. yatsar sa yasa yana xagaye labbanta gaskiya yayi missing dinsu. sosai xaiso su dan gana yau.
plxx Yusip bana san iskan cinnan naka ya isheni haka.
Bakinsa yake ko karin sawa cikinnata ta kawar da kanta gefe juyo da ita yayi.. yadora bakinshi kannata. yana tura halshansa . yana kokarin dole saiya cafki nata halshan Nanfa kokawa ta barke har allah yabashi nasara. aiko yashiga tso tsar lps dinta kamar wani mai shan mama. Tso.tsarta ke da salan mugunta. dan baka ramin takaici yakejiba in yatuna”wannan gardin da ya”kawota. lps inta yakuma cafka yana shansu tare da dan ciccixawa.hawayene kexuba daga idanunta kamar anbude fampo. sosaitakeji xafin abinda yake mata. yakusa minti talatin yana abudaya. sannan yasaketa,, yana sakinta ta. tsuguna tana rera kuka”kukatake sosai tsayawa yayai yana kallanta. saida yaga bata da niyar dena kukan tukun. yace pls Ummu kidena wannan kukan haka wllh yana taba min xuciya sosai.. Cikin muryan kuka tace Yusip meyasa kake kuntatamin.menama da kake axabtardani akanme xaranika yimin irin wannan abubuwan al.halin kasan niba matar kabace”’ plxxx kadena ta kuramin haka. wllh bana”san kanasani abinda banyi niyar yimaba. tana yin maganar tana share hawaye.
Shima kukan yake’yi. Umme. dan allah kisoni ko kakane koxanji dadi arayuwana pls kimin.wannan taima kon wllh ina sanki fiye da kaina hartakai takawo bana iya bacci indai banganki. ada ina ganin sone na yan uwantaka.amma tunda abba yacemin ammiki miji nakara tabbatar da sondanakemiki bawai na yan uwantakabane. sone na aure pls karki kini babu wanda narayu da shi inbakeba pls Ummu kitema kawa rayuwata.Karki manta banida uwa shiyasa nake neman abokiyar Rayuwa wacca xata kuladani tomeyasa kinkasa fa himtata. Yusip baxan iyaba baxan iyaba nakasa tursasa xuciyana. haba ummu karkice haka dan allah.. wllh yusip baxan iya aurankaba kamin kankanta. shikenan ummu ngd da irin kaunar da kika nunamin. yatashi yafitadaga gidan gaba daya da ido tabishi tana tunanibata kyautawa yusip ko banxa ai dan uwantane najini bai canci haka daga gareta’ba saita kuma fashewa da saban kuka. tu
tana hangoshi harta dena ganinshi. tabbas tasan yusip. yanasanta batin yauba amma itafa baxata iya auranshiba allah yagani inko akaimata dole to xasu kara samata tsanarshi acikin xuciyanta. da wannan tunin ta.kwana aranta…
Tunda yakoma gidan yakasa komai jiyakema komai yaficemai aransa.shima haka yakwana yana juyi dayaga baccin yaki samuwa saiya tashi ya dauro. al’wala.. yaringa jero na’fil”fili. yanakai kukan shi gurin buwayi gagara misali. allah kenan maijin kan bayinsa. cikin Ikon allah yaji dik wata damuwa”yanxu babu ita.

Tundaga wannan rana Yusip yadena shiga sabgarta yadena xuwa gidanma gabadaya Shi aladole fishi yakeda ita”gani yake kamarxata tausayamai ta”ce ta Amence da auran sa amma shiru yaukusan kwana biyu kenan amma ba ko mai kama da ita Babu.dik yawani rame ya kanjame yaxama abintausayi Yaudai yakasa daurewa yakasa dena tunaninta xuciyan Shi. Kamar Wanda aka tsikara yatashi dasauri yashiga wanka cikin mintuna kalilan yashirya kanshi cikin wata shards dack bilu wacca akaimata dinkin surfani. Abinka da farin mutun saitaka has kanshi sosai..kai.tsaye gidan su yanufa.

HHHHHHHHH Wata arniyar dariya ce take rashin daga cikin Kungur min dajin gurfane suke A gaban wani kasur gumin book. Idanunshi jajursuke kamar garwashi gashi bakikkirin guskarnan a murtuke Babu fara.A koka Dan. A fuskarsa.
Meke. tafedaku? yafada dawat katuwar muryanshi Wanda hakane Saida ya firgita tasu gawani irin wari dake fitowa daga baki Shi. Cikin rawar murya tace A.A dama Dan mijinane. Nandai tafadamai kimayi gameda su Ummu.da Yusip takara dacewa kuma booka inaso asamai tsanarta Acikin xuciyan Shi yadena kulata auran ma yaji bayason shi. Nanfa boka yahau iyuhu da kururuwa can kuma saitaji anakida harda,,fito gabadaya dajin ya harmitse ai.sai suka rude gadaya Ubaida ta rukun kume mahaifiyarta jamila can.. kuma saisukaji dif. Bokanne ya kallesu daya bayan daya. Sannan yace aikinku xaiyi amma da sharadi. sharadin.shine aljanin daxai muku aikin yace saiya kwana da ita inhar kunaso kusamu abinda kukeso kallan kallo suka shiga yiwa juna. Da Ido jamila tayiwa U.baida alama da”ta Amence kai ta girgixa alamun baxata iyaba..nanfa jamila tarude sosai tanawa yarta ta da ta amence. Ganin sunkasa magana ya sashi daka musu tsawa katashi kubamu guri inbaxaku iyaba amma kusani duk inda kukaje baxaku taba cinnasara ba. Domin suna tsare jikinsu sosai da addu.a saboda haka aikin Ku yaxamo maiwuya amma kuntsaya…katashi nace tinkan nasan al.jani burguxu ya shanye jininku..

Dasauri jamila tace boka mun amence India bukatar mu xakibiya hhhhhhhhh yakuma bushewa da wannan datinyannshi. To Ubaida bayan da ta iyadole ta yarda tunda mahaifiyarta ta rigada ta amence to yaxama dolenta itema tayarada inbahaka ba boka yasa ashane musu.jini.. wannan dalilinne yasa itema ta badakai…wata yar mkarantar bukka yanuna Mata yace tashiga ta jirashi tunda tadoshi gurin wani wari da hamami suka.kaimata xiyara dasauri ta toshe hancinta jitake kamar xatai amai Saida ta danjima kamin tayi wankan tsarki tashiga cikin bukkar wa’iya xubillah. Kasa xamatai saboda kyan kyami.Ahaka yashigo yasameta duk ta takure guridaya.
Gidan gidan yanufota yana dariyar keta umarni yabata da tacire kayanta nanfa takara rudewa. Saida akasha daru kamin ya cimma burinshi. Ba romac bakomai haka yadanna kai wata raxa nanniyar kara tasaki wadda tsa dajin ansakuwa. Hatta jamila saida ta raxana matuka..Tunda take binmaxa bata taba hadu dame irin wannan bananar ba,,kara turamata yake can cikin jikinta kafin yafara hakarta baji bagani harwani lasan lebanshi yake kamar wani maye Tun. tana ihu. Harta rasa inda kanata yakeba Ashe sumatayi shikuwa baifasa abinda yakeba.harssida biyawa kanshi bukata..lakacinda yaxo xare dick dinshi ne axaba ta farfado da ita.tasha axaba sosai.. kuka take. haka tafito tana tattale kafafu kamar wacca akayiwa kaciya jitake gabadaya gaban ta kamar an.dadda.tsa matashi da wuka”wani Abu yabadu kulle avatar Leda yace su yabata da sun xubawa mai Acikin abinci ko abinsha.sannan yace Nanda sati biyu su kuma dawowa..tunda suka fito daga cikin dajin Ubaida. take rusa kuka ita kuma tana lallshinta dayimata hudubar banxa..

Momy Alhaji Abubakar Alhaji muktar Aliyu..scuba suke a babban falon gidan suna tattaunawa akana maganar biki. Inda Alhaji mukatar yabawa Dan uwansa xabi kanya tsai da ranar biki nanfa sukaita jayeyeniya kowa yana baxai tsaida ba saidai Dan uwansa ya kamar wasu kanan yara daga karshedai Alhaji mukatar shine ya tsadai rana. wata daya..kai Aliyu jekakiramin Ummena cewar abban Yusip. Ba.ajimaba saigasu sundawo tare Shi agaba ita kuma tana binshi abaya kamar jela..guritanema akasa taxauna.Ina kwana Abban a lpy lau mamana.nan gurin yayi shiru daddy ne ya katse shirun dacewa..dama bawani abubene illa musanar dake cewa abban ku.ya tsadai ranar bikin.ku nanda wata daya dafatandai bakibamu kunya ba? Tun.kan yarufe bakinshi ta kwala wata uwar kara wllh banasansa baxan aure Shiva Dana Aure Shi gara namutu banyi aureba.. bataxata ba taji saukar Mari jikakeTsa Tas Tas sau. Uku.tsabar xafin da taji Saida ta wun tsila.sau ukku Kai Aliyu bakada hankaline daxakasa hannu kadaketa ka kyaleta da abinda take jimana.Alhaji muktarne.ke fadar ha cikin bacin rai.ai kabarshi ya koya Mata hankaline shima daddy yafada cikin matsanan cin bacinrai. saboda bacin Rai idona hi haryayi ja..
Mommy ma fada take sosai hartana bawa Aliyu umarni da lallai inhar daki Umme ba to saita sabamai dajin haka yasan ran mommy yabaci. Ba kadanba..wata danka da yayiwa. Ummi Saida takusa sakin fi tsari a Wando. Belt din dake jikin Wanda Shi yaxare yashiga tsula. Mata kuka take sosai.tana Neman dauki amma Babu Wanda yaxo.domin ya Cece.ta.
Tunda yashiga harabar gidan yakejin sautin kukanta.a guje yakarasa shiga cikin falon.Daidai lokacin Aliyu yadaga belt xaikuma xuba Mata. Yaji an warce belt din tabaya.a .cikin mugun bacinrai Yusip yake kallan Shi.kamin yamaida kallan Shi gareta tawani da tunda tasamu ya ceceta ta buya abaya Shi.tana xaxxare idanu..kallan Shi yakumai dawa gun iyayannasu. Ko wanne fuskarshi ba Wal.wala.abban shine kawai bainuna bacinrai ba..
Mommy ce tai karfin halin cewa Yusip kama tsa kabashi guri yaxanemin ita..ai wllh Yusip allah yamaka al.barka tunda kanabin umarnin iyayanka tunda ita taxamai kunnan kashi gara akoya Mata hankali..
A.a mommy daddy .Dan Allah kuyi hakuri karkisa wancan mugun yadaketa yafada tareda narkawa Aliyu.harara.. Shi ko Aliyu a’binma dariya kabashi Duba da irin hararr da yake aikomai dik abinda sukeyi akana idona Iyayannasu.
More comments More Typeng…✍🏻✍🏻✍
BAY.AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)………..

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*(Mmn hibbat)*

 

page (13/14)

 

________________Juyowa’yayi Yakama hannunta xuwa dakinta jikin ta duk yafashe saboda dukan da’tasha xaunar da ita yayi abakin gado.shikuma yashiga toilet ya hada Mata ruwan wanka mai xafi yace ta tashiga tayi wanka bamusu ta mike tana tafiya da kyar tana dingisa kafa da Ido yabita Allah yasani taba Shi tausayi sosai Shi ya fiddo Mata da kayan da xatasa Riga fa siket marasa nauyi sannan yakoma bakin gadan yaxauna yana danna phone dinsa wayar yake danna wa amma hankaline shi yana gareta. A.hankali taturo kofar toilet din mema kon tafito saita kasa fitowa. gashi towel din iya kara guyewa.kanta taxuro taga hankali shi yana kanwaya saita fito tana sanda kamar Wata munafuka

Dik”abinda take yana kallan
ta,tagefen Ido. Ga.kugunta saijuyawa yake gani yake kamar da gayya take juyasu.

dasauri yadauke kanshi saboda saboda idan yacigabada kallan ta to xai’iya.aikata ba daidaiba kayan da yafito Mata dasu suta dauka takoma toilet din tasaka tafito gurin maita,shafa bata.tsaya”yin wani kwalliba.dan jitake ma kamar xaxxabine xairufeta saboda ta”daku ba kadanba..Mekiyiwa su”daddy haka da haryasa wancan mugun yake? yajefo Mata tambayar batare da ya dago ya kalletaba Cikin muryar kuka tace Abbane fa. Saikuma tayi shiru.uhmm Inajiknki wana laifin kikai musu haryabata musu Rai? yakuma jefo Mata tambayar Akaro nabiyu Wai an’samana Rana nanda wata daya nanda wata daya ta fada tareda fashewa da sabn”kuka
Gaskiya Ni bana sanka baxan iya auranka ba in kuwa Na aureka to xan dawwama cikin bakinciki da bacinrai na har abda Yusip inasanka ina kaunarka amma baxan iya kallan amatsa’yin Uban “ya “yanuna takarashe tareda ruko hannuwansa.Dik taurin xuciya irinna Yusip saida ta karyamai ita.

shima riketa yayi suka cigabada rera kukan sun dolane yahakura da auran ummi koda kuwa xarasa ranshi xaisamu su daddy yafada musu yafa sa,auran.tunda dai bata sanshi in kuwa akayi to tabbas ba kwanciyar hankali.kuma baxai so ganinta cikin damuwa ba kuma ace shine silar jefat cikin wani halin.ina dolane yasan abinyi Duk wannan xan.can yana yin shine cikin xuciyar”sa Dataji yayi shiru sata,tasa hannuwanta afuskarshi Nasan kana sona kana kaunata baxaka so abinda xaisani cikin damuwa da kunciba to India da gaskekake to India da gaskekake kata tabba tarmin ta hanyar sanar da su daddy da abba,,, bakason auran India kafadamusu hakane to xantabbatar da kana son Dan Allah Dan uwana katemakeni kaji kamin wannan al”farmar narokeka plxxx.

Da kyar ya.iyabude baki yace ummi tunda bakye sona da Aure shikenan xanje nasamu iyaynmu nasanar dasu da sujanye maganar aurena dake India hakan xaisaki cikin farin ciki.baxanso ganinki cikin damuwa ba amma in sun”tambayeni dalilina nayin hakan to xansar dasu komai kuma kushirya amsar tambayeni daxaki fuskanta”” yana Gama fadar haka yatashi yafige daga gidan gabadaya.Ranshi yana kuna iokn Allah ne kawai yakaishi gida Saboda jiri da yake dibarsa
Jiyake kamar xuciyan sa xaitsage saboda kuna da bacinrai.

A,BANGARANSU JAMILA DA
KUMA YARATA UBAIDA.
tunda suka dawo daga mishirikin bokannasu. Suka shige daki tana bawa yar tata kulawa saboda boka bakaramin barna yayimata ba saida ta harhada Mata wasu mugun guna na Hausa ta gasa Mata jikin ta sosai sannan ta ji’dama dama tunda suka dawo bata fito wajaba Saiyanxu da taji sallamar Yusip a parlour Tai taurin durowa daga Kan gadan tayi hanyar fita daga dakin ke inkuma xaki kike sauri haka keda bakida cikakiyar lpy? Babarta jamila ce take tambayar ta. Mm Yusip ne yadawo xanje na ganshi. Tana fadar tafice batare da ta jime mahaifiyar.ta xatasa kuma cewa ba.Adai.dai lokacin Yusip yakarasa shigowa cikin parlour’n tafiya yake kamarxai kifa Ajikinshi yaji ana kallan Shi gurin da yake tunanin tanan ake kallansa.
Aiko yana dagowa sukai Ido hudu da halitta da yafitsana aduniya itako takafe shi da manyan idanunta.masu kamada na mujiya injishi da fada..tsaki yaja sanan yauce abinshi
Dik Wannan abinda yayi mata Bai bata matarai ko kadanba saima wani fatin ciki. da’taji

Daddare yasami mahaifinshi da ajanye maganar aurenasa da ummi.koxan iya’ dajin dalilinka nayin hakan?shiru yayi ba amsa.s annan yakuma cewa Yusip meke damun ka naganka cikin damuwa sunkuyar da kanshi kasa yayi. abba bakomai. Yusip inaso kasani baxan iya tunkarar dan uwana da wannan wancan ba amma xankirashi awaya nacemai. Muhadu gobe da safe agidansa inyaso saika sanardashi dalilanka nafasa auren tunda kagiso ka kunyata Ni agurin Dan uwana.wanda shine yaxamemin uwa”da uba. Wllh kabani kunya yanxu dawani idon kakeson na kalleshi? A’tunanina ko wata yadakko canbare yabaka xaka amsa hannu bibbyu Ashe ba hakabane.
Abba Dan Allah dakata yakatsesh banasan Jin wata kalma daga bakinka, abinda xanfada shine kanemi hujjojinka yau daddare kamin waye war gari Dan haka tashi kabani gurin.

Daran”ranar Yusip bairintsa ba ko kadan Allah.allah yake gari yawaye yaji irin hukuncin da Iyayannasu xasu yanke akansu sannan waca hujja ummi xata bayar idan aka tirkesu shidai yasan bashida wata kalma daxai kare kanshi.shiyasa ma yace tanemi abinda xata gayamusu
Haka ya kwana yana tunani kafin bacci barawo yayi a wangaba da shi.

Kiran sallar farko shi.yatsheshi daga dogon baccin daya keyi Acikin baccinne kuma yayi wani mummunan” mafarki wasu mutane subiyu sunbiyo ummi da gudu ga, kuma”wuka A’hannun.su”suna kokarin kasheta,,,
A daidai nan yafar ka yajike share kaf dagumi duk yabi yarude addu.o’i neman tsaki yashiga karan towa da rokon Allah yabayyana mai abinda ke Tun karosu. sannan yaji dama dama..tunda yayi mafar kinnan jikinshi yayi sanyi sosai yamakasa tabuka komai.
Tofa
gabadayasu sun”hallaraa babban falon,gida Al”haji Abubakar.

“To Yusip munajinka meye dalilinka na fasa auran yar uwarka Wanda abaya kafikowa murna amma yanxu kadawo kace ba hakaba to muna sanjin dalilinka na yin hakan? Abbansa ne yake fadar hakan yakuma kafeshi da Ido yana jiran amsa. Topa Yusip bashida amsar da xaibayar gashi dik dakin shisuka xubawa Ido danjin mexai ce.

Itama Ummi shitake kallo Dan batasan mexaiceba ko xai tona asiri yace itace ta ce yafadi hakan kirjinta yahau dukan hamsin hamsin. Waiyooo Allah na inaxansa kaina idan yatabbatar musu da nice silar fasawar shi yaxanyi?

Tayiwa kanta tambayar da bata dame bata, amsar ta.
Malam kayi shiru kai muke saurare? gaskiya abba banida hujja ko dalili da xance su.sukasani fasawa A.a kwai dai Naga yin hakan shi yafi mana alkairi dani da ita dakuma kuu.wannan maganar banxa ce kakeyi kaibara kaji koxaka mutu sai anyi auran nan inyaso akai gawarka gidannaka. Kema abinda xance miki ko xaki mutu sai anyi auran tunda bakinka daya sokuke kumaidamu kanan yara. Alhaji muktar ke.fadar haka cikin mugun bacinrai.
Gaba,daya farlon bawanda yayi maga Saboda sun.san halinshi inranshi yabaci be iya fishiba hatta da Alhaji Abubakar beyi maganaba..saidai yayi mai isarsa tareda jadda da musu aure bafashi Sannan sujirayi hukuncin da xai yanke akansu,,

sannan yabar gidan cikin bacinrai..
Ai”jitayi kamar taxauna taita kurma ihu sabida tsana’nin firgici bawai maganar auran ba A.a hukuncin da abba xai yanke akansu tasan halinshi bashida wasa kokadan idan yace haka to bawan,da ya isa yace ba hakaba..

Ai.dik muna funcin yana gurin ki in bake bace kika kullashi to meye xaisa Yusip cewa yafasa. Muna fukar banxa Aliyu ne ke.magana kamar xaikai mata duka tDasauri tajabaya ta cono baki kamar na tsunsu tashi yayi xaikai mata duka momy ta hanashi kya leta dik abinta dai aurene bafashi tunda iyayennan naku suka Riga furta to bama kawa sai sun daura auran Dan haka kima dena wahalar da kanki wajan tirsasa shi yace yafasa.domin nasan Yusip yana da ladabi da biyayya ba irinkiba da bata Jin Bari wadda bata San mutun cin iyakanta ba yo Allah natuba ummi ko wani daddyn ki yace xai hadaku aure da shi ai kyauimai biyayya amatsa’yin shi na mahaifi.agareki,, amma kuma sai akasin haka.nan fa mommy”itama ta rufeta danata fadan itama ta tashi tabar farlon sai akabarta daga ita sai Aliyu.dayake ta.huci jiyake kamar yayi gunduwa gunduwa da naman jikin ta dandai kawai momy ta hanashi amma dayau saita kasa bambace aduniya take ko alahira. Itakam jitake kamar tasaki fitsari a wando saboda tsa bar fargaba tasan halinshi tsaf xai iya yima ta duka tunda yaga bakowa agurin.. tashi yayi xaibar farlon.ai.ganintai kamar xai daketa aguje tayi dakinta tana haki tanashiga ta,da tsekofar tana maida nummfashi,,

“Yauda asuba bayan an I’dar sallah Alhaji muktar yafadawa limamin masallah cin da a”kawai daurin auranda daxa,A”yi dama maki Alhaji Abubakar yake dubanshi datarin tambayoyi. Nasan xakace auran waxa ayi.kabari idan mun I’dar da sainayima bayanin komai haka kuwa akayi suna idarwa.yafara yimai bayini..nayanke hukunci
Dau ra auran yarannan batare da sanin suba nafison sai bayan an”daura sai a gayamusu amma bayan xuba dafatan dai ranka Bai baciba da irin hukuncin Dana xartar akan yaranmuba?.

In.banda abinka da Ummi da Yusip ai dik “ya “yan Kane kuma kanada Iko akansu kobayan Ba Idona Duk abinda kaxar tar ai basrda saninaba.kuma ai hakanma dakai Ni yamin daidai wllh kaga sai xancan biki..aini inagama bikinan ma basai anyiba kawai in lokacin da xasu sani yayi kawai saisu tatra yanasu yanasu .sutafi can”sukara,ta.
Cewar Alhaji muktar.to and aura auren Yusip Muktar da kuma amarya bilkisu Abubakar akan sadaki dubu hamsin Wanda Alhaji Abubakar ne yabiya kudin sadakin..
Alhaji muktar yaba’yar da Goran Darin aure akabawa jama’ar dasuka samu halartar daurin auran.bayan angama komai kowanne Yakama hanyar gidansa..Kai tsaye hanyar dakin matar”sa..

Yana shiga yasa meta ta I’dar da sallah tana karatun al.kur’ani megirma saida takai Aya sannan suka shafa tare saida ta linke salla.yar sannan taxo kusada shi taxauna.ya akayine baban yara Naga saifara A.kake kowani abin. farin cikine yasamemu?bebata amasar tambayar taba sai yaminko mata goro Aa wannan Goran nameye kedai kinfiya tambaya..to wannan Goran daurin auran yarkine aure kuma Alhaji Eyy anriga da an’daura ama salla ci nikaina ban sanda maganar auran ba sai akoxo daurawa yake sanrmin kinga kuwa banida tacewa.

gaskiya ne to yanxu suyaran gayamusu xa ayi A.a karki sanarda kowanne”su..toshikenan Allah yasanya alkairi. gabadaya suka amsa da Amen nima mmn hibba nace amen..

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…✍🏻

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*Mmn hibbat)*

 

page (15/16)

__________________Acikin su, Babu Wanda yasan da. Maganar daurin Auren mommy ma batayi gangancin sanar”da Umme ba saboda haka Babu Wanda yasani ko Aliyu baisaniba…
Abba wato Alhaji Muktar yagama shirin sa tsaf batareda yasanar wa.kowaba
domin”kuwa yasiya musu saban gida Wanda xasu tare sannan yahada kayan lepe nagani nafada Dan A.kwati doxin yayi.Hatta da kayan abinci yaxuba musu..

To bangaran mommy ma tashiga gyara amarya Ummu baji bagani magun guna na Mata kamtashasu na matsine kawai bata, bataba,,tofa..wajan Shan magani ma sai anyi daru da ita kantasha saboda a kwai masu bauri da daci.wani xubinma saita.

tambaya.momy wannan nameye kotace mommy nifa naga,jida Shan magun guna na. Kai har.kuka takeyi wai ita ancuceta ana bata maganin da suke sa.ta tashin xuciya.wani lokacin mommy.dariya abin yake bata hummmm lallai yaro yarone.
Bakomai bane yasa mommy ta Fara bata mgn da,wuriba saboda ta fuskanci Idanun Yusip abude suke tar shiyasa ma bata hada Dana matsiba,, Jikifa yasha gyara sosai sai sheki take fatarnan tayi laushi da santsi kamar ta jarirai..ita kanta tasan ta canxa bakadanba,

Wllh koxan mutu saina auri Yusip mama kiga fa abinda yayimin akan wacca shegiyar wllh intaiwasa saina sa an haukata ko nasa asaceta Yusip nawane ni kadai Duk macan da ta kuskura ta auri mijina to karshanta mutuwa UBAIDA ce. take fadar wannan mugayan kalman…

Keyy haryanxu baki gane abinda nake hango mikiba su maxan yanxu bakasafai asiri ke.kamasuba.dola saikina hadawa da kissa bare Yusip dake yaro mejini ajika.wanda kowace mace xata so yaxama miji A.gareta.. yanxudai bawannan ba,ma.Ina maganin da boka yabada asamai A abinci yanan na ajiye shi to yanxudai ki,tashi kiyi wanka kiyi kwalliya mekyau nikuma xanshiga kicin nadora abinci.. To Inna,,yi kwalliya mexa”ayi?

“kedai kije kiyi abinda nace miki.. tashi tayi tashiga wanka tashirya sannan taxauna xaman kwalliya. Ta kusa awa daya tana shafe shafe da goge goge..wasu kaya ta dakko riga,da wando
Kocibi Rigar berife mataba.dik ana ganin na.shanunta..”Haka,shima wandan iyakarsa guywa ko dan kwali bata dauraba gashin dokinnan yasha gyara. wani shegen takalmi me tsini ta dakko tasa Sannan takuma goga fauda..

“Kai tsaye farlo tanufa adaidai nan itama mahaifi yarta jamila tafito daga kicint tana ganinta tahau koda,ta tana kara fasa Mata kai.kaga amarya kuma uwar gida agidan Yusip.ko anso ko anki saikin xama matar Yusip India ina raye.nan danan takuma Jin kanta yakara fasuwa..gani take baya ita dik cikin Matan duniya.
“Kinga yisauri kidakko min kullin maganin gurin boka maxaki sauri fa dan lokacin dawo Warshi”yakusa..dakko maganin tai Tamika Mata kowanne filas saida ta barbade,shida maganin..suna sheka dariyar mugun ta,, hardacewa.. wllh dik randa Yusip yaxama miji na wllh saina rabashi”da ita..
“Tare suka jera Abincin akan dainin”table tana kara “ga yamata yanda xata janyo hankalinshi gareta..

7:00).yadawo daga,,Office agajiye.ko mgn ba”yasan ayimasa dan yau yasha aiki sosai ko abin cin rana baiciba. “Ya “yan cikinsa sai ihu suke.suna neman agajin gaggwa..

“Tunda ga harabar gidan”Yake jiyo wani irin kamshin Abinci aituni,yawunshi yafara tsinkewa yàna hadewa. Alla. alla yake yakarasa cikin gidan.)

“Yana shiga cikin farlon kamshin yakuma kaimai xiyara.
“Itako gwanar tana hakimce bisa kan. kujera tana ganin shigo warsa ta tashi da sauri tanamai sannu da xuwa.tareda ko karin karbar jakar hannunshi tana sakin murmushin kissa ..yayi niyyar hanata amma kuma sai yakasa.karba tai ta ajiyeta

“Tana wani karkada jiki shiko binta kawai yake da kallo mamaki..wannan waca iriyar maca,,ce dabata da kamun kai.saiwani kar”kada jiki take kamar wata yar bebi..muryarta ce tadawo da shi daga duniyar tunanin da ya. lula kaxauna mana naganka agajiye bara na xuba ma. abin,ci kaci.saika yi wanka kahuta. In kuma wan kan xakafara yi.saina hadama Ruwan.wanka.tafada”tana kashemai ido daya”.shidai baice mata kanxil ba.. to tunda ka kasa mgn..
nibara na
fara xuba abin cin saika yi wanka.. nanma bai tan kamataba. Abincin tafara xubamai..mutum sai miskilan”cin tsiya hum wllh dik Randa kashigo hannuna saika dena wannan shan kamshin da kakemin. Inda waccan shegi yarce saikaita washe mata baki amma in nice saika wani hade rai. nidai fatana kaci abin cinnan.
Indai kaci shi ai an Rigada angama sai yacca nai dakai. Dik acikin ranta take wannan maganar.

Abincin taxuba mai ta sannan tajanyo kukera tadawo kusa dashi.taxauna tana wani karai raya ita daole sai taja hankalinshi. tunda ta nufoshi da filet din Abincin ayji wani irin abu yadaki kokan kanshi,dik yinwar daya kwaso ji. yayi yanemeta yarasa.. cokali tadauka danufin tabashi abin cin da kanta ai jiyayi amai ya antayomai lokaci guda.”Aguje yayi hanyar dakinshi. baixame ko inaba sai toilet’Yanaxuwa. yafara ka’karin Amai.amma aman yaki fitowa saboda bakomai acikinsa… Kankaceme yagalabaita sosai. Wanka yayi sannan yaxo kwanta.yana numfar fashi sama²kamar numfashinsa xaifita.bakomai bane ya janyo hakan sai yunwar da take da wainiya da shi. gashi yakasa ta.shi. xaxxabi shima yace gashinan tafe.. nan jikinshi yahau rawar sanyi hakoransa sai gwaruwa suke. Dakyar yajan yo bargo ya lil’liba.

 

“Tunda yatashi yabar gurin.takasa ko motsa dan”ya tsanta saboda tsana’nin takaici bawai kincin abin”cin bane yabata mataraiba A.a”maganin’da taxuba kenan yatashi abanxa Saita rasa mexatayi. kukane ya kufce mata. meyasa banida sa’a ne Akan Yusuf. kowanne.Irin Abu na shirya masa sai”ya tsalla’ke ta meyasa.Jamila na daki tajiyo kukan yar’ ta”ta daya tilo aduniya, Mekuma yafaru kike kuka ina shi Yusif din yake.?”shuritai mata dan yan”xu haushin mahai fiyar ta, ta takeji gani take dik ita taja mata da tayi abinda xatq mallakeshi ai datuni yaxama nata.. katse mata tunani tayi dacewa haba Ubaida kinaji ina magana amma kika shareni..nanama bata kalleta ba saima ta tashi tabar mata gun dakinta tawuce tana,,

kara cin al’washin ko xatayi yawo tsirara saita mallaki Yusip wllh koda mahai. fiyaarta baxata yakiba to ita xata nemi mafita da kanta..xata nemi shawarar kawarta ASMA’U tanema mata duk hanyar daxata sata shiga gidan Yusip kota halin ka, kane“kai ko kisan kaine xata aikata indai Yusip xaixama nata.. tanan wayarta ta dauka takira kawar ta,ta

Hello kina inane kixo gidanmu dan allah inanemanki Ina cikin matsala wllh”maya faru najiki haka humm kedai bari wllh ina cikin tashin hankali.nan ta kwashe”komai ta fada mata Tabdi waca me tsau tsayince wannan.. yar wacece kuma waye U”banta A’kasarnan..wace inban da

Ummi waca ummi kikenufi Ummidai yar uwasa dinnan.Wllh bana kaunar “yarin yarnan ko kadan. nandai tasanar mata irin sanda Yusip yake yiwa Ummu da irin kulawar da yake bata..A. lallai kina cikin ca kwakiya tunda kike san maso wani.. Yanxuda bana nan nayi tafiya Amma inna dawo gidanku xanfara xuwa dan wannan saikin yi. da gaske.Wllh ko ciki daya suka fito saita

rabuda.shi”karkidamu kanki’ kijirayi dawo wata kawai A’kwai wani book da yakemin aiki’.aikinshi kamar yankan wuka kedai kaWai kitanadikudade masu yawa wanda xasu isa’
karki damu indai kudine
kin”san banida matsala dasu.

Okay. shikenan saina dawo din. nansukai slm. takashe wayar tana murmushin farin ciki gani take kamar tasamu Yusip A hannu.ta.

Tana ajiye wayar jamila tashigo kusa da ita taxauna batai magana”ba ita Ubaida bata cemata uffa ba.. canda dai taga bata niyyar yin magana..saitace yanxu Ubaida Akan namiji kike min haka karki manta fa ni mahai fiyarkice Kuma baxanso abinda xai cutar dake ba.. sannan ke kadai gareni.nasan kinsanda haka..

Eyy nasan da haka amma mama kina ganin Nakasa samun farin cikina Yusip shine rayuwata. Wllh indai kina sona to kinemo hanyar da xata sanya Yusip yaxama mijina inba hakaba Wllh xan barmiki gidan xamshiga duniya dan yafiyemin xaman gidannan da inxauna Inaganin Yusip da wata A’matsayin matarsa..

Jamila tagir”gixa dajin furucin “yar ta’ta sosai.saboda tasan halin kayanta tsaf.xata aikata abin da tayi niyya.. Ki kwantar da hankalinki indai Yusip ne kamar yaxama naki koda abinda na mallaka xai kare.. amma kijanye maganar barin gidannan kinji.

Nidai nagaya miki indai kinasan naxauna to ki sanyanda xakiyi dani Wllh.tana kaiwanan ta kwanta. tareda juya mata baya. To shikenan karki damu indai wannan ne.. tagama fadar haka ta fice daga dakin. Ranta bace saboda maganganunda Ubaida ta gaya mata. taji haushi sosai amma saboda gudun bacin ranta yasa bata nuna taji haushiba..

“Ban garan Ummu. kuwa.
Yau ta”tashida sanganin Yusip rabanda ta ganshi tun randa abba ya musu.fata²
bata kara ganinshiba. Haka kurum. ta tsinci kanta da san xuwa taga halin da yake ciki. jikinta yabata ba lpy. Yau kusan sati amma ace bexoba kai gaskiya da marsala..

Hijab dinta tasa dakin mommy ta shiga ta sanar mata xataje gidan su Yusip taji ko lpy kallanta kawai mommy tayi tace Adawo lpy.

Tindaga farlo farko take slm amma babu wanda ya amsa hakan yasa ta kutsa kai ciki dai dai lokacin Ubaida ta fito daga kicin daukeda filet din abin ci..jikake tasss tatass. karar fashewar abu kuma abun ma na karas.. Ashe”filet din abincin dake hannnun Ubaida neyafadi kasa yafashe. Saka makon ganin wacca take slm…

Ummu dake kokarin shigowa. taji fashewar abu.dubanta takai.. gurin. Ubaidace tsaye tana binta dawani mugun kallo mai cike da ma”a. Noni da dama..

Karasa shigowa tayi tana kokarin yin sashin Yusip. Dasauri Ubaida tasha gabanta..malama meye haka xaki wani xo kitaremin. Hanya?Ummi ce magana cikin kwanciyar hankali dan talura ubaida bata mutunci shiyasa taimata haka saboda a rabu lpy..

Ke malama dakata ya isheki haka Abinda xan gaya miki shine kifita harkar mijina in kuma ba hakaba Wllh saina sa an batar dake kinji dai na fada miki..

Cikin rashin fahimta Ummu tace waye kuma mijinki da har xanshiga harkarahi da halla malam kina batamin lokaci kiban hanya na wuce..
“Anki abaki tunda gidan bana tso honki bane dariya Ummu ta kwashe da ita..tana”yin datiyar tana nunata da yatsa..

Iya kuluwa Ubaida takulu jitake kamar ta shake ta mutu. Kowama ya huta..xagi kala² tasha shi..
Hardacewa mata waitana bin maxa Itadai tayo cikin shege shiyasa xa A’likawa Yusip ace nashine.. Ummu bata kuma bi ta kantaba tayi dakin Yusip saboda intacegaba da tsayuwa to xa’ayi batacciya shiyasa kawai ta kyaleta”

Tunda ta shiga farlon nashi tasan ba lpy ba saboda farlon A hargi”tsa yake. To ina yashiga mutumin da bayasan kaxanta ki kadan indai kanaso kaga Yusip bai rabekaba to kaxamine amma ki A”ya yaya kake shibaru wansa tab di lallai a kwai matsala. Tajima A’tsaye tana tunani kala kala’kafin ta yanke”shawarar shiga cikin dakin..
Ai saita kuma cika da mamaki saboda bedroom din ma haryafi farlon hargitsewa. Hartayi niyyar tajuya saikuma tafasa dakin tariga xagawa tana karemai kallo taxo daidai bakin bakin gadon saitaga kamar mutum ne a kwamce dqsauri takara ware Idanunta tabbas mutunne A’kwace hawa tayi ta yaye bargon Yusip tagani kwance cikin mawuya cin hali hakoran sa sai gwaruwa suke. taraxana sosai.Yusip meya sameka bakada lfy meyasa baka gayaminba?

Shida Yusip yakasa komai domin
Tunda tshigo yaji motsinta amma yakasa koda motsa danya tsansa bare yasamu yayi magana.. dan axaba”ma ko idanunsa baya iya budewa.

Dasauri ta tashi tashiga toilet ta debo ruwa tafara shafamai A fuska tanayi tana hawayan tausayinshi shafamai tayi sosai harsaida xafin xaxxabin yaragu sannan ta barshi. “Durowar dake jikin gadon tajanyo maganin xaxxabi ta ballo xatasa mai abaki ya kawar da kansa.kasha maganinnan dan Allah ko kasamu lpy tafada Idinta cikeda hawaye. kai ya kuma girgixa. Saita bata rai saboda me baxaka sha maganiba tafada fuska”a daure..
Cikin muryar marasa lpy yace banci abinciba rabona da ci abinci tunjiya da safe

“Tashitayi ta nufi farlo bakowa kicin tashiga ta kunna gas ta ta dora maishayi. cikin mintuna kalilan tagama tafito..gafda xatashige dakinnashi..

Taji muryar jamila nacewa uban wa yabaki ixinin shigarmin kicin harkisamu damar yin girki.?Ummu taji xafin xagin mahaifinta da tayi. kuma baxata kyaleta”ba saita rama domin iyaye ba abin wasa bane.dik da a haife ta haifeta amma ita taja. Karki kuma xagarmin iya yena saboda sunfi karfin axagesu inaji inagani axagesu inyi shiru ki kiyaye hakan domin dik randa kika kuma hummm..

to mexakiyi in anxagesu. Bakomai amma xaki gani. kuma da kikecewa nashigar miki kicinn.. ko kin manta nan gidan kanin mahaifinane.yanda nake iko da gidanmu haka nanma. Kuma babu wanda ya isa yayimin iyaka da gidannan dik inda nakeso xanshiga. ttangama fadin haka ta wuce tabarta nantsaye.

“Iya kuluwa jamila ta kulu wannan yar ficiciyar yarin yarce take gaya mata wa innan bakaken magan ganun eyyy lallai sata tashi tsaye inba hakaba tanaji nata gani Xata xama yar kallo.saboda in alhaji yafadi ya mutu tofa shikenan baxata samu dukiyar da tadade tana mafarkin samuba.inaaa dolama nasan abinyi..

Shayin ta hada tamikai kin karbayayi pls kasha dan Allah ko kaji karfn jikinka kaji.tayi”juyin duniya yasha amma takisha. itama da haushi ya isheta setai xuciya ta dauki hijab dinta tayi hantar fita.
“Muryarshi taji yanacewa Ummu kiyi hakuri dan Allah karki tafi kibarni. in kikatafi yaxanyi.banida kowa bawanda xan kalla naji dadi. mahai fiyata ta tarasu. tun ina cikin tsummana. sai kuka ya kwacemai.. da gudu taxo tahaye gadon ta rungumeshi tana kuka shima yana yi.akarasa me lallashin wani acikinsu”.Yusip kadena fadin haka dan allah kaji. kana da gata tunda kana da allah gamu. Kuma in momy taji wannan maganar kasa baxa taji dadiba pls kadena.. kai yadaga mata Alamun to.

“To nabaka shayin Abaki. nanma kai yadaga mata.. hannutasa tana sharemai hawaye. shima share mata nata hawayan”yake..

Saida yasha rabi sannan yace yakoshi.. sannan tabashi. maganin yasha dakinta tashiga gyaramai lungu da sako”kankaceme daki yayi fes saikamshi yake.
Ruwan wanka ta hadamai yashiga “yayi.kanya fito. taiwuf takoma farlo taxauna tana jiran fito warshi.

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…….
.✍🏻

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO

 

FARIN JINI WRITER’S ASSOCIATION..📚📚

F. J. W. A

 

*BY*
*AUTAR FARIN JINI*
*(MMN HIBBAT)*

page (17)

 

“Yana fitowa yaga batanan yasan”meyasa ta barin dakin,kai gaskiya Ummu badai kunyaba.shiyasa yake karasanta. baya gajiya da tunaninta..”Bataji motsin fitowarshiba.saidai ganinshi tayi yaxauna a kujerar da take kai.

“Yana sakar mata murmushi.itama murumshin tayi. sannan takara yimai yajiki. Dasauki tunda kinxauna dani.kallanshi tayi Emana daxu” ba guduwa kikaso”yi ba.saboda na”ki shan.shayi ko.. sunkuyar da kai tayi saboda yanda yake maganar kamar wani karamin yaro. yaron ma wanda yake bukatar shan. nono”..meye najin kunya kuma. danna fadi gaskiya. Eyyy din ta fada tana murguda dan karamin”bakinta.
Waini intambayeki mana?inajinka Allah yasa inda amsar tam”bayarka.tafa tareda kawar da kanta gefe saboda irin kallan da yake binta dashi.

Meyasameki naga kinkoma haka.Yafada yana karewa jikinta kallo?”kaifa.kafiya rainin wayo Wllh sainai tafiya tama.. ai yana jin ta ambaci tafiya sai yashiga taitai yinsa..tashitai tayi.kamar xata nan yashiga bata hakuri,tareda cewa yadena,, to dama,Itama dawasa takemai.kawai dan tasamu yadena, saboda.tunda yafara fadar haka to saidai Allah yakiyaye.. amma tsafa xai” aikata.abinda itakuma bata son yafaru.tasan indai be gadama ba yanxunnan xai iya yin komai.

To naji amma karka kara. in kuma ka’kara to baxan sakee xuwaba. Ai baxanma kuma. nansuka shiga firarsu ta “yan uwantaka Yusip dai daurewa kawai yake. dan kar Ummu tagane halin da yake ciki..

Baya son tashiga damuwa ta dalilinshi. amma harga allah.xaxxabin ya kuma dawomai kuma wannan karan ma. Jiyake kamar kashin shi xai tsage..jiyake kamar ana kwada mai guduma.

Karfe (5:00)”nayamma’dai Ummu.taimai slm ta koma gida”.tana”tasanar da mommy Yusip ne ba lpy shiyasa taga.tajima bata dawo.dawuriba. To” meyasame shi Yusuf din?wllh momy.bayacin Abinci kinga yanda yakoma kuwa gaskiya yana jin jiki sosai.”toAllan yabashi lfy gaba dayansu suka amsa da amen..
“Washegari da sassafe tadauki hanyar xuwa”gidan su. Yusip’tana shiga”bata tarar da kowa a farlon”ba. Da alamuma mutan gidan basu tashi daga barciba”bare ayi xan can’dora abin kari. “Karasawa tayi ta kwan kwasa kofar tasa.amma ba”a budeba. hakan yasa takara dukan kofar a karo nabiyu..
shima dai shiru.To koyafita”ne.A’a gaskiya babu inda xashi.

Da karfi takuma dukan” kofar saigashi ta bude”.
wata ra’xananniyar.kara tasaki. saboda firgici bata sanda ta saki kayan A’bincin da taxo da. shiba..jijjihashi take tana kiransu nansa. Yusip dan allah katashi karmin haka dan allah.waiyo allah nashiga uku. da gudu tayi gurin firig ta dakko ruwa mai”sanyi ta balle marfin. jikinta sai rawa yake.. ruwan ta watsa mai a fuska amma ko gexau. Beyiba. hakan kuwa ba karamin dimau”ta ta yakuma yiba.”komai ya kwace mata tarasa meya kamata tayi”.kawai saita kifa kanta A’kirjinsa. ta saki kukamai tsuma xuciya..
” Tajima tana kuka dataga dai kukan baxai yuba saita dauki wayar”shi ta dauka ta’kira❜wayar yaya Aliyu.tana shiga amma ba a daukaba takira yafi sau”goma amma bedaukaba,, da takaici ya isheta setayi wurgi da waya.

“Ruwa takuma fesamai a fuska. cikin Ikon allah.saigashi❞yaja dogo nummfashi.amma idanunsa a’rufe. ruwan ta dinga shafamai. har”yafara bude idanunsa..

Numa fashinsa’ne yafara”kai komo.A’kuma daidai lokacinne taji karar ringi din wayarsa. Aliyu”ne kekiran dauka tayi.slm yayi ta amsa yacika da mamaki da jin muryar Ummu.. kekuma meya hadaki da wayar Yusip? Ai. shine bashi”da lpy kuma baya numfashi”kamarya baya numfashi yakuma jefo mata wata tambayar?nima bansaniba. kawai naxo na ganshi baya nimafashi.. To ganinnan xuwa”amsawa tayi da to”

“Yana katse kiran yasanarwa da mommy”Yusip ne ba’lfy.ko numfashi bayayi”yana gama fada”mata yafice batare da yajira” amsar”taba…

Han kalin momy yatashi. matuka”itama saita dauki hijab dinta tabi bayan’’shi kusan tare suka “Iso da shi.tsakanin mommy da aliyu har rige²shiga gidan suke.. “Bama sulurada jamila dake xaune A farlon ba”suka shige dakin Yusip”

Tunda suka shigo”take binsu da wani wula kantaccan kallo. sukam basuma santana yiba”Ubaida dake sakkowa daga bene.. tagansu sunshiga dakin Yusip”da’sauri ta karaso tana tambayar maman ta mekuma wa innan” munfa kan’ cikin gidannan?Oho nima ganin”sunai suna shiga sa shin Yusip. To ko Yusip ne bashi”da lpy dan raban da na ganshi tun randa,, muka xubamai maganin gurin boka yakici.bansake ganinshiba. kuma gaskiya baya fita saboda kullin motarshi tanan a ajiye.. gaskiya da matsala..

Suna shiga suka tarar da Ummu.xaune ta xabga uban tagumi”tana kallanshi.ga hawaye nabin kuncinta”tana ganinsu ta yi gunsu. tana nuna musu. Yusip dake kwance rai a hannun Allah.. mommy kutema kamin kar ya mutu. dan Allah,, Wllh nima binshi xanyi mommy karki manta Yusip mara yane bashida Uwa❞Ummu,,kiyi shiru. In sha Allahu xaisamu lpy.. kai Aliyu kamashi kasa amota mutafi asibiti,,

Suna xuwa akayi emergency room dashi yayinda Ummu tace saita bisu ciki. amma suka hanata saita fada jikin Aliyu tasaka”mai kuka wai yace subarta tashiga.. lallashinta yashiga yi yana gayamata kalamai masu kwantar da hankali har yasamu tayi shiru.

“”Dr. sukashiga bashi temakon gaggawa. da kyar suka samu nasarar ceto numfashin”sa..Anashiga dashi daddy da abba suka iso acibitin.. cike da tashin hankali.mommy ce tayi musu baya nin komai. kuma in allah ya yarda xaisamu lpy gada yansu suka amsa da amen.. babu abinda Abba keyi sai share xufa. dan yashiga tashin hankali musamman”ma.daya tuna da matar”sa wato mahaifiyar Yusip sai yake ganin shima Yusip binta xeyi..kamar daddy yasan abinda yake tunani..

Kayi hakuri cuta ba mutuwa bace insha Allah xaisamu lpy. nan bada jimawa ba. kaidai kayimai addu”a..sabida ita yake bukata.a yanxu’’

Suna cikin”magan. Doctors dinda suka shiga dashi suka fito. Inda sukanemi ganawa da mahainshi..

*******
Bayani sukamai kancewa a kwai abinda yake damumshi.yaxama lallai anemo mai abinda yakeso”matukar anason yasamu lpy kuma yana da yawan”sa damuwa”a ranshi. ga rashin cin abin ci.shima babbar matsala”ne..
Wannan bayani bakaramin raxana Abba yayiba.to yanxu xamu iya ganinsa Ey amma ba’a san yawan magana. godiya Abba”yayiwa Dr.sannan sukai sallama. jiki a sanyaye.yasanar da su komai❞❞

 

 

“`Kusani daukaka na Allah ne.wani bawa bai isa yasaka kaxama sananne a duniyaba..ka kama Allah.shine madogara”“`

BY.
Mmn hibbat

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO

F. J. W. A

Page (18/19)

 

*BAY*
*AUTAR FARIN JINI*
{Mmn hibbat}

_____________________Jiki yasanya ye yasanar da su komai. dakin da aka”kwantar da shi suka shiga”duk wanda yake Cikin da kinsaida yaxubda mai da kwallah”Ummu kuwa ba magana”gadan da yake kwance ta tsaya saitin kansa tana”xubda wahaye. Yusif dan allah katashi karkamin haka in katafi kabarni yaxanyi pls narokeka katauyamin kaduba”irin halin da xanshiga saita kuma fashewa da kuka me tsuma xuciya”gadaya jikinsu yamutu sabida kalaman Ummu”babume lallashin wani”Abba da daddy ne kawai suke dauriya ammafa suna yinnasu.a” cikinxuci yoyinsu.

Hannunta mommy takruko suka fice daga dakin dan in bata fitar da itaba to xata.tada shi daga barcin da yake Kuma gashi Dr. Yayi gargadi da kar ayi motsin da xai ta da shi daga barcin.
lallashinta mommy keyi tareda bata shawara da tayi shiru. Kuma Yusuf ba kuka ya dace ayi masaba”Addu’a ya kamata kiyimai Kuma dan Yusip yasan kinyi kuka baxeji dadi ba”to mommy insha allah baxan sake yimasa kuka ba. yawa kokefa”ki kwantar da hankalinki in allah yaso ya yarda Yusuf xaitashi bi Ixinillahi. tare suka amsa da ame.
“`Rromance“`

“Karfe (7:30)nasafe jirginsu yasauka A”filin saukar jirage na malam aminu kano.Cikin yanga da jan hankali take sakkowa daga matattakalar jirgin gefanta wani mata shin saurayine koda yake baxa akislrasa da saurayi’ba saida acemai tuxuru”bakine kakkaura yana da kyau amma ga wannda yasan kyau!”suna sauka diraiba yaxo daukarsu dan haka basuwani bata lokaci ba suka dauki hanya”A dai dai wani katan get diraiba yayi Hoon megadi yataso da saurinsa yawan yale musu get suka shiga”

Agajiye suke dan haka kowanne yayi sa shinsa domin ya huta”tana shiga dakin tafa da” toilet tayo wanka’cikin sauri takeyin komai saboda yau taran tse sata”dan dani xumarsa dama baritai sudawo domin tayi maganinsa”mutum sai taurinkai dik wata hanya daxata bi tajanyo hanklinsa tayi amma abanxa”to yau ko yaki ko yaso saita lashi xumarsa’wani kullin magani ta dakko ta shafa a agabnta sannan ta kuma mirtsika wani ajikin ta gaba daya kankaceme dakin ya hautsine da wani irin kamshi mara dadin shaka”dariyar mugunta takeyi tana ayyana wasu abubuwa aranta”wata riga tasaka me sulbi ce sosai bata saka br ba hakan kuwa yabawa manyan no nuwanta damar tsayawa cako cako”wani pant tasaka a kugunta wanda da shi gara babu saboda gaba daya ya shige cikin gindinta takalmi memugun tsini tasaka tare da jefa cuwen gama abakinta”kaitsaye dakin da yake ta kutsa kai kwance yake daga shi sai boxes da alama daga wanka yafito tana xuwa daidai gunda yake ta yi wata iriyar mika dayasa nonota fitowa sarari”turanan dati amfani da sune sukafara tasiri akansa”

Gaba daya yasoma fita daga hayya cinsa kan kaceme sandar girmansa tamike sanbal tana haniniya tana neman ramin da xata afka” murmushi tayi nasamun nasara kafin taxauna akusa da shi”hannunsa ta kama ta hade danata tana shfawa.

“kana tace babby na kayi wanka kuwa konaxo na yima da kaina?”shida yagaxa furta komai saibinta yake da kallo”kayi shiru ina magana kodai baka jin dadine”ko kuma gajiyace’tayima yawa?da kyar ya hado kal momin da xaifada cikin inda inda yace ba ba babu komai kawai dai ina jin wani yanayi nakeji ajikina”plssss kitema kamin ina bukatar ki akusa dani”karka damu aini takace har abada”dan haka kadena rokona kaji”kan kaceme yayi fatali da rigar dake jikin”
Cikin huaka yakeyin komai.

“bakinsa yasaka Cikin nata yana kissing dinta gefe guda kuma yana matsa nono nuwata”hannu taxira ta karkashinsa ta cafki bananar sa ta shiga matsamai ita”wata kara yasaki jin yanda take sarrfa mai ita”kwanciya yayi yabude kafa funsa”aiko tashiga caxa masa kai”sai xabura yake yana ihu”yana mata magiya da tadena xata kashesa da dai waiyooo ahhhhhhhhhhh ashhhhhhhhhh wahhhhhhhhhh tini yafara tultular da wani farin ruwa me kauri tana ganin haka ta saurin kafa bakinta ta shiga tso tsemai shi kuma yana sukuwa a bakinta” saida yagama yimata barin mada rarsa tukun ya kyaleta”

Nononta yakuma kamawa yana yimata tsotsa ta fitar hayyaci itako sai kara turaisu take tana ahhhhhhhhhhh kasaminsu sosai katsotsemin karka dena kacixa ahh xafi sukemin. kasanta yakoma yana lashe ruwanda yake ambaliya ta gefen gindinta halshansa yasa yana tura mata can Cikin gindinta idan yaxuka sai ya kuma maida dawa Cikin gindinnata hannu yasa yana kara gwaleta yanda xaiji dadin tsotsrata da kyau”kara bankaromai gindimtake tana kara turamai kansa ya tsotseta sosai” saida yaxuke mata duk wani ruwa da yake fitowa daga durinta”

Yatsar sa”guda yasa yana kwa kularta ciki ciki”yana kara kunnata sosai yake cinta da yatsa tana xabura saboda dadin da yake ratsa mata kwanya”dan Allah kacini kaji kasamin gindinka naji dadinsa kaxuramin ita kayimin gwatso kaji nawan kar kadena nan tashiga yimai wasu irin abubuwa masu wuyar mantawa”tana surutai marasa kangado.

ahhhhhhhhhhh”duk abinda take yana jinta be kuma fasa abinda yake mata ba”saima yakara soka mata wani ya tsan yana cinta canciki yake sokawa har yana tabo wata tsoka” data ga bashi da niyyar cinta saita kwace ta tunkuda shi kan gadon ta haye kansa takama joystick dinsa tana janta da karfi ihu yakryi yana rokonta da ta dena amma ina karajanta take”gefe guda kuma ta tura ya tsunta uku cikin bj nai dinta ta kwa kula ruwa yana bul bulowa”wata xabura yayi yakama kafafunta ya gwaleta sosai

Gindinta da yaketa xubda ruwan dadi yasa hannu yana shafa yana sauke ajiyar xuciya”yanda yake shfa gindin bakaramin dadi yake mata ba”penis dinsa da taga kumbura sotake kawai tasamu gindin da’xata kwakula”kamata yayi yashiga yimata wasa da ita akofar ramin gindinta’yayi hakan yakai sau goma”kafin ya shammace ta ya turbuda mata ita gaba daya”saida ya kusa minti biyar sannan taga sabo da ita domin yasan kansa duk budewar mace idan yashgeta to saita ji ajikinta yanxunma hakance ta kasance”dan kuwa duk jarabar da takeji.

“babu ita saboda girman bananar sa gashi ta ciki mata gindinta babu ta inda xata dan wala dola tasa tayi kasake tana jin yanda yake dan buga mata ita a hankula”kafin yafara shiga yana fita tun tana jin xafixafi haradin yafara kewayeta tayashi bugawar ta shigayi sunata ihunda di”kara bajemai ginditayi aiko ya shiga gurxarta gindinta ya kuma kumbura alamun xatayi barin madara dan haka yaxare joystick dinsa daga bj nai dinta yashiga tsotsarta wani uban nishi ta saki saiga wani ruwame kawauri yana antayowa”beri yaxuba abanxa ba yasaka bakinsa ya lashe tas”sainishi take da alama ta gaji shiko ko”gexau bajiba.

‘Sama yamaidata shi kuma yakoma kasa”kafa funta yaraba biyu’daya a kasa daya kuma yarike ta da hannu”beyi wata wataba”ya kuma furmutsawa Cikin gindinta
Wata kara tasaki saboda yayimata mugunta wajanshiga wannan karan bai wani jinkirta mata ba yasoma sukuwa akanta”baya xarowa kawai dannta yake tuni kafa funta suka soma rawa ganin xata fadi yasa yaka duwa wunta yarike gam yana talesu tara da xura hannunsa ta kasa daidai gindinta yana kara gwalemata fatar dake manne da gindinta taji xafin abinda yake mata amma ta shanye.

Kafar ta da take kasa ce ta kage”shi kam aikinsa kawai yake’iya gajiya ta gaji”kafa funta sun gaji”ai kuwa kan kaceme kafarta ta gurde”ta fadi kasa war was”bai jin kirta’mata ba ya kuma nutsa Mata’joystick dinsa”yana sukuwa a’kanta”soyake yaxubda abinda yake axabyar da shi”aikuwa penis dinsa” ta kara kumbura da girma aiko tasha A’baxa baka danba bnnar sa tacika mata gindi fam gashi saikara mikewa take tana kuma xungurarta har maji dadinta”saida yajuye mata shi tas kafin ya xaro bnnarsa daga gindinta.

“ruwan maniyinta ya shanye har yana tande baki sabida tsabagen dadin da yake masa.ita kuwa sai”nishin gajiya take iska ya huramata agaban dan yagane tagaji sabida ko kafa funta takasa hadewa guri guda”jin yanda iskar ke ra tsa mata jiki sosai yasa tayi saurin hade kafarta”
Tana sakin ajiyar xuciya murmushi yayi”kana yace to yakiji salon nawa yake tayi saboda ta gurxu sosai’tace gaskiya kana da manyan kaya’tafada tareda shafar penis dinsa da haryanxu take amike”ajiyar xuciya ta sauke kana tace washhhhh dasauri yace meya faru’cikin sha gwaba tace Wllh nagaji. kingaji fa kikace toni bangajiba karima nakeso. xaro ido tayi”tace yanxu kana nufin baka gajiba?’Eyyy yabata amsa”kokarin kamo nonota yake tai saurin janyewa tana cewa gaskiya nagaji baxan iyaba wannan jarabarka tafi karfina”dariya yashiga tun tsurwa harda rike ciki’saida yayi me isarsa.

“tukun yace gaskiya ke raguwace dagayin wannan dan abun shine harkin gaji.to kisan yanda xakiyi dani inba haka yausaina saki kuka”wai dama haka yake gaskiya yacika jaraba saikace wani doki’akalla sun kusa awa Ukku suna abudaya amma wai begajiba?”tayiwa kanta tambayar da bata dame bata amsa
Dataga”dai da gaske yake saita mike takama joystick dinsa tana mamma’tsamai ita hartasamu ya kuma kawo ruwa.”

Agefe guda kuma suncika da mamaki matuka”duba da yanda akafita da Yusip cikin halin rashin lpy Baya Ubaida duk tashiga damuawa sabida
Rashin lpyar masointa kuma sahibinta”hakan kuwa bakaramin firgita Jamila yayiba’ganin yanda yarta ta tadamu da rashin lpyar tasa bashiri ta kira abban Yusip din tace awana hospital suke nan ya”gayama ta’inda suke da Ubaida taji wannan labarin ba karamin dadi tajiba xataje taga masoyinta abin kaunarta sanyin idani yarta kuma farin Cikin ta
Dan haka bata wani bata time wajan shiryawa ba”suka dauki hanya”

TO a garan mara lpy saidai muce jiki dasuki”tunda yanxu yana iya magana sabanin da dako dan yatsa baxe iya dagawa ba’Ummu ce xaine tana xaune a bisa kujera”hannun ta dauke da cup tana fi’fi tamai harseda yahuce Amma ba canba”nufoshi tayi tana dan murmushi tace ga shayin ya huce saika sha”kopin shayin tamikamai amma yaki amsa”saita kafamai cup din abaki amma yature. dan Allah kasha kaga baka da lpy kuma yanxu Dr. Xaixo yayima allura’tafada Cikin sigar rar’rashi”yana jinta Amma ya biriss da ita”Aiko ta kulu iya kuluwa dan yaga tana lallabashi shine xairinga shamata kanshi tome tayimai da xairinga ciki yana batsewa nan danan xuciyar ta ta kuma daukar xafi amma ta daure tace”kayi hakuri inni nabata marai”saida nayimaka shishshigi naxo inda kake baseka wula kan taniba dan haka xantafi kuma baxan kara shiga lamarinka”tana gama fadin haka tayi hanyar fita”hata kama kofa xata bude yakira sunan ta Ummu kiyi hakuri baxan kuma in sha allah’saidai taja dogon numfashi kana tace karkadamu xantafi domin xamana bashida amfani tunda wanda nake xaune domin baya bukata ta kaga kuwa ba amfanin xamana”tana gamawa tafice abinta.

“Tana fitowa sukuma suna shigowa cikin hospital din mamaki yacika Ummu sukuma wa innan marasa mutun cin meya kawosu kosun xo suyi musu wula kanci da suka sabayi Inkuwa hakane basu isaba dan yau sedai ayi uwar watsewa daga uwar har “yar babu wandan xata ragawa”Aliyu dake tsaye xaishiga yakara duba Yusuf ya hangosu suna nufo inda suke saifasa shiga’yana jiran yaji dame sukaxo”babu macan da yatsana samada Ubaida batin yauba kai ko hanya bayaso ta hadasu maca ba kamunkai aisunan ta sorry’shiyasa ko gidan baya xuwa indai bata kama dola sai’yajeba”shima yakasa ya tsare domin yaji da wacce sukaxo.

“Babu wanda sukacewa kala suka shige da kin da aka kwantar da shi dama jamila ta tambayi abba me no din da kin da Yusip din keciki”dan haka suka antaya abinsu”Ubaida sai xabgawa Ummu haraha take”itama kuwa tarama harda jan tsaki”kana tace aikin banxa wanda akeyi dominshi besan anayi ba’dominshi bata taki yake ba’Ummu ce kefadar wannan kalami Iya shika Ubaida tashaka amma dayake yar duniyace seta maxe tace da sannu xaki gane wacece Ubaida kuma ina san kisani dik abinda nace inaso to saina sameshi ko ta halin kaka”tagama fadar haka ta juya tashige abinta”tabar Ummu da tunani kala kala”domin bata fahimci inda maganar ta dosaba.

Tunda Akaturo kofa yake duban masu shigowa atunaninsa Ummu ce ta huce daga fishin datayi tadawo”saiyaga sabanin haka’tunda ya kallesu yakauda kai gefe bai kuma bi ta kansuba’Ita ko Ubaida sai wannan rawar kaitake tana kara kashe murya cup din shayin da Ummu ta ajiye ta dauka tana cewa bara nabaka shayin kaga haryayi sanyi’su haka ake jinya basa kula da marlafiya”ni wllh inaga anan xan kwana”dasauri Yusip ya juyo ya maka mata wata uwar harara kana yace allah yasawa ka Wllh dana xauana kiyi jinyata gara amaidani gida ban warkeba ko kuma na mutu”duk wannan bakaken magan ganun da yaga yamata bata ji xafinsuba saima tayi murmushi tace aini”takace dan haka bawani abubane dannan dauna dakai karka manta nice Ubai dan ka me kaunar ka ta har abada.

“Ummu kuwa sai kaida kawo take takasa xaune ta kasa tsaye tunda’sukaxo suka shige kusan awa guda amma basu fito ba”kasa jurewa tayi dan haka ta tura kofar dakin ta shiga a dai dainan taji maganar da Ubai’da ta furta karka manta “nice Ubai’danka me kaunarka ta har abada”wannan magan ta firgita Ummu matika tanda nasanin shigowa inama tajirasu sunga dik a wannin daxasu yi sunfito tasanda dik bala i baxasuce suxasu kwana a gurinsa” ba tunani kala kala take Cikin xuciyan ta Towai kee meye naki nada muwa keda ba kya sansa”to tunda gamesan sa saiki hana,inji wani sashi na xuyi yanta’Iyyy hakane baxan iya auran Yusip ba amma basu dace da Ubaida ko kadan dan haka na dauki aniyar ko yanasanta saina samai kiyayyar ta axuciyan’sa.
Tana gama fadar wannan maga acikin xuciyarta tai saurin fixge cup din shayin dake hannun Ubaida tana yimata wani irin kallan tsana sannan tajuya gurinshi fuska babu annuri ta.

Fara bashi shayin dik da shayin ya huce haka yake yashe domin babu fukar yin gaddama shi abinma sai yaso bashi dari amma ya daure”Bakin ciki yahana Ubaida da mahaifiyar ta magana amma duk da haka bai hana Ubaida yin magana ba’tace aikin banxa hakadai xa a kare abin maxa gashi har ansamo sakama ko mai kyau wannan ta gigita Ummu dan duk macan da tasan ciwan kanta Aka dan gan tata da wannan kalma to lashakka ranar baxata iya bacciba”wasu hawaye masu dumine suka sulalo daga kwayar idanin ta’wata tsawa Yusip ya dakawa Ubaida data satayin shiru’kece jaka dabba kuma bin maxa aikece karuwar ko kinga tayimiki kama dama subin maxa’na tabbata ko yanxu akatar jama a akace sununa wacca tayi kama da karuwa na tabbata kexa a nuna”banxa kawai mara hankali kuficemin daga daki banxaye kawai Simi simi suka fice suna kara yadawa Ummu gana marasa kan gado.

Kukatake tana mamakin tsanar da Ubaida sukaimat ita da mahaifiyar ta Yusip ne yadafa ta yana bata hakuri da karta abin aranta kuma karta sanarma kowa da kyar yasamu tadena kuka’ Sedai ajiyar da takeyi mekarfi”ahaka mommy ta shigo ta samesu taka yimai sannu da jiki’tare da umar tar Ummu ta tafi gida domin kawo musu abinci da sairan ka yayyaki”Kanta akasa tace to tare da mikewa.Kwata Kwata Yusip ba haka yaso ba yaso yasamu kebancewa da ita ko yasamu radadin da xuciyar sa”kemai’Amma mommy ta yimai cikas”

To bayan sugama lalacewarsu”suka shige toilet sukai wanka agurin wankanma saida suka gama tsotse tsotsen”su.sannan suka shirya suka fito suka dawo farlo suna fira amma kuma hannun kwar tannata yanan cikin rigarta sai shafa nonota yake yana murjesu mata su’ nanda nan yakara rikice mata”sai yafara neman kai hannunshi’Cikin pant din ta yaware kafa funta”yatura ya tsansa” Cikin vj nai dinta tare suka saki ajiyar xuciya.

Waikai baka gajiyane naga yanxu kagama kwa kuleni hannu ya kuma nu tsawa kana yace nibana gajiya da six indai nafara cin mace to sainaji’takaimin har mako garo’kenifa in ina Cikin matsa nanciyar sha’awa’har’mata biyu nake hadawa guri guda’naita cinsu kinga kuwa ba abin mama ki
bane”danna ce ban koshiba’ dan haka kawai kibani naci in kina san xaman lpy’yafada hakan cikin muryar da sha’a wa tagama kashewa jiki’.

Bamusu tabudemai kafa yafara hakarta yana gurnani”yana xaune akan kuje saiya xuge xip din wan dansa’yafito da katuwar penis mekauri’dagirma kana ya dora ta akan cinyar”sa yaware kafafunta’ yaxaunar da ita”yasaita joystick dinsa cikin bj nai dinta”dik da yanxu yagama cinta amma kuma saita”ji xafin shigarsa ayanxu dan haka tasaki yar kara shiko bemasan tanayi ba ahaka suka xauna suna firarsu”jefi jefi yana dan buga mata joystick dinsa Cikin gindinta” yana matsa Nononta yana shan kamar wani karamin yaro da yaga haka bemai ba saiya mike tsaye batare da yacire bananar saba a kan tayal ya kwan tar da ita har yanxu joystick dinsa tana Cikin bj nai dinta.

Gwatso mexafi yake buga mata batare da yan fito da itaba tuni suka cika gidan da ihu daga yayi ya dorata a saitin bakinsa yarike kafa funta gam yana tso tsarta da duk wata kware yana lumshe ido sabo gardin ruwan da kuma da din daya kemai abakinsatuni tafara kuwwa tana neman xamewa amma ya hanata gashin kansa tarike ta jijjigashi ahhhhhhhhhhh wahhhhhhhhhh Ohhhhhhhhhhhhhh kabari xaka kasheni dama haka kake yar belinta yadan kama da da hakoran yayi kamar xaicixa saikuma yafasa tana ji yakama ta kuma xabura cigaba da tsotse mata ruwan dake xuba tacikin bj dinta yayi sannan ya saita joystick dinsa Cikin haka dinta yafa xungura mata ita suna ihun dadi dannta yake da salan mugunta.

“kasa yakoma ita kuma ta dawo sama yasa yatsa ya kw3akule duk wani ruwa da yayi ragowa aciki sannan ya kara ware kafarta yaciga ba dagashi yayi barin mada ra yafi sau ba kwai amma yaki xare jikinsa daga nata.

Da kyar tasamu yasa raramata”ta koma gefe tana maida numfashin gajiya.
wayar tace ta dauki ruru alamun anakira tana ji amma takasa tashi saida a kaikira yafi saubiyar sa a wannan karin ta samu tamike da kyar tana layi tsabar gaji”da yatara mata Ubaida rubuce akan Screen din wayar.

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)………..✍🏻

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W. A

page (20/21)

_____________________Ubai’da tagani rubuce akan screen din wayar
Saiyanxu ta tuna dawata Ubaida aduniya ma’ta san bai wuce akan maganar da sukayi bane naxuwa gurin boka”tace bata nan Amma inta dawo xata xo har gidan su domin suje sugaba tar da mugun kudirinsu na raba ummu da Yusip. har kiran ya tsinke bata reda ta daga ba.

 

kuma” kira akayi ta daga hello akafa da’ daga dayan ban garan saida ta wai waya taga kwarton nata ba ya nan sannan tace Ubai’da lpy najiki kamar mara lpy?humm kedai bari inda ace rashin lpy ne to xance mesaukine akan halin da nake ciki’ta bata amasa a kagare saboda ta matsu tayi mata magar xuwa gun bokan da tace xata rakata”‘ too me kuma yafaru”ko har yanxu baki samu kashi ba? Ta jefo mata tambayar” wllh haryan xu dai wannan’ba karamin taurin kai neda shi”ba’ina gaya miki”kinsan abin da ya yimin kuwa akan wannan shegiyar” A’a saikin fada” nan ta kwashe komai tafada mata cin mutun cinda Yusip harda wanda yayi mata a hospital.

Kan uban can Amma Ubaida kinbani mamaki Wllh wannan dan ta halikin ne yaga yamiki wa innan muga yan kala man Amma kika rabu dashi tabdi ai wllh in danice dik sanda nakemai saina rama ni wllh kinma bani haushi.
Ya hakuri kinsan shiso bashi ganin laipi.

Dik ba wannan bama kina dawo ku baki dawo ba?nadawo mana ina gidana dake kaduna tare da wani hubby na.hum kedai fadi gaskiya nasanki da jaraba hala kinsamu me man yan kaya shine kika like mai.
Dariya tayi sannan tace kamar kimsani kuwa Wllh wani hadaddan guy ne kai badai six ba ya iya sarrfa mace.

 

“Ki Wllh saikace ba maca ba”aiko tunda yayi miki haka to xai gane kurinsa saimumsa shi yayi kuka da ida nun sa Wllh”kijirayi xuwana’gidanku acikin satinnan xaigane mu ba a kawomana raini mukyale karyane sidin banxa’nandai sukai ta xan cansu mara kan gado”sannan sukai salama.

To bangaran Ummu kuwa tana kan hanyarta taxuwu gida domin ta kaimusu Abincin da mommy tace takai musu”ta hadu da wannan guy din wanda ya biyota lokacinda taje siyayya kasu tarasa abin hawa”seshine ya kawota”aitana ganinsa gabanta ya yanke yafadi baxata manta damkar da Yusip yayi mataba lokacin da yaga ta fito daga motarsa”saita rikice ‘sexare manyan idanunta take masu kyau da sheki’ gani take kamar Yusip xaiganta’ganin yana nufota saita kara sairi dan karya cimmata Amma ina aikin gama ya gama tafiyar mace da namiji ba daya bane.

Gaban ta yasha harsuna juyo numfashin juna da sari tayi baya tana hara rarsa meye haka dan allah ya ina tafiya xaka wani xo kataremin hanya’murmushi yayi dan yanda take mganar cikin sanyi Amma ita a ganinta masifa takeyi”saida tagama tsafa kana yace hajiyata ina kwana kintashi lpy ko kallansa batai ba saima ta dauke kanta daga dubanshi”kaga mlm kabani hanya kawai na wuce’kan ya kuma cewa kala taraba ta gefansa ta wuce”gaskiya Bebyn nan tayi kuma xaiso taxama mallakinsa kota halin kaka’ mema kwan yatafi saima ya nemi guri ya gyara tsayuwa.

 

Jiki na kyarma tashige gida tana shiga taxube a kan kujera rana maida numfashi Oh ni Ummu ina xansa kai ana kokarin auran wanda bana so ga kuma wani yana kokarin shi gowa rayuwata’ waiyooo allah na allah ka kawomin dauki allah kaxamin abinda yafi alkari takara she murya na rawa sada ta huta sosai sannan ta kwaso kayan abincin ta fito tayiwa megadi slm tafito Abin mamaki wannan mayan mutumin yana nan betafi ba.

 

Shikuwa yana hangota yamike tare da tunkarota fuska ta murtike alamun babu wasa a fuskarta’ yana xuwa yasa hannu ya karbe kayan abin cin da ke hannunta batare da yace mata kanxil ba har suka sami abin hawa shine yafara shiga sannan yadubeta yace kishigo mana banxa tamai”saida yakara maimaitawa sannan tabshi amsa da cewa baxan shigo ba din baxaki shigo fa kikace Eyy aikaji abinda nace toni bara natafi kuma da abincin xantafi ganin da gaske yake yasata tahau suka fara tafiya sannan yace baki fadi inda xa a kaimuba kin bari sai tafiya muke saida dan ya tsina fuska tace Asibiti’.
“Ki Wllh saikace ba maca ba”aiko tunda yayi miki haka to xai gane kurinsa saimumsa shi yayi kuka da ida nun sa Wllh”kijirayi xuwana’gidanku acikin satinnan xaigane mu ba a kawomana raini mukyale karyane sidin banxa’nandai sukai ta xan cansu mara kan gado”sannan sukai salama.

To bangaran Ummu kuwa tana kan hanyarta taxuwu gida domin ta kaimusu Abincin da mommy tace takai musu”ta hadu da wannan guy din wanda ya biyota lokacinda taje siyayya kasu tarasa abin hawa”seshine ya kawota”aitana ganinsa gabanta ya yanke yafadi baxata manta damkar da Yusip yayi mataba lokacin da yaga ta fito daga motarsa”saita rikice ‘sexare manyan idanunta take masu kyau da sheki’ gani take kamar Yusip xaiganta’ganin yana nufota saita kara sairi dan karya cimmata Amma ina aikin gama ya gama tafiyar mace da namiji ba daya bane.

Gaban ta yasha harsuna juyo numfashin juna da sari tayi baya tana hara rarsa meye haka dan allah ya ina tafiya xaka wani xo kataremin hanya’murmushi yayi dan yanda take mganar cikin sanyi Amma ita a ganinta masifa takeyi”saida tagama tsafa kana yace hajiyata ina kwana kintashi lpy ko kallansa batai ba saima ta dauke kanta daga dubanshi”kaga mlm kabani hanya kawai na wuce’kan ya kuma cewa kala taraba ta gefansa ta wuce”gaskiya Bebyn nan tayi kuma xaiso taxama mallakinsa kota halin kaka’ mema kwan yatafi saima ya nemi guri ya gyara tsayuwa.

 

Jiki na kyarma tashige gida tana shiga taxube a kan kujera rana maida numfashi Oh ni Ummu ina xansa kai ana kokarin auran wanda bana so ga kuma wani yana kokarin shi gowa rayuwata’ waiyooo allah na allah ka kawomin dauki allah kaxamin abinda yafi alkari takara she murya na rawa sada ta huta sosai sannan ta kwaso kayan abincin ta fito tayiwa megadi slm tafito Abin mamaki wannan mayan mutumin yana nan betafi ba.

 

Shikuwa yana hangota yamike tare da tunkarota fuska ta murtike alamun babu wasa a fuskarta’ yana xuwa yasa hannu ya karbe kayan abin cin da ke hannunta batare da yace mata kanxil ba har suka sami abin hawa shine yafara shiga sannan yadubeta yace kishigo mana banxa tamai”saida yakara maimaitawa sannan tabshi amsa da cewa baxan shigo ba din baxaki shigo fa kikace Eyy aikaji abinda nace toni bara natafi kuma da abincin xantafi ganin da gaske yake yasata tahau suka fara tafiya sannan yace baki fadi inda xa a kaimuba kin bari sai tafiya muke saida dan ya tsina fuska tace Asibiti’.
Nanma saida ta kuma daukar wasu “yan mintuna kafin ta bashi da dan uwanane a:ka kwantar daga nan ta tsuke bakinta”juyin duniya tayi mgn Amma taki”harsuka karaso’nanfa takafe baxe shiga ba amma yanace saeya shiga yaduba mara lpy bayan da ta iya haka sukajera tare kamar miji da mata”

Har cikin da kin da aka kwantar da shi saida yashiga itadai Ummu sairaba idanu take ga Aliyu tunda suka shigo yake binta da wani irin kallo da takasa fassara shi’mommy dai bata ce kala ba kawaidai tana binta da ido”da ma makin ina kuma ta hadu da wannan?tamba yoyine fal Cikin ran mommy amma tabati harse ya tafi tu kun.

Babu abinda Yusip keyi sai harare harare dan baxe manta fuskar nan ba har abada shine wanda yabiyo Ummu’har dawani kaeota a mota dan ya raina mai han kali to angaya mai basuda arxiki ne.

Yaja wani uban tsaki da bai san yafito filiba’
Tunda suka hada ido da Yusip ya banka mai harara bai kuma yun kurin kallansa ba”shima ya gane shi’shine wanda ya murde wa Ummu hannu lokacin da ya biyota” dama shine mara lpy n datake. Cewa dan uwan ta wllh da yasan shine da baxe xoba”
Mommy yagaida ta amsa Cikin sakin fuska yayi mata yame jiki ta amsa da sauki Kana yayiwa Yusip yajiki yiya yi kamar besan yana mgn ba har seda ya kuma mai maitawa sannan ya amsa a dakile.

 

ya dan jima sannan yace tafiya xeyi Ummu dake tsaye tana kip kip ta ido to kagaida gida ngd’mommy ce tace kirakashi mana waiyooo Yusip kamar yayi hauka haka yakeji ya mommy xataimai haka bayan tasan yana gurin.har har bar asibitin taraka shi”ya tsaya xai cikata da surutu tayo gaba tabarshi”
Ciki ta koma gabanta na faduwa jara akusa wato Aliyu ga mommy a ture Yusip ma amma wa innan biyun sune matsalae ta’ mommy ce tafara jefo mata tam baya? kamar haka Ina kisan wannan kuma meye tsakaninki da shi? Ta kadu da jin tam bayoyin da mommy ta jeho mata kuma babu alamun wasa a fuskar ta.’

Seta fara kame kame”am dama dama sai kuma tayi shiru” dama me cewar Aliyu dake kara xare mata idanu saura kadan ta saki fitsari a wando saboda firgici
“Cikin da burcewa tace w wa wllh babu abinda ya hadani da shi kawai dai yatema keni abaya lokacinda naje siyayya narasa abin hawa seshine ya temaka min” mommy shinefa wanda nake baki lbr’harkika shimai albarka”Au dama shine yaran kirki alla ya albarkan ci rayuwarsa yasa aljanar firdaisice makomarsa”amen’ nan tashiga kwararomai addu’a iri².

Mamakine yakama Aliyu da Yusip jin yanda mommy keta xabga masa addu o’i, sai sukai mata kuri da ido kowannensu da abinda yake sakawa cikin ransa”
Ummu kuwa babu abinda take sesai sauke ajiyar xuciya me karfi tana gdy ga allah da ya ce ceta daga dukan wannan axxaumin.

 

“Aliyu ne yakasa danne tambayar da yakeso yayiwa mommy dan haka ya gyara xama yace’ wai mommy mey wannan ban xan yayi mikine da kike ta kwara ramai addu’a?” Murmushi mommy tayi kana tace baka ga abinda yayi ba yatemaki yar uwarka lokavin da take bukatar temako. To kuma mommy kawai dan yayi wannan dan abinda bekai ya kawo ba shine da kata babana” meyasa kake haka ne da bakayi min Irin wannan abubuwan”kodan kagirma shiyasa kake ganin kanmu daya da sauri yadago yana duban mommy”karfa yaje garin gyara ya kwantowa kansa ruwa”gardai yabita a sannu” ya hakuri mommy bansan abin xaibata mikirai ba Amma dan Allah kiyi hakuri baxan kuma aikata irin wannan ba. Babu komqi yawu ce mommy ta bashi amsa daganan dakin yayi tsait baka jin komai sai karar fanka.

“Xaune take ita kadai sedariya take ita kadai mahaifiyar ta jamila dake sakkowa daga saman bene ce ta karaso da sauri tana mamaki yanda taga saidariya take ita kadai dan ta manta raban data dariyar “yar ta tun kafin tafara san wancan shegen yaron Yusip. itafa bata kaunar sa kawai dai dan Ubaida da nace shi take so shiya ba yanda ta iya saboda bata san ta ganta cikin damuwa ahiyasa kawai ta amince.

 

Harta karaso inda take amma batasan da xuwanta ba seda tasa hannu ta girgixata tace lpyarki kuwa tundaxu nake miki mgn Amma shuru meya faru naganki Cikin farin ciki da anna shiwa.

 

“Hannunta ta kama ta xaunar da ita kana tace Mama yau ina Cikin farin ciki mara misal tuwa wanda rabanda nayi shi tun kan nafara san Yusip murmushi ta kumsyi kana tace mama a kwai wata kwata” mesuna kubrah” tasan guraren bokaye na kauye da birni dik ta sansu na mata mgn kan ta tema kamin”tace karna damu bata kasar Amma inta dawo xata nemeni yan xu haka xan canda nake miki ta shigo garinnan kuma tace hargidannan xata xo” xata tema kamin sosai harse Yusuf yaxama mallakina sena juyashi kamar waina.

” Ajiyar xuciya Jamila tasauke kana tace ke kina ganin xa a dace naga bavu gurin da bamuje ba Amma amsar su duk iri bata karasa abinda take san cewa ba tace dakata mama’ banasan mugun baki tunda ke kin kasa ciki min burina to kuma mey na mugun baki banaso ki kyaleni kawai nasamu cikon burina”magan ganun Ubaida sunyiwa Jamila tsari’Amma daya ke yarso ce tagaxa cemata uffan ba…

 

BY. AUTAR FARIN JINI.
(MMN HIBBAT.)…
Plssss Comment Share fisa bilillah..🏻

 

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

Page (22/23)

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

My fan’s ina godiya da comment din da kukeyi gaskiya ina jin dadin comment din Our’ba taku har kullin Autar farin jini🏻

____________________magan ganun Ubaida sunyiwa Jamila tsauri Amma da yake yar so ce tagaxa cemata Uffan. dan allah mama kikiyaye kalaman ki kinsan ba kowana Tema nake son anyi min irin wa innan abu buwan to dan allah kirabu dani hakaKeey Ubaida kina da hankali kuwa ko kin manta meye matsa yina a gurinki’kike jifana da wa innan kalaman mara kan gado.

 

Ko kinman ta ni na haifeki. A gadarance Ubaida tace kodaya ban manta ba tabbass kece ki kawoni duniya’ kuma ta hanya me kyau kuwa kinga kuwa balefina danna fadi gaskiya taga fadin haka tamike da niyyar shigewa da kinta Caraf jamila tarike ta.Ina kuma xaki muna magana tana Maganar ne Ciki sigar lallashi’ dan bata san taga ran yar ta ta’ yaba ci.

 

“komawa tai taxauna tana”kada kafa’ki kwantar da han kalinki Ubaida ta’baxan yimiki dola ba duk abinda kikeso nima shinake so koda kuwa bemin ba yaxama dola na so shi tunda kina san shi”wannan kalami na Jamila ya matu kar birge Ubaida ta kara yar da mahaifiyar ta tana tsananin santa.

 

To A”Bagaran Yusip da Ummu abin ba acewa komai dan Yusip yada xafi sosai ko kallan inda take besan yi sedai in a rashin sani suke hada ido”ita anata ban garan hakan take dan taga take²sa saiwani cika yake yana ba tse. ko ajikinta tunda ita bataga abinda tayimai bata kara bi ta kansa mommy dake xaune tana laximi taji ana kiransallar axhar mikewa tayi dominta dauro al’wala shima aliyu mikewa yayi domin gabatar da tashi sallar” sai yarage daga Ummu sai Yusip a dakin.

 

Taje xata ajiye kwani kan da suka bata taji an fuxgota ta karfin tsiya tayi taga²xata fadi sai yayi sarin rukota”yana huci”ko karin kwatar kanta take amma ta kasa.saboda rukon da yayi mata bana wasa bane’saita shiga kaimai duka kota ina da ya kushi duk dan yasa keta amma yaki sakinta saima kara matseta ya keyi a kirjin sa” tun tana kaimai bugu harta gaji ta dena’lamo tayi A’ kir jinsa tana jin yan da xuciyansa ke bugawa da sauri da sauri”beyi mata mgn ba harseda yasamu xuciyar sa ta dena bugawa.

 

Kana yace tambaya nake san yimiki.kuma amsa kawai na kesan ji daga ba kinki”shin meye hadin ki da wan can mutumin?dagowa tayi tana mai kallan sama da kasa sannan tace sannu ubana harda wani cewa na fada gaskiya to anki afada ma din kayi abinda xakayi inxaka iya. kanta rufe bakinta taji saukar hannunsa kan dukiyar fulaninta ya damkesu da karfin gaske”saida tayi yar kara tanq tittirjewa ga waiyooo allah na kabari da xafi xaka jimin ciwo saita sa kuka.

‘Yana jin tafara kuka yayi sarauin hade bakinsu guri daya’jikake dif tayi shiru”tso tsar bakinta yake kamar yasamu alawa’saida yakusa minti goma yana tsa tsar ta”sannan ya kyaleta”har yanxu yana yarungime da ita yana shafa bayanta
Dik”Jikin ta yamutu da alama sakonnasa yana shigar ta”amma girmana kai ya hanata’ta bada kai bori ya hau. sun kusa minti biyar ahaka”kafin taxame jikinta ta xauna a gefan gadon.

 

“hannunta ya kamo’kafin yace Ummu dan Allah kidena wahalar dani pls kiji tausayi na mana ba kya ganin ba lpy gareni ba amma kika sa hankali na yata shi”har numtashi na’ke bara xanar dauke wa”haba Ummu kki ceci rayuwata mana rayut” kiduba xumumci mana”nasan dace xakiyi na miki kan kanta Amma ance idan mace taraina namiji to abasu gado aga wanda xaici nasara.
Wata muguwar harara ta maka mai.Aubaki daddara ba shiyasa kike hara rata yafada yana kokarin sake danko ta Da gudu tayi tana xabga mai ruwan Allah ya isa dariya kawai yayi.

 

Tana fita taci karo da Abba yana kokarin shiga da kin ajiyar xuciya ta sauke ta kuma godewa Allah da Abba beshiga ya gansu a haka ba waiyooo Allah da taji kunya” murmushi Abba yadakar mata iatma maida mai da murmushin”mamana ya akayi nagan ki ahaka kamar wadda aka koro ta?.

 

“Babu komai Abba kawai dai sauri nakeyi tafadi han Cikin inda².To inaxaki bako ina kawai dai nafito ne nasha iska.too too Allah yayi miki al barka yabaki lpy me dore.ta amsa da amen. Ta kosa yawu. domin gani take kamar xaigane abinda yafaru”yana shiga ita kuma ta fara tafiya da yake housepital din mai girmane’kawai saita fara xaga yawa bata re da tasan inda take jefa kafafunta ba.
A daidai wata gidin bishiya ta xauna tana maida numa shi lips din ta shafa jitake kamar yanxu yake tsotse mata lips dinta gashi yayi jah tsabar axaba.

 

Hirasuke medadi tsakanin da” da mahaifi Yusip jiyake kamar su dawwama a haka’sabida raban da suxauna suyi fira irin tayau yaman ta shekarin tsaka nin’sa Abba nasa gaisuwa”itama wani lokacin hanawa ake ko kuma in sun hadu a hanya”to yau allah ya ba’shi damar ganawa da mahaifinn shi.

 

Abbane ya dubi danna shi sosai ganin irin fara ar dake shin fide akan fuskarsa”kana yace yau shara ban danga fara arka?dariya Yusip yayi yace abba yau ina cikin farin ciki wannan rana tana daya daga ciki rana kun da baxan manta ba Abba yaushara ban da muxauna muyi fira kamar yau’ Abba ban san meyasa kacan xamin ba kamar da ba” da muna xama muyi hira?.

Abbane “ya ya’gyra xama sannan yace”karka damu Yusip komai xaixo karshe’ in sha”Allah nima haka tsin cikaina a wannan halin Amma bakomai a kwai Allah”baxan gajiya da kai kuka’gurin ma haliccinmu ba katayani da Addu’a dan ita kadai nake bukata”in sha allahu Abba xan cika’ dayima akan wacca nake ma” nan sukai ta tattau”nawa.

 

A’nanne abba ke tambayar Yusip meke damun ka harya kaiga kwanciya”kansa a:kasa yace bakomai a’a karkimin karya saboda baka saba yimin ba Amma kuma naga kafara canxa hali” Yusuf ni mahai finkane inaso kaga yamin gaskiyar abinda ke Cikin ranka shin meya kee’ damun”ka said yayi jim saboda maganar da’xe fada tana da nauyi”agunsa’kayi shiru ko kuma ban kai matsa yin kaga yamin da muwar kaba?.

 

“A’a Abba. ba haka bane’gaski ya ina san Ummu amma takasa fahim ta ta kwata² idan nafara yimata maganar saita bar gun” ko kuma tayi banxa dani”plsssss Abba ina santa so me tsanani Abba idan narasa Ummu to nima xaku rasa ni” ina mata sanda ban san taya xan fade shi ba.

 

Murmushi Abba yayi irnnasu na manya kana yace Yusip ka kwantar da hanka linka Ummu taka ce amma fa inka kwantar da hankalinka ni kuma namaka al’kawarin nema auranta gurin dan uwana harse inda karfina yakare.amma da shara din xaka cire damuwa aranka.

 

Murna dadi farin Cikine suka lillibe yusif har besan sanda yaduro daga kan gadon da yake ba ya rungume mahaifinna shi b.Abba Abba Abba nagode ban san dawana irin abu xansaka maka ba abba kayimin komai narayu.Allah yakara’ma nisan kwana ina kwaunar ka”abba na sai ya kuma rungume shi
Nima ina kwaar ka my son.

 

“Abinda yasa abba be sanar da Yusip andaura auransa da Ummu. ba sabida yanaso abi komai a sannu”kuma yana san yaba shi mamaki Amma ba yan xuba.se an sallameshi daga asbiti tu kuna saiya sar masa komi.

 

To agefe guda kuma”bayan sungama waya da Ubaida.wayr ta ajiye tanufi dakinsa baya ciki dakin amma tajiyo motsin ruwa a toilet da”Alama wanka yake yi”shiiga itama. Tayi suka yi wankan tare saibin ta yake. Da wani shu umin kallo”ita tana maida maida murtanin nata murmushin.yadai madam koxan samu kari? Da sauri ta kallesa tana yimai harar wasa kana tace waikai baka gajiya ne inba sokake ka kafar min da riji yar ba..

 

“To””aike dince ai kwai manyan kaya bana gajiya da cinki bana gajiya da tsotsar nonuwannan naki masu laushi kamar auduga yana maganar yana kwance ta tawul dinda ke jikinta.Man yan nonnuwanta suka fito sarari”Aiko yayi saurin cafesu yana kara murjesu da hannu tini yafara fitar d ita daga hankalinta”dayan yasaka a bakinsa yana tso tsa ga kuma dayan yana mamma tsa mata. Shi.

 

“Tuni suka kuma komawa ruwa saban romance ya shiga yimata na fitar hayyaci bai dau dogon lokaci ba yashige ta nan yafa kaiwa da komawa itama tana taya shi ihu suke Amma na dadi ko wannensu soyake ya gaji da dan uwansa. ita kama harta fara gajiya”shi kam ko alamun gajiya babu a tare da shi’yauma saida ya gajiyar da ita matuka.jin dick din sata ke har mako garanta” xamewa ta farayi tana turesa nidai kabari nagaji wannan waca iri yar jara bace.

 

 

More comment more type

BAY.
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT

please share &comment..

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO

F.J.W.A

Page (24/25)

 

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

__________________Nidai kabari nagaji wannan waca iri yar jarabace.
Dola yarabu da ita badan ransa yaso ba Amma kuma baxe iya xama da maca daya ba dola ya kuma samo wata.jara babbiyar wacca xasu kwana yana cinta bata reda yaga jiba” dan yafis kanci kubrah baxata iya da shiba dik dacewa tana da ni’ima shiyasa baya gajiya da ita”tashi tayi ta koma toilet din ta kuma watsa ruwa” tafito yanan kwance inda ta bashi”ko boxes babu a’jikinsa kuma har yanxu abarsa amike take.

Yau kwana kin Yusip goma cif aga don asbiti kuma yane Dr. Xaiba shi sallama karfe goma nasafe aka sallamesu”suka kama hanyar gida tsakanin Yusip da Ummu sai kallo’idan suka hada ido sai ya sakar mata murmushi ita kuma saita dauke kanta a haka harsuka karaso gida”saida suka fara biyawa bitawa gidan su Yusip
Saida Suka rakasa har Cikin daki Aliyu ne ya shigomai da kayansa aiko sunsha hara gurin Jamila da yar”ta Idonsu kamar yafado kasa dan hara’ra duk wannan bai musuba saida suka hada musu da habaici.

 

wai anyi asara ana shiga da kin kato waya san abinda ake kullawa”wata kilama iskanci akeyi” hum adai fadi gaskiya dan tuni akai walkiya muka ga mutum wato duk abinda kuke bai Isheku ba harse kuntako kumshigo min gida aikin banxa duk bin kun asircemin miji’na keda xuri arki ban isa nace abuba sai anje ansamu wannan muna fikin mijina ki sabida kunri gada kun gama mallakeshi to Wllh baku isaba indai ina numfashi saina karya asirin da kuke mai muna fukan banxa.
Ira iran wa’innan magan ganu Jamila tarin ga” ya da musu Amma mommy ta hana kowa yayi magana babu wanda yace mata ta tafass bare a sauke
Amma fa Aliyu yacika yayi fam badan mommy ta hana suyi magana ba da yau sai ya koyawa jamila hankali saita gane bata da wayo”Da haushi ya ishe”shi sai yafice daga gidan ya koma bakin mota ya tsaya yana jiran su sufito. Shiko Yusip babu abinda yake saibasu hakuri”mommy ce tace kar kadamu Yusip indai abunne mun riga da munsaba batun yauba akeyin shiba kaga kuwa yaci ace mun saba dan haka karkasa damuwa a ranka kadai ji abin da Dr. Yace banda tunani banda kincin abin ci sannan ban da yawan sa damuwa arai.
Kai yadaga mata”sannan yace mommy ngd Allah yabiya ki da gidan aljanar firdausi gaba daya suka amsa da amen”karka damu Yusip kadauka duk daya kuke kaida su Aliyu”to mommy” nan sukaimai sallama suka tafi jiyayi kamar karsu tafi sabida yadinga kallon Ummu Amma ba yanda ya iya”

“Sanda suka fito jamila tana xaune ta dora kafa daya kan daya jiratake sutan ka mata taci musu mutunci amma se akayi rashin sa’a babu wanda ma ya kalli inda take”aiko taji haushi sosai da sunyi wata maganar da ta yimusu fata²haka suka fice tana rakasu da hara².
Sunata fiya Aliyu yana mita meyasa mommy ta hansau suyi mgn Wllh da yau saidai ayi batacciya dan saiya saitawa jamila xama daga ita har yar tata. mommy ce ta kseshi ta hanyar cewa.A ah Aliyu baikama ta kace haka ba kaga gidanau mukashiga baka ganin in muka biyo su rigima xa’ayi koma ko ina mukaje muxa a bawa ra shin gaskiya sabida ciki gidansu muka shiga”dan haka karna kuma jin kata da xan can banaso dola yaja bakinsa ya tsuke daga nan babu wanda yakuma yin mgn hasuka iso gida kowanne yashige da kinsa domin yasamu ya yi wanka sannan yayi sallah dan yanxu akekiran sallar axa har.
Tunda suKa tafi yaji babu dadi yasaba da xama dasu na dan kwana biyunnan da sukai” Suna fita saiga Ubaida kamar an wurgota tana wani taunar cungam “kallanta yayi sama da kasa sannan yace malama lpy kika shigowa mutane daki ba sallama”bata bashi amsa ba saima xama da tayi akuje Rar dake fiskantar ta shi tadora kafa daya kan daya kana tace wani abunne danna shigo da kin mijin da xan aura kuma ai bai kamata kamin wannan tam bayar ba sabida kasan cewa nima yar” agidan nan ce duk abinda naga dama xan iyayi..
Dakata Ubaida karki kara kus kuran kirana da mijinki dan kinsan ruwa ba sa’an kwando bane” dubarki yar kace yar kace dan ji kayan dake jikin ki waike nan kinyi ado to bara kiji ingaya miki duk duniya babu wacca na tsana sama dake tsanar da baxan taba yin dana sanim ta ba
Kuma bariki ji bakya daka cikin jerin matar da nakeson na aura”kuma kina daga cikin su mexanyi dake ragowar wasu”
“Barikiji Ina san mata ta taka sane mai Ilimin addini dana boko sannan ta kasamce mai kunya da kamaunkai ba irinki ba da kowana kare da biri ke kiran ki kije dan haka ina maibaki shawa ra da karki kuma tarata da wannan maganar”In kunne yaji jiki ya tsira”abuna karshe dana keso kisani shine Yusip na Ummu ne ita kadai babu wata mace da take gabana dik kyanta dik asalinta ummu ita kaidai xan iya aura in ko narasa Ummu to xan xauna babu aure”harna koma ga ma haliccina
Waiyooo Allah na Ubaida jitayi kamar ta dora hannu akatai ta xunduma ihu kota samu bakin cikin da yacika mata xuciya ya ragu bawai magan ganun da ya gaya matane sukai mata cuwa ba A’ah ambatan Ummu dayayi shi yakara tunxurata
“Da gudu tafice daga dakin tana rusa ihu saikace wadda aka aikowa da sakon mutuwa”kaitsa ye dakin ba barta tayi bataji shigo warta ba kawai saijita tayi an fado akanta ana rusa kuka”A’kidime ta dago ta”sannan tace me yafaru naga kina kuka keda kika fita kina murna?.
Mama Yusip yagaya min cewa baya sona baya kaunata kuma baxe aureni ba waini saruran wasuce kuma shi bashi da matar da ta wuce Ummu”haryana cewa indai yara sata to gara yamutu ba aure ta karashr maganar da sakin kuka mai kona xuciya”
kan uban can shi yama isa Wllh yayi kadan ko mahai finsa bai isa yayi ja yayya dani ba bare shi dan karamin ta haliki ta shi muje kuma ki kwantar da han kalinki aure kamar anyishi wllh indai raye saikin xama matarsa kuma bai isa ya tsallalake maganar kiba kuma bashi da matar da ta wuceki.
Tana fita yamaida kofarsa yarufe sabida yasan xasu iyaxuwa ita da wannan mahauka ciyar uwar tata sucikamai kunne da xagi shi yasa ma”yayi hakan dan baya san hayaniya ta mai yawa aka.
Aiko suna xuwa sukaga kifar agar kame jamila ce tashiga bugu baji bagani Amma ba’a bude ba”saita kama xage²tana cin alwashi.Yusuf indai akan wacca shegi yar Ummu kake wula kantamin ya”to wllh saina yimata abinda ko uwar da ta kawo ta duniya saita tsane ta” shidai Yusuf yana jinsu yayi biriss da du haka duka gama yan xage xagensu suka koma farlo suna kara tattaunawa”
Ta yanda xasu bullowa lamarin
Aban gara Ummu kuwa bayan taga shirinta na kwaciya tsaf”saita haye gado da niyyar tayi bacci Amma baccin yakixuwa”kuma da ta rufe idonta saita ringa ganin Yusip yana tsotse mata lifs”ai kowa bacci ya gagara”lefs dinta da yasha tsa gurin Yusuf ta shiga shafawa tana sakin ajiyar xuciya”to me hakan yake nufi Oho“Saiwaje jan asuba bacci yadauketa acikin bwccine tayi mafarkin Yusuf ba shida lpy yana ciki damuwa kuma ita yake bukata domin sunanta yake ambata”yanaso ya karaso inda take Amma ansa wani abu anyi musu katanga waiyooo Allah wata kara tasaki da saida ta janyo gaba daya muta nen gidan”
“Mommy ce tafara shigowa tana kare mata kallo bacci take Amma sai juya kai take tana tittirje kafa funta”da alama mafarki take gadan mommy ta haye ta kamo ta tarungume aji kinta tana tofa mata addu’o’i”
A’haka har akasamu tayi shiru ido tabude tabganta ajikin mommy mamaki yakuma kamata ta bude baki xatyi magana mommy ta daga mata hannu bata karacewa komai ba har bacci yakuma dibarta”saida mommy ta kara tofeta da addu”a sannan tajawo mata kofar ta fito.
Bata kuma farkawa ba saida akayi kiransallaalr asuba sannan ta shi ta dauro alwala taxo ta gabatar da sallah sannan t kuma komawa bacci karfe shida nasafe ta farka burosh kawai tayi tafice faga dakin kaitsaye da kicin tanufa domin ta dora musu abin kari.kan ba kwai ta kammala komai gida sai kamshi yake wanka taje tayi sannan taje dakin mommy ta gaida iya yan nata tare da sanar da ita angama abin kari”Abbane yashiga sanya mata albarka” ita kuma tana amsawa da amen”Abba na.

Plsssss share an comment

 

BAY
AUTAR FARIN JINI
MMN HIBBAT…….✍🏻

 

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO
FARIN JINI WRITERS ASSOCIATION
{{Kungiya Domain wayar da kan mata Farin jini writers domain cigaban mata.}}

F.J.W.A

Page (26/27)

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

____________________kai tsaye dakin Aliyu ta nufa domain angama abin kari yatashi kada ya makara agurin aiki”Tana xuwa ta fara dukan kofar da karfi”Afusace Aliyu ya farka daga baccin da ya daukeshi’kowaye wannan da yaxo ya ktsemai bacci Cikin ba cinrai ya tashi ya nufi kofar”saida ya tambaya waye? Ya nice katashi kar lokaci ya kure ga abin kari harna gama” Aliyu da ransa yagama baci yadaka mata wata uwar tsawa” da saida ta fir gice.”Da halla malama matsamin daga nan”sabida rashin hankaki shine xakixo kina bugamin kofa kamar wacca take bina bashi.
Wllh inna bude kofar nan nasameki saina kakkar yaki”juyawa tayi ta koma farlo tana kun kuni”xaune ta tadda su abba harsun fara karyawa’ kujara taja xauna bata reda ta fara cinnata abin cin ba” daddy ne ya dube ta yace mamana ya akayine naga ranki abace” saida ta kuma tunxuro baki gaba sannan tace ba yaya Aliyu bane waidanna ce yaxo yayi karin ku mallo shine ya dinga xagina yana cewa saiya karyani.
To kyalaeshi xaixo yasameni”daddy na’gama magana Aliyu yashigo saida yaxauna sannan yagaida iya yannashi daya bayan daya suka amsa cikin sakin fuska”daddy ne yalura da irin kallan da Aliyu yake aikawa Ummu da shi” itama tana mayar mai” daddy ne yayi magana da cewa Aliyu meya hadaka da mamana har kake ikrarin saika karyata”saida yakuma wurga mata harara sannan yace daddy wannan yarin yar bata da hankali kwata² kawai ina Cikin bacci naji ana dukan kofa kamar xa’a karyata”wllh daddy naxa wni abunne yafaru”ashe kawai xuwatayi ta katsemin bacci da sunan ta shi” ke haka ake tashin mutum daga bacci ahaka xa’amiki aure baki iya komai ba..
Kafin daddy yayi magana Ummu tai caraf tace eyy din naji ban iyaba saika xo’ ka koyamin”takarashe tare da murgu da mai baki tashi yayi xai kaimata maxga daddy yada katar da shui da cewa karka kuskura kata bata”Wllh babban banxa da akayi” ba tema kon ka akayi ba” inda bata je ta ta sheka ba aida kama kara.
Komawa yayi yaxauna yana kara hararar ta”itako sai gwalo takemai tana jin dadin yanda daddy ya tare mata”sai yanxu mommy tasa musu baki acikin maganar tasu’ gaskiya dadin yara kana sankai bakaga abinda taimai ba kuma saika goyi da bayanta haka akeyi tsakani da Allah fa….
Yauwa mommy na taremin kinga daddy yafi santa ko aidama nadade da sanin daddy uafi san wacca munafukar maifuskar muna fukai kawai.yafada yana kara harar ta.kyalesu babana aisu sunfiya fiya sankai. Aukema haka xakice”daddy yafa da yana murmushi to haka suka cigaba da karinsu Cikin raha”bayan sungama mommy ta cewa Ummu ta kawai Yusip nashi abincin saida tayi kamar tayi kuka dan Allah yagani bata san xuwa gidan kodan Ubaida da mahaifiyar ta….
“Tana shiga tasamesu a farlo.slm tayi Amma babu wanda ya amsa” data’ga haka saita wuce batare da takara ce musu Uffan ba”hakan kuwa ba karamin haushi yabasu ba. sun so tayi wata mgn su fal mata.tana shiga tasa mesa” yana shirin fita’sama²suka gaisa ta bashi kulan abincin.. babu abinda yake sai aikin kala ta” itako dik ta kagu ta tafi dataga bashida niyyar cin abin cin saita cemai xata koma gida idan yagama ya kai kwanan. bai so hakan ba Amma tadage tana da aikin da xatayi..
To yace tareda mikewa yayi mata rakiya. A’ah kabarshi nagode basaika rakani ba. Ni kama saina rakaki wllh yafada yana marairaicewa”saitayi saroro tana kallan sa” da yaga kallan yayi yawa saiya hura mara iska a idonta”da sauri ta dago tana du bansa sai yanxu tagane wauwtar datayi na kuramai ido’karma yayi xargin wani abu”saita waske da narkamai uwar harara” daganan kuma suka jero suka fito gwanin sha’awa.
Sai surutu yake janta da shi amma taki kulashi…….
Ubaidace tsaye ta rikr kugu sai girgixatake tana jifansu da mugun kallo.bama susanta na yiba”tafiyarsu kawai suke harsunkai bakin kofa.. Ubaida tai kukan kura ta shako wuyan Ummu’ta wanketa da mari harsau biyi”agigice Ummu ta dago tana kallan Ubaida da tarike kugu tana gir gixa”To yar gidan marasa kunya kedan bakida mutun ci shine kike wani biyoshi har cikin gida da suna kin kawomai abin ci ko” to bara kiji Wllh Yusip nawa ne kuma ke biki isa kin aureshi ba inadai ina numfashi a doran duniya”sannan xan miki gar gadi na karshe da kifita a harkar Yusip domain nawane ni kadai” Yusuf na Ubaida.bata karasa abinda take sanfada ba tahi saukar mari akun cinta harsau biyu..

 

 

 

More comment more typing…………✍🏻

 

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)…

 

 

 

 

MATAR YARO!!!
FARIN JINI WRITER’S ASSOCIATION
{{Kungiya Domain wayar da kan mata Farin jini writer’s domain ci gaban mata.}}

F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

Page (28/29)

__________________Yusip ne tsaye yana huci” yanunata da yatsa kana yace ke dabba idan kika kara dora wannan kaxamin hannun naki ajikinta to ina mai tabba tarmiki da saina kakkar yaki naxa xubar kuma na karya banxa”banxa yar tasha ke yanxu har kinda bakin da xaki cewa wani dan iska.To fa iya shaka Ubaida ta sha dan sai huci take kamar wata kubu buwa yana gama yaba mata wa innan muga yan kalaman suka fice saida yara kata harb bakin get sannan ya”dawo ai Ubaida tana ganin sun fita tare ta dora hannu aka ta daddage ta kwantsa”ma Ihu’ da saida Jamila tajiyo” aiko ta ta ho asukwane ganinta du kushe ahaka ya’sata tai saurin karasawa tana tamba yarta lpy waye yamutu me akayi mata? Amma babu amsa sai Uban ihi da takeyi tana magan ganu waiyooo na shiga uku na yanxu yaxanyi da rayuwata Saida jamila ta daka mata tsawa sannan ta ga yamata komi harda kari adai dai nan Yusip ya shigo Cikin farlon Ai Jamila tana ganinshi ta mike ta ci kwalar rigarsa tana duramai xagi na hauka ‘shi kuwa ko ajikinsa saima kokarin bam bare hannunta da yake daga jikinsa”wllh baka isaba akan waccan karuwar taka kasa hannu kada karmin ya to wllh yau saina nunama koni wace hannu ta dga daniyyar marinsa yarike hannun kana yace’karki kuskura kimareni danni ba sa an yinki bane kuma da kike cewa Ummu karuwa Aiga karuwa nan kin ajiye agi danki domain kin san Ummu batai kama da irin ballaga xaxxun mata nan ba yan iska kuma koda Ummu karuwace ina santa sabida in karuwan cinnema nina fara sata a hanya. Yana gana fadin haka yajuya ya koma da kinsa.baidamu da irin xaginda jamila take aiko maiba dan shi nunawama yayi baisan tana yiba data gadai ba kulata xaiyiba saita juya gurin Ubaida da ke dur kushe tana gabxa uban kuka.
Tace Ubaida kiyi hakuri kitashi kuka banaki bane kamata yayi kitashi munemi mafita amma ba kixauna kina kuka ba’dagiwa rayi da jaja yan idonta da suka gama rune da kuka tace mm dola nayi kuka dan bakiji irin baka ken mgan ganun da yke gaya min ba kuma dik akan waccan shegiyar ne” ta fada tana Kuma sakin saban kuka da kyar jamila ta shawo kanta ta samu tayi shiru…..
{11:10}…Nasafe Tsaye take gaban mudubi ta shafa wan can ta goga wan can saida ta kusa awa dya tana shafe shafe da goge² sannan ta dakko wasu kaya masu kyau atamface aka mata din kin riga da siket saidai irin din kinnan ne naxamani dan an wula kanta atamfa sosai haka tagama shirin ta tsaf sannan ta sakko kasa bata sameshi a farlo ba dan haka tai ficewar ta sabida sauri take baxata iya binshi har da kinsa ta ga yamai xata fita’ kaitsaye gurinda ake ajiye motaci tanufa wata arniyar mota tashiga mai kyau sai sheki take tana daukar ido hoon tasaki na fitar hayyaci ai saiga maigadi yataho aguje ya wangale mata get ta fita gudu take sharawa akan titi ga wakar India natashi ita kuma tana bi tana kada kai kamar wata kadan garuwa” Tanaxuwa kofar gidan tayi hoon maigadi yataso ya leko domain yaga waye baita ba ganin ta ba dan haka ya tambaye ta watake nema saida ta dubeshi sama da kasa kna tace gurin Ubaida naxo koxa a iya barina in shiga ta fada tana mai kallon wula kanci da farko maiga din yayi mamakin irin kallon da takemai”amma da yaji ta ambaci Ubaida saiya dena mamaki dan kadan daga Cikin aikin kawa yanta”bai kara gigin yin wata tamba bayar ba ya koma Ciki yabude mata ta shiga. Tana gama daidaita farkin tafito tana wani yatsina.wayar ta ta dakko daga Cikin jakar ta daddan wasu lambobi sannan ta kara akunnen ta
Ubaida da ke kwance bakin Cikin duniya ya isheta tama rasa inda xatasa kanta’wayar ta ce ta daururi alamun ana kira kamar baxata daga ba saikuma ta daga bata duba sunaba dan haka bata san waye yake kiranta ba hello Kawata gani acikin gidanku’ai Ubaida tana jin wannan murya saita war tsake.mikewa tayi tanufi kofa hartai bakin kofa sannan ta juyo ta kalli mananta tace mama wannan kawarta wace taxo wacca nabaki labarin bata nan amma tace in tadawo xataxo kadakai jamila tayi sannan ta magntu da cewa kwarai naga neta maxakije kishi go da ita karta gaji da jirnki.
Tana fita ta hangeta jikin motar ta saika da mukulli take tana hangita tasaki murmushi”itama Ubaida murmushin ta kakro ta dora akan fuskarta.tanaxuwa suka rngume juna.saida suka jima suna makale da juna kafin Kubrah ta saketa sannan tace kawata yanaga kinxama wata iriya kamar ba Ubaida dar dana sani?hum kedai bari kwata yanxudai mubar xan cannan mushiga ciki kisamu ki huta danna san kingaji. aikodai wllh nagaji wannan gidann ku da uban nisa yake”tun kafin su shigo mama ta saka mai aikinsu”ta kawo mata kayan marmari da dai sauransu tayi bakuwa kan kaceme ancika dainin tabl da kayan motsa baki.
Saida suka gama gaisawa da mm sannan ubaida ta debo mata kayan abin cin ta kawo mata gabta ta ajiye saiwani nan nan da ita saikace wata shugaban kasa ko kuma gwamna. babu abinda da sai ruwa shima dan Ubaida ta ta kura matane’saida ta dan huta sannan suka koro mata bayanin halin da ake ciki”da irin cinmutun cin da Yusip yakewa Ubaida du dan akan wacca Ummu saida kubrah ta gama shan kamshin kana ta magantu da cewa Abin daga gare kune kune kuka tsaya sanya Amma allah natuba wannan har wuyar rabasu xa ayi abinda nakeso da ku shine kusaki bakin aljihu sosai”ta yanda aikin ku xai saurin kamawa Amma kunje gurin wa innan kananu boka yan suna yauda rarku da cewa su bokayene wayasanima ko masu fakewa da bokan cene suke cin kudin mutane..saida ta kuma dibar wasu yan mintina kana tace yanxudai abinda nakeso kuma nake bukata shine kudade masu kauri da tsoka” akwai wani boka na dayakemin aiki.Wllh aikinsa kamar yan kan wuka yake Amma fa aikinsa da tsada dan a kallah saikin xubemai dubu dari biyu kafin yafara yimiki aiki.
Nanda nan Jamie da yarta suka shiga washe baki suna murna hakarsu xata cimmaruwa”jamila ce tafara yin magana da cewa karki damu indai kudine bamu da matsalarsu’ to shi kenan.nan suka tsaida Ranar dasu je. gurin boka“wa iya xubillah allah kaki yashemu da aikta shirka amen” saida ta jima agidan sannan tacemusu tafiya xatayi”har bakin get tarakata cike da farin ciki.
Abbane xaune Acikin opes dinsa mai kyau da tsari ya hadu iya haduwa gashi an kashe dukiya sosa” tunani yake idan bai manta ba”Yau satin Yusip biyu da sallamoshi daga gadan jinya kuma ya kwantar da han kalinsa kamar yanda abba yace idan ya kwantar da han kalinshi to shi kuma xainema mai auran Ummu”gurin dan uwansa’ kuma yatsaida han kalinshi dan harwata kiba yayi. To yaxama wajibi agaresa da yacika wa’Yusip al kawarinsa da yadaukar masa.. kuma ayau yake san sanar mishi daga shi har Ummu.

 

“`Waiyooo allah na koya xata kaya shin su Ubaida xasuci nasara ko akasin haka shin Ummu xata yarda da auran Yusip ko akasin haka kubiyoni dan jin yanda xata kaya“`

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)….✍🏻

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO

FARIN JINI WRITER’S ASSOCIATION
{{Kungiya Domain wayar da kan mata Farin jini writer’s domain ci gaban mata.}}

F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

Page (30/31)

Agaskiya kun canci yabo da jin jana ban girma domain kunyi comment yanda yaka mata nima nagode ta kunce dai autar farin jini kuma shalele.allah yabani ikon gama book dinnan lpy

___________________Saida yaga abinda xaiyi a Opes din sannan ya kama han yar dawowa gida domain ya sauke ma Yusip alkawarin da ya’dau karmai.ynashiga ya iske hakimar tashi ta hakimce saiwani cika take tana batsewa” slm ma dayayi bata amsaba bare tamai sannu daxuwa da sauransu” guri yasama yaxauna akujrar dake kallan tata kana yace jamila lpy inata magana kinyi shiru ko wani abunne yafaru?Cikin gatsali ta bashi amsa kamar haka” Abinda xangaya ma shine kagayawa danka dik randa yakuma sa hannu yada karmin ya” to wllh sainamai abinda bai taba tunaniba saina manta da cewa kai ka haifeshi. Saina wula kanrshi na cimai mutunci magan ganutake na rashin mutunci. Abba kuwa tsayawa yayi yana kallan ikon allah.

Saida taga zage²ne ta sannan yace. waike jamila sai yaushe xakiyi hankali ne ba tunyauba kike irn wa innan abubuwan amma nake kyaleki”to kinsheni Wllh ke idan wata mai hankalice ai Yusip da Ubaida dik dayane bai kamata kiriga nunamai kiyayarki afili ba”sabida shi yaro baya mantuwa batin yau kike nunawa Yusip tsana ba” amma na dauke kaina naxata xaki canxa ashe abinma gaba yakeyi” kashedi da xan miki na karshe karki kuskura kikara aibata min da wllh idan ba haka ba to kishirya barin gidannan”yana gama mgn yata shi yabarta nan xaune sai xare idanu take tana muxurai” nashiga uku na lalace alhaji xaisakeni idan yasakeni inje gurinwa”gaskiya a kwai matsala bai kamata naxauna haka ta faru ba xan koma gurin boka domain yasake yimin aiki” dan da alama asirin jikin alhaji ya wargatse dola nasake saban shiri..

lokacin da Ummu ta koma gida bata yarda sun hada ido da mommy ba sabida bata san tasan abinda yafaru. Hira suke da mommy Amma kwata kwata hankalinta baya Jiki ta mommy ta lura da haka” saitayi kamar bata san meyake faruwa ba da taga dai abin yayi yawa saita kira sunan ta Ummu’ dagowa tayi batare da ta amsa kiranba’ wai meyake damunki tunda kika dawo kin xama wata iri meya faru ko Jiki Yusip dinne yatshi?.

A’ah mommy kawaidai abinda akeyi maine bana jin dadi Wllh Yusip yana Cikin damuwa dola yadinga rama dan bala in Ubaida da mahaifiyar ta kadai ya isheshi mommy “yau har marina Ubaida saida tayi” mari kuma eyy mommy” Eyyy lallai abinnasu bana kare bane” nan ta kwashe komai ta sanar da mommy” mommy ce ta tsun duma duniyar tunani” Ubaida tana san Yusip tir kashi rigiji gabji lalai akwai matsala..

Kinga kidena sadamuwa a ranki kinji ki kyalesu kibarsu da allah ai duk wanda yariki allah to yagama komai dan haka ki kwantar da han kalinki kicigaba da yimai addu a Allah ya tsare ku daga sharrin su.saida mommy ta tabbatar da ta kwantar mata da hankali sannan ta kyaleta..
Abba yaga shirinsa tsaf naxuwa masallaci wayar shi yadauka yakira Yusip yace su hadu a masallahci a kwai magamar da yakeso su tattauna. amsawa yayi da to abba in sha Allah…

Suna idar da sallah Abba yaja shi suka tafi gidan alhaji abiba kar” dan yasanar masa da komai hatta momy an fada mata” mommy dai addu a take Cikin ranta allah yasa abin yaxo da sauki” Amen..
Haka kurin Ummu taji gabanta yana wani irin fadu itama addu a takeyi komexai sameta allah yasa yaxo mata da sauki” dan tun da ta tashi ta jita yaudai gatanan dai..

Oll dinsu suna hallara a farlo idan kadauke jamila da diyar ta’ Abba ne yafara bude taro da addu a sannan yafara bayani’ kamar” babban dalilin da yasa muka tara ku” anan shine musanar da ku abinda ba ku sani ba” kuma taron akan kune ku biyunnan yafa da yana nuna Ummu da Yusip. sannan yaci gaba da cewa amatsa yinmu na iya yanku” munyi muku abinda muke ganin shine cigaban ku kuma ci gabmu..
Inamai yimuku albishir da cewa ni alhaji mukatar na daura auran Yusip da Ummu.tun kafin yakarasa rufe bakinsa Ummu ta kwala wata gigitacciyar kara tafadi kasa sumammiya..

Gaba dayansu sukayo kanta” arude’ Aliyu ne yayi karfin halin dakko ruwa mai sanyi a’ka feesa mata”amma batai motso ba hakan kuwa yakara daga wa mommy hankali” Aliyu ma yashiga rudani matuka dan tunda yakeda Ummu baita ba jin tausayin ta irin nayau ba”Yusip kuwa yamarasa inaxaisa kansa yaji dadi” ga koahi ga kuma kwanan yunwa wadda yakeyi dan ita ita kuma ta ce batayi inna lillahi wa inna ilaihi rajun abinda yaketa mai maitawa axuci yansa kenan”
Daddy ne yakarbi gorar ruwan ya kuma fesamata da karfi” Cikin ikon Allah saigashi tayi ajiyan xuciya” ahankali take binsu da kallo” abinda yafarune yadawo mata daya bayan daya”saita xabira tayi wani irin tsalle saigata agaban daddy ta rikr kafafunsa gam tana rokokn sa da yayi mata rai ya janye wannan batun” daddy kaceci rayuwata daddy kada kayi minhaka idan kayimin haka xan kasance Cikin bakin Ciki.. dafa kanta daddy yayi yana yimata nasiha”Amma inatariga da tayi nisa da bata jin kira.. dataga haka saita rarfa gurin Abba tana bashi hakuri”shimadai maganar dayace tayi hakuri tayiwa iyayanta biyayya..

Dauriya kawai daddy yake dan jiyake kamar yace yafasa Amma ina bakin alkalami yariga da yabushe”kuma koba haka ina xai iya wannan aikin na kananun mutane abinda xaifi shine yata yata da addu a allah yabasu xaman lpy”shi kawai yafi alkairi. To lallshin duniya anyiwa Ummu ahi Amma taki yinshi daga karshe kowa yakama gabnsa Yusip ne kawai yarage a dakin”shima yagaxa cemata upan dan jikinsa yayi sanyi sosai” baitaba tunanin abin xaixo ahaka ba” tashi yayi daga dur kushan da yake ya matsa gaban yafara mgn kamar haka Ummu kiyi hakuri dan allah kidena wannan kukan” ba kya ganin xai iya jamiki ciwo ba’ da halla can rufemin baki banxa mumfaki kwai kai harni xakaiwa dadin baki lallai kama mugun rainamin hankali to kasani Wllh dik randa kabari aka kaini gidanka”to iname yimaka da albishir da taahin hankali dan baxaka taba samun kwan ciyar hankali ba indai baka sawwakemin ba….

 

 

More comment type

BAY.
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)…….✍🏻

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO
FARIN JINI WRITER’S ASSOCIATION
{{Kungiya Domain wayar da kan mata Farin jini writer’s domain ci gaban mata.}}

F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

Page (32/33)

__________________Haka tacigaba da gaya mai bakaken magan ganu marasa dain ji’ dayaga abin bana karau bane sai yatashi ya bar gidan gana daya xuciyarsa cike da bakin Ciki”Amma bakomai dik abinda xatayi saidai tayi aurene yanxu yafara shi kuma Wllh saiya rama abinda tayimai saitagane namiji baya kadan xai nuna mata dik girman mace namiji ne gaba da ita xaicire tausayin a ransa xaigasa mata aya a tafin hannunta saita dan dana axabar sa” in yaso daga bisani saisu gyarota” da wannan tunanin ya isa gida.
lallashin dunyi anyiwa Ummu shi amma takafe akan bakanta na baxata aureshi ba da suka gaji saisuka samata ido, dik tarame ta lalace sai karan hancanta da yake fitowa, tadena yiwa kowa mgn ta dena cin Abinci”sabida gani take kamar basa kaunaeta gabada yansu’shiyasa ta dena ci ta dena sha,,
Yau kusan sati daya dayin abin amma kwata kwata taki sakin jikinta da kowa na gidan a Aliyu ne mai rar shinta shima da yaga haka sai yara buda ita”mommy ma bata xauna haka ba” taci gaba da bata magun guna’ iri² aiko ansha daru dan cewatake basa kaunarta gashi harwani magani suke bata dan ta mutu,
Aban garan Yusip abi yahademai goma da ashirin sabida Ubaida ta sakoshi agaba yama rasa yanda xaityi da a kullin ta Allah saita gurinsa idan adakinsa yake saira bishi ko a far fajiyar gidan ywxauna saitaxo ta xauna tana mai wani kwar kwasa ita ala dole saitayi abinda xaisa shi yasota” bata san Yusip ya tsani mace mara aji da yanga’ dama can basa shiri da macan da bata da kamun kai bare kuma yanxu da yake ganinshi cikaken saurayi” yauma kamar kulin yana xaune a farfaji ya gidan yana shan iska tunani yake shin yaushe Ummu xata soshi meye aibunsa da xatace bata sansa” tace yayi mata kan kanta” aibaxata gane kan kantarshi ba sai randa suka kwana gado daya idan yakasa wani abu ta shine xata kirashi da yaro Amma ba tariga yimai haka ba tana bata sanshi” yana Cikin tunani kawai yaji motsin mutum akusa da shi baxato ba tsammani yaji anahafa fuskarsa” gawaniwari mara da dinji daya doki hancinsa” dasauri yaja baya yana kwara amai saida ya amayar da duk wani abu dayake Cikin sa sannan yaji dama dama ruwanda ke aje akab table din dake gabansa yadauka ya kus kure bakinsa” dik abinda yake tana tsaye tana kallansa wato shi dik abinda aka shiryamai saiya lalace Amma yacuceta ba kadan ba’
Saida tasa makudan kudade sannan book nata yabata Amma shine xaimata haka a gaskiya yaga da ita ya lalata mata komai tariga da taga shirinta tsaf akanshi Amma shine yayimata wannan toxar cin” dagowa yayi yadubeta sama da kasa kana yace kinji kunya wllh kiriga bin namiji kina cewa kinsa sanshi shi kuma yana yakice wllh kinyi babbar asara” Kuma xan kuma nanata miki akaro nabiyu Yusip na ubaida ne har abada ke barama kiji wllh ko muttuwa Ummu tayi baxan auri wata ba nagwammace xaman a haka
Yana gama fadin haka ya tashi yabata nan tsaye xamatai akan kuje rar tana mai xubda hawaye waime yasa bata cin nasara akan Yusip ne maiyasa dik makircin da xa a kullamai sai ya wargaxashi? Saita fashe da kukan bakinciki” Cikin gidan ta koma tana rusa kuka, jamila dake xaune tana jiran dawowar taji sautin kukan ta saita xabira tana tambayar ta lpy meya faru kodai maganin baimai akiba,Mama narasa Yusip baya sona”kwata yaga yamin baxe taba sona ba har abada saita kuma rushewa da saban kuka” hakuri jamila take bata tana bata hakuri”Ita kanta abin yafara bata tsiro ace yaro kowana sihiri akaimai baya kamashi kai a kwai wata aksa”
Haka taci gabada rarshinta”tana kara karfafa mata guywa akan xasuci nasara, itaida tariga da tagama sarewa’ Amma indarai da rabo xasu cigaba da yi’ harsu samu nasara akansa.

Yauta kama asabar kuma yau Abba yasami daddy suka tsaida rana daxa ayi biki dan haka sufara shiri kuma yasanar masa komai baya bukatar akawo Ummu da komai itakadai yake san komai hatta gidan da yasiya musu saida yaga yamai nan daddy yaita godiya yana karawa”da addu”A. Harseda ya daka tar dashi dacewa haba ya’ya idan kana min godiya sainaga kamar baka daukeni ama tsayin na mahaifin Ummu da Yusip.Sai a sannan daddy yadena subur budo godiyar da yaketa ta antayowa.

Haka sukaci gaba da tattaunawa akan maganar bikin da yanda xai kasance daddare daddy yake sanar da mommy antsaida rana nanda saiti biyu xa ayi bikin” nan itama tayimai ala sanya alkairi daga nanan bata kara tankawa ba”Ummu fa tasha gyara fatar nan tayi luwai sai sheki take kamar ta Jaririn da aka haifa yau dik da tarame Amma hakan bai hana kyanta yakara fitowa ba” lokacin da daddy yakirata ya gaya mata ta fara shiri ansa ranar bikin su” satibiyu dan haka taje tafara shirya² waiyooo Allah jitayi kamar tayi hauka dan bakin Ciki”

Abba jamila Yusip Ubaida gaba dayansu suna xaune a farlo suna dan taba fira Amma banda Yusip Ubaida kuwa sai satar kallan Yusip take sau kisan uku suna hada ido” shidai tsakanin’shi da ita harara, Abba ne yafara mgn kamar haka”Inamai farin Cikin sanar daku wani Abin farin ciki da yasamemu.jamila ce tayi karf da cewa munajinka alhaji’mai yasamesamu na farin ciki” haka? Murmushi Abba yayi sannan yaci gaba da cewa ba komai bane illah nasar da ku cewa nanda sati biyu xa’ayi bikin Yusip da kuma Ummu jamila da Ubaida ne sukamike tsaye suna xaxxare ido” Alhaji wani Yusip din kakenufi Batare da wani”shamaki ba Abba yanuna Yusip dake xaune yana jifansu da murmushi.
Tabdi jam akwai matsala.tafada Cikin tashin hankali’ abbne yace waca iriyar matsala kuma dasauri ta dago kanta Cikin da bur cewar murya A’a bakomai kawai dai naga abin yayi wuri kuma Yusip din nawa yake da har xa’a yimai aure kuma saitayi shiru da tatuna agaban watake allah yasa batayi wata katoba” jamila ce take fadar haka acikin xuci yanta”Abbane yaka tse mata tunani da cewa jamila kenan yanxu Yusip kike kira da Yaro saiyayi murmushi daga nan bawanda yakara ce komai..
Ubaida datayi suman xaune ta kasacewa komai idanma ta bude baki xatayi mgn to kuka ne xai kwace mata dan haka taja bakinta ta tsuke sai kukan xuci da takeyi.
Yusip kuwa sai murna yake yana jin dadin yanda Ubaida da mahaifiyar ta suka shigavtashin hankali kuma baxa su”ga tashin hankali bama sairanda aka kai Ummu gidansa sannan xasuyi bakin ciki..

 

Share fisabilillah🏻

BY
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)…..✍🏻

 

 

 

 

 

 

 

 

 

MATAR YARO
FARIN JINI WRITER’S ASSOCIATION
{{Kungiya Domain wayar da kan mata Farin jini writer’s domain ci gaban mata.}}
F.J.W.A

*BAY.*
*AUTAR FARIN JINI*
*{Mmn hibbat}*

Page (34/35)

________________Tindaga wannan rana Ubaida ta dena dik rashin mutuncin da takeyi acikin gidan saita koma wata sosailent. Bataxuwa ko ina daga gida sai daki ita kanta jamila abin tsoro yake bata tadena cin abin ci’ abin duniya yataru yayiwa jamila yawa ga asirin dake jikin alhaji yakarye dan yanxu baya saura rarta ma kwata² ga kuma Ubaida da dau san duniya ta dora akan Yusip yauma kamar kullum xaun a farlo ta Rafaka uban ta gumi agefe guda kuma idanunta sunyi jajir gawasu sabbin hawayan suna sulalowa daga fuskar ta xuwa kuncinta faukar nan tayi wani luhu²sabida kunbiri.

Jamila dake saman bene tana kallan yanda Yar tata taxama wani iri” tashiga tunanin yanda xata shawo kanta ta dena wannan damuwar kar taje wani abun yasami yar ta ta, daya tilo afadin duniyar nan dan haka tafara sakkowa daga saman benan dik da itama jikinta amaca yake. Harta karaso taxauna Amma Ubaida bata sanda xuwanta ba saida ta ruko hannun ta sannan tai fir gigi git daga dogan tunanin da ta tsunami ma ci” Ubaida kidena wannan tunanin haka karkije kisamu matsala nima kisana Cikin damuwa narokeki da kidena” Yakikeso nayi mama kiduba irin abu buwan da suke faruwa dani a kullum bana samun nasara komeyasa hakan mama? Shiru jamila tayi dan amsar daxata bata baxatayi mata dadiba sabida tasan baxata yarda da abin da xata ce mata ba’dan haka ta share xan can da cewa yanxu dai mubar wannan maganar munemi mafita tun kafin lokaci ya kure mata” Ubaida ce ta goge hawayan da suka gan garo mata tare da face majina kana tace “mama Tabbas Ummu tana cin nasara akaina baka dan ba nida ita abu daya mukeso Amma saita fini samun sa’a adik abinda ya dan ganci Yusip Tabbas Yusip xai auri Ummu kuma xata xama matar sa”saida ta daka sannan taci gaba da cewa koda sunyi aure bana son Su haihu domain haka xai iyaxama baraxana agareni” ta kalli mahaifiyar ta ta sannan tace mama ko kinada wata shawara daxaki bani domain ganin hakana yaccoma ruwa akan Ummu inaso na hanata hai huwa kwata².

Saida jamila ta gyara xamanta ta mus kuta kana tace a kwai hanyoyi da dama daxamubi domain ganin mun ci nasara akansu’wannan wana irin han yoyine mama Ubaida ta tambaya tanamai neman karin bayani wani shu umin murmushi jamila tayi kana tace na farko dai xamu iya kaiwa boka sunanta domin yasa mutanansa su hanasu hai huwa na biyu kuma xamuyi amfani dasu kansu yan gidan. Kamarya mama ban fahimce kiba” me makon ta bata amsa saita mike rsaye tana xagaye dakin saida ta dauki tsohon lokaci sannan ta ciga da cewa” Amma kinsan halin yan gidansu basa son hayani sannan basa son rigima kuma gasu da saurin amincewa da mutum Eyy hakane mama to Amma meye amfanin hakan dariya jamila tayi kana tace xamu shiga jikinsu sosai ta yanda xasu amince damu saosai kinga komey xamuyi baxa a xagemuba dariyar mugunta suka saki sannan suka tafa Ubaida tace kai gaskiya mama kin san kan mugunta fa, wata yatsina jamila tayi sannan tace kedai bari damma nayi sanyi ai yanxu ba komai kiganiba tu kun.Allah ko mamana ta bata amsa da kwaraima kuwa. Saiyau Ubaida ta saki jikinta agidan ta daeo nml kamar da ta cigada sabgar gabanta.

*ABAN GARAN AMARYA UMMU KUWA*
Kwace take tarasa abiyi tara mexarayi ayanxu gashi bikin saikara karatowa yake kullin hanka linta atasha yake tarasa yanda xatayi itaba kawaye ba bare ta nemi shawa rarsu” sai ayau tayi dana sanin kin kula kawaye da tayi abaya dan gani take sune masu xuga yara da kuma kasu gama halaka.waiyooo Allah na ni Ummu yaxanyi” ta fada afili daga bayan taji ambata amsa da cewa kikama Allah kikai kukansa gareshi ssikiga ya baki mafita’ Yusip ne atsaye aba kin kofa ya harde hannu a kirjinsa sai kamshi yake shadda ce ajikinsa ruwan amey colour sai sheki take tana daukar ido” baki tasaki tana kara karemai kallo yayi kyau sosai gawani kwar jini da yayimata yau jitai bxata iya gayamai muga yan magan ganun da ta saba fadamai ba dan gaba daya jikinta yamutu murus” saibinshi da take da kallo’ karasawa yayi kusa da ita yaxauna.

Kanshi tura ransa ya kuma kashe mata jiki” saida ya murmusa sannan yashafi gefen fus karta’ yace amrya ta kuma MATAR YARO. yaxata xata fara yabamai gan ganun data saba fadamai Amma saiyaga sabanin haka..saita shiga wasa da hannunta da yakoma kamar na jarirai sabida tsabar gayaran da takesha” Hannu yariko waiyooo Allah wani laushi da dan shi ga kuma santsi ne suka ra tsaahi jiyayi kamar ya suma” kara damke hannun yayi yana jin yanda sanyi dake jikinta yana shigarsa nan da nan yafa wasu irin abu buwa” Ummu dai baki yamutu tama kasa gane awana yanayi ma take”gawata kasala da ta saukar mata” sai kawai ta dora kanta aka fadarsa” tofa su Yusip abin nema yasamu ahankali yake tafiyar da komai su Ummu anji maxa sai mika akeyi’ tana mamtse kafa funta wani irin abune yake mata yawo atsakar kanta wanda tasara gane nameye” shidai Ogan sai murxata yake yana kara hautsina mata lissafi xip din rigarta yaxuge yayi wurgi da ita sannan ya balle br din data kamata sosai dik nasha nunta sun matsu kamar xasu fito waje.kwantar da ita yayi sannan yabita ya danne bakinta ya wawura. Yanamai wata iri yar tso tsa saitura mata harshe yake Cikin bakinsa kamar xai cin yeshi yadade yana tsotse mata baki daga bisani yakoma kan brs dinta waiyooo abin ba acewa komai.yanda yake sarrafata ne yasa tafara wasu irin magan ganu.tana kara turamai su kanshi ta tallafe kamar wani jariri..shi kuwa sai tsotsa yake dan kuma yana matsa shi tun Ummu na daurewa harta fara surutai” dasauri yarufe mata bakinta danasa yacigaba da sarrfa ta su Yusip ansamu sake sai akafara neman hanya.

Ummu fa tace bata san wannan ba kuka tasamai tana rokonsa da yabarta karya yayimata haka adole ya hakura ya koma gefe yana maida numashi” Itama haka ta dinga sauke ajiyar xuciya saidanumafshinsa yadan saitu sannan yafara mgn. Kiyi hakuri Ummu baxan aikata haka agareki dik dacewa ayanxu ke mata tace ina da ikon kusantar ki adik lokacin da naso Amma bkm xanyi hakuri harsai randa na aka kawoki Cikin gidana ama tsayin mata ta dan haka ki kwantar da hankalinki Yusip baxe cutar dake ba’ Itadai Ummu sai xare idanu take acikin bargo gani take kamar xai yimata wani abun yagane abinda take tsoro dan haka yakama bargon xai yaye taisaurin rikewa. Dan allah kayi hakuri”Saida yadure fuska kamar gaske sannan yace nafasa bari sai an kawoki dan baxan iya jure rashin kiba sabida haka kibani hakkina kawai”waiyooo xukuga Idanun Ummu yanda suka kara fir fitowa waje sabida tsabar firgita da tayi bata ankara ba taji yashige Cikin bargon yi” yayi kamar xai yayesu saitai saurin rungumeshi tana kara shigewa jikinsa allah yagani bata son yayi mata komai saita karasa mai kuka tana kara makal kaleshi” ganin haka shima yasa hannu ya rungumeta yana jin yanda hawa yanta yake xuba ajikinsa shafa kanta yayi kana yace Ummu kinfiya tsoro Wllh kirage tsoro karkije kiringa firgita idan kin ganni ai nace babu abinda xan miki kinji tawan” jikinta ta dan gyara ajikinsa na shanunta suka hadu da kijinta.jiyayi kamar da gan gantaimai haka hannunsa yatura Cikin gashinta da yaji gayara yace kinyi shiru Bebyna? Hannu sa ta lalubo sannan tace dan allah Yusip karkamin komai kaji” saida yashifi brs dinta da suke guganshi sannan yace babu abinda xan miki Amma in kin kwantar da hana kalinki kuma kidena saka damuwa a ranki’ kin kuwa ga yanda kika rame anya kina cin abin cima”shiru tayimai dan tagaji da tambayo yinda yake ta jeromai. Ba kyaci ko? Yakara jafa mata tambayar. saida ta tunxuro baki gaba sannan tace Eyyy banciba..

 

 

BY
AUTAR FARIN JINI
(MMN HIBBAT)

Share fisa bilillah..
Al’kalamina🖊️ shine ta kofina⚔️👌🏻
07025432778

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button