Sponsored Links
Hausa Novels and Love StoriesMafarki Nah Hausa Novel

Mafarkinah Hausa Novel

Sponsored Links

BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Dasunan Allah me rahmana mai jin kai.
Gaisuwa ta musamman ga dimbin masoyana waɗanda na sani da waɗanda ma ban sani ba

Wannan littafi ne da ke tattare da soyayyah da kuma qaddarar  rayuwa fatahn zamu nishadantu zamu faɗakantu kuma zamu wa’azantu dashi

Daga taku meson farincikin ku    akoda yaushe

Hareerah salihu isah (justice hayratou or ourmman batoorlerh🫣)

Wannan littafi nah 💫💫💫 MAFARKINAH
💫💫💫
Qirqirarren labari ne ,banyosa dan tozarta wani ko cin mutuncin waniba.

Na sadaukar da wannan littafi gareki yar uwa tagari ( aunty ummi)💯

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Ayi karatu lfyh masoyaaa🫶🤝

   Page 1&2

Kwance take a Dan madaidaicin gadonta rungume da pillow tana kwance da alamade bacci take
Sede mastowan danayi kusa danna gano halin datake ciki ☺️
Saura kadan alqalamin dake hanuna yafadi 🤪saboda halittar Dana ke kallo gabana
Fatabarakhallahu ahsanul khaleeq🥰
Wannan shine ko ba makeup ai munadakyau🫣🤣😂🤸

     Fara ce ba sosai har can ba ,me yawan gashin gira ,bakinta Dan Dede,medauke da pink lips nata Masha allah dogon hanci kam kam🤭wannan duk yacce zaahyi tahada dangi da larabawa  Masha allah 😍
Tana baccine Amma kyakkyawan fuskanta dauke yake da murmushi,
mesanyaya zuciyar duk me kallonta

(  Araina nace Caiii danma bacci take inaga ace tafarka 🤥)

Ina kallon murmushin fuskanta nadaɗa qaruwa bakinta na kuma alaman mosti kamande mafarki takeyi Kuma Wanda yamata dadii
Can Kuma senaga murmushin yafara daukewa awannan kyakkyawan fuskan ,so am wondering kome yasame dangin larabawa 🤣( nasa mata suna🤏😎🤣 )  kamun nadawo daga wannan tunanin inakan debo maku labari,🤸

Senaji an turo qofa anshigo dakin ,watade nagani wacce ataqaice Bata qarisa wacce ke kwancebh sanye tk cikin uniform da alamade schl zata
Tashigo tana tura bk tana qunquni (magana awuya)

    Kasa kunne nai kozanjiyo abunda takecewa
Mutum kullum se antasosa cin abinci wa cikinsa ,danyaga inabashi baci akeyiba .  Taqaraso gadon tana “YAYA AMATULLAH ”
Nace araina Masha allah sunan yadace dame sunan

Yaya AMATULLAH”Yaya amatullah sanda tayi Baki uku .kamun tafara adduahn tashi daga bacci kamun tayi miqa  ta jawota tamata dundu abaya kede wlh bakida kunya!! Nana gaba ɗaya kin renani tom kuje kuci tuwon bazanciba dan yau bani zuwa school

      Masha allah bakina keta furtawa lokacin data dago takewa qanwar nata masifa kaman karta denah shagalama nayi da kallonta

   Masha allah 😍♥️ masu karatu fayyace maku kyawun halittan ta zamu Kare lbr duka bamugamaba kude ku kwatantan

  (Ammafa batakai ourmman batoorlerh kyau ba🥴🤣🤣🤸)

Fita qanwar tata tayi tana kuka qasa qasa
Komawa tayi daniyahn kwanciya sede baccin yace vesan zancenba !
Abunda yafaru AH MAFARKINA nake ta tunawa , daga hannuwan ta  tayi idonta cike da kwallah! 🤲🥺ya rabbi kacikamun burina 😭Allah budawa mahaifina alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam 🤲🥹

(   Inadaga gefe nace Ameen y rbbl alameen dangin larabawa 🤣 Allah amshi adduah naki)

   Sauqowa tayi daga madedecin gadon nata tayi hanyan bayi ,tana me karanto adduahn shiga bayi abakinta

********
Cikin gidannasu naleqa ,senaga ashede dakin nata ne kawai yanuna kaman gidan masu akwai ne
Yanzune nafahimci inda adduahn ta yafara dosa
Mahaifiyarta naga tanasamasu dunamen tuwo taqwallawa Nana qira zoki daukamaku
Banaje naqira ishashshiyan tazo kuci

    **Fitowanta abayi yayi daidai da shigowan mamanta dakin
Harqasa naga ta stunguna
Tana ,mameyh nah inakwana
Harara mameyhn nata tabita dashi tanafadin ishashshiya naxaci ai senazo nafutar dake adakin kinsan qannenki zasu school
Kullum kizo kuci abinci su samu sutafi shike haɗaku ,burinki adakamun Yara dukan lattiko kinasanede yanzu 6:48am Koh
Uhmn shagwabe face naga tayi ,mameyh nah kiyi hqr ganinan zuwa
Fita mameyhn nata tayi adakin tana Allah shiryamun ku yai maku albarka ♥️
Kuma Maza Maza kiyi kifito

   Tashuwa naga tayi tabar abunda tayi niyahn yi tabi bayahn mahaifiyartata 🥰tana Allah yaja kwana mameyhnmu Ameen y rbb ganima yanzu

Zama sukayi dan sukarya qannenta sutafi makaranta
Awajanma sanda akayi rigima kamun suka kammala suka tashi d niyan tafiyah ..
First page knn😙
Inafatahn zaku cigaba da bibiyah ta a wannan littafi nawa mesuna

💫💫💫
MAFARKINAH
💫💫💫

   اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

“”””Page 3&4

         Yola Prison

  Yau kuma a prinson na yola na yada zango .Inda nake ta kalle kalle mutane nata ayyukansu wasu suna karyawa wasu suna fira(hira) ,abubuwa da damade
Nazo wucewa ta Dede Wani daki ,senaji wata sanyar murya kaman de magana ake Kuma kaman adduah harde zanwuce nace

nooo ourmman batoorlerh 🤣 kefa medaukan labari ne

   Nadawo Dede wannan dakin aikuwa senaga mutun Kuma namiji me dauke da wannan daddadan muryan hannunsa sama Yana zuba adduo’ee
Allah ka kawoman qarshen komi arayuwa🥹🤲
Allah kaikasan gskyh ,Allah na yadda da qaddarata 🥹tunda kace duk musulmi me Imani yayi hqr sannan ya yarda da qaddaransa خيره و شره😁 na allhairine  Kona sharri
Allah na amsa Kuma nayarda Allah kafitar Dani kabani mafita

      (Nide Oum batoorlerh naji murya me dd 🫣Kuma naga hannun mutum Wanda bazan iyacewa gashiba Amma de muje zuwaa✍️💃💃💃

Oum batoorlerh for life🤏😎🤣📚📝✍️)

Gyara tsayuwana nayi dannaga alaman ya idar da adduahn yakuma gama Jan carbin 😁 burinade yajuyo naga wannan halitta me dauke da wannanr zazzaqan muryan🤪
Danagade baze juyon ba nace bana qara gaba nakoma wajan su Yar larabawa 🤣
(nace makufa NASA mata suna nide 🤸🤣)
Shikuwa wannan bawan Allah me murya me dadin ma hadu Wani lokacin🚶

*****Gidan su Yar larabawa 🤣 🥱

    Samu nai bayahn sun kammala cin abincin har qannenta suntafi school itakuwa tanawa mameyhn ta wanke wanke suna hira jefi jefi
Mameyhn nata na gyaran wake da Alama zasu daura sanwa ne ( abincin ranane )

Tambaya na jehowa mameyh
Mameyhnmu nakanmu yaushene kam baba zedawo ,naga wanann karon har yayi kwana 3 bayahn baya wuce 1 Koh 2
Mameyhnmu tace ,yayarsu ai inbade nayi qaryaba yanzu hakama abunda yaragewa abbanku ya iso gida kadanne
Jiya yaqira dawani layi munyi magana kinriga kinyi bacci shiyasama Baki jiba

Barin ,wanke wanken nayi natashi Ina tsallen murna wayyyoo!!! babanah yakuwa dawowa
Allah ka dawoman dashi lfyh🤲
Allah kastaremun mahaifina🤲
Allah ka basa abunda yaje nema
Mameyhnmu ta amsamun da Ameen ya rabbil samawati Wal ardi🥰🤲Yar albarka
Komawa nayi nacigaba da wanke wanken dasauri nakammala
Naqara kimsta mana Dan madedecin gidanmu
Gidan rufin asiri 💃🥰
gidan danakeso arayuwata fiyeda ko Ina ,ko kwana daya 1 naje nayi awani waje duk dadin wajan baimun daɗi kaman wannan gidan namu

Yanzuma tunanin komawa school nake 🥹yacce zamu fara final year exam’s ennan dole wataqila nazauna a cikin school harmu kammala exam’s en tunda week zamuyi mugama ,inagama wannan tunani nakuma tuno Wani abu na share kwallah .

Nazo nazauna kusa da mameyh nah
Na amsa tire en hanunta ,tanacewa inbari inhuta inje inyi wanka inshirya schl

Nace ah ah mameyh mufa bamuda makaranta yau ,kode bakison ganina ne mameyh idona Rau rau da kwallah🥹

(Niko ourmman batoorlerh araina nace da alamade wannan yarinyan kaman sakakken tuwo hk take🤥yarinya se shagwaba🤣😎)

Mameyhn nata nakallonta tana murmushi
Yayar su ai in akwai Wanda nakeso aduniya Babu kamar ke
Kinsan wahalan danasha kamun nasameki?
Kinsan wahalan danasha akanki setayi murmushi kede Allah rayamunke yakaremunke daga Sharrin masu sharri 🤲Allah albarkaci rayuwnku duka da qannenki Allah karemun muruncinku yanuna mun aurenku

   Miqomun tiren tayi tace to bana hutu tunda zakiyi

     Karba nayi nace ahuta lafiya uwar kirki❤️

Tana shigewa dakin nacigaba da aiki sauri sauri insamu ingyarawa babanmu daki kamun ya iso
Dukda de nasan ba qura ba datti adakin Dan inde Ina gida kullum safe da yamma nake sharemasa nasa masa turaren daki ☺️( Ina ruwan dangin larabawa 🤣 wife material ba)

💫Prison yola💫

   ***Acan kuwa prison dake cikin yola
Wani dattijo nagani cikin manyan kaya kana ganinsa kaga kudi yazauna
Yana zaune da alamade yazo kallon wanine Yana jiran zuwansa
Stayawa nai qarewa wannan dattijon dabe haura shekara 50 ba kallo
Inkagansa bazakace shekarunsa sunkai hakaba
Sede kuwa akwai alaman damuwa , da tashin hankali a tattare dashi

Jin mostin danayi alaman ana zuwa ne yasani saurin juyowa ,Wani ganduroba nagani tafe da Wani ,da Alama de wajansa wannan dattijon yazo
Sede kan bawan Allahn aqasa
Sallaman danaji yayine yasani saurin wara idona akansa
Tabbas muryan shine ,shine de najishi Yana adduah
Tsayawa nayi kallon iKon Allah 🤔

***muje zuwa fatahn de labarin Yana nishadantar daku masoyana 🤗

Ana together 🤞
Duk abunda nayi badedeba Allah astagfirullah 🥺🤲

Labari de yanzu yafara kubini Dan Jin mene damuwan wannan stohon?
Mehadinsa da wannan me daddaɗan muryan ?

Muje zuwa ourmman batoorlerh ce🤝✍️

****Akoda yaushe anason Dan Adam yakasance me yawan adduah dakuma tuna shi musulmine ,adduah makamin muminine Yan uwana
Allah amshi addu’oeenmu yakuma qaramana storonsa (Imani azuqatanmu)

Allah qaramana son rasulullahi sallallahu alaihi wasallam ♥️🤲 daeeman abadan🤲🤝💃💃….
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Story
&
written
By

Ourmmahn batoorlerh

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 3_4

   Bayahn tagama aikin  tagyara dakin babanta ,taqara gyaran gidan tawuce dakinsu Dan shigewa wanka
Nltafara wanka knn setaji muryan su Nana andawo makaranta kenan
Tana qwalan qira  Yaya amatullah**Yaya amatullah**Yaya amatullah ,,
Ina wankan Amma dafe kaina nayi
Ina jinjina rashin hankali irin na Nana qanwata ,inde kazo gidanmu zaka ranste da Allah ita kadaice qanwata ,
Kokuwa Dan ita kadai akayi sunana
Banza nayi da ita nacigaba da wankana nagama nafito🥰
Nashirya kamun nazo nasa mana abinci bayan sun cire uniform
(wannan qa’idan gidanmune bamacin abinci semun hadu duka☺️sedeko in dayahn tafiya yai)
Yazamana inde zaah bawa mutum daya yaci abu ko awajena baya iyawa seda Yan uwansa 🥰

💫💫𝙥𝙧𝙞𝙨𝙤𝙣 𝙮𝙤𝙡𝙖 💫💫

***Acan kuwa prison na yola
Yanajin sallamansa yatashi ya rungumesa
Yana fashewa da kuka 😭,son kayafemun kayafewa mahaifinka kaji 🥹Ina iya qoqarina,kudi ne akwai Muna kashewa Amma abun yaci tura
Sede insha allahu inaji ajikina komi yakusa zuwa qarshe

  Murmushin qarfin Hali yayi *Wanda murmushin nasa ya sanyamun sumewa na wucim gadi ,saboda yacce nake kallon mamallakin wannan daddaɗan  muryan
Yafi muryan nasa kyau ma da Dadi🥴
Konace da muryan da me muryan sundace
Sede muce tabarakhallah Masha allahu ❤️💃
Jan hanun wannan dattijon naga yayi zuwa wajan zaman su yazaunar dashi yazagaya yazauna
Sekuma yasauqa kan wajan zaman ya stugunna har qasa ,abbu sannu da zuwa ☺️yakake ya gd ya hajiya dakowa da Kowa
Saurin share hawayenshi yayi yaname dauriya haryanzu de damuwarnan nakan fuskansa
Konacema yaqaru ,

Nide  ourmman batoorlerh 🤣 ina daga gefe Ina looking 🤏😎🤣

  Lafiya alhmdlh son ,lfyh qalau kowa lfyh suna gaedaka Muna kewanka duka kusa damu yaqara share hawaye🥹
Wannan stadaddiyar murmushin yaqara Yi ammade daga Gani kasan na qarfin haline

Seyakoma yazauna ,yace Abbu first of all kadena kuka
Sannan Kuma kaman yacce kace Nima naji ajikina insha allahu komi yazo qarshe bazanyi wannan shekarun da aka yankeman ba in Allah ya yarda
Ata tayamu da adduah de Abbu
So ananne nafahimci ashede mahaifinsane sannan Kuma wannan ce damuwan dake damun wannan dattijon ,
Sede abun mamaki ni kwatakwata Banga kamanninsuba ,shiyasa tunfarko bandau mahaifinsabane sanda yace abbu🥰

Tattauna wa sukayi na ɗa da mahaifi ,al’amuran rayuwa Karin adduo’ee
Dade sauransu

Daga qarshede yace abbu adenamun kuka Dan Allah kullum inafada maka haka
Insha allahu komi zezo qarshe
Kaga da Allah na dogara Kuma shizebamu mafita ya yayemun komi ,komi yawuce kaman baah yiba
Kuma acikin alqur’ani me girma
Akwai Ayan dakecewa
ومن يتوكل على الله فهو حسبه …..الى اخر

Abbu yace shkkn son ,nadena insha allahu,Allah shigemnh gaba
Sukayi sallama dasaqon gaisuwansa awajan kowa agida
Haka sukarabu aka koma dashi inda yafito kaman karsu rabu da abbun nasa
Shima abbun nasa haka yatafi ,damuwa a fuskansa kam seqaruwa take
Donde yawa Dan nasa alqawarine nabaze qara kukaba Amma da tabbas yanzu hk Yana Sharan hawaye

(Allah sarki yaban tausayi😰inji batoorlerh wai dama ummy ofaffima suna kuka🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣)

Ourmman batoorlerh for life muje zuwa ✍️💃

Ina shigowa layinnan nace kaii tofa yau akwai Shan jar Miya (🤣🤣 abunka da Babu a house 🫣)

Anguwa masu kudi kenan ,manya manyan Yan siyasa ,manyan masu kudi 🤏😎
( Naceba mu made insha allahu zamuyi kudinnan mudawo wanga anguwa🤣🤣🤣🤣🤣)

Wata gida danaga ana horn anajiran me gadi yabude qofa ma nufa
Danna maqale ,nadauko rahoto
Inji hausawa sukace ( baah rasa nono aruga )

**To my own surprise senaga ashede wannan dattijon ne aikuwa nai saurin bin sa da mugun gudu kuwa🏃🏃🏃

    Lah ilaha illallahu🙆🏻‍♀️shine kawai abunda bakina ya iyafurtawa bayahn cin karo da wannan gidan   , subhanallahi yo wannan ai Koh a qasar waje albarka
(Inji qawata wai ita ko a tv Bata taba kallon irinsaba 😂🤣)
Nace Ina zakiga ,Muna yayan malam shehu ,🥱🚶

Parking na motorn yayi a packing space
Wajan dake cike da motoci Wanda bansan adadinsuba kaman Wani taro ake agidan

         Sandade nagama kallon qauyancina nabawa idona haqqinsa kamun nai saurin bin wannan dattijon cikin wannan gidan 🏃✍️📚📝

****Jan hankali agareku iyayen Yara
Tun ran Gini tun ran Zane
Kece uwa kece me kula da Yara dakuma tarbiyansu
Ba abunda yafi hadin Kai Dadi arayuwa
Duk inda akasami rabuwan Kai tom akwai matsala wannan jamaah
Kumula sosai sosia
Danko annabi Muhammad rasulullahi sallallahu alaihi wasallam ♥️ yai umurni da hadin Kai Ako inakuke

    Dan duk inda aka ci galaba akan al’ummahn tom Babu hadin Kai

Kikula da yaranki ,kikoyamasu son junansu ,suji tausayin juna su hada kansu

Allah ubangiji yabamu Iko 🤲Allah raya mana zuriaah yai masu albarka

Karmu shagala mu manta sunan littafin mu de
MAFARKI NAH ✍️📚📝by ourmman batoorlerh 🤣

Muje zuwa bamumayi komiba tukun……
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐

  By ourmman batoorlerh ✍️

Page  5&6

       Can bayahn sallah insha
Muna gida nida qannena ,Ina qara masu karatu ,Nima Ina nawa
Semuka jiya sallaman babanmu
Dukanmu tashuwa mukayi da gudu ,🏃🏻‍♀️mukaje muka rungume babanmu Muna masa sannu da hanya
Taburma naje nadauko adakinsa na shumfida ,nakawo masa ruwa da abinci
Se naja qannena muka shige daki Dan,mubar baba yahuta gajiyahn hanya.mukaje muka cigaba da karatunmu
Bayahn mun kammala  karatu ,kowa yaje wajan kwanciyansa yakwanta
Duk nabisu naimasu adduahn bacci
Tsayawa nayi Ina kallon qannena
Inajin dadi araina inna kallesu
Inason qannena sosai 🥹❤️
Nana (khadija ) itace mebina
Haneefah (fateema) itace mebin Nana
Se autarmu aafiya (maimoon)

Tashuwa nai naje  nadauro alwala nai nafila ,kamun nazo nai adduan bacci Nima nakwanta☄️

Niko ourmman batoorlerh ✍️🤣 nace tom dangin larabawa safiyar alkhairy🤣🤣

****Cikin garin yola 🌎 darene yayi mutane na wuce wasu a motor, wasu Keke napep,yayinda wasu ke tafiyah aqafa
Wata mata naga tafuto daga Wani hotel ,naga ansa ****AMAL HOTEL**
Fitanta keda wuya bayahn tashige motor driver enta yaja sunkama Wani hanya da alamade gida zata
Bayahn fitanta se naga Wani dattijo yafito shima tareda wata mata
Da alamade sukam tafiyahnsu tare ne

Suma de motor ensu suka hau dattijon na tuqi matar da gefensa suna tafiya suna qara tattaunawa gameda abunda suka gama magana Akai a wannan hotel en

Ourmman batoorlerh 🤣 takasa kunne Amma takasa Jiyo mesukecewa🤣

**Acan kuwa prison kowa Yana Neman makwancinsa,wadanduma dayawa sunriga sunyi bacci
Ina tsaye Dede dakin wannan bawan Allah( me kyau🫶da dadin murya🥱🤣)

Seji nayi ance
*AYYASH* ga saqonka ,nide Ina tsaye inajira naga mewannan sunan
Senaga me dadin murya yanufo qofan
(Abunda bakina yaqara furtawa shine de Masha allah)
*AYYASH* namijine har namiji
Yanada komi 💯
🤣🤣🤣(Niko nace abunku da mazan novel 😂)
Shiba fari bane ,sede ba baqi bane har can
Baqin sa me haskene,me sheqine ,dogo no shi
Me faffadan qirji ,yanada siririn hanci wacce ta tafi da kalan fatahnsa da fuskansa ,seyasanya masa Wani sihirtaccen kyau
Bakinsa Dan madedeci dukda bazaah ce masa qarami har can ba
Masha allah ,duk yacce zan fasalta maku *AYYASH*yawuce hk
(Husband material ne yacin🤣 100 yard)

Zuwa yai ya amshi saqon ,yai masa seda safe
Alwala naga yafito yayi yai nafila ,yadau Qur’ani yanata karantawa
Shagaltuwa nai da kallonsa nace Masha allah 😍
Gskyh wannan qiraah ko a Saudi albarka 🥰Allah de qarawa annabi da Qur’ani daraja (Ameen y rbb🤲)

Danaga de zamu iya kwana iya karatunnan ,ba bacci zeyiba
Dasauri na tattara kayahn rubutuna
Nace ,ila gadeen 🥱😴🚶🚶🚶
( Yo nikam bacci zan 😁 )🤣🤣

Muje zuwa ourmman batoorlerh for life 🤞📚✍️

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙

Page 7&8

***Yan uwa muriqi Qur’ani,muriqe yawaita nafila
Yana maganin musibobi dayawa
Yana magananin talauci

Allah shigemana gaba akomi***

***  Wani matashine  ke zaune da system gaban sa Yana sanye da glass
Da Alama de aiki yake a system en kuma me mahimmanci Dan yacce naga ,hankalinsa duka yanaga wannan wanna aikin
Wayarsace keta ruri da Alama Yana Neman agaji
Qiran ya yanke yasake shigowa
Dan Jim yayi kadan kamun ya dauki wayahn ,Yana qiran sunan Allah
Irin wadannan misscalls en bazaah bar mutum yahutaba

   Tsaki naga yai ,ya ajiye wayan
Can Kuma yajawo wayan ,naga yai dialing number daya qirasa yakara a kunnensa …..

Muje zuwa✍️💃💃
“””dukda de bamuyi nisa a labarinnamu ba

Amma de inajin dadin yacce kuke bani goyon baya da addu’oeenku 🤲jazakhumullahu 🥰
Allah cigaba d temaka mana
Ana together 🤞 mutanen amana💃

*Masu sharhi akan sunan littafin cewa ,mafarki ai ba gskyh bane
Kuyi hqr masoya😁 a sannu a sannu zamuje Dede wajan
Sannan zaku fahimci ,mafarki mafarkine Amma akwai wand yabanbanta
Kuma Wani mafarkin gskyh ne

Sedakuuu💃💃💃💃mutanen ourmman batoorlerh ✍️

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
By ourmman batoorlerh ✍️

*Page 9 & 10*

Magana yakeyi a wayah
Da Alama de kaman maganan daga office ne
Ji nayi yace ,Adams wai sau nawa zance maka innataso office nadawo gida kubarni nahuta ne
Agidanmafa ayyukan nake haka a office enma
Gashi gobe kasani by 10:00am inada case a high court yola so plss kabarni nagama ayyukan dazanje nayi acan innadawo
Zanzo office en

Ta dayahn bangaren ,cewa yayi sorryh sir
Allah temaka
Gudnyt ☺️
Staki yakuma ja ya ajiye wayan ,sekuma meya tuna yadau wayan ya kulle
Yaci gaba da ayyukansa

Wata macece naga tashigo ,dakin dayake cikin kayahn baccinta masu daukan hankali tafiya take ahankali kaman batason taka qasa
( Niko nace naga hawainiyama🤣🤣🤣🤣)
Ina tayi wajansa direct tawa kanta masauqi a cinyansa    🫣
Zagaye hanunta tayi bayahn wuyansa ta manna masa kiss a goshi lumshe Ido yayi
Murmushi tayi ,tace baby *FAWAD***aikin ya mana haka
My Barrister abari se gobekuma muje kahuta kayi bcc🥰
Qara hada jikinsa danata yy idonsa lumshe,yace tom angama ranki yadade my Ayshart**matar barrister Fawad Ahmad dukku

     Tayasa tayi suka tattare kayahn aikinnasa ta ajiyemasa shi a maajinsa
Yadagata sama kaman Yar baby sukai hanyan bedroom
Nace tom Romeo nd Juliet safiyar alkhairy 🥱

( Nace tom Nima banaje na rungumi fillow na nai baccina 🤣🤣🤣🤣)

Muje zuwa ✍️
Wasa farin girki ……..

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 11 & 12

       Yaumade kaman kullum sanda nayi wannan mafarkin
Kaman yacce mukayi rigiman damuka saba da qanne na en kamun suka tafi makaranta
Gida yarage dagani se babanmu da mameyhnmu

   **Acan kuwa prison “abunda yafaru shine bayahn ya kammala karatun yayi adduo’eensa yakwanta ,can wajan asuba yai wata mafarki dayasanyasa tashuwa yai alwala yacigaba da nafilan sa da karatu kamun aqira asuba

   Asuba nayi yagabatar da rakaahtanil fijir dakuma sallahn asuba ensa
Yayi adduo’eensa yasallame
(Araina nace Masha allah dawannan bawan Allah meriqo da addinin🥰
Allah de yashiryamu yaqara mana storonsa da Imani azuqatanmu🤲Allah Kuma ya amshi ibadunmu )

    **Gidan barrister**Fawad**

Kaman yacce yace hakan yayi qarfe 9:30am nasafe yasamesa a cikin garin yola daga gombe🥰
Masauqinsa yaje as usual yaqara kimtsawa kamunnan Yakama hanyan zuwa court..

(all the best inji ourmman batoorlerh 🥱 barrister 😇)

“”””🤣🤣🤣🤣inji mutanen **AYYASH**sukace bankomar dasu gidan su mutuminsubafa 🤣🤣😂
Suma su samu su karya da (burodi da kwai)inji hulani Koh🤣🤣🤣

Muje zuwa 💃💃💃💃💃

     Wannan tangamemen gidan ☺️me daukeda Dan qareren flat upstairs guda 2
Daya Wanda yakasance naga Alama abude ,Wanda wannan dattijon ya shiga shina tunkara
Ina shiga wasu kyawawan yammataye 2 naci karo dasu ,masu kamada AYYASH  sede sunfisa hasken fata
Bazaka iya banbancesuba Dan kusan komin su dayane 1 haka kuwa kayahn baccin dake jikinsu komi kala  daya ne1    ,ga dukkan alamu de wadannan Yan biyu ne 2(twins)
Suna zaune a dinning table inda suke karyawa kaman basuso
Muryan wata dattijuwa suka Jiyo nacewa
***Ahmani wai nikam yau bazaki schl bane kinaga har  qarfe 10 ake nema
Wacce aka qira sunantane naga ta turo Baki tanacewa hajiya wai ni kadai 😣 zanjene
Bazakicewa **Armani *itama tashirya bane

Dayar wacce da Alama itace Armani kwashewa tayi d dariya qasa qasa
Hajiyan tasu qara cewa tayi yo armanin dabatada lfyh kikeso taje schl en kasa komi adawoman da ita a hanuko
Fashewa tayi dakuka ,wallahi hajiya qarya take maki lfyhnta qalau gashima dariya takeyi 🤣
Dasauri Armani tayi shiru ta shagwabe murya ,Allah qaryanta hajiya wlh Banda lfyh
Kuma ma Dan Bata damu da makarantanba ko sani batayi yau bamuda class ba inji Armani
Cigabade sukayi da musu
Hajiyahn tasu tadafa kai tace ya isa to naji kugama kuje kushirya
Qanwar mummynku tahaihu yau zamu gaisuwa

   Sukace tooo hajiya tasudu suka tashi
Wangale Baki hajiyan tayi tana kallon iKon Allah 🤔
Wai ba Armani bace batada lfyh shine take wannn gudun
Lallai Allah shiryamun ku yarannan
Dariya suka kwashe dashi sukayi sama Dan su shirya

    Ita kuwa wucewa tayi dakin abbansu
Tana qwalawa Mai aikinsu qira akan tayi sauri tayi   ta shirya masu abincin dazasuk kaiwa Yan asibiti inda akayi haihuwa

   Wannan kenan muje
zuwa ✍️💃💃💃💃💃💃

Namu ba irin nasu bane🤏😎
Ourmman batoorlerh ceee💃✍️📚

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐

By ourmman batoorlerh ✍️

Page 13 & 14

   ***Barrister Fawad a high court yola 👩🏻‍⚖�?
Masu gbatar da qaransu Sun gabatarda shikuwa amtsayinsa Wanda yake Kare Wanda ake qara he depend his client
Alhmdlh the case is not at first instance so anyi concluding komi
The judge have fund and declare barrister Fawad client as not guilty
So he is discharge and acquitted

  Se murmushi kawai nke gani a fuskan wannan kyakkyawan barrister mijin aysha🤣🥱

( Nace adduahn ourmman batoorlerh cefa yasa Kai winning malam🤥🤣🤣)

Bayahn sunfito a court naga iya gaggaisawa da sauran Yan uwansa barristers en harda Wanda sukai case en tare
Sena sake baki ganin iKon Allah 🤔 wato de mutanennan a court ne suke kaman maqiyan juna
Anafutowa kuwa ankoma abokai
( Aikuwa nace naji kunya da dariyahn danaiwa barrister isah dazu naganin anyi winning ensa 🤐🤐daga yau ourmman batoorlerh 🤣 tadena baruwana
Shishishigility🥸)

Kamo hanyan komawa gombe yayi hankalinsa kwance cikeda farinciki da godiya ga ubangiji na nasarorin dayake Yi arayuwa
Nace safe travels barrister Fawad🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page “10_11******
Ganinta nai zaune gefen baban nata da alamade tattaunawa akw tsakanin uba da Yar tasa

Cewa yai , AMATULLAH karki damu kinji inamaki adduah Kuma kema kidage da adduah Allah temaka mana yshige mana gaba
Maganan kudin exam’s ennaku Kuma bakomi in Allah ya yarda zannema kamun ranan lahadi en Koh
Kaina aqasa idona cike da kwallah
Nace Abba inbakadashi kawai nahaqura se wata shekaran
Kaga kana fama danasu nana ga wannan tulin kudin
Jan kunnena yayi
Yace mubari wata shkara Kuma barristern baba nida nakeso Nanda wata shekara Kinsa ankulle masu laifi dubu🌝kinwanke marassa laifi dubu🥰sannan kin temaki marassa Hali kin kwatar masu yanci
Ah ah amatullah insha allahu zannema kinji
Nasan kinawa mahaifinki adduah tom kiqara kinji Allah maki albarka yacika maki burinki
Kaman yacce nake alfahari da marigayi ,yacce yatemakeni alokacin dababu metemakona ya qwatarmun haqqina
Haka nakeso kema kikasance abun alfahari ga Al’ummahn annabi sukahada Baki wajan cewa
Sallallahu alaihi wasallam ♥️🤲
Tace shkkn insha allahu baba
Amma de baba zanso kabani labarin wannan marigayin
Dakullum kakecewa kaso ace kahaifi da namiji kamasa takwarama Amma Allah beyiba
Shafa kaina yayi yace barristern baba karki damu insha allahu
Zanbaku labarinsa dukanku bama iya keba harda Yan uwanku
Tashi kije kicigaba da karatunki Koh
Bana fita
Tashuwa nayi Ina masa adduahn adawo lfyh dakuma cewa Allah bada saah

Wannan kenan ✍️

**** Shikuwa barrister bayahn yadawo gida gombe❤️gombe garin goje
Akace gombawa Ivan fari baah Kwan dakuba antashi dku Koh
(🤣🤣🤣🤣mutanen gombe Ina kuke ku matso kusa ourmman batoorlerh na waqe maku garinku kuzo kumun sperayhn money 😋🤣🤣)

Office direct yawuce ,,Yana isah yatattara yawuce office en dayake dominsa secretary ensa ne wato Adam’s yakwaso file’s en sa dasauran kayahn aikinnasa yabisa office nasa dashi
Yana zuwa bakin qofan yai nocking yabasa izinin shiga
Yashiga yaje ya ajiye masa system NASA a table dake gabansa sauran file’s en kuma ya ajiyesu a inda y kamata

Yadawo ya tsaya ,dagowa yai yakallesa ,nuni yamasa dawajan zama sannan yace inajin ka Adam’s
Zaunawa yayi sannan yafara masa bayanin abubuwan da ke tafiya dakuma wadanda sukazo nemansa
Bayahn yakammala yace okay ka kawoman file’s en
Kakuma cewa Wanda kace yazo en ,ze iya samuna next week Monday
Yace okay sir ahuta lfyh yatashi yatafi

**Acan kuwa prison wuni yai Yana tuna wannan mafarkin dakuma cigaba da addu’oeen sa

****Ranan lahadi (Sunday)
Wanda yai Dede da ranan da baba yace zebaiwa amatullah kudin makaranta maganan exam’s
So alhmdlh ……
Muhadu a page nagaba Dan Jin me ake ciki
Yasamu Kobe samuba ?

Daga taku ourmman batoorlerh✍️📚
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 15 & 16

      Alhmdlh Rana Bata qarya
Yaune amatullah zata amshi kudin exam’s nata
Zaune nake gaban baba kaina aqasa, yamiqomun kudi yace in kirga,amsa nai Ina irgawa ,nace baba Allah qara budi Allah ja kwana
Murmushi yayi yace Ameen barristern baba
Fatah na akoda yaushe kuriqe mutuncin kanku duka keda qannenki
Insha allahu Babu abunda zefi qarfinmu arayuwa, Allah albarkaci rayuwnku Allah temakeku yabaku saah , 🤲 Allah Baku mazaje nagari yanunamun auranku
Sauqar dakai naqara Yi sama Ina Ameen babanmu ,sani yayi inqira su Nana
Nasiha baba yacigaba Damana dukanmu …

Awancan gidan kuwa (team AYYASH  🤣🤣gidanku nake nufi fa gidan jar miya😋🤣)

Zaune wannan dattijon yake shida Wani saurayi, da Alama de tattaunawa suke Kuma me muhimmanci
Mastowa nake kusa danjin mesuke tattaunawa Akai

     Saurayin naji Yana cewa abbu insha allahu Nima gobe zanje nadubosa
Murmushi abbun yayi yace Allah yakaimu 🤲Allah yai maka albarka
Kansa aqasa yace Ameen abbu
Yace yauwa abbu innadawo wajansama insha allahu zanje gombe naji labarin Wani barrister, insha allahu zanje muqara daukaka qara ,since we still have chance to appeal
Insha allahu baze jima ba Kuma inaji ajikina bazekai wannan shekarun da aka yankemasa ba
Murmushi abbun yakuma Yi Wanda yafi kuka ciwo
Yace son ,Allah ubangiji yasa🥹
Son nima inaji ajikina bazeyi wannan jimawanba Kuma komi yazo qarshe insha allahu
Sede abunda keban mamaki da case en shine gafa gskyh Nan afili Amma kaman Wanda aka rifewa mutane Ido
Sannan kaman andaurewa mutane Kai
Nide nasan AYYASH be aikata wannan abun da ake zarginnashi dashiba ,ni nayarda da Dana dakuma tarbiyahn Dana basa nasan baze aikata wannan mummunan aikin ba ,nasan halin AYYASH sosai *AMMAR*
Murmushi Ammar en yayi yace sosaima abbu
Nima nasan baze aikataba
Shiyasama nakeso muqara daukaka qara
Yace tom ubangiji Allah yawarware komi cikin gaggawa Allah bamu saah
Ameen y rbb son

Ahmani ce da Armani suka shigo dakin daukeda ruwa da abun mosta Baki,sukazo suka ajiye agaban abokin yayan nasu suka gaidasa  Yaya Ammar yakake ya gd yasu umma dasu baby
Murmushi yayi yace kowa lfyh
The cutest twin’s en big bruh
Yarahn abbu
Qannen Yaya Ammar
Dariya dukansu suka kwashe dashi sunacewa Kai Yaya Ammar  wannan kirarin duka mukadai
Yace eh mana akwai wasu bayan kune Yan autan ammeyh
Ahmani ce tace ah ah fa yaya Ammar Armani ce auta Dan ni auntyn tace
Saurin hade fuska Armani tayi
Cab en wai kingirmi wah 🙄abunda ko minti 1 bakiyi ba Nima nafito 🤏😎
Wurga mata harara tayi tace Armani kishiga hankalink ni sanda na shekara ma aka haifeki
Yaya Ammar ne yace tom duk ya isa kuyi shiru ke Ahmani kece babba tundade anriga haifanki
Kekuwa Armani kece qarama ammade atake aka haifeku duka

   Abbane ke kallonsu Yana murmushi,nagodewa Allah daya azurtasa da wadannan Yara
Acan Wani sashe na zuciyahn sa kuwa Yana tunanin tilon yaron sa namiji guda 1 daya Mafi soyuwa agaresa
Yana adduahn kariyan Allah agaresu ,dakuma albarka wa dukkan rayuwansu
Jin hayaniyan Yan biyun nasa ajikinsane yasasa dawowa daga dogon tunanin dayake
Yaname sakin masu murmushi,Yana kaga Yan biyu masu kamanni daya masu kama da ubansu ,dryh sukayi
( Niko nace iyye wadannan Yara kuwa haka suke kaman gonar auduga 🤣🤣🤣dryh dryh)
Kallon sa sukayi idonsu rau rau da kwallah ,iKon Allah kaman Basu sukagama dariya yanzuba

****Kaman yacce nafada maku duk inda kukaga kuskure kugyaramun Hakanne zesa nasan ana together 🤞 Kuma kunajin ddn labarin ✍️

Muje zuwa 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🤣🤣🤣wai mahaukaci yahau Doki Koh

Ourmman batoorlerh ce 🤏😎
Justice hayratou for life 🤞❤️🥰

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

by ourmman batoorlerh 📚✍️

Page 17 & 18

       Barrister Fawad 🧑🏻‍⚖️Bayahn yakammala ayyukansa ,
Yaqira Adam’s akan yahade office en yadauko masa file’s en daxe tafi dashi gida ykawo masa motor
Yace ok sir 🧑🏻‍⚖�?
Tashuwa yai Yana gyara zaman suit nasa yafice a office en
Adam’s ya tattaro system nasa da sauran kayahn yabiyosa yasa masa a motor ensa

   Hanyahn gida yakama

**Sega qiran a wayansa dubawa yai yaga matar sace (wifey💍💚🔐👩‍❤️‍💋‍�?)
Murmushi yai yaga time 5:11pm
Lokaci yaqaru akan lokacin komawansa
Dauka yai gamida yin sallama turo Baki tayi kaman tana gabansa tayi shiru
Murmushi yayi kaman yasan metayi yace ranki yadade Mrs Fawad 💍💚
Aimun afuwa ganinan ahanya
Qara turo bk tayi tace tom adawo lfyh Allah tsaremun Kai yakareka daga Sharrin qarfe yace Ameen
Byee I love you husby
Yace I do same wifeyh (yai mata kiss 😘)
Yakashe wayahn

Niko daga gefe nace sannufa tattabaru 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣
Qawata kallona tai wai yadae hariratuwa kode black stomach kike
Hararan ta nai nace black stomach name
Nida nakeda abbun batoorlerh 🤏😎
………

Muje zuwa MAFARKI NAH by ourmman batoorlerh ✍️📚
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 19 & 20

    A prison kuwa
Ammar na hanga tareda *AYYASH *
Zaune suna tattaunawa
Inda Ammar kece masa
Man ,insha allahu gobe zanje gombe kaman yacce nafada maka wajan wannan barristern muje abunda yakamata ayi
Murmushi yayi yace bakomi Aboka (abokee)
Allah yakaimu
Inagodiya sosai dakulawanka gareni dakuma family na
Dan Allah kacigaba da kwantarwa Abbu da twins na hankli kaji
Hararansa yayi awasa ,haba man yanzu seka godemun a abunda yazamemun dole
Ai inatunanin kobayahn ranka nime kula da sune bare kana Raye
And don’t mind abbu insha allahu,komima yazo qarshe  haka sukacigaba da tattaunawa

***Wani stibirin jeji cann na hango wata bukka a tsakiyhn jeji
Mastowa wajan nai naji kaman fada akewa Wani aciki

Labewa nai jikin zanan Dan Evo maku labari🤣🤣🤣🤥🥱

    Kara shafa idona nayi dannaga me idona ke ganemun bemun qaryaba
Hajiya (matar abbun AYYASH)
Nake Gani zaune a qasa gaban Wani stohon bacama ,da alamade boka ne
Cewa take ,zamani boka ya Dade ,kaji damuwata
Wata irin muguwar dariya yayi wacce tasanya ni saurin yada alqalamina danna ceci rayuwan kunnena daga wannan mugun qara …………
To my own surprise hajiya ko ah jikinta

Muhadu a next page fans🥱✍️✍️✍️✍️

😂😂😂naje nayi histari ne saboda wannan qara yasa hanjin cikina kadawa 🤥

🤣😂 yo ba doleba wannan se su hajiya mukan Yan yanzu Ina zamu iya 🚶🚶🚶

Kuyi hqr da qarancin page ennan
Sakamakon qaran dayasa alqalamina faduwa ,haka qaran ya sa chajin wayata daukewa
Kunga ba Daman typing kenan🥱🥱
Muhadu zuwa anjuma

Ourmman batoorlerh cee🤣🤣🤣
Wato ba Wani wanin ga Allah baiwane
Inji bature wai any disappointment is a blessing😇

   So alhmdlh babu zato bare tsammani Segani Ina rubuta novel🥹
Ina Sanya wasu nishadi ,Wanda da ace haduwa dasu nayi ba lallai nasanyasuba
Amma alhmdlh alhamdulillahi alhamdulillahi ala kulli haleen 👏🥹

Sedakuuu🤞🤞🤞🤞🤞

Muje zuwa ourmman batoorlerh for life📚✍️✍️✍️✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

  By ourmman batoorlerh ✍️

Page 21 & 22

MAFARKI NAH 😇

Monday akace Monday farkon ranan aiki ,hausawa suka ce (ko bature na tsoron Monday)

Hangota nayi cikin shigan black and white with suit
Masha allah
Masha allah
Masha allah….
Bakina yakasa Dena furtawa,eh lallai wannan barrister ce
Kayahn sun amsheta sun mata kyau
Yaacce kukasan Dan ita akayi kayahn
Tafiya take itada Wani dakuma wata ,da alamade frnds natane dukansu sanye suke cikin black and white
##NIGERIAN LAW SCHOOL*YOLA CAMPUS*ADAMAWA STATE ##
Sunan makarantar kenan
Suna tafiyane gently,tafiyansu kadaima abun burgewane
Bama ita data kasance me tattare da Wani sihirtaccen nustuwa dakuma kyau
Masha allah
Niko inabinsu abaya 😁
(Ourmman batoorlerh 🤣 ma fa zatakoma barrister ennan aradu)

Ganinsu nai suntaya suna kallon kansu a mirrow
Hangame Baki nayi (iKon god se looking 🤣)

   Watoma shi schl en kota Ina mirror ne
(🤣🤣🤣araina nace Allah kakai Damo ga harawa ko beciba yayi barna😂🏃🏻‍♀�?)

     Gently suka wuce hall en Wanda nake tunani nanne exam’s hall en
Acike yake da mutane kowa sanye da black nd white

Nace Masha Allah wannan makaranta tayi✍️
Dole naturo batoorlerh karantan law🤣🤏😎

     Bazan iya fayyace masu kyawu da haduwan da makarantan dakuma daliban makarantan sukayiba
Ka kallesu dolene kajuya ka qara kallonsu

    ( Law nah ur mate🤏😎)

Ji nai suna gaggaisawa da juna cikin Wani yaren Dani kaina bana fahimta
Kuma Akai magana senaji an ambaci shafi (section)
Nace abun nayine🤣🤣🤣
Abu daya nake ganewa shine innaji an ambaci suna aciki
Barrister Amah naji suna qiranta

(Kaga barristoti ba🤣🥱)🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
Bani gudu kar a yanken hukunci dannaga kaman jira suke atabosu 🫣

Muje zuwaaaaaa ✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 23 & 24

Bokan cewa yayi hajiya sakenki yanada yawa
Aikinki natafiya yacce kikeso ,dakuma yacce natsara
( Nace wa’iyazubillah Allah ka tsaremu
Mude munsan Allah ke tsara komi ba mutum ba)

Wannan yaro ayacce muka tsara haryamutu a gidan kurkuku ze qare rayuwansa
Sede munyi sake
Dan qaramin haqin daka rena shike stole maka Ido
Bansan meneneba yake tunkaromu sede inaganin duk qasan damukayi abaya Wani haske nabi Yana warwarewa
Wanda warware wannan saqa Dede yake da mutuwanki a tsaye
Zabura tayi taxuba da bokan iso
Wanda baida kyan kallo( abunka da bacama mutanenmu🥱)

Afuwan in akwai bacamiya me karanta wannan labari👏I don’t mean to hurt anyone is just for fun 👏

Hajiya wannan haske duk iya bincikena nagama bangane menene ba ,wacece / wanene
Ammade abu daya nasamu Daman Gani shine
Karkibar wannan munafikin abokinsan yayi wannan tafiyahn dayayi niya kinji ai
Dagowa tayi wai Ammar kake nufi
Boka daka mata stawa yayi kewacece Ina magana kina tambayata ,yanzunnan Sena maidake alade anan
(Subhanallahi astagfirullah shine abunda ni ourmman batoorlerh 🥱 naketa furtawa)

  Allah kashiryemu kashirya mana Zuriaahnmu duka🤲Allah kahanemu saba maka 🤲 Allah kahanemu aikata shirka 🤲

Qasa tayi da kanta ran boka ya huce da yarjewan boka

Yace nide nafada maki kiyi iya abunda zakiyi kitsaida wannan tafiya
Sannan kuma daah akwai yacce zakiyi tom kiyi wancan yaron yadanyi sakaci da adduah kozamu samu ma hango Wani abu

Tace Boko dayardanka komi zanyi yacce kace
Kuma tafiya inde Ammar yayi wannan tafiyahn sede bayahn raina

Amma boka ranka yajima gwargwadon yacce kakeso Wani garine haka?

   Yace garinma yaqi buduwa agareni ,saboda garin a daure yake
Mutanen ciki baah zaune sukeba
Mutanen garin sunyi riqo da addini fiyeda tunaninki

  (Sadaukarwa agareku gombawa🥰
Gombe garina💃💃
Gombe gida ne 🌝)

Tace shkkn boka ,yace sannan akan wadannan stinannun Yan biyun
(Subhanallahi 🥺 Allah sarki basujiba Basu ganiba anata stinemasu🥹
Yara kyawawa kaman batoorlerh tah🤣🤣🤣)

Yarannan narasa Wani irin abun tsari Akai masu tun haihuwansu
Yara gasude bawani yawaita ibada kaman yayansu suke ba Amma komi zanmasu yaqi kamasu Koda suna cikin rashin starki( he means menstruation)

  Ammade bakomi akwai Wani baqin aljanin danayi aikansa bangon duniya yanzu shekara 1500 bedawoba inyadawo zejima da wannan aikin

    Sede aikinsa akwai kudi sannan akwai kashe kashe
Tace boka wannan badamuwa bane ko nawa akeso
Daga naira dai dai har zillion dubu zan iya badawa Dan aikina yaci ( allahu akbar 🤣🤣kudi masu gidan Rana mumad Allah ka azurtamu Amma ya rabbi kabamu iKon cinyewa ta hanyan halal🤲 batoorlerh tace Ameen ummeyh🤣🤣😂)
Hajiyahn cewa tayi So nake babban tabi Maza
Dayar kuwa tazama mata takebi
Subhanallahi 🥺 wa iyazubillah 😭

   Yace shkkn angama
Maqudan kudi ta ajiye masa Wanda nida kaina bansan iya adadinsu bah tace ga kudin sadaka boka me dogon zamani …..✍️

   (Kallon kudin nake Ina lashe baki😋🤣nace Allah kabamu Amma na halal 🤲 wannan de ba kudin sadaka ba kudin shirka Astagfirullah)

Yan uwa musani shi bin bokaye ba maslaha bace arayuwarmu
Yar uwata is better kinemi ruwanki narijiya kiyi wanka kiyi alwala
Kisamu Koda dankwalink me haskene inma bakida sallaya
Kiyi rakaah biyu
Kikaranto wannan adduah ta annabi yunus qafa 41 sannan kifadi damuwank

Iname maki tabbacin cewa insha allahu dakuma yardan ubangiji maji adduahn bayinsa
Buqatanki zata biya

Shifa hada Wani da Allah shirkane
Astagfirullah 🥺
Kuma Allah na yafe kowanni laifi Amma Banda laifin shirka
Akwai ayoyin alqur’ani da dama dasuke magana akan Hakan
Abunda Allah yace akan shirka
Astagfirullah Allah ka kiyashemu

Page 25 & 26

Haka tabaro wannan jejin me matuqar nisa takama hanyan gida tana ayyana abubuwa da dama aranta
Yacce zaahyi taji inda Ammar zeje dakuma yacce zata Hana tfyhn
Ataqaicede tayannke shawaran aikansa Dan daukemasa hnkl da tafiyahn
Takuma quduri aniya aranta
Ko kashe twins zatayi subi mahaifiyarmu kaman yacce itama takasheta(she means takashe mahaifiyarsu twins) inyaso itama akasheta
Inde aiki beci akansuba

  🤣🤣Nace sannu azara’eelu inlokacinsu beyiba Kya kashesu muga ,inkece medaukan ran kikashesu inyaso ke sekiyi gadin duniya
Ko itama mahaifiyar rasu lokacintane yayi

     ***Ayshace zaune agefen mijinnata Hiran soyayyah suke yayinda  yake ayyukansa jefi jefi
Rabin hankalin nakan aikin Rabin nakan wiffeyh ensa

    Hanunta yaji agashin kansa tana masa tfiyahn stusta

  Saurin ture kayahn aikinnasa gefe yayi yajawota jikinsa gaba daya
Yace wiffeyh da alamade gobe kezakijeman office ni nazauna gida
Tundade naga sokike kinhanani aikiko
Turo Baki tayi da niyahn yin magana
Yahade bakinsu

(Ourmman batoorlerh 🤣 nadaga gefe tana kallon soyayyah tana tuna nat masoyin😪)

Wasannide se suke irin na masoya ,anan kan kujeran suka bajee hajarsu ,harsuka fada duniyahn ma aurata
Ba abunda kakeji a falon se qaran ac dakuma fan se nishinsu da sumbatun aysha wacce kaman qarW gogannata qaimi yake 🫣

Damade zance wNi abu Amma banayi shiru inkunce nace tom senace 🤣🤣🤣🤣

Muje zuwa ourmman batoorlerh 🥱📚✍️for life 🤞

Bayahn kome yalafane nadawo falon samunsu nai harsunyi wanka sun sauya kaya tanade maqale ajikinsa Yana kurban coffee Yana aikinsa
( Niko nace eh 🥱anje filin daga ankashe arna badoleba🤣🤏😎))

Suna fira ahaka har abcci yadauket
Daukant yai yakaita daki yai mata adduah yamanna mata kiss
Yadawo yamaida glass nasa yacigaba da aiki seriously
Yanajin sa wasai aikin nmasa dadiii

****Acan kuwa LAW SCHOOL*hangosu nai suna fitowa hall daya bayahn daya Masha allah haka nace
Wasu na murmushi wasu na goge zufa yayin dawasu ko magana basayi ,fuskannan de Babu annuri
( Law nah ur mate 🤏😎🤣🤣)

Hangota nai tana tfyhn Nan nata anuste itada qawarta da abokinsu
Abokin cewa yai barrister Ahma ya exam’s de
Uhmn Wani killer smile naga tayi kamun tabude Baki Dan tabasa amsa………….✍️✍️✍️

Muje zuwa💃🤸🤸🤸🤸
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 27 & 28

Da wannan murmushin nata a fuskanta
Tace barrister habeel exam’s alhmdlh sede godiya
I see questions from no where ,I expected alhmdlh 🥰
Ammade babban abun shine Allah bamu saah 🤲 yasa mugma asaah

Anan Kuma voice nata yasanja ,bayahn tuno kudin da babanta yakashe dakuma burinsa akanta
Dakuma ita kanta mafarkinta
Tace besty barrister Ina storon faduwa exam’s Nan
Babana baida qarfi🥹 Kuma yaci buri akan karatuna
Saurin kallonta sukayi duka
Wai ke kina tunanin faduwa
Ai da ace secondary schl muke anabin karatu by brain not by pocket I know is either you be 1st position or 2nd position
Munyadda dake Barrister Ahma
Insha allahu not only ur daddy or parents, family Caiii not even only us as ur learned colleague’s I know the whole world will be proud of you🥰
We will all make it insha allahu Allah bamu saah
Da Ameen muka amsa duka nida besty barrister
Muka cigaba da tfyh Muna tattaunawa
Harde mukayi sallama da barrister habeel muka kam hnyn hostel nida besty barrister

Masha allah 😍

****Isan hajiya gida keda wuya aikuwa taika qiran Ammar (tasa Armani taqira matashi awaya )akan tana nemansa

Can se gashinan yazo ,a falon Abba yasauq
Dukda Shiba baqon gidan bane Amma baicika shiga ko Ina agidanba Dan Kare haqqin musulunci sanin Kwai Yara mata wadanda ba muharramansaba a gidan
Wannan dabiaah keqarasa abokinnasa daakuma abbun su qara qaunansa daganin girmansa

Shigowa tayi fuskanta daukeda murmushi
Allah sarki dah na Dan albarka sannu da zuwa
Yace sannunmude hajiya
Bayahn sungaisa ne seta fara Jan majina Alama de kuka zatayi
Tanacew Allah sarki tilon Dana daya ,my beloved son
Am missing you badly 😭tafashe dakuka ,
Son    Ammar plss ya lbrn abokinkane kullum agidannan cikin kukaan Rashinsa kusa damu muke ba iya ni da ahmani da Armani ba har abbunku
Dan Allah son kata iya qoqarink muma munayi Muna adduah duka Allah kawomana sauqin komi cikin gaggawa
Aransa kuwa cewa kaji munafuka
(Mamakine yakamani ya akayi yasan cewa ita munafukane bayahn Banga Hakan a fuskansaba)

Muje zuwaaaaaa
Ourmman batoorlerh for life 🤞✍️

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

Page 29 & 30

Cewa tai son Ammar naji ranan abbunku namaganan zakayi tafiya wajan Wani lawyer qilan ko zaah dace
Murmushi yayi ya e eh hakane hajiya
Tace yauwa son wanne garine haka konasamu inda zantemaka Nim

   Cew yayi kaduna ne hajiya
Murmushin mugunta tayi
Naganin cikin sauqi da siyasa tasamu abunda binciken bokan yaqi nuna masa
Cikin Jin Dadi tce shkkn Allah temaka Allah maka albarka ♥️ allah bada saah Allah dawomana da yaronah gida lfyh
Nimazanyi qoqari nadubosa zuwa jibi

   Shiko Yana kallon murmushin datake ,aransa yce ( haryanzu dasauranki assnin rayuwan duniya dukda shekarunki
Najima Ina zarginki Dan haka ko Abba bazan bari yafada maki gskyh ba bare nida kaina)
Afusk kuwa murmushi yaketa faman Yi yanacewa Ameen hajiy

Cewa tayi yanzu yaushene tfyhn
Cew yayi dama nce ko zuwa Friday ne

Murmushi tayi tace bKomi Allah kaimu

   Amma kamunnan zan aikeka ,qasar Jiddah akwai abubuwan dazakamun seka dawo kamun Friday en tunda kaga yau Monday
Yace bKomi hajiya insha allahu zanje
Tace yauwa Dan albarka kashiry tafiyahn gobene
Yace bKomi Allah yakaimu
Amma aransa Hana jajint Hali irin nawannan
Mata me fuska biyu ko yace uku m
Allah de kyauta insha allahu zeje mata aikan inyaso next week en yaje gomben

Yayinda taimasa sallamata da asauaa lfyh
Gamida saqon gaisuwa ga ummansa da sisternsa

   Amsawa yayi yaje yaja motor ensa yahau Yana me barin gidan cikeda mamaki abunda yaketa qara son tabbatar wa

********After 1 week …….

Muje zuwa
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

By ourmman batoorlerh ✍️

Page 19 _ 20

********Bayahn sati 1 abubuwa dayawa sunfaru aciki
Wanda AMATULLAH takammal exam’s tana cikin farinciki da Kuma tarin nasarori inda aka Saka bikin ***CALL TO NIGERIAN BARRISTER’S ***
Nasu Nanda 1 week again

     Abangaren abbu kuwa adduah alhmdlh sannan mutanen dayasaka araba abun sadaka sangayoyi harda wasu garuruwanma daddadan labari na iskesa nacew insha allahu zaahci nasara a wannan case en kuma dansa zefito

   ***Inda gefe daya kuma ,tunda Ammar yatafi aikan hajiya
Sanda yashare sati curr bedawoba
Kuma baiga alaman dawowansa ba

Ayyukane kullum sabbi kebullowa

   Abbu yamatsa masa da qira na maganan zuwa gomben
….
Inda itakuwa hajiya tamasta masa akan yatemaketa karya dawo harse yakammala mata aikinta

  Duk yasan take takenta kawai ya bula ganyene Yana kallon iya gudun ruwanta

Inyana lissafi Dede Kuma tabbats wata 2 garesa aqasa dayarage lokacin daukaka qaransu yawuce kaman yacce akace masu a court

   Barrister Fawad nagani da aysha a asibiti ,saurin zaro Ido nayi nace waye ba lfyh

Ganin dukansu sunci ado kaman zasu dinner

  Sede nayi shiru Ina kallo
Kode sunzo gaida mara lfyh me

Likitane ya Aiko aqira masa aysha aleeyu

Dasauri yatashi Yana riqe hanunta sutafi
Ananne nafahimci zancen😋🤣🤣ashe indon Fawad ce ba lfyh

Nace tom Allah qara afuwa (naceba Indo kode kinci wakene😋🤣😂🤣)

(🤣🤣🤣🤣🤣Hajjo zoki tayani sa eyes😂🤣🏃🏻‍♀�?)

Shagwabe masa tayi wai bazaya iya tafiyah ba.dagata yai ,Basu Wani damu da idon mutanen dake kansuba

Itakuwa ta qanqame abunta sukayi hanyan office da likita
Inada naga anrubuta doctor jaleel aqofan

Shigewa sukayi office en da sallama abakinsu

Murmushi likitan yayi yace ah lallai madam kinci adauke ki

Kunya taji tace yasauqeta

    Dogon kujeran dake office en Wanda zaka iya miqewa Akai.

  Ya kwantar da ita
Yadawo wajan doctor jaleel en yanacewa afuwan doctor
Murmushi yayi yace bakomi ai aikinka kafara daga yanzu domin kuwade
Madam enka na buqatan kulawa sosai

Miqo masa pappern result na test dasukayi yayi
Duk abunda suke idonta nakansu jira take taji me likita xece
Kode tunanin baby Fawad enta yatabbatane

Ya Kuma miqa masa hannu
Yace congratulations Barrister Fawad angon aysha  future…………..✍️✍️✍️✍️✍️✍️

Muje zuwa

Nima banaje nabawa Ido haqqinsa🥱🥱🥱 sekuma zuwa gobe in Allah yakaimu yasa munacikin maSu Rai d lfyh

****muriqi adduah Yan uwa👏🥰

Fatah alkhaeryh daga taku harira salihu isah 🤞 wacce kukafi Sani da ourmman batoorlerh 🤣 ko kuwa justice hayratou 🤣💃👩🏻‍⚖�?
Wacce ke nishadantardaku da wannan littafi nata mesunan MAFARKI NAH
By ourmman batoorlerh✍️📚📚📚
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
*MAFARKI NAH*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 31 & 32

Miqa masa hannu yai Yana congratulations Barrister,Nanda wata takwas da kwnaki insha allahu
Kazama Daddy barrister 🤣

Farincikin dayaji besan randa yatashi ya rungume hanun likitan ba

    Doctor nagode nagode sosai
Masha allah 😍 yanamejin dd💃

(Niko nace kana godewa doctor shiyayi maka aikin samun cikinne🤣🫣)

     Tanajin abunda doctor yace ,Kuma taga farincikin da mijinnata ke ciki ta lumshe Ido
Bataqara cewa komiba se murmushin yaqe ta tashi
Yazo ze dauketa tace ah ah baby Fawad 🥰💍xan iya haka suke takawa a hankali ,har suka he motor ensu suka kama hanyan gida
Biyai ta wani ShopRite (Markay). Yatambayeta ko akwai abunda takeso tace Bata kwadayin komi se mijinta kusa da ita
(Wooo kunnen hayratou yayi kadan dajin wanga tabaran bana qara wutaa🥱🤣🏃🏻‍♀�?)

****Masha allah 😍 shine abunda bakina kawai yake furtawa lokacin Dana sauqe zangooo

A wannan makaranta #LAW SCHOOL YOLA CAMPUS ADAMAWA STATE #
Dan dazon mutanene nake Gani
Wadanda akewa bikin call to bar dakuma Yan uwansa

   Masha allah 😍
Mutanene masu yawan gaske
Wanda aqallah zasukfi 4k acikin wannan makaranta

   Motorci kuwa sunci school environment en

  😂🤣abun namasu money ne fa ourmman batoorlerh 🥱

Can gefe kuwa baba nagani Masha allah 😍 tareda mameyh ,Nana,haneefa,aafiya 🥰
Sekuma ga uwar gayya wacce su baba sukazo wajan saboda ita

Murmushi kawai take ,Amma inaga duk murmushin dake shimfide a fuskanta bekai Wanda yake fuskan  mahaifinbataba
Dan ganin yaude alhmdlh burinsu duka yacika (araina nace burinsa ko nasu 🤥)
Barade nayi shiru🤐

        Taro yayi taro 💃jamaah kota Ina
Ana hotuna video,dariya ,ana gaggaisawa ,wasu kuwa suna magana akan kewan juna dazasuyi(wadanda sukazo daga nesa)

      Bayahn wasu mintuna
Wadannan barristers en sanye da black and white nagani sunsami waje kowa yazauna

Fili kaman stadium 🏟�?
Adayan bangaren kuwa
Mutane nakalla da black nd white sede akwai banbanci da wadancan domin su overall(barristers gown)
Nasu red ( kalon ja) ne
Da alamade malamansu kokuwa manyansu

   Acikin mutanen ,akwai inda naga matemakin shugaban qasa(vice president,osinbajo )
Yana representing na president
Ga gwanmanoni ma kowa awajansa
Dan ba iya na adamawa ba
Gade manya manyan mutane wadanda bakowa nasamu kalloba
Sannan Kuma ko wadanda nakalla ba zayyanuwa zasuyiba

    Adayahn gefen kuwa iyayen ,qanne,Yara,mata,Yan uwa Dade sauransu harda Yan kallon
Wanda Nima ourmman batoorlerh 🤣 nake maqale cikin su ganin iKon Allah

    Adayahn bangaren kuwa ,Yan jaridane ,Yan gidan TV ne , photographers ne , videos shooter
Kowa de akwai awajannan

  Police, sojoji duka

  Nace Kai Masha allah wannan kam babban tarone

Jin wajan yayi shiru da Alama Wani cikin manyan namagana yasani Nima gimste bakina
Sede ido😂🤣
( Stilli stilli kaman kule abuta🤣🤸)

      Muje zuwa✍️✍️✍️

Page 33 & 34

Bayahn wannan yatashi yagama gaisuwan kowa da kowa,
Wani yakarba yaqara ma kowa barka dakuma Taya students nasu murnan kammala schl

   Hakade akatayi
, Representative na president have talk
Some of the governor’s have talk

     So lasty abun maganan yakoma wajan Wani babba wanda da Alama shine CHIEF JUSTICE OF NiGERIA (CJN)
He started with welcoming everyone, follow by commanding the final year fellow students to be on their feet ( sutashi su tsaya )

   After he finsh, swearing them ( rantsar dasu )
Then he said
i HERE BY ADDMIT EACH AND EVERYONE OF YOU AS A LEGAL ADVICER(legal practitioner, advocators , solicitor’s and attorney general’s) **So  you can nown were on your wig’s
(Kowannensu daukan wig nashi yai yasa Akai kamunnan Yai congratulating nsu kowa yakoma yazauna)

   Wow wonderful shine abunda aketa fada ana masu video da hotuna

Se sukazo sukafara amsan certificate each and everyone of them

Hidima de yana tafiya akomi ake kuwa AMATULLAH inbata kasance yafarkoba tom itace ta biyu ( nace araina kaga dangin larabawa 🤣 gifted ba)

A wanni hall nagansu atare duka kowa da abu a cup (kwarya ) ahanunsa kaman ruwa ance susha
Daganan kowa yaje da certificate nasa yafara registering sunansa
A list na BARRISTERS BOOK

Wannan littafi Yana dauke da sunan Kowanne Barrister,is either a Nigerian kayi karatunka ko outside so sunanka na ciki as far as you are a citizen of Nigerian

   Bayahn taro yalafa kowa Yana tareda iyalansa
(Dangin larabawa 🤣) nahango tareda nata iyayen
Masha allah 😍 se dryh suke ,
Kallonta babanta yayi yace so my Barrister kyautata agareki ayau amatsayin mahaifinki shine ,zan sanar dake wanene wannan BARRISTER en danake fada maki
Konace nake fada maku kullum

  Murmushin Jin Dadi tayi Dan haka kawai har ranta  takeson sanin wanene wannan mutumin

     Abun hawan da yakawosu ,(Wanda baba yadau shata Dan basuda motor🫣🥱)
Sukashiga Dan komawa gidansu
Bayahn tagama sallama da qawaye da abokanaan arxiqi
Tareda samun kyaututtuka awajan abokanan karatunta dama iyayensu duka

***YOLA prison *

Baisan meyasabah yau yaqara wannan mafarkin me dadin
Sannan Kuma yajishi yawuni Yana cikin farinciki besan daliliba

    Shide yacigaba da addu’oeen sa dakuma abunda yakamata
Wanda sanadin Hakan a wannan prison en seyazama gashide yaro matashi akwai wadanda suka haifesama
Amma girmansa ake Gani baah bari yayi Wani aikin wahala
Dan yazamana Yana koyar dasu dakuma waahzantar dasu
Asanadin haka har akasami mutum 3 dasuka musulunta (allahu akbar Masha allah 😍
Allah de yaqarawa musulunci girma da daraja ♥️ Ameen y rbb 🤲)

  Sayyadi haka suke qiransa a prison en

  Dukda yakasance mutum Wanda becika maganaba
Amma yasan yacce ake muaamala da mutane
Masha allah 😍

***Bayahn komawansu gidane
Qannenta natayata murna hakama abbannata

    Yace insha allahu sudakacesa
Nanda sati 2
Xebasu wannan labarin ****

Haka rayuwa tacigaba da tfyh cikin Yan kwanakinnan

.****Barrister Fawad kuwa Taya matarsa renon wannan cikinnasu yake
Amma sede me

Ranan dayayi Dede da sati 1 da dawowansu daga asibiti

     Yadauketa sunje tagaida gidansu tawunii saboda damunsan da rikicin da tayi akan lalle gida zataje
Shikuwa yawuce Wani sungullan nasa

  Dare nayi yaje daukota sudawo gida
Tun ahanya  take yamusta fuska
Takejin Wani iri Wani iri haka
Harde suka isa gida
Abunda takeji yalafa

As usual suna isa yadaga matarsa sama se bedroom nasu yacire mata kayan jikinta duka yadauko towel yadaura mata itama ta tayasa cire nasa
Suka shige bandaki, abandakinnan de ba wanka akayiba🤣🥱🫣

   ( Tom ni Ina ruwana 😁 yo meyakaini fadamaku abunda akayi yansu kucr 🤏😎)

To de anshafs kusan awa abandakinnan tanadanjin abu Amma soyayyahn dayake nuna mata yana kawar daciwon datake danji
Gama Shan soyayyansu sukayi yanajin kaman yamaidata. Ciki
Nace inkamaidata ciki 🤣🤣dawa zakayi soyayyahn🤥Dan nide baruwana🤐

  Fitowa sukayi dukansu fuskansu daukeda murmushi
Sa kayah sukayi suka gabatar da sallahn Isha
Sannan sukahau gado da niyahn bacci yaname bayyana mata yacce yakesonta dakuma son wannan cikin jikinnata

   Afilide murmushi take alaman Jin Dadi ,sede abun mmk sabanin haka a zuciyahnta

   Nace tom iKon Allah 🤔 akwai wata aqasa knn 🤣 muje zuwa ✍️✍️✍️🏃🏻‍♀�?

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 35 & 36

Tana zaune gida itada mameyhnta da qannenta
Sega baba yadawo yayi qiranta
Tashuwa tayi dasauri tatafi duk tunaninta lbrn wannan BARRISTER en zaah Bata
Sede sabanin haka

Wani abu yabata na envelope yamiqa mata
Budewa tayi abundatagani yamugun Bata mamaki

Bakinta na rawa tace baba😱aikifa nasamu aikinma a gombe

    Murmushi yamata yace hakane Yar  baba

Sega hawaye a fuskanta ,tarasa Wani irin so babanta kemata

   Tashuwa tai ta rungumesa tana kuka
Babana Allah Saka maka da aljannahn Firdausi 🤲
Shafa kaina yayi yace bakomi Yar baba seki shirya jibi Zaki wuce kifara abunda yakamata Koh
Tace tom baba nagode ,Allah ha kwana yabiya

   Dariya yamata yace allah yaja kwana yakaisa Ina
Aini ko yau nafadi namutu alhmdlh nasauqe nauyin dake kaina ,sannan burina yacika
Allah de yamuku albarka ♥️

Tace Ameen babanmu

Fita tayi tana tsallen murna wayyyoo mameeyh nah kizo kigani
Seni amatun baba Yar mameyh
Auntyn su Nana
Kwashewa dukansu su mameyhn sukayi da qannen nata tom Yar baba mekuma aka samo wajan baba inji mameyhnmu

   Mameyhnmu aiki baba yasamarmun a gombe
Murmushi tayi na manyanta tace ah Masha allah Yar mameyh Allah Sanya alkhaeryh 🤲 yakuma albarkaci abun,Allah bada saah akan duk abunda zakiyi tace Ameen uwa tagari 😍♥️

   Qannentama tayata murna suke
. Daganan suka fara tayata yin Shirin tafiya jibi

      Abbu nagani zaune da abokinsa suna tattaunawa
Sega qiran Ammar Abba insha allahu jibi zanbar jiddah
Naje Saudi naqara adduah akan lamarinnan sannan riga nai magana da secretary en lauyan jnadawowa next week zamu je

Cewa yayi shkkn adawo lfyh son
Yace Ameen

***Adayahn bangaren kuwa hajiya fitowanta cikin falo kallon twins tayi suna zaune suna karatu
Aranta cewa tayi stinannu dangi mayu

A fuska kuwa cewa take Masha allah 😍♥️ dayaran kirki Allah qara basira acigaba da karatu bara naje anguwa nadawo
Armani ce tamiqe dasauri tana turo Baki hajiya zanbiki
Cewa tayi kaga sarkin bibiko Maza zauna kiyi karatu
Ahmani Kuma murmushi tayi najin dd tana karatunta
Ficewa hajiya tayi suna mata byee adawo lfyh
Kallon Armani ahmani tayi tace sannu bita zai zai
Wlh malam yazo Baki iya karatunkiba kinshiaga uku

Hararanta tayi tace se akace maki ban iyah ba kawai naji inason bin hajiya ne

  Tom ai lokaci bequreba Kya iya tashuwa yanzun kibita

Sukacigaba da abunsu tsakaninsu su yasu
Se me aiki dake kitchen take girki tanajinsu tana dryh tace yan  biyu ,Yan jaraban rashin ji

    Hajiya kuwa wannan qauyen naga takama hanyansa
Ade wancan jejin dakuma wannan bukkahn ta isar da kanta

     Tana zuwa taga qofan arife dafe Kai tyi tace duk inda akayi bayanan

    From no where taji magana
Kinzo amakare domin boka yayi tafiya me nisa
Se Nan da watanni 6 zedawo
A tsorace tajuya tabar wurin badan ranta yasoba
Tanaji kaman tazuba ihu

Gashi dum guje gujenta , Ammar yagama wannan aikin duka
Dawowa dole
Tfyh take tanaji kaman tabi qasan babban motor tamutu tahuta
Da akan tabude Ido taga AYYASH a cikin gida

   (Niko nace ta Allah batakiba)…….
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
**MAFARKI NAH*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

  By ourmman batoorlerh ✍️

Page 37 & 38

***** Washe gari kuwa ,da sassafe baba yadawo gida da manyan ledoji ahanunsa

   Kayane aciki ,abun haryabawa mameyhnmu Dani mamaki
Sede dayake mameeyh macece tagari 😍 Bata tambayesa a idonmu Ina yasamoba
Sannan Kuma ta yarda da mijinta Bata zarginsa dakomi

  Binsa kawai tayi da adduahn Allah tsareshi yaqara masa budi

   Tashuwa muka muka karbesa ya iso yazauna a gefen mameyh

Wani bluen Leda Dan Dede yamiqa mata yace ganaki

Yadauki dayan pink ledar babba yamiqamun kema ganaki barrister
Sannan yadauko marron yabawa Nana
Black wa hanifa
White wa afiya

Yace duk kushirya anjuma bayahn laasar akwai inda zamuje daku

Kuma banson kowa yatambayeni

     Kunji ai sukace eh baba
Yayinda mameyh ke murmushi tanaqara Jin qaunan mijinnata

  🤣🤣🤣(Nace kaga stoffima harda qauna tode Allah qaro qauna 🤣)

***Yauma kaman kullum haka yatashi cikin farinciki besan
Daliliba sannan ayau ne abbu yakawo masa ziyara tareda twin’s nasa da hajiyansu

Enda sukata kuke kukensu ,ahakade ya tsawatar masu

Sukarabu yanaji kaman yakomar da kansa gida yagansa cikin Yan uwansa

Hajiya ma harda kukan munafircinta
Abbu de dauriya kawai yake
Amma Allah ne kadai yasan abunda ke damunsa

***Abunda yake faruwa da aysha kuwa
Washegari bayahn Barrister Fawad yafita aiki
Tom sefa ciwon mara yace salamu alaikum
Jini taga yanabin qafanta
Bata tsoritaba sedema hamdala datayi sede Jin ciwan mara na neman kasheta yasa da dankaren sauri ta jawo wayanta don qiran husbyn nata sede network yahana layinsa shiga

**Abunda kefaru da Barrister kuwa
Wani bawan Allah ne daga Gani babban mutum ne suke magana
Nacewa yasamar masa wata maaikaciya wacce zasuke aiki tare zatake temaka masa
Harya riga yasanarwa mahaifinta gobe tana hanya

  Kansa aqasa bawai don Yana buqatan aiki tareda maceba
Amma ganin girman Wanda ke zaune gabansa Wanda yariqesa kaman mahaifin sa tun bayan rasa kowa d kowansa dayayi
Yasa baze iya masa musuba
Wanda yake amatsayin abokin mahaifinsa
Kuma mijin marigayiyar mamansa

  Wannan Kennan
Yace shkkn uncle
Allah kawota lfyh

Yace Ameen y rbbl alameen 🤲 dan albarka Allah temaka
Ahaka sukayi sallama yatashi yarakasa
Yadawo yanaji kaman yajawo yrnyn yakasheta kmn ta iso
Baison ko hanya yahada dakowacce mace arayuwa bayahn aishan sa

   Komawa ma office nasa yai da niyahn yaqir ayshan tasa
Sede kuwa misscalls nata yagani yafi 10
Atake qirjinsa yabuga ckin sauri yaqirata ringing 1 tadauka

      Awahalce yaji tace baby kazo zanmutu
Iya abunda ya iyaji kenan

    Da mugun gudu yaje yafigi motor ensa bebi takan ko file’s nasaba se gida
Yna zuwa yaganta yashe cikin jini daukanta yayi dasauri ko damuwa dajinin daze Bata masa jiki baiyiba

Se asibiti ,suna zuwa aka karbeta emergency

Yana safa damarwa haka har Sega likita yafito yace Barrister Fawad biyoni office

****Hajiya kuwa sunkoma gida kaman karsu barsa can

**Yayanda Ammar yagama Shiri gobe jirgin 7:30am xebi daga jidda zuwa qasa me tsarki

    **Bayahn sallahn azahar agidan baba yamun
Kallon sunkawai nake Ina Masha allah 😍♥️ most especially mutumiyrku (dangin larabawa 🤣)

Tasha wata ubansu less daga Gani kasan me tsadane ka hijab nata har qasa
Less en orange me rodi rodin light blue

Yayinda hijab nata yake bluee

Mameyhnmu kuwa kama Budurwa haka Takoma(nace kunji yayan zamani)🤣🤣🤣

Atamface ajikinta babban ciganvi itama da himar nata har qasa brown

Yayinda su Nana kowa yayi shigen swiss less nasa
Dukanmude alhmdlh 💃💃🥰qaran motor mukaji aqofammu
Bayahn baba yashigo yakallemu
Senaga alaman kaman jikinsa yai sanyi

   Nace baba kozamubar fitan ne
Yace ah ah Barristern baba fitahm shine alkhaeryh agaremu dake duka

  Kumuje yayi gaba muka bibayansa ,

   Motors danaga a qofan gidanmu har 2 su suka qara bani mamaki ammade nayi shiru

        Baba da mameyh suka shiga wand yake gaba

Yayinda nidasu Nana muka shiga dayahn

Tafiya muke sanyin AC nabugunmu
Munafira abunmu nida qannena

   🤣🤣🤣😂 Nana rasae na tsokanar su hanifa wai sunata rawan sanyi Yan qauye Babu a house
Bige mata Baki nayi nace ,sannu rasai ishashshiya wato bakikink baya shiru
Kunyah kikeson bamu agaban mutane
Haka ta turo bkn tana qunquni

Ahaka harmuka isa ,Wani wajan da alamade wajan kaman nayin bikukkunabe

   Mutanen daban saniba naketa kallo wadansu Kuma nasani da mamakina harda wasu Yan makarantamun
Anatacemun congratulations Barrister Ahma
Hakade mukashige wajan Amma tambayoyi fall raina

Inajiran nasamu lokacin baba ya amsamun
Gashide yau ne mukayi dashi zeban lbrn waye Barrister
Walima aka baba yahadamun Ashe
Wani babban mutum ne yazo yace congratulations doter
Allah temaka Koh
Yamiqomun wata kwali wai ga kyautata
Se nanata sunan nake doter , doter nayi shirude may be
Ubangidan baba ne
.   Baka akayi walima cikin nishadi da kwancinyhn hankali

   Kyaututtuka kam nasamesu alhmdlh

   Dan harda kyautan motor dakuma gida a cikin yola

Masha allah 😍♥️ Dan Dadi harda Yar kwallata

   Naga soyayyah kama 😭😭😭😭😭

Manyan mutanene da wasu ko amafarki banyi tunanin ganinsuba

   Abun mamakin shine harda alqalin federal high court nagani
Wanda lokacin danake schl mukaje attachment (IT industrial training) nayi nawa a court en

   Angama taro biki yayi biki anci ansha

Anwatse lfyh alhmdlh

Wannan mutumin yaqara zuwa yace ga wannan key en gidane dazan zauna a gombe wajan aikina

   Nace baba kam haryafadawa kowa nasamu aiki knnn

***Bayahn munkoma gida
Kowa yahuta gajiyah
Da dare can bayan Isha Sega qiran Abbanmu wai duk muzo yanason ganinmu zegogewa kowa tambayhn sake zuciyan sa

Aikuwa nariga kowa isa dannikam inacikeda tambayoyi masu tarin yawa

Kowa ya hallara a dakin

  Da Bismillah baba yabude Taron
Yamana nasiha ataqaice
Yakuma fadakar damu akan haquri dakomi arayuwa khairy ko sharri

   Yakuwa samana albarka
Sannan yai mana bangajiya
Murmushi mukayi dukka Muna qara godewa Allah da mahaifin daya bamu

  Kallona yayi yace yau zanfda maki wanene Barrister Amma inafatan zakicigaba da kallona a yacce kika dauken yanzu

  Kaina yaqulle ammade senace insha allahu baba
***Asalin labarin***
Gyaran murya yayi yace BARRISTER AHMAD ALQALI** shine cikakken sunan sa

  Shekaru 30 dasuka wuce baya …….✍️🤥✍️✍️✍️

Muje zuwa ,yanzu ne fa muka fara labarin 💃💃

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 39 & 40

     Malam Abubakar bello shine cikakken sunan mahaifina mu Yan asalin Yan taraba ne awani qauye can anacemasa garbatau
Mu manoma ne ,shine sannahn mahaifinmu

   Nikadai Allah yabawa babana ,sede dayake Allah yawa mahaifiyata rasuwa   ahanun kishiyar babata nataso
Allah sarki baiwar Allah bta rageni dakomi duk abunda yakamata uwa Taiwa Dan cikinta haka takemun

Awani fada da akayi na mui muyawa
Ananne narasa iyayena
Babana nada gonaki Amma seyaxamana baffanuna sunkwashe sunhanani komi
Nayi karatun muhammadiya ,Boko ma Ina nataba
Awannan qauyen namude
*Alokacin da abun yafaru Sena fara tunanin shiga cikin garin taraba danna fara Neman nakaina

   Barina garin bewuce da wata ba senaji lbrn ,
Wasu fulani sunsami baffanuna a gonan sun yankasu
Abunde ba dadin ji
(Allah yaji qansu da rahama 🤲🥺)

***Bayahn komawana cikin taraba ,abubuwa  dayawa sunfaru,wahala iya wahala Nasha
Aikin kome nakeyi ,basamu
Sena qara tunanin barin cikin taraba nakoma ADAMAWA STATE
Masha allah 😍 a garin adamawa cikin Numan local government nasauqa
Inda nake nafara sanaahn niqa
Masha allah 😍 dukda Dan shago nake Amma inasamu

Acikin wannan yanayinne muka hadu da
mameyhnku wacce  take diya ga Wani malami anan numan en
Soyayyah muke sannu sannu har maganan aure yashigo
So nafayyacewa mahaifinta komi dakuma Koni wa

     ***Akaramci irin na baffa (wato mahaifinta Allah masa rahama
Ahaka yamana aure yayinda yazama waliyi na

Munyi aure shekara hudu bamu samu haihuwa ba
Tun innayi magana mhaifiyarku natausana ,haryazamana itma abun yfara damunta
Munanan de tace inqara aure nace ah ah ,Allah insha allahu zata haifamana yaranmu kyawawa kamanta kasancewanta bafulatanan adamawa

      Ana haka rayuwa natafiya
Inje inyi niqa indawo musamu mukul da kanmu harma da iyyenmu (iyayen mahaifiyarku)

  Watarana ranan laraba mahaifiyahnku ta tashi da mummunan zazzabi Wanda ya storitamu duka
Nasanarwa da baffa yaturo mana xubutu da Dan tofi
Tasha ,abu yalafa taji sauqi harnaje aiki
Nadawo kawo cafanen  senasameta se amai take
Hankali na tashe ,muka kama hanyan asibiti

    Bayan zuwanmu gado akabamu
Banqira baffa ba gudun kar hankalinsu yatashi

.    Likitane yashi dakin da muke yace matar ka nadauke da ciki na wata 2

   Awajan atake na tsugunna Mai sujudu shukur
Alhmdlh 💃💃💃

Bayahn komi yalafa ,anbamu magani andauramu kan kaeedosi
Akasallamemu

Muka koma gida cikin farinciki nasanar dasu baffa

Ahaka mukaita renon cikinmu cikin farinciki da tsantsar sonsa 🥰

    ***Yau a lissafinmu shine Dede mameyhnku tashiga watan haihuwanta

Duk tadauka buri dason duniya ta kwallafa akan cikinn kullum cikin ,sayayyah take

    Yayinda abangaren baffa,kullum maganin tsari danasamin sauqin naquda yake Aiko mana

      Alhmdlh,yaude mameyhnku tun asuba ta tashi da ciwon baya da mara
Inaganin hk na tattara komi nabuqata muka kama hanyan asibiti,….✍️✍️✍️✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

𝙻𝚒𝚝𝚝𝚊𝚏𝚒 𝚗𝚊 𝚋𝚒𝚢𝚞(2) 𝚔𝚞𝚖𝚊 𝚗𝚊 𝚚𝚊𝚛𝚜𝚑𝚎..

𝘽𝙞𝙨𝙢𝙞𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞𝙧𝙧𝙖𝙝𝙢𝙖𝙣𝙞𝙧𝙧𝙖𝙝𝙚𝙚𝙚𝙢😇

Page 41 &42

    Aikuwa kaman yacce muka tsammani naquda enne
Tun shiganmu asibitin nakula da Wani bawan Allah se safa da Marwa yake
Da alamade shima yakawo mara lafiyane
Daga ganinsa kaga babban mutum sannan Kuma me kudi 🥰Dan daga kayahn jikinsa zuwa fatansa sun nuna Hakan
Mastowa kusa dashi nai daniyahn basa Baki dukda bansan meke faruwa dashi ba
Sallama namasa yajuyo idonsannan jawur ,nace yallaboi barkade yakk yamejiki ,share gumin dake fuskansa yake ,
Abun mamaki senaga hawaye Kuma a fuskansa (azuciyata nace  namiji da kuka kode Rashi akamasa)
Nace kayi hqr malam ammade kasani Allah dayabaka dama yafika so shiyasa ya amshi abunsa
Kuma komu Nan bamu tsallake mutuwaba ,domin kuwa ita muke jira,koyanzu haka damuke magana dakai na iya faduwa na mutu inde lokacina yayi ,tunda alqawari ne kowanne Rai seya Dan Dani mutuwa(kullum nafsin zaeekatul mautu)

   Allah mawanda muka rasa rahama
Kallonsa yayi Yana goge hawayen davemasan yanayiba
Yace nagode nagode nagode sosai ,Dan uwa
Amma de ba mutuwa akamun ba matata nakawo haihuwa
Sede inaji ajikina kaman Wani abu zefaru damu duka
Senikuma nace masa kamata yayi kadinga ambaton Allah inkanajin Hakan kakuma dinga adduah koma menene Allah sa alkhaeryh ne

   Muna tsaye Muna magana Ina dada basa Baki ,Sega nurse wai Kai matar malam salisu tahaihu
Matata kenan,

naje munsamu diya mace ,mameyhnku Kuma tana bacci
Daukan yarinyar nayi naimata adduah nakawowa wannan bawan yasa mata albarka
Ina miqa masa yarinyar Sega nurse wai Barrister ahmada matarka tasamu sauqa
Dafarinciki muka shiga dakin da aka aje matarsa
Muna zuwa muka mata sannu ta amsa
Setaga jaririya hanun mijinta tace wannar fa abban amatullah.
Da murmushi fuskansa yamata bayanin sanadin haduwanmu da yrnyn Dana kawo masa
Karban ta tayi ta sumbaci goshinta

Tace Allah maki albarka,qawarmu tahadasu waje daya ta kwantar dasu .
Aikuwa Masha allah segasu kaman Yan biyu🥰
Kwantawa tayi da niyahn hutawa ,nadauki waya nasanar da baffa dasu inna haihuwan da tayi da asibitin damuke

Komawa dakin da mameyhnku take nayi ,da niyahn mayar mata da jaririyanta sede Ina bakin qofa jariryan tace ga garinku
Zuciyata tabuga fiyeda tunanin me tunani

      Saboda nasan irin sonda mameyhnku tadaurawa abunda zata haifa
(Kwanaki mafarki tayi ta haihu Dan ba Rai ,data tashi sanda mukayi kusan sati a asibiti jininta yahau )
Hakade jikina sanyaye na ajiye yrnyn nasameta haryanzu bcc take

  Najuya dansanar da wannan bawan Allah mude Allah ya amshi kyautan daya bamu
Sede me karo naci dashi abakin qofan shiga dakin dasuke
Hankalinsa tashe ,Nima da damuwa tattare Dani ,
Bankula da halin dayake cikina
Nace yallaboi ,mufa Allah ya amshi kyautan sa dayabamu ,Ashe yarinyar bame zama bace
Innalillahi wa inna ilaihirraji’un shine abunda yafurta
Jan hanuna yayi zuwa ,dakin dasuke
Ga mamakina senaga anrufe matar tasa kar kanta
Nace yallaboi sanyi takejine irin wannan lulluban Adan Bude mata fuskanta mana
Muryansa araunane yace
Bayahn fitahk setafaramun magana Wanda bangane masaba
Wai ahada Yar wajena da Yar wajanka abawa matarka ta riqesu
Nace saboda me kebakison yartakine
Setayi murmushi wai itako takeson Yar ta ,da tanada dama da ko quda bazata bari yataba mata Yar ta ba
Kawai de tasan ba itace zata shayar da yartata har ta girmar da itaba
Tanaji ajikinta zatayi tafiya me nisa
So munacikin haka inamata fada banson irin maganannan ,tacemun nayi  haqr tadena Amma nayafeta
Inacewa nayafemata ,senaji yafara kalman shahada kamun nataso na iso wajanta har Rai yayi halinsa
*Innalillahi wa inna ilaihirraji’un shine abunda nima nafurta iname tayasa jimami nace se hqr alhaji Allah mata rahama 🤲 Allah raya abunda tabari ,Allah hadamu duka ah aljannah yace Ameen
Senaga yadauko yarinyan tasu yamiqomun ,yace gatanan nabaka ita halak malak
Kune iyayenta
Seka bamu wacce tarasu Nakoma da ita gida Dan ayi masu sutura
Duka Yar da mahaifiyar Allah yadauke abunsa
Nakasa magana nakasa Bude Baki ganin irin karamcin mutumin Dana hadu dashi bewuce awanne ba
Hakade nakawo masa wacce mameyhnku tahaifa aka hada da gawan matansa aka shirya masu tfyh
Nikuma na ajiyeki knn bayahn shigowana Sega mameyhnku tafarka
Tana hawaye ,maigida yartawa tarasu ko shkkn tafara kuka
Nima mutuwa zanyi me gida ,
Wallahi inason yarinyar Nan fun yacce nakeson raina

   Sena dauko ki nazo na ajiye mata ke a cinya ,nace ah ah yarki nanan da Rai shedanne ke saqa maki haka amafarki don ya raunana imaninki
Tunda nasan kinsani Allah ke bayarwa Kuma shike amsa
Hakade naimata nasiha ,akan yacce tayi bedacena
Hqr taban ,tace ammade sonda takewa yartane yasa ba son rantaba insha allahu bazata qaraba Sega su inna sun shigo
Gaisawa mukai ,dasu nafita
Nakoma wajan wannan bawan Allahn
Nasamesa angama shirya masa komi
Yacemun dama su daga yola suke shi Barrister ne
Matarsace tasasa yakawota asibitin numan
Ashe ajali ke qira anan zata rasa ranta
Jan numfashi yayi yace ,wannan sirri ne tsakanina dakai
Sede zaka iya fadawa iyayenka da iyalinka
Amma ko yarinyar banso tasani inbade Kai kayi niyahn Hakan ba

     Munade tsaye ataqaice yafadamun waye shi
Dakuma rashin iyayensa ,sede akwai amininsa daya sanar da abunda kefaruwa
Shima yagoyi bayana tunda wasiyyahn marigayiya nacika Kuma innakoma da yarinyar bame kula da ita tundade ba kowa mukedaba
Shima tukun beyi aureba yarasa matarsa bajimawa

      Haka suka tafi mukayi sallama dashi ,akan yacemun zexo suna ,insha allahu
Nima nace masa dayardan Allah wataran zankawo masa ziyara

Wannan kenann✍️

Muje zuwa 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️wai mahau Kaci yahau Kare
Duk inda kukaji kuskure ku gyaramun Yan uwa 😮‍💨�?

  Masoya mabiya rubutu na ,Ina godiya ga qarfin guiwan dakuke qaramin
Musamman (maman musty)
Surkata inagodiya sosai sosai da qwarin guiwa da adduah surka Allah Saka da alkhaeryh
Habibty (godiya nake sosai sosai🥰habibtyn hareeyh ♥️
Nasadaukar da wannan littafi agareki masoyiya💚🔐)
Maman hudarh 🥹👏godiya nake sosai sosai marubuciyar (rabiatul adawiyya)
ℍ𝕒𝕛𝕛�? 𝕥𝕒 𝕕𝕒𝕟𝕘𝕚𝕟 larabawa🤣
Dade sauransu Yan uwa da abokan arxiqi godiya mara adadi
Yacce nafara lfyh Allah sa mu kammala lfyh🤲🤲

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝙖𝙛𝙖𝙧𝙠𝙞 𝙣𝙖𝙝
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 43 & 44

Masha allah ansallamemu munkoma gida ,
Naso ace wancan bawan Allah yazo naji Koda sunan dayakeson sawa diyar tamu senasa mata,innabawa mameyhnku hqr akan gasunan danakeso
.
Sede shiru ,natambayi mameyhnku
Tacemun *AMATULLAH*

    Ranan suna yarinya taci sunan amatullah
Sede aranan alkhaeryh. Mara adadi ya isoni daaga Wani bawan Allah dabansan waye shi ragon suna kayahn suna ,su shimkafa Mai manja magi Dade sauransu
Duk abun buqata
Sannan da kudi me yawa sosai

     Naji dd sosai ,jamaah kuwa secewa ake yrnynka tazo da goshi nace tabarakhallah
Allah rayamun ita

Can dayamma bayahn kowa yawatse
Har mameyhnku suntafi gidan baffa wanka

Nazauna inatunanin ya zaahyi naji halin da bawan Allahn Nan yake ,dabesamu zuwa sunaba

Washe gari nashirya natafi wajan aikin niqana kaman yacce nasaba

Inacikin aiki se Wani yaro yazo wai Wani alhaji na nemana
Dayake nagayawa wancan alhajin ( 𝘽𝙖𝙧𝙧𝙞𝙨𝙩𝙚𝙧 𝘼𝙝𝙢𝙖𝙙 )komi akaina harda address en gidanmu gidan baffa dawajan aikina
Senaxaci shine natafi da zumudin zanqara kallonsa
Sede isana se naga sabanin Hakan bashi bane
Wanide babban mutum shima nagani
Namas sallama muka gaisa yace yanason magana danine
Nace masa ba matsala inajinsa
Yace maganan me tsayine inb damuwa muje gidana
Nace bakomi ,nakoma naiwa abokanan aikina sallama
Muka kama hanyan gida
Muka isa na shumfida mana taburma nakawo masa ruwa
Muka zauna mukaqada gaisawa
Kamunnan yacemu ni sunana engineer ameenu
Ni aboki,Dan uwa ,sannan aminin Barrister Ahmad alqali ne

Senan nagane Ashe ,aikensa Barrister yayi
Washe Baki n nai ace ah Masha allahu
Yasu shi yallaboi en yake ,yakuma qarin hqr ,najisa shiru kode yatafi aiki Wani wajena

   Sunkuyar da kansa qasa yai ,senace lfyh meysamu yallaboi hankalina tashe

   Yace sede muyi haquri, Barrister Allah yayi masa rasuwa bayahn komawansu da kwana 3 kenan bayahn ukun hajiya
**Innalillahi wa inna ilaihirraji’un shine abunda bakina ke furtawa Ina maimaitawa

Sega hawaye a idona
Yace ba Kuma zamu masaba malam salisu adduahnmu yake buqata,

Kaina aqasa nace Allah masa rahama 🤲 Allah sa yahuta Allah hadamu a darussalam
Ya amsa da Ameen

Anan de yakoromun bayanin yacce sukayi da shi yallaboi en kamun rasuwansa

   Kaman yacce yace yabarmaka 𝘼𝙈𝘼𝙏𝙐𝙇𝙇𝘼𝙃 halak malak tom hakn yacemun
Yace naroqa masa alfarma daya awajanka shine yanaso ,in Allah yasa tagirma takaranta law
Sannan Kuma in bakada raayin yayanka suyi karatu tom kamata aure
Sannan gado yace nabaka ,inyaso kobayahn tagirma kasan dabaran dazakayi kabata
Saurin girgiza Kai nayi
Nace ah ah ,komi insha allahu zanyi yacce ace Dan ,yafi haka awajena ,Koda ba yarsa bace halaccin dayamun duk abunda yace haka zanyi
Bare Kuma yartamu ce duka
Maganan gado Kuma ka ajiyesa wajank, gskyh inaso nariqeta na girmar da ita dakomi nawa
Inyaso bayan tagirma tayi aure seka Bata da hanunka
Jinjina Kai yayi da halacci irin nawa yace shkkn
Allah yayi jagora Allah temaka Allah rayamana ita
Na amsa da Ameen
Sai yace yauwa kayakin suna da aka turo ,Kuma nine nayi niya don Koda awajan su aminina take abunda nayi niyahnyi knn shiyasa naturo

    Se ya ajiyeman wasu takardu agabana wannan takaddan gida ne acikin garinnan ,yasaimaka kyauta badan Wani abuba

  Nikuma ga wannan ya ajemun kudi masu yawan gaske
Kaja jari dasu ko shagone kabude
Allah baka ikon tarbiyantarwa
Na amsa da Ameen idona cikeda kwallah
Inaji kaman inga yallaboi agabana na rungumesa nagode masa
Bayahn kyautar ya gakuma abun arxiqi
Allah Saka maka da aljannahn yallaboi

   Haka mukayi sallama da wannan bawan Allahn

      ***Naje nasamu baffa ,nafayyace masa komi
Sede nafada masa banson mahaifiyarku tasan komi akan bakece yardata haifaba
Yacemun bakomi Allah bani iKon riqon Amana da tarbiyantarwa
Na amsa da Ameen
Yace tom maganan gida yanadakyau ku koma can inkun tashi
Kudi Kuma ashawarce nabude shagon masarufi Na abubuwa
Nace shkkn insha allahu baffa nagode Allah qara girma
Yace Ameen Dan albarka
Na ajiyemasa wasu kudaden shima

    ****Masha allah naje naga gidan sannan komi alhmdlh gida yayi Dede name rufin asiri
Shagoma nabude
Bayahn nafadawa mameyhnku akan kyautace nasamu

   ****Rayuwa nata tafiya ahaka har kika shekara 5 aduniya kamun Allah ya qara azurtamu da haihuwan 𝙦𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣𝙠𝙞 ,khadija,fateema,dakuma maimuna

,Abunda yafaru kuwa wannan bawan Allahn daya tafi yajima be waiwayemuba
Sedakike da shekara 15 lokacin kingama Secondary school……………

MAFARKI NAH by ourmman batoorlerh✍️📚
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 45 &46

***Washe gari kuwa **shiryawa sukayi duka Dan raka ta gombe

Haka suka fito suka samu motoci 2 aqofan gidannasu da Alama alhajin ne Kuma yajima dazuwa
Haka cikin gaggawa suka Saka komi dazata buqata a motor en
Baba da mameyh suka shiga motor daya Wanda kaya ke ciki

Nida su Nana muka shiga Wanda alhajin yake ciki
Bayahn mungaidasa ,nace sannu da hanya uncle murmushi yayi

   Bayahn mungama komi ,motor yadau hanya se garin gombawa
(Gombe gida💃💃gombe garin goje🫣gombawa divan fari👆)
Allah qara mana zaman lfyh a qasar mu Baki daya
Yabamu shugaba nagari🤲

*** Hajiya kuwa taqara komawa wajan boka ,Amma Bata samesaba again

  Nan tadawo tashiga Neman layin qawarta hajiya Laila Dan taji koya zasuyi

***Sun isa gombe dawuri dayake tfyh safiya sukayi

Masha allah 😍 su Nana se santin garin suke
(Nace kaga Yan qauyen adamawa ba🤣🤣🤣🏃🏻‍♀�?)

   Sunje har gidan dzata zauna Wanda baida nisa sosai da wajan aikin nata
Anan bolari gidan yake ,inda **chamber en nasu baida Wani nisa sosai da wajan

,Qarfe 2 Dede bayahn sunhuta ,sun ci abinci sunyi sallah

    Kaman yacce uncle nata yace (wato alhaji) yace qarfe 2 zata wajan aikin
Haka akayi shiryawa tayi ,motor yazo yadauketa Wanda uncle nata yaturo mata ,,Dan zuwa wajan aikin

   Motorn ya ajiyeta ah *AA Fawad &co chamber***

Da Bismillah tashiga ,aikuwa taci saah Yananan
Adam’s ne yaje yafada masa yayi baquwa
Dayake yasan dazuwan baquwan
So yace ace ta iso
Tashigo office enma da Bismillah dakuma adduah abakinta dakuma sallama

     Jin daddadar muryanta yasashi dagowa yaqare mata kallo ,Masha allah yafurta azuciyansa (betaba kallon macen da black nd white yakarba ba irinta)
Amsa mata sallama yayi ,dakuma nuna mata wajan zama

  Zuwa tayi tazauna
Tagaisarsa ya amsa
Wasu tambayoyi yafara mata ,b Wanda Bata basa amsaba
Jingina kar yayi ,tabbas ta cancanci wannan aiki zata temaka masa sosaima
Haka yacika komi yayi singing yabata tayi akan dokokin office en

Yace yasallameta ta iyafara zuwa next ran Monday (innayi Batan lissafin kwanakinma kuyi hqr 👏abubuwanne se a hnkl🫣🏃🏻‍♀�?)
Ta amsa masa da ok sir
Ta masa sallama ta tashi ta tafi

*** Takoma gida tasamu su baba nacewa shiyau zasu koma saboda shagonsa .  Su Nana kuwa harda hawayensu wai ah ah se gobe
Mameyh de tazuba masu Ido yace sukoma sukama sunaroqonsa yabari Akai gobe

    Da dryh na iso wajansu nazauna
Nace Kuma kunsan maganan makaranta kunacewa baba yabari se gobe
Yace yauwa kunga Yar albarka ko wacce tasan muhimmanci karatu Allah de yamk albarka Barristern baba
Tace yauwa baba aiki alhmdlh ansamu tafada masa yacce sukayi
Zanma iyafara zuwa gobe insha allahu
Adduah yayi yasa mata albarka ♥️ yaqara mata nasiha akan takula sosai
Tace  baba tom kayi hqr na gobe kawai ,ku kwana inyaso gobe kukoma
Idonta cikeda kwallah ,yanzu ma baba haka zaku tafi kubarni
Seta fashe da kuka 😭
Lallashinta yayi yace  karta damu adduahn su na tare da ita
Sannan kaman yacce nake fada maki ,akullum inaso kizama me hqr,!!
Me gaskiya!! Ruqon Amana!!zakiji dadin zama dakoma waye arayuwarki sannan kikasance me ladabi ga duk Wani nagaba dake
Kinji tace insha allahu baba

***Washe gari haka suka kama hanyahn komawa gida
Inakuka kaman nabisu kaman karmu rabu

   Kamun su tafi qara maimaitamun baba yayi
AMATULLAH Kinga baffa da qyar ya yarda kizo kizauna kedaya kiyi aiki ko
Dan Allah kikula sosai sosai kinji
Sannan munyi magana da alhaji wai Zaki iya xuwa gida duk jumaah kidawo lahadi
Insha allahu zandinga turo mk kudin motor kidinga komawa hankalina zefi kwanciya
Kinga surutun bakin mutane ba kyau
Nace baba insha allahu namaka alqawarin kula dakaina da mutuncin kaina
Sannan bazan bari kaji kunyaba baba
Kuma kaman yacce kace insha allahu duk jumaah Ina gida

Mameyh ce tace malam kawai katoshe kunnenka daga maganan mutane aduniya ,Dan Adam baya burin ganin ci gaban Dan uwansa
Kuma wasu dama abun magana suke nema
Kasawa Yar ka albarka kawai Allah yakaremana ita
Xamucigaba da mata adduah
Kaina aqasa ina hawaye🥹
Nace nagode mameyh nah 😭
Yace shkkn ,muka fita motorn dayazo maidasu suka shiga
Ina daga masu hannu inakukaa su Nana na kuka
Mameyhnmu ma nasan kawai daurewa take takauda Kai
Baba kuwa murmushi yake Yana qara maimaitamun Jan kunnensa gareni..

***Hajiyace zaune dakinta tana waya da qawarta hajiya Laila

Tacemata dakinqata hqr qawata kinjirayi dawowan ,bokan jeji en

   Akwai wadanda zankaiki wajansu dayawa
Amma kinsan aikin bokan jeji bawasaba
Kuma shi a qaeedansa
Inkaje wajan Wani ,baze qara maka aikiba
Sannan nasan tafiyan dayayi inde akan yacce kikaban labari ne
Aikinki me yasashi tafiyah
Hajiya ranta bace tace shkkn Laila nagode ,se anjuma takashe wayanta

Surutu tafara ita daya *wai ace ga damuwa na tunkaroni ki hanani Kuma Neman magani (nace wa iyazubillah Allah shiryamu yashirya mana zuriaah
Akwai maganin damuwa wajan Wani bayahn Allah
Astagfirullah,ga sallah ga Qur’ani ai ni ourmman batoorlerh inaga suma kadai sun isa su isar mana damuwanmu wajan me yayemaa wato Allah madaukakin sarki🥰)

✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 47 & 48

Sheshsheqan kukan na Dana mameyhnmu ne yacika dakin

Zuwa nayi nafada jikin baba
Yana bubbuga bayana alamun rarrashi
Kiyi hqr Barristern baba 🥰kiyi hqr kinji ,
Dagowa tayi fuskanta duk hawaye
Ta kama hannunsa baba ,inkana bani hqr se inaqara Jin Wani iri

   Kai ne mahaifina baba ,Banda kamarka Banda mamadinka
Allah yasaka maka da aljannahn Firdausi baba
Allah biyak ,baba 🥰❤️
Abba da momy Kuma Allah masu rahama,Yar uwata Kuma qawata ma Allah sa mecetoce ,da Ameen Abba ya amsamun
Yana murmushin (najin hankali irin na yartasa)
Qannentama suna gefe jikinsu yayi sanyi harda hawaye

Dawowa wajan mameyhnmu nayi na rungumeta Ina share mata hawaye
Mameyh kiyafemun kiyi hqr kinji ,inatunanin tunda tun Ina jarira namaye gurbin Yar uwata tom har nabar numfashi haka zan kasance mameyhnmu 🥹

   Mameyh kiyi hqr kidena kuka ,inajin kaman kina kuka amatsayina bana yarkiba ne
Saurin buge mata Baki mameyh tayi
Taqara rungumeta tace Banda wata bayahnke Kuma Banda ta biyunki
Allah maki albarka 🤲Allah rayamun ke yayar su 🥰
Allah Jin qan alhaji da hajiya
Na amsa da Ameen
Qannenama zuwa sukayi suka stugunna gabana
Yaya amatullah kiyi hqr ko bamuson ganinki kina kuka
Har abada kece yayarmu banmuda wata bayahn ke

     Rungumesu nayi jikina ,inamatuqar qaunarku qannena
Allah albarkacemu duka yabamu iKon rabuwa da iyayenmu lfyh 🤲
Suka amsa da Ameen

Babane yace tom kusakemun diyata karku karyata taje tayi bacci tashirya tafiya
Gobe
Nasiha yaqaramun sosai ,na inkula da mutuncina tunda zanje nazauna awajan dabakowa
Amma inkula sosai Allah nanan
Nace insha allahu,namaka alqawari Abba zankula dakaina sosai sosai insha allahu
Tom Allah bada saah Barristern baba

   Jeki kwanta kihuta ,gobe shi alhajin zezo mutafi duka zamu rakaki
Nace tom nagode baba
Muka tashi duka nida qannena bayahn mun musu seda safe
Komawa dakinmu mukayi muka danyi hira kadan kowa yaje yakwanta bayahn masu adduahn baccin
Nakoma wajan kwanciyana
Kwantawa nayi ,tunani yahanani bcc
Inada tambayhn danakeso nawa baba
.  Amma Jin yacce sukayi da abbana senayi shiru share kwallah nayi
Natashi da niyahn yau ko saudayane arayuwata naimasu adduah daban dansu tunda de dabansan da lbrnba
Alwala nadauro ,nazo na shimfida sallaya natada sallah

Acan wajan baba da mameyh kuwa , cewa Abba take meyasa yaboye mata duk haka shida su baffa
Haquri yabata dafarko yace akan yacce naga kindauki son yarinyar aranki sosai ne Kinga har *MAFARKI* kikayi akan Hakan
Kiyafemun
Share hawaye tayi tace bakomi malam
Allah yasa mecetonmu ce su hajiya da alhaji kuwa Allah masu rahama 🤲 Allah raya mana amatullah
Yace Ameen y rbb
Qara share hawaye ammeyh tayi tace Ashe **MAFARKI NAH** gskyh ne
Murmushi. Baba yayi yace dama ai mafarkin uwa akan yaranta yawanci gskyh ne
Sannan mafarkin salihan bayi gaskiyane
Mafarkin mumunan bayi ma gskyh ne
**Bakiga a lokacin annabi Yusuf (AS) har yazamana Yana fassarawa wasu bayin allah mafarki ba
Bakoda yaushe mafarki kezama qaryaba Kuma bakoda yaushe shedan kexuwa wa mutum a mafarki ba
Murmushi mameyh tayi tace Masha allah🤣🤣baban amatullah da nana da hanifa da afiya
Dariya yayi yace kekuma mamarsu ba
Allah rayamnh su yaimasu albarka tace Ameen y rbb
***Washe gari****

Muje zuwa MAFARKI NAH by ourmman batoorlerh ✍️

**Jamaah Jan hankali garemu
Yarda da qaddara dakuma karbanta aduk yacce tazo maka babban haline na mumini
Mukasance haka

Shi dah nakowane ,bana mutum dayaba
Kar Dan kinaga keba su suka haifekiba kimasu rashin kunya ko fitsara Hakan Babu kyau
Sannan amatsayinki na mahaifiyar Kur Dan ba ita tahaifekiba kada ki ce Zaki musgunawa yaro Dan bakisan wazw temakeki gaba ba
Nakine kokuwa na Wani
Allah datar damu🤲Allah shiryamu yakuma qara mana hqr ,da storonsa a zuciyoyinmu

😮‍💨😮‍💨fatahn de lbrn na nishadantar daku 🥱🥱🥱
Godiya nake da goyon bayanku dakuma qwarin guiwan dakuke qarama
Ana together 🤞🤏😎🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️✍️

    Page 49 & 50

**Washe gari MAFARKIn de shiya qara Yi (AYYASH) a prison kenan
MAFARKI  dayayi kuwa shine
***   Shine yake kwance cikin sarqa( chain)
Kota Ina najikinsa ,adaddaure ,baya iya ko mostin kirki
Yancikin wannan yanayi na neman temako Yana
Seyaji qaran tfyh kaman ana yiwowa wajansa ,wata baiwar Allah ce wacce baya iya ganin fuskanta ,tana cewa subhanallahi bawan Allah mekayi haka akamaka wannan mugun daurin
Kayi hqr nice zanfitar dakai insha allahu ,Dan kwanceka ***
Tom abunda yake faruwa kenan kullum ah **MAFARKI NAH** baya iya ganin fuskanta,sede yanajin muryanta
Akullum ko wanni  dare seyayi ,sede tana fara kwancesa kadan seyajiyo qiran sallahn asuba
Kullum tun daurin da akamasa ah **MAFARKI** nada yawa haryazamana yaragu

   Tom haka **abunda yasa kwanaki yajishi cikin farinciki sosai kuwa kullum
**MAFARKI** yayi tazo sannan ranan kuncin daurin datayi dayawa da alamade tana cikin farinciki

Wannan kenan🤣🤣🤣🤣🤣✍️✍️

Muje zuwaaaaaa 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

**Abangaren Ammar kuwa yaude jirginsa yatashi alhmdlh zuwa qasa me tsarki yayinda yaje Dan niyahn yin adduah akan Allah kawo ma abokinnasa mafita cikin gaggawa dakuma Allah Basu saah akan wannan shariaahn dazaah qara Yi

   Kwanansa uku ,yadau hanyan , NiGERIA
Kuma hanyan gombe yamiqa. Direct

***Abangaren aysha kuwa ,likita yace masa **sorryh for the loose Barrister fawad *
tashuwa yayi yace what did you mean I loose my family💔or what
Calm down Barrister I don’t mean so
Your wife is awake and she’s feeling better
What we loose is the baby (unborn baby)
Matarka tayi miscarriage ,anrasa cikin Amma ita tana lfyh
Sede zamu mata wankin ciki ,Dan kaman babyn fitahn qarfi yayi
You mean what doctor fitan qarfi yayi kaman ya
Yace nope Barrister kaide kawai kagode Allah tunda matar taka nanan lfyh ,Allah yabaku Wani na Moro Ameen yace
Amma kana ganinsa kasan ransa abace
(Ran Maza yabaci )

   Hakade sukagama jinya bayahn angama komai
Suka kama hanyahn gida
Tuqi yake Amma aransa tunani yake meyasa likita yace fitahn cikin na qarfine ? Why
Baison zargi yashiga tsakaninsa damatansa , this is not the first time da sukafara loosing baby nasu (unborn baby)
Kardai likita na nufin da sanin matansa cikin ke fita
Sauqe numfashi yayi yace noo bahakaba aysha nasona bazatamun hakaba

   Ajiyahn zuciya yayi yace Amma dole nasa ido

  Bayahn isansu gida ,
Waya yadauka yayi qira gidansu ,yace qanwarta tazo
Dafe kansa yayi Yana tunani idonsa cikeda hawaye
Allah yamaku rahama Abba da momy da ace inada qanwa yanzu base naqira nata qannen b
Gashi tace batason Yar aiki
Kullum cikin abu daya qiran qannenta ,abun akwai gajiya ba Dadi

   Suna zaune har qanwan nata ta iso suka gaisa
Yabata magungunan auntyn nata

Shigewa daki yayi danya shirya daya tuna yanada sabuwar maaikaciya yau

  Shiryawa yayi Yakama hanyan office nasa

Wannan kenan 😮‍💨😮‍💨😮‍�?

****Wasu na tambayana haryanzu Wani irin sunan littafine Kuma **MAFARKI NAH**
🤏😎 Nide nasan masoya kunsani
Dukda abun na mekoyoce ,Amma namu ba irin nasu bane🌝
Kowa danasa salon
And ki tsaya kinkaranta takaddan har qarshe may be kyafahimci ,the means of it name 👏👏

    Masu cewa mafarki ba gskyh ba kuwa
Kuje kuqara tunani
Bakowanne mafarkine kexama qaryaba 👏

    I need your support all 🥰Dan sedaku masoya❤️💃

Ourmman batoorlerh 🥱 Ce taku✍️✍️✍️✍️

Naceba mu tsaya ananne🫣🤣🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 51 & 52

      Ina ruwana da bayason kaje wajan Wani don kaje wajansa tom wlh nagama zuwa wajan Wani ehe
Bazan zauna zuciyata tabugaba (Niko nace kadanma kikace inde bugawan zuciya kawai🥱🤣🤣🤣🏃🏻‍♀�?)
Muje zuwa🤥🫣

Qiran wata qawar tata tayi tace mata Bata qasa Amma inta dawo next week zatazo tarakata Wajen Wani boka me aiki kaman cin wuqa 🤣🤣🤣
Inji ado gwanja yace warrrr 🤣💃💃💃inda rabon zaah Sha duka Yi haquri baya magani

***Tana zuwa aiki alhmdlh tana aiki yacce yakamata
Kuma yanajin dadin aiki da ita

Abangaren aysha kuwa tawarke Masha allah 😍 har qanwanta Takoma gida

**Su Nana kuwa kusan kullum setayi waya dasu dasu mameyh
Ba laifi tana kewan gida Amma de aiki na rage mata kewan

***Bayahn kwana uku yayi
Ammar yakamo hanyan Nigeria
Qarfe 12..na rana jirginsu yasauqa a babban airport dake garin gombe (gombawa mutanen kirki masu Kara
Yan gombe sun iya karban baqi 🌝bakaman Yan taraba ba🤣🥱🏃🏻‍♀�?)

      Direct **AA Fawad &co chamber** ywuce  Adam’s yasamu yaje yai masa iso har office en ogan nasu
Cewa yayi yace masa ya iso Dan already yafada masa maganan sa (kwanaki dasukayi waya)

Zuwa yayi yazauna ,suka gaisa .
Seyace Yana saurarensa ,Nan yamasa bayanin abunda ake ciki ,
Kallonsa yayi ,yace tom zan amshi aikinki
And you will pay so so amount
And after da case you will pay so so amount
And kudin transport,dawajan zama
Ammar yace bakomi Barrister wannan duk mesauqine
We have our own hotel if possible ma zaka iya sauqa a can yace okay
Normal
Yanzu zamuyi filling case a **Court of appeal**
Since it’s a appeal case and from federal hight court
Ran Monday next week zanshigo nayi abunda yadace inyaso
Zamuke communicating duk yacce ake ciki
Yaushe zaah ,zauna dakuma komi

Gaisawa sukayi yace bakomi
Bayahn yabasa address na hotel ennasu da amount en dayace ,yamasa transfer .
Sallama sukayi Yakama yatafi

     *Yakama hanyan komawa yola

**Bayahn tafiyahn Ammar en yaqira Barrister Ahma awaya akan tazo office nasa tasamesa

     Fitowa tayi daga office en
Tashigo tazauna
Bayani yamata akan komi da Ammar yafada masa jinjina Kai tayi
Tace Amma sa kanaga kaman zamuyi winning
Jingina Kai yayi yace don’t you ever try to losse hope or give up,kallonta yayi yace am I clear yace yes sir
Yace ok on Monday zanje nayi komi as I said and you the case’s we have
Here in gombe on Monday you will go for that
Tace ohk sir
And innadawo you will be the one to conduct this case ,I want it to be ur first complete case
Am praying for the best and always to have in your mind that you will win
Tace insha allahu sir
Tattaunawa sukacigaba dayi …..

**Agida kuwa ayshace tacika tayi fam bayahn fada mata da qanwarta tayi akan
Ai yanzu harda mace awajan aikin mijin ta 🤣🤣

(Naceba sannu uwar kishi akwai yintafa🤣
Nide bansan ko Wani abu tahangaba abunka damasu miji🤣🥱🏃🏻‍♀�?)

***Masu cewa yayi kusa ace zata fara presenting case a Court am sorry👏labarinnamu ne yakusa zuwa qarshe so yanzune best time daya kamata

Ina godiya da gyararrakinku Kuma zan gyara insha allahu

Ana together 🤞
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 53 & 54

       Wanene AYYASH???????

***Cikakken sunan mahaifinsa shine malam shuaibu sale

Babansa ba asalin Dan Nigeria bane ,
Shu asalin Yan Ethiopia ne
Su biyune awajan mahaifannasu
Shi alhaji Yusuf Dan canji(mahaifin AYYASH)
Dakuma yayarsa hajiya kareema.
Suntashi cikin soda qaunar junansu dakuma iyayensu
Baida kaman kareema yayar sa arayuwansa
Kasuwancine yakawo babansu NiGERIA(cikin grin ADAMAWA) inda haryayi sha’awan zama anan da iyalinsa ,Kuma tun barowansu Basu qara komawaba
Inda sukayi shida yayar tasa karatu Boko da Arabi alhmdlh

Mahaifinsu yatara dukiya dayawa

Yayarsa tayi aure inda shikuma yacigaba da karatun sa
Bayahn bewuce watanni da auran yayansa ba
Yaje gidan yayansa ,inda inayayensu sukaje
Qasa me tsarki ,dan ziyartan dakin Allah
Sunje lfyh sundawo lfyh
Ahanyansu tadawowa jirginsu yasamu Dan matsala to  suna cikin wadanda suka rasa ransu
Yayi kuka dagashi har yayar tasa
Gashi basuda kowa basusan kowaba bayan iyayensu
Dan tun basuyi wayo sosaiba
Babansu yabaro Ethiopia en kuma Bai qara zuwa ba bare yaje dasu

Haka rayuwa tata tafiya ,inda har yayar sa Bata taba haihuwaba

    Anan de sunanan yagama karatunsa inda ya karanci business
Baidamu da gadon babansuba
Yayarsa natemaka masa
Haka mijintama inda cikin qanqanin lokaci yashara yazama mekudi  har ana cemasa Dan canji

To ana hakanne Kuma yaga qanwar mijin yayarsa Nan suka fara soyayyah
Bakama hanun yaro inda ,da yayarsa da mijinta duk sunji dadin Hakan
Tuwona Mai na

Akasaka ranan aurensu ,akayi aurensu lfyh lfyh
Amarya halimatu sadiya
Ta tare agidan mijinta alhaji Yusuf Dan canji

Masha allah soyayyah suke ba kama hanun yaro
Inda bayahn shekara 1 da aure Allah ya azurtasu da samun yaro namiji
Akayi suna yaro yaci sunansa **AYYASH**.   Ba iya iyayensaba harda hajiya kareema da mijinta
Kowa yadauki son duniya ya daura wa wannan yaro
Bayahn shi Basu qara samun haihuwa ba
Sede duk wannan gata da soyayyahn behanasa ,nistuwa da tarbiya ba
.   Yarone kyakkyawan gaske
Ba fari bane kana ganinsade kaga Dan Ethiopia
Haryafi mahaifinsa dauko Yan Ethiopia
Danshi mahaifinnasa da hajiya kareema fararene kaman larabawa
Ammade kyau kam Masha allah 😍♥️

      Inda bayahn ya kammala karatun primary ensa a makaranta me tsada anan adamawa
Aka Kaisa Saudi Dan yayi secondary

Yaje Yana karatu ,baitaba zuwa ko hutu gida ba
Masha allah Kuma yamaida hankalinsa
(Bakaman wasu yarannamu ba zuwa hutu Akai Akai sekace bakaratu sukajeba😒)

   Watarana kawai sega babansa yazo daukansa suje gida lokacin yanada shekara 14
Yana zuwa gida ranan farinciki kaman me
Gidan hajiya kareema yasa aka fara Kaisa , saboda soyayyahn dayakewa qanwar mahaifin tasa bakadanba kaman yacce itama tkejin sonsa fun musali

   Sewashe gari da farinciki da ita dashi suka wuce gidansu iyayennasa
Yana shiga yaga Taron jamaah yace iKon Allah kome yafaru allahu ah lamu
Shide yashige Yana kwallawa mamantasa qira
Tsayawa yayi Yana kallon wasu Yara mata biyu jere akan gadon mamansa masu kamada abbu dakuma ummynnasa
Yakalli yaran yakalli ummynsa
Turo Baki yayi, murmushi tamasa tace au inbazakamun ayayoba ko qannenka ma bazaka masu bane yaron gwaggo

Wani sufa yayi yahaye gadon yadauki yaran
Yasumbaci wannan ya ajiye ya sumbaci wannan ya ajiye
Yace ummyh me sunansu

   Takallesa tace kafini sani ai
Turo bk yayi yace ummyh nida bansan da haihuwansuba
Tashe tom shagwababben gwaggo

   Tambayi gwaggo
Gwaggon tasa dake tsaye bakin qofa tana kallon su tana murmushi
Tace ummyn su aibakiyi gatse b
Shi Dan gidan gwaggo ne dagashi bakowa
Tace my son sunan babban Ahmani sunan qaraman Armani

   Dryh yafashe dashi yace lah abbu sunan da kwanaki nace masa in ummyh tahaifamin qanne zaisamush yasaka
Tashuwa yai Yana tsalle
Yadawo yaqara rungumesu

   Tom wannan zuwannasa ganin qannensa ko gidan hajiya kareema becika zuwaba kullum Yana manne dasu inkaga basa hanunsa ko bayansa tom nono sukesha

    Haka abbu yatattara sa yawuce dashi schl danya amso hutum qarshe dazaah Basu na kammala karatunnasa
Haka kuwa akayi kuka wiwi haka yabar gidan har suka rakasu airport kukan yake
Haka suka rabu da qannen nasa da iyayen nasa kaman karya koma sukuma kaman subisa …………

Washh hanuna✍️✍️✍️✍️

Sekunjini a next page kuma🥱🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 55 & 56

Haka ummyh tacigaba da renon Yan biyun ta
Yakoma bewuce 6 months ba yadawo yakammala karatunsa nacan
Yana dawowa Kuma ,abbu yace bafakaci ta zamaba
Karatu zaka koma kuma
Haka bayason yaqara kama hanyan  India amma dolensa✈️✈️. Dancigaba da karatunsa
Dayaje kuwa shine bedawoba sanda yakeda shekara 20 lokacin qannensa Yan biyu nada shekara 6 aduniya

     Zuwan bazata haka yamusu
Suna guje guje acikin gida ummyh naqiransu akan suzo sushirya malaminsu yakusa zuwa ,. Fadawa jikinsa sukayi
Wani ihu sukayi da tsallen murna suna rungumesa Dadi ne yacikasa ganin Yan qannen nasa

   Haka suka yo cikin gida ,suna ummyh ummyh yayah yadawo

Farinciki awajan iyayennasa da qannensa ba misali
Abbun su yace wai wai mutanen India wannan zuwan baxatanfa angirma Koh
Murmushi yayi yace abbu kawai nayi missing naku sosai ne ,nace banazo naganku
Yace aikuwa ka kyauta son
Haka ummyh takawo masa favorite food nasa **tuwon shinkafa miyahn zogale
Haka suka kwana cikin farinciki
Inda washe gari
Yayi gidan goggon tasa
Yana sallama
Tundaga cikin. Daki take cewa muryan wa nakeji kaman na Rabin raina
Aikuwa shidin tagani
Ayoyo ayoyo maraba da mutanen India
Sunkuyar dakai yayi
Tace au wai kunyah na kaji ungo Naka taho na rungumeka
Aikuwa mastowa yayi wajan gwaggon tasa rungumesa tayi tashafi kansa
Mijinta dake shigowa yanzu yace mutanen India nake Gani
Hajiya kareema tace aikuwa sune kaga iKon Allah da yafi iyayensa tsayi
Gaggaisawa sukayi
Takawo masa abinci da abin Sha
Yaje dakinsa dayake gidan (dayake yanada daki agidan)
Yawatsa ruwa yafito yace mom banaje nadawo tace adawo lfyh

Wajan abokinsa Ammar yaje Wanda yakasance da ga aminin abbun nasa
Sosai sukayi farincikin ganin juna
Sukafita ganin gari

Yajuyo yakallesa yace yane man kamana Budurwa kuwa da kyawawan yammatan indian nan😋😋

    Bugu yakaimasa awasa ,kaide kaji jiki wlh
Ni mata Basu raina😮‍💨kasani Basu gaba na yanzu tukunna

Kumama kaji ni matan India wannan ba burgeni sukeba , Aboka (abokee)
🤣
Yace man kafadi gskyh de 🫣🏃🏻‍♀️yana kaucewa dannasan halinsa

( akace abubuwa uku in kayi saahnsu kadace arayuwa 🤝 aboki nagari nadaga ciki👡llah kaqara hadamu da abokanaye nagari alfarman rasulullahi sallallahu alaihi wasallam❤️🤲)  🫣🫣ammafa ourmman batoolerh haryanzu batada abokiya🥹😪

Sungama yawonsu sundawo
Yakoma gidan gwaggon tasa
Haka sukayi hira ,dukda bekasance mewani yawan surutu ba ,
Amma inyana wajan gwaggon tasa zaka ranste da allah shi kanari ne …… Wannan kenan🥱✍️✍️✍️✍️

🎶🎶🎵abota ba qaryaceba aminci ba wasa neba wani yayi rawa anbasa kudi wani yayi rawar baah basaba 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️💃💃💃�?
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page   57 & 59

Haka yayi hutunsa ,cikin farinciki aciki da Yan uwan sa
Haka yatashi yakoma kaman karya tafi

**Bayahn komawan sa da shekara 2

Abbu yabullo da Wani magana na aure
Hajiya kareema tanuna bataso
Amma ita ummyh dayake macece me hqr Hakan bedametaba sema fatahn alkhaeryh datakemasu duka
Amma dukda haka kasan koma mene akwai kishi ,haka tadanne komai Kuma Bata fadawa yayan su twins ba ,shima abbun nasu befadamasaba

Hajiya kareema tadage bazeyi aureba sanda mijinta ya tsawatar kamunnan tayi shiru badon tasoba
Haka aka daura auren abbun su da amaryansa hajiya sahura
Inda ta tare ,suna zaune lfyh alhmdlh sambarka da   da ummyh tanuna tanason twins
Haka tajasu ajiki “” suna zaune lfyh lfyh suna qiranta hajiya
Itade gwaggo(hajiya kareema) Bata sakemataba har gobe  Dan Bata yarda da matan ba haka kawai takejin zuwanta cikin su ba alkhaeryh bane 😪

       Bayahn shekara biyar lokacin AYYASH yanada shekara 25 yayinda su twins sukeda 11

Lokacin yazama cikakken likita inda yake aikida asibitin India en

Abbu yamatsa masa akan yadawo gida yabude nasa asibitin

Haka yake Jan ran Abba zedawo zedawo har
Sanda ummyh tasa Baki abbunkafa na fushi dakai ,kayi qoqari kadawo
Insha allahu ummyh “”aikuwa washe gari segasa a Nigeria
Sunji dadin ganinsa yaji dadin ganinsu , abbun su yahuce daga fushin dayake
Sede abun da yake basa mamaki shine yaushe har abbunsu yaqara aure besaniba

    Gwaggon sane bayahn yaje gidanta tabashi lbrn yacce akayi auren da itade haryanzu bayaso
Baki yabata yace tadebisu da adduahn Allah Sanya alkhaeryh 🤲
Tace hakama ummyhn naku tace nide narasa halinku son
Duk Bakuga abunda naganiba
Lumshe Ido yayi
Yace mom Allah kyautamanh duka
Tace Ameen y rbb 🤲 tom Dan gwaggonsa❤️

     Haka yai kwana 2 agidan gwaggon nasa kamun yaje gidannasu
Amaryan abbunsu dasuke qira hajiya se haba haba take dashi ,inda da gwaggo ta ji lbr tace batasan zancenba yadawo gidan ta dazama

   Duk abunda ake ciki abbu nakallo shide be isa yace komiba
Dan yayar tasa kaman uwa da uba take garesa

***Ginin asibiti kuwa angama Masha allah 😍 se sambarka
Inda akasawa asibitin sunan **AAA YUHA medical care centre **
Means
𝘼𝙔𝙔𝘼𝙎𝙃
𝘼𝙍𝙈𝘼𝙉𝙄
𝘼𝙃𝙈𝘼𝙉𝙄
𝙔𝙐𝙎𝙐𝙁
𝙃𝘼𝙇𝙄𝙈𝘼𝙃 ✍️

Masha allah fadin haduwan asibitin Bata bakine
Sunan wannan asibitin ba qaramin ciwon zuciya yasawa hajiya sahura ba

Tanade daurewa Bata nunawa
Ammah haka ranan da akaje budewa batajeba
Tayi qaryan wai batada lfyh alhalin baqincikine kawai ke cinta 😒 ( yar qwal upa🥱☹️) koba hakaba hajjourh😁

  **Se sambarka Masha allahu , asibiti anbude cikin nasarori da tarin adduah
Inda likitoti hardaga India da wasu qasashen qetaren wasu sukazo dan hidiman budewa yayinda wasu sukazo Dan aiki tare **DOCTOR AYYASH**   daga qasar wajen, wannan yasa akeda qwararrun likitoti acan

Asibiti nasamun jamaah inda akeji da wannan asibitin domin qwararrun likitotin dake asibitin
Kuma sosai in akayi aiki ake dacewa
Shi inda yakaranta akan matane
Yayinda ba irin likitan da babu a hospital en ka
madaga,
Masu aikin ido
Masu aikin haqori
Sugery
ETC…….

💙💙𝙤𝙪𝙧𝙢𝙢𝙖𝙣 𝙗𝙖𝙩𝙤𝙤𝙡𝙚𝙧𝙝 𝙘𝙚💋💋💋💋💋💋

    Ana mugun tare muje zuwa mutanen dangin labarawa🤣😂💔🤌

✍️✍️✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 59 & 60

Bayahn Bude asibi da shekara 2 yatafi Wani course na 1 year a Qatar
Bayahn tafiyansa ko wata 2 me kyau beyiba saqon rasuwan mahaifiyan da momyns y iskesa
Mutuwan dayayi mugun firkitasa
Aranan yai booking flight yadawo gida
Gida yakoma ysamu qannensa nakuka sunzama abun tausayi
Haka hajiya ma kuka take kaman ranta zefita
Jikinsa yayi mugun yin sanyi
Wannan mutuwan   yatabasa sosai fiyeda tunnn me tunani .

Haka har akayi sadakan arba’een aka waste duka

    Zuwa yayi yasamu abbu duk yazama shiru shirun dole narashin Mafi soyuwar Yar uwa agaresa dakuma matarsa dabaitmda kamanta

   Kansa aqasa yace abbu zankoma naqarisa
Course en kallonsa yy yace son bakatambayi meyasamu ummyhnka da mom enkaba
Sunkuyar dakai yayi mutuwan nadawo masa sabo
.   Yace abbu Allah yai masu rahama 🥹
Yace shkkn ameen son
Wataran zaka buqaci sani insha allahu
Kaje Allah bada saah Allah dawo dakai lfyh
..  yace Ameen abbu

Tashuwa yayi Yana hada hanya yanaji kaman yahada kansa dagini sosai yakejin rasuwan iyayennasa

     ***Ahaka yakoma Qatar Dan qarisadda course ennasa***

Sanadin komawa gidan dayayi ,se aka qara shekarun yin course ennasa

    Dukda bayanan aikin asibitinnasa natafiya kaman Yananan
Abokinsa Ammar nakula masa dakomi

    Mijin hajiya kareema sanadin rasuwan matar tasa ciwon zuciya yasamesa

Wannan kenan ✍️
Muje zuwaaaaaa masoyaaa nah

Kuyi haquri da rashin tsayin page ennan sakamakon yau sister na ba lfyh ban nustu sosai ba and inason maku posting

Ayi karatu lafiya🥰
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 61 & 62

Lokacin da yadawo Nigeria duka duka yagama ayyukannasa Dede yanada shekara 29 aduniya
**Hangosa  a adamawa state airport Yana sauqowa  daga jirgi nayi
Masha allah shine abunda bakina yafurta
Kyaukam bama me faduwaba ne awajan 🥰
Amma sede yadan rame kadan dukdade bawai yanuna sosai bane ( seni ourmman batoorlerh 🤣 ce nagane abunku da sah aynun🫣🤣🤣)

       Sede Me Yana gama sauqowa

Se yasauqo daniyahn zuwa yashiga motorn da aka turo danya daukesa
Se ga wasu mutane cikin uniform sukace ya tsaya tsayawa yayi suka duba kayahnsa
Wani yaciro ankwa you are under arrest ⛓️
Batarw da damuwan komiba yace I don’t know which offence deed I commit and you re telling me am under arrest
Da Alama wannande shine babba acikinsu yadaga ID card nasa yanuna
Masa
Kallonsa yayi agajiye da maganan dasukasasa kallon I’d card en yayi yatabe Baki yace then what
Sake kallonsa yayi yace ,am so sorry to said everything you said can be used against you in the court so you have the right to remain silence
Tabe Baki yayi ,yace and I have right to asked for the offense you are accusing me for
Nuna masa abunda suka dauka a kayahn sukayi
Zaro Ido yayi Amma seyayi shiru Dan kansa yafara ciwo
Officer en ya e masa can we go
Fata tafiya yayi sukaje suka shiga motor
Se station

Atake awajan lbr ya iske abbunsu
Hajiya kuwa tanuna tashin hnkl fiyeda tunanin
Inda mijin hajiya kareema kuwa ciwonsa yaqara tsananta dayaji wannan labarin

    ***Abbu yayi qoqarin ganin aranan ya amshi belinsa Amma abu yaci tura kudi iya kudi yasake Amma abu kaman da asiri yaqi ( Niko araina nace abbu abu aduhu kasan Koda asirin
Hararana hajiya kareema tayi Niko narama na diba aguje🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

Sega qawata wai keko da debo maganan wataran se an dakaki ,dryh nafashe dashi nikam🤣🤣

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

       Page 63 & 64

***Abu yaci tura anshiga court
Inda Abbu yadauki Barrister’s har guda uku Dan ganin yafiddani

Amma haka akatayi ta Jan case
Sanda yakai 9 months kamun daga qarshe aka yanke ma AYYASH hukunci Dede yacce shariah tace

    Shekara 15 agidan yari ,inda in other hands it’s seem as life imprisonment 🥹💔

Haka aka wuce Dani court inda aka bamu Nanda 3 month as my right that we can appeal if we are not satisfied with that judgement

*.             *************.

           Cigaban labarin ✍️

   Ah inda muka tsaya a asalin labarinnamu

**Qanwar aysha ce ranan taje anguwa tazo wucewa Dede wajan chamber en mijin addan nata
Setace Bata shiga tagaidasa tasan zata samu qarin na mashin
🤣🤣🤣(Kaga iyayen son banza qanne mata ba😂💔!!
Ammafa wannan abu ycn hardani🤸🤸🤸dannasan anasamun me meqo awajan mazajen sister’s 😋😋bakaman wajan sisters enba🤣🤣🤣🏃🏻‍♀�?)

Sede taje tasamu wai Yana tareda wata
Tanazaune suka fito tareda amatullah

Shinefa dataga haka takefadawa addan ta aysha harda mace awajan aikin su mijinta

Itakuwa tacika ta kumbura

****Yakoma gida sehada fuska take

  So after yaci abinci yyi wanka yahuta

   Suna kwance a gado seya jawo ta jikinsa
Mrs Fawad wayatabamunkd

   Qara turo bk tayi
Yazo daniyahn hade bakinsu takauda fuska
Abun yabasa mamaki yasan sauda dama inta tura Baki abunda takeso kenan (kisss😋😋 nace nayi shiru akwai gauraye Ashe 🤣🤐🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?)

      Kallonta yayi yace to menene ranki yadade
Tace wacece waccar wacce kuke aiki tare
Lumshe Ido yayi seyanzu yafahimci inda fushin nata yanufa

   Fadamata komi yayi , shagwabe fuska tayi nide plss baby Fawad banaso
Yace and kinsan ban isaba tunda uncle alhajine yakawota
After all ma gskyh tana qoqari tana tayani ayyuka sosai

  Can’t you see yanzu munada time sosai
If not dayanzu inacan Ina aiki
Turo Baki tayi nide nide naji tom ammade ka kula
Hakade yalallabata daganan Kuma lbrn yasauya
Dan daga shafa bayahn rarrashi senaga ankoma shafa jikin duka ana 🥱(Hot romance )
Daganan suka Lula duniyar maaurata
Nace asha love lfyh🥱🤣🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

**MAFARKI NAH** by ourmman batoorlerh ✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

  Yauwa ayi manage da wannan 😪idona ba lafiya ina baran adduahn ku 😇

Page.  65 & 66

       Tacigaba da masa tambayoyi tanayi tana rubuta wasu abubuwa

Wani abun kuwa setace ,this this this am I right tabe Baki yake yace yes

Mamaki yake ya akayi yarinya qarama haka da ita she’s a lawyer and she’s very smart
Wani bangane naxuciyarda dake danganta masa muryanta daya Santa
Shikejin yarinyar taburgesa

Amma dayahn bangaren cewa yake wannan qaramar yarinya may be the anstara mata komine tazo tanayi

Shide duk abunda tace fada yake ko yace eh haka ne

Dagowa tayi ta fuskancesa tace and this question inaso kabude idonka naimakasu
.   Shide beji Ido ajikinsaba alamun kallo but he’s wondering how did she knows dat yarufe idonsa

Yace inajinki but am sorry to said bazan Bude idonaba

Tace and if you can’t open ur eye’s so you can remain here
Inka Bude idonka natambayeka kaban amsa iya yacce kasani iya gskyh
It may help ,nisonake nafiddaka anan wajan
Kalman data fadane yatsaya masa arai ( sak yacce take magana a**MAFARKI NAH** )

Dagowa yayi yabude idonsu Yana zuba mata ,lumshe Ido
Tayi tanajin Wani yanayin dabazata iya fassara sa ba
But fuskan da kallon da me fuskan kemata it’s seems like she knows him before

Daurewa tayi tace
Ohk inajinka ,anbani lbrn abunda yafaru but briefly
And now I need it explainable abunda yafaru tunda kabaro Qatar daniyahn dawowa Nigeria

***Sauqe numfashi yayi kamun yace ………

Muhadu a page na gaba kuyi hqr da qarancin wannan page en sakamakon Banda chaji

**MAFARKI NAH** by ourmman batoorlerh ✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

Page 67 & 68

**Bayahn Ammar yakoma gida
Beje kowajan Abbu ba awaya yaqirasa sukai magana yafada masa yacce ake ciki adduah yayi yace tom Allah bamu saah yace Ameen y rabbi 🤲

***Itakuwa ran jumaah tattarawa tayi tatafi gida weekend
Inda dukda Baimiqa mata case en dukaba tukunna seya shigo zan Monday
Setaji yacce suke ciki

Amma dukda haka qananu qananun bincike tafara
Wanda daga gida zata samesu
Kuma alhmdlh tana fahimtan komi

***Abangaren Ammar kuwa
Ranan Sunday yaje wajan abokinnasa
Inda suka tattauna yafada masa yacce sukayi da Barrister en

   Lumshe Ido yayi alamun baicikin mood na magana
Shide aransa Kuma a **MAFARKI** nnasa macece yake Gani kezuwa temakonsa

   Sannan gashi wannan Barrister en namijine
Amma besan me ubangiji keshiryawaba shide yacce yagani kullum cikin kunce daurin da aka masa takeyi
Tom kadanne yarage daurin yafice duka

     ***Ranan Monday tagama binciken dazatayi anan gida sauran Wanda dole seta fara fita
Tashirya staf tanajiran Barrister yadawo tundade gashi yace mata tajirasa sukoma tare

Bayahn yashigo yayi duka abunda yakamata acourt
Ansaka ranan dazaah fara sauraron appeal case ennasu
Nanda 3 week’s

Haka yabiyo mun yadauken ,mukayi sallama dasu mameyh nah
Muka tafi
Muna tafiya Muna hira jefe jefi

**Washe gari bayahn zaxo office yafadamun duk yacce akayi
Yacce ake ciki ,yaceman sannan yakamata before 3 week’s ennan naje nayi bincike sosai sosai

   Nace shkkn insha allahu

Haka kwanaki sukaita tafiya
Sati daya bakomi
Sati biyu bakomi inade kan bincike Amma haryanzu bansamu kwakkwaran hujjaba

Asati na ukunne ranan naje **prison YOLA**

     Inazuwa inda aka tanada Dan ganawan masu laifi da lauyoyinsu

   Bayahn nawa Wani ganduroba bayani nanuna masa I’d card na

  Yatafi Dan kawoman shi
Kaina aqasa ina qara nazari akan wassu shedun Dana samu

***Haiyacw tareda qawarta
Naga sunkama hanyahn Bauchi Dan zuwa wajan Wani bokan da akabasu lbr

    Sun isa sun je wajansa
Kallonsu yayi Yana sheqe dryh shaqiyanci
Keee banza sahura kinrena aikin bokan jeji Koh 🤣🤣hahahahahahhahahhh�?

Haka yata dryh kaman mahaukaci yace to kisani zaahyi shariyannan Kuma yaron zefito sannan zeyi aure sannan matar da ze aura zata haifi zuriaah fin tunanink
Abunda kikegudu kuwa zefaru (gudu take alhaji yamutu ta tashi atutan Babu)

Sannan fun tunaninkima haka zefru
Tashi kuje kubani waje tsinanni marassa albarka
Hahhhahahhahahhaa�?

Haka yatayi tashuwa sukayi cikin tashin hankali
Hanunta aka ,qawattata nace mata hajiya dare yayi mukwam a Bauchi kamun gobe mukoma inabahaka karmukuwa haduw sa Wani balaeeen ahanya

Kuka take Hanu aka ni sahura nashiga 9 bama uku ba

Bazan iya kwana a Bauchi ba hajiya dole nakoma naje Wajen bokan jeje
.daqyar de hajiya ta lallabata ganin dare yayi tahaqura su kwana gobe su sammaka sudawo
Susan yasuke ciki wannan kenan……

***Takun tafiya taji , cikin nustuwa yake zuwa ,Yana shigowa yai sallama ,ta amsa lumshe Ido yayi Yana tunanin a Ina yasan muryannan

Zuwa yayi yazauna gaisawa sukayi sama sama kanta aqasa Bata sago takallesaba

   Kallonta yake haka kawai ya stinci kansa dason kallonta

Ganin kaman zata dago lumshe Ido yayi yajingina da jikin kujeran dayake Kai

Yana sauraronta
Dagowa tayi tce cikakken sunan ka

Idonsa lumshe Yana Jin kuryantannan kaman wacce yataba ji ah Ina yamanta

Sannan gefe daya na zuxiyarsa na tunani shida akace masa Barrister Fawad ya akayi yaga mace ko sunan Maza gareta itakuma yasande Fawad sunan namijini

Ahankali kaman baison magana yace
**AYYASH YUSUF DAN CHANJI**

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 69 & 70

        Abunda yafaru shine
Bayahn ***nabar Nigeria da alhini dakuma jimamin rashin ummyh nah dakuma momy na

  Bayahn naje nakamma course na na 2 years nagama shiri dan dawowa
Taxi nahau Wanda zekaini airport to  akwai passingers  aciki

Sede sauran kaman Yan qasar ne  mutum daya dayake baya nagani kaman de Dan Nigeria Sena basar banwani damu dashiba

     Bayahn munsauqa seyacemun kaman daga Nigeria kake nace eh kaifa yacemun eh
Yace wow so nice to meet you
I am by name isa dauka
Fadamasa sunana nayi inatafiya dannagaji da surutu

   Haka yabiyoni ya amshi  trolley na wai bari yatayani
Muka shiga jirgi
To my own surprise kujeran dayai booking gefen nawa yake

   Shiya shigo dakayhn mu bayahn angama cajewa ba komi
Muka zauna
Muna hira jefi jefi Dan da Alama mesurutu ne

   Hakade har jirginmu Yai landing a airport na Adamawa  sallama mukayi dashi kowa yaja kayahnsa yafita
Nasande Muna tafiya Yana bayana sede fitana kamun NDLA sukamani najuya na nemesa narasa
So after that ,shine wannan incident en yafaru

Zuba ma fuskansa Ido nayi dn bana iya kallon idonsa
Amemakon in Kalli idon senake kallon fuskan

  I have got what I already want to know

   Naqra masa wasu tambayoyi
Yana bani amsa
Sede danace ko yasan address en dAZAAH Samu wannan bawan Allahn dsuka shiga jirgi daya yacemun
Ah ah
Cemasa nayi yaqara tunawade

Kwantar da kansa yayi ajikin kujeran again
Zuciyahnsa nafadin inajin wannan daddadan muryan mekama da na wacce nagani ah **MAFARKI NAH** Ina zan iya Wani tunani
Kayya sah😂🤌

   Hakade muka zauna shiru
Yayinda nikuma nake rubuce rubuce shikuma yai shiru asunan Yana tunanin

    Jin shirun yayi yawa yasa ,,nace masa shikkn zanzo in the next coming two days before Nan am very sure katuna komai
Dolema yafada maka

Haka muka rabu ,inacikin farinciki nafarkode nafara samun abunda yakamata na biyu kuwa bansan dalilinsaba

Sede haka nakoma haka nawuni
Cikin farinciki direct gidanmu nakoma

Inda muke communicating da Barrister Fawad ta online. I tell him everything

Yace shkkn insha allahu zetayani bincike nace ohk sir gdyh nk

*** Hajiya kuwa bayan tadawo gida  hankalinta tashe yake tarasa yazatayi gashi Bata isa ta tunkari bokan jeji yanzuba
Haka tazauna cikin zullumi

   Armani da Ahmani kuwa
Karuntu suke sosai sunmaida hankali

Yanzu dasuke 16 years
Saboda abbu yace masu big bruh yakusa dawowa Kuma sunsan halinsa inya dawo

****Ammar kuwa Yana duk abunda yadace
Sannan anbiya Barrister Fawad kudin dayace dakomi

Haka rayuwa taciga da tfyh da dadi ba Dadi

Yayinda shikuwa akwanakinn duka beyi mafarkin daya saba yiba hankalinsa yatashi (AYYASH)

Sede yatuna abunda tace yatuna
.**inda gefe daya kuwa itakuma
Taci gaba da wannan mafarkin
Tana aikin sannan tana wannan mafarkin
Sede behanata gunadar da bincikenta yacce yakamata ba

*****Bayahn kwana uku
Inda yarage saura kwna 2 ashiga court

Nashirya nje prison na yola kaman yacce mukayi
Dashi haka yazo kuwa Yan de yin abu as usual kaman bayason Yi

    Kaina aqasa Amma de hankalina na garesa

  Haka shima yazo yazauna
Muka gaisa

Nafara fada masa ,ranan kaza kaje qasar right
And kwana kaza kayi
Lokacin daya taso da lokacin dasuka hadu d mutumin

Abubuwa dyawa
iKon Allah 🤔 kawai shine abunda yake furtawa yayinda azuxiyarsa kuwa
Wow wow yake cewa gskyh she’s smart she deserves to be a judge not even Barrister
Ehem🤏😎

Tace so inajinka yanzu fadamun ,koyafadama address ensa

Yace yes befadamunba ,dayake basosaiba mukai  magana ba,saboda hanklina Dana nuna nakan waya saboda gudun yawan surutu
Sede naji
Yana hira dawsu a jirgin Yan yola da alamamade garinsu daya

Ko lokacin Dana juya bangansaba kawowa nayi araina tare sukatafi da wadancan

Cemusu yai sunana isah dauda
Daga adamawa yaake aqaramar hukuman……..✍️

Kuyi hqr da wannan🥱🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

Guddu morning all🙌
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 71 & 72

     Aqaramar hukuman gurin
Yayi kwatance de.sukace sungane

   Rubuta komi nayi kamunnan nasauqe boyayyen ajiyahn zuciya

  Cemasa nayi nagode sosai and insha allahu zanfitar dakai,komi yazo qarshe
Kadage da adduah plss saboda se a hnkl Wani abun
Lumshe Ido yayi Yana jinjinamum Kai
Jinai Wani abu nafisgana kaman naje na …( Dataga Ina kallonta hararana tayi 🤣🤣🤣wai to senaji ai bazata fadaba
Nace ayyade dangin larabawa 🤣🤣 washe bk tayi tace bazande fada)🥱Nima shkkn baxan fada makubah🤣🤣🤣🤏😎

***Tashuwa sukayi atare ,daniyahn Takoma shikuma yatafi dakinsa
Tana tfyhn ne kawai Amma gaba daya hankalinta baya jikinta she can control it ,tuntube tayi tayi baya zata fadi
Saurin tarota yayi segata a faffadan qirjinsa
Qamshin jikinsa na buganta (tunani tafada wannan wai Dan a prison yake a gida kuwa shinema qanshi dakansa knn 🤣)
Sanda suka kwashe kusan second 15 kamun tayi firgit Jin kaman kiss agoshinta yasata tashi
( 🤣😂😂mutuniyar hajjourh har an tuna uhmn)
,tana dedeta tsayuwanta da nustuwanta sorryh tace masa yayinda yalumshe Ido
Yawuce gaba
Yama rasa meyakaisa mata peck a goshi
Ammade awajansa normal ne kasacewan aqasar waje yai rayuwansa kusan duka

     Ita kuwa jikintane yayi mugun sanyi
Ahaka tacigaba da tfyh

Farinciki fall ranta,sauran asan yacce zaahyi wannan mutumin yashigo Hanu

*Bayahn Takoma gida qiran Barrister Fawad tyi tace tatura masa komi yahau yagani

Hawa yayi yduba komi
Yanjinjinaa wa qoqari irin nata
Ahaka sukacigaba da magana inda yace shkkn tashirya zuwa court en in the next 2 days jibi kenan

  Tace shkkn maganan wancan mutumin karta damu dashi
Xeyi arranging na komi ,shima ze halarta a court en jibin

***Abangaren aysha kuwa ga mamakinta bullahn ciki taqara Gani ajikinta

  Jiitayi kaman taita ihu

   ( 😒😒😒bakubar love ba nace ta ina bazakiga cikiba 🙄 )

***Washe gari tana daki tana. Waya batasan da shigowansaba

   Shima besan tana dakinba all his thought tana kitchen

Harze shiga seya tsaya danjin tana magana kaman akan ciki
And all he knows batada ciki sunyi loosing wancan

****Wallahi doctor cikinnan yaqara shiga
Yanxu cikin Dana zubar yakai 3 Amma gana 4 yabayyana yazanyi nifa banshirya haihuwa yanzuba bazan tsofe Barrister na yakalli wata yaji yanasoba bazan jureba ,ynzuma jink kaman na kashe yrnyr dasuke aiki tare

   Jikinsa har rawa yake dan bacin Rai juyawa yai azuciye yabar gidan duka duk abunda kefaruwa Bata saniba

   Haka Yakama hanyan yaje Yakama hotel yazauna ,yanajin ciwon kai ,kansa kaman yatsage,ransa naqara baci jiyake
kaman yaita ihu koya kamata yakasheta
Ashe duk yaransa dayake rasawa itace Sila
Meyasa baxata fadamasa batason aihuwa dashiba
Tundabakison aihuwa Dani lallai Baki Sona kishin Banzane aisha you make me hate you , and you most pay it bade ni zakiwa asaran yara ba, hawaye nagni a idonsa 🥹
Sosai yake qaunar yaga yara agidansunnan besan meyasaba kodan yatashi shikadai ne oho

   Zanbaki mamaki itade yarinyar dakika Rena kikasawa Ido ita zan auro

   Tashuwa yayi bayahn yagama yanke hukunci da zuciyarsa

     Daniyahn komawa yatashi amma Sega qiran amatullah
Gaisawa sukayi sukadanyi hira daya shafi aiki
Yace mata tagama Shiri insha allahu zasuyi nasara sannan tadage da adduah
Tace insha allahu
Haka yadanjata da hira sukagama waya sukayi sallama

Tashuwa yayi ransa wasai tunda yaji muryanta
Yama manta komi da fadan dazewa ayshan

Haka Yakama hanyan gida yaje ta tarbesa as usual
Shima benuna mata komiba
Amma de ya qudurta Bata isa zubar da cikinnan ba

Sunyi komi kamn Koda yaushe ,har haqqin aure yasauqe mata Dan de shikam ranan baijin komi nata yaburgesaba itama de tadansha ruwan jikinta abunka da mara gaskiya duk a tsarge take tasan bahaka suka sababa amma setayi shiru

   ***Washe gari wacce tayi Dede da ranan da zaah fara sauraron qaransu
Shiryawa tayi tsaf cikin black and white nata dayayi mugun amsanta

  (Dangin larabawa 🤣 mutan hajjo)
Haka takama hanyahn gidan baffa kaman yacce tasaba adduah yamata tafadamasa komi yace Allah temaka yakare  manake tace ammeen y rabbi in sha allahu xamucigaba da maki adduah ko amaryan baffa kishiyan inna dryh take hk tafuta tanajin qaunar kakunan nata aranta tana Allah bar mata su
Tafito takama hanyahn Dan xuwa court

    Abun hawan musamman yazo daukanta
Suka nufi court en🏃🏻‍♀�?

   Masha allah Court tacika alhmdlh Dan kam mutane sosai Yan kallo baah magana kasancewan me laifin me mutanene
Komi yatafi yacce yakamata
We anouced our appearance
Both me and the other councel which he’s representing the state
Since the case is a federal (capital) offence
So it’s against the state

     The order councel represent everything he have to present on that day( first day of hearing)
And also I present mine ,
At the end before ai adjourning na case
I raise an application which is bail pending appeal
Alhmdlh due to some grounds that I present…

Bayahn komi yalafa a court en( adamawa state court of appeal)
Alqali yayi qasa da kansa Yana rubuce rubuce
Bayahn yagama dagowa yayi
Don yai rulling akan application danai presenting

𝙃𝙚𝙧𝙚 𝙞𝙨 𝙩𝙝𝙚 𝙧𝙪𝙡𝙡𝙞𝙣𝙜 𝙤𝙛 𝙩𝙝𝙚 𝙘𝙤𝙪𝙧𝙩🧑🏻‍⚖�?

” After hearing from the both parties the applicant make application  base on law ,with the  aid of strong ground’s the court is satisfied with the grounds he present
I here by ……………

Muje zuwa
MAFARKI NAH by ourmman batoorlerh ✍️✍️

   💋💋   امى بتولة💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 73 & 74

  ******Grant the bail pending appeal,apply by the applicant

  Wani irin murmushi ne yazoman sanda hawaye yataru a idona tsaba farinciki

Farinciki Inka juya zaka ke kallo kawai a fuskan dokacin jamaahn dake cikin wannan court en , sakamakon ayyash me jamaah ne

   Banda bangaren order councel

     Lumshe Ido yayi shida yake cikin
Witness docx yace tabbas **MAFARKI NAH** gskyh ne
Alhmdlh

Dadi ne takeji kota Ina na ratsata kaman tayita ihu

   Ahaka de sukai adjourning na case en for hearing Nan da coming 2  week’s

   Sannan court tace inde next sitting of court baah samu isa dauda ba tom the judge will cancel the bail he have granted ⛓️

       Haka sukai thanks na alqalin (much of lerge for the sound rulling my lordships)
Lordships(how the identify court of appeal and supreme court justice’s)

****Sunfito haraban court en after suncika komi na buqata na granting bail da akayi

     Farinciki awajan abbu jiyake kaaman yabawa Barrister kyautan adamawa (🤣🤣🤣kabi ahankali abbu kabata mukuma muzauna Ina🏃🙄)

           ****Haka suka kama hanyahn gida yayinda abbu yakejin farinciki kaman me
Twin’s kuwa haka suke rungume jikin yayannasu
Ammar ma kaman ya Ari Baki
.yayinda gogannku kuwa hankalinsa gaba daya nakan ,
Waccar qaramar yarinyan (🤣🤣afadansafa baniba)

      ***Ayayinda a bangaren
Aysha kuwa tagama kowanne shirinta na son xubarda wannan cikinma

      **Agefe daya kuwa ran Barrister Fawad yagama baci jiran dawowan amatullah kawai yake ya isar mata da buqatansa, dan dole nanunawa aysha iyakanta

.
Hajiyace zaune adaki tabuga tagumi ganin dagaske lbrn da ake Bata tundade ansake AYYASH yau kashinta yabushe
Dole Takoma wajan bokan jeji, waya tadauka dan qirar qawarta tabbas komi zefaru dole inje wajan bokan jeji

***Haka suka dawo gida yayinda farinciki azuqatansu baah magana

     Yayi kewan gida sosai
After 1 week

Haka akayi sati 1 Yana gyare gyren na jikinsa da hutu wa ransa
Inda yake qara Jin kewan momynsa da ummyhnsa da mijin momynsa
(Lokacin da sanadin mutuwan su hajiya kareema ciwon zuciya yakamasa
To bayahn ankama AYYASH se ciwon ya tsananta
Randa yaji lbrn anyakeewa AYYASH wannan hukunci atake zuciyahn tabuga yace ga garinku Nan)
Allah masu rahama🥹 da dukkan musulmai dasuka rigamu gidan gskyh

    Agefe daya n zuciyarsa kuwa waccan yarinyar ce aransa
Yanaji baze iya har sati again begantaba dole yasan yacce yayi yaganta

**Inda abangare guda kuma Barrister yafi kowa Jin ddn lbrn da tazo masa dashi Nahar sun samu bailing AYYASH
Inda yaji aransa tabbas yaqara Naam dan ita , in sha allahu seya aureta

   Zeje yasamu uncle alhaji yafada masa insun dedeta anema masa aurenta

   ***Baffa ,mameyh ,baba da qannena kuwa farinciki kaman anbasu kyautan kujeran makkah
( Niko araina nace what are you eating nabaka is falling down) 🤣🤣🤣🤣

****Abunda yadameta 1 ne shine  haryanzu baah samu wannan isa dauda enba
Gashi yau saura kwana 2 sukoma court
Dukda Barrister Fawad natemakawa haka ta bangaren su Ammar
Yayinda shiko uban gayyan kullum cikin tunaninta yake ,dakuma mafarkin ta
Ayaude datake washegarin komawa court MAFARKI yayi Wanda yafi nako yaushe dd

Inda anata bangaren mafarkin basosaiba 🥺 shes damm busy

***Ranan Monday**

   Shiryawa sukayi tsab suka tafi court
*Court of appeal yola*

Yauma anyi komi yacce yakamata
Inda wanda suke amatsayin prosecutor’s suka gabatar da shedunsu
And itama amatsayinta na depends councel ta gabatar da shedun ta

    Alqali dagowa yayi ya kalleta yace so tayi presenting nakomi
Amma babban abunda court tafi buqata daga wajanta shine wannan Isa daudan

   Tashuwa tayi tana bawa alqali hqr
Oder councel en tashi yayi
Yace *objection my lordships* alqali yace yes
Yace my lordships my learned colleague doesn’t suppose to take anything for granted 🤨 tana wasa da hankalin court
My lordships da wannan nake roqon court me adalci datayi gaggawan yanke hukunci⛓️
Kallonta alqali yayi yace councel did you have anything to said or to tender again
Tashuwa tai my lordships I have nothing,sede Ina roqon wannan court me alfarma data
Tashuwa councel en yaqara Yi yace objection my lordships
Kallonsa alqalin yayi yace objection over rull
Ya kalleni yace councel you can go ahead
Nabude bakin da niyahn magana kenan
Sega Barrister Fawad yashigo da isa dauda

Lumshe Ido nayi ,Ina me gdyh ga Allah dajin Wani farinciki nasan dama shikadaine damuwana

**Haka yazo akayi cross examining nasa dakomide

   Alqali yadaga qara zuwa Nanda 3 week’s Dan ayanke hukunci yayinda aka tsare isa dauda Kuma

*****Bayahn sati 2
Mungama hada komi
Ran zuwa court kawai mukejira
Inda. Barrister Fawad yasameni yafadamun buqatansa konace yakawo man qoqon baransa
Lokaci nace yabani Dan nai tunani

   Acikin kwanakinnan ne kuwa nahadu da besty (qawata ta School) naji ddn ganinta sosai
Kuma tatemakamun dawasu abubuwa sosai

***Bayahn nakoma gida Da niyahn komawa court a ranan laraba

    Nana da yanzu tadena renani sosai ce mukayi shawara da ita(dama ance Ido Waka Rena yace Wanda nasaba gani🤣🤣 yanzukam Nana ba Reni sosai🫣)

    Nafada mata yacce mukayi da Barrister Fawad tacemun bakomi wlh inyamun kawai Nanda watanni susha biki
Bugu nakawo mata takauce tana dryh
Kede Yaya amatullah da saurin Hanu kike
Hararanta nayi nace kekuwa da Reni kike dankinga kingirma kinkamoni Ina shawara dake
Kinzama ishashshiya wato Kem
Dryh muka kwashe dashi duka tace Yaya kinzama mameyh kennn🤣🤣🤣kema dacewa ishashshiya

****Ranan yanke hukunci**

Muje zuwa MAFARKI NAH by ourmman batoorlerh
🥱✍️

💋💋   امى بتولة💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page      75 & 76

**𝙍𝘼𝙉𝘼𝙍 𝙕𝙐𝙒𝘼 𝘾𝙊𝙐𝙍𝙏

Nashirya as usual drivern dake kaini court yazo ya daukeni mukayi court

       Muna zazzaune a court,,yayinda muke jiran zuwan ALQALI

Wasu na surutu qasaqasa
Yayinda wasu ke danna wayoyinsu kowade da abunda yakeyi

  Yayinda nake duba wasu abubuwan Ina qara adduah samun nasara azuciyata a zuciyata

ربي يسر لي امري🤲🥹

    Zaune yake idonsa akanta
Duk abunda take kallonta yake jiyake Wani abu na fisgansa kaman yaje ya rungumeta ( 🥱🥱 babban magana runguma😳 to nide ba ruwana🤌)
Hajjourh🤧🤧 kice baruwana🫣😂

kozesamu nistuwa
Shigowan alqalin ne yasashi dawowa da tunanin dayake
Sakamakon tashuwan dakowa yayi
And annoucing da akayi

***𝙘𝙤𝙪𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧𝙧

“”After 𝙚𝙫𝙚𝙧𝙮𝙩𝙝𝙞𝙣𝙜  (🥱🥱court processs akwaisu besty yan leqen asiri basenace komiba🙌😂😂)

Alqaline ke rubuce rubuce
Dagowa yayi
Yace bayan sauraro daga dukkan bangare biyu
Wannan yace kaza kaza kaza ( but in english 🙌 cuz high court, court of appeal, supreme court infact all the courts they use english language, the situation where hausa or oder language used in court , is either the defendant or the plaintiff are not understanding english language)

   Which is relevant and admissable
Or which is not relevant but admissible
( that’s law🙌😂)

Bayahn yai announcing the whole case in summary

Then here is the rulling of court
Sukace
“”””””” ass the court pleases”””””””

I have gone through so so and so so
( 🥱🥱no need of explaining all pls)

So I found the applicant which is AYYASH YUSUF DAN CHANJI
As not guilty
So I here by discharge him
He ( release)
discharge and acquitted
Kotu tawankesa na laifin da ake zarginsa dashi ,takuwa wanke masa suna tasallamesa
Sannan zaah basa Taran million 10 as his relief off

  Sannan court na umurtan acigaba da tsare isa dauda a prison na yola da horo me tsanani
,15 years for offence of defamation of character (bata suna)
and 5 years for offence of drug abuse ( safaran miyagun kwayoyi)
Sannan shine zebiya wannan Taran,da zaah bawa AYYASH YUSUF DAN CHANJI
Gamawa yayi yai singing wasu takaddu yamiqawa ,court clack yamiqawa registrer akamiqawa sauran councels enma

   Farinciki kawai nake ciki nakasa ko cewa qala bana Gane komi banjin komi damuwana
Infita insamu mameyh na na rungumeta kozanji nustuwa   .🥺

   Haka akagama komi bayahn isa dauda ya ams a cewa shine yayi basakasa akayiba

Munbaro court cikin nasara da farinciki 💃💃💃💃💃

*****Tsakanina d Barrister Fawad kuwa tunbana kulasa sosai
Harna fara Dan kulasa
Muna soyayyah Muna Kuma aikunmu

Inda gefe daya kuma mafarkin nake
**MAFARKI NAH** abunda ke faruwa kwanaki cikin  *MAFARKI* danakeyi kuwa shine

     Ina tafiyane se nagaji na tsaya na nemi Wani bishiya Dan hutawa sede me
Inazuwa wajan wannan bishiyan kaman Dan Rami haka
Wani bawan Allah nake hanga aciki an dadddauresa Kuma cikin Ramin duk qaya
Da alamade temako yake nema
Ganinsa se na tsorita nafara iya qoqarina Dan na temaka masa
.
Kullum senayi iya qoqarina,
Sede innasake mafarkin amemakon nacigaba da temakonsa daga inda na tsaya
Se inga anqara maidashi kaman banyi komibh
Wata murya na dryh wai ban isa na fitar dashiba ( abunda yakesa bayan nafara mafarki se kuma murmushin fuskana ya gushe 🥺) farkon labarinmu

   Ahaka nake cemasa insha allahu nice zan temakeka nafutar dakai
.  **So lokacin danafara haduwa da AYYASH YUSUF DAN CHANJI a prison kallon dayakeman dakuma abund nakeji
Yanamun kamada awannan mafarkin kallon mutumin danake dukda bantaba gnin fuskansaba

***Mafarkin danake yanzu kuwa wai na sunce wannan bawan Allah Amma banfitar dashi araminba
Yanakam miqamun Hanu natemaka nafito dashi ,

Abun na daureman Kai sosai sosai

Wannan kenan🙌

Tom nima abun de yadaureman kai🤔 ammade shikkenan muje zuwa 💃

   💋💋   امى بتولة💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐
By ourmman batoorlerh ✍️

Page  77 & 78

Abangaren aysha kuwa tunda tafahimci meke tsakanin Barrister Fawad da Barrister amatullah
Tashin hankl ya dawo abokin zamansu agidan ba kwanciyahn hnkl

Inda shikuma yace besan zancenba auran amatullah dolene a garesa
Sede tayi abunda zatayi yanzu yafara son amatullah da neman aurenta

***Bangaren AYYASH kuwa tunranda aka yanke hukunci a court ,daya dawo mafarkin dayayi yabasa mamaki

*** Kullum tana zuwa kuncesa ,sede fuskanta arife dawani farin abu Wanda ko idonta baya Gani sosai

Muryanta kadai yakeji a kullum

Sede me ranan bayahn tazo tagama kuncensa duka . Yana cikin godemata tajuya da niyahn tafiya
Hanu yasa daniyan riqo ta ,tadawo yagode mata sede me
Sega Wani iska ,yazo yai sama da abin fuskanta..
Whattt **** abunda ya tasar dashi knn abaccin dayake
.itace **MAFARKI NAH**
Itace wlh ,
Dafe Kai yayi Yana tuna murmushin data masa alokacin dakuma abunda yaji lokacin da ya riqo hanunta
Zuciyansace ta tsara masa wani abu wanda nima uwar batoorl bansaniba🫣
Tashuwa kawai yayi yanajin wani abu na fisgansa besan komeneneba

**Abangaren hajiya kuwa damuwa kam harta Dan rame
Anmata tambayan duniya abbu da twins tace bakomi kewan su ummyh take
Abunda yasa sukayi shiru suka qyaleta sunyarda hakanne ganin irin zaman ddn datayi da ummyhn nasu
..

Aysha duk abunda ke tfyh tsakaninta da Barrister Fawad behanata zubar da cikin ba

Inda shikuwa Barrister ganin haka , ransa yayi mugun baci

   Atake yanemi izinin amatullah akan yanason yaturo

Tace zata fadawa baba

Haka tasamu mameyh da maganan tace shkkn bakomi zata fadawa baba inyayi zeji amsa

Inda aranan da yamma tana zaune itada su Nana tana qara masu karatu (Arabic)

Sega yaro wai ana sallama da amatullah
.mamakine yakamata daga ita har mameyhnsu ..

Nide iya sanina ba Wanda mukayi dashu zezo dama barr ne kuma inshine nasan har cikin gidsn ze iya shigowa
tura Baki nayi nace kaje kace baatanan

Mameyhnmu ce tabugemun Baki
Jekace tana zuwa yace tom yafita

Tashuwa tai tana buga qafa tasa himar takama hanyahn wajen..😩😩🚶🚶🚶

💋💋   امى بتولة💋

***😂😂😂😂 hajjaty nah wannan page en sadaukarwa gereki
Tace hajjatynah muma ah💔🫣🤐🤐🤐. Sirri ne tsakanin mu

.dimbin gaisuwa hajjatynh
Allah barmun ke ( **Real Oum sayeed**)

Masoyaaa gaisuwa million billion trillion agareku❤️

Sedakuuu 🤞🤞

**MAFARKI NAH** by ourmman batoorlerh ✍️✍️✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
MAFARKI NAH
💐💐💐💐💐💐💐💐
By ourmman batoorlerh ✍️

Page 79 & 80

💋💋   امى بتولة💋

^^^^^^^ fitowa nayi qofan gidanmu
Motor nagani ash colour me tinted glass
Nide banganin nacikin Amma da Alama nacikin naganina

  Turo bk nake dukda Ina mamaKin waye haka Barrister kam inde zezo inasani Kuma wannan ba motor ensaba

         Zuwa nayi na kwankwasa nai sallama
Aka Bude motor en aka budemun da alamade nashigane tura baki naqara Yi Ina araina
Halan cemasa akayi ni fitsararriyace ,

Dazan shiga motorn

      Ji nai yace kobazaki shigabane naja motor na na tafi (😂😂🤣nace iKon Allah kunga isa da mallaka na malam ….) Dama ni nace kazone, araina nafadi hakan katafi mana

Muryan Wanda tajine yasata saurin kallon cikin motor en shine de tagani
Muryan dako mutuwa tayi tadawo bazata mantadashiba😂( fada gskyh De malama dangin larabawa 🙄🥱🫣)

(🤣🤣🤣🤣🤣🤣 Hajjo wannan wajefa nakine gaba daya🤣🤣🤣🤣)
Araina cewa nayi kuga Dan renin hankalifa wai inbazan shigaba yatafi sekace halan dama nice na gayyatosa

    Inacikin wannan magana bansan lokacin daya Bude motor en yafitoba sejina nai ahanun mutum ansani amotor ai afirgice nabude baki zanmasa masifa akan me ze tabani.   Sede  arban danayi na yanayin rigan jikinsa botton na gaba abude yake Ina hango kwantaccen gashin qirjinsa , sebakina yakasa buduwa
Saurin rufe Ido nayi ga qamshinsa dayabi yacikani
Bansan de menakejiba daya .  Inda shikuwa gogannku da gangan ya ajiyeta da qarfi tace wayyo mameyh na namutu bayana

Komawa mazaunin sa yayi Yana daure wa daga baqon lamarin dayakeji yake xiyartansa
Wanda rabonda dahakan baze iya tunawaba
Ko zaman dayayi a India dan  yagansu tsirara baijin komi
Asali matan india basa burgesa
( Abunku da yanada matar novel😂😂😂💔 wacce tafi Yan India komi😋)🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

Shide dakansa besan duk me yasasa yake aikata wasu abubuwanba ko xuwanma yazone Amma besan yazoba
( naceb malam AYYASH 😂dayake baah hankalinka kakebh🫣)

Kulle motor en yayi yasa lock
Jinginar dakansa yai jikin kujeran yai shiru

   Turo Baki tayi tana qunquni qasa qasa (nace au Ashe ke kika koyawa Nana 🤥nide nasan masu suna khadija da hankali😂😂😂)

  Khadijas comeforward this page na urs🤸🤸🤸🤸🤣🤣🤣🤣🤣
Shi yazo yasani motor kuma yayi shiru bansan me yake nufiba
Idonsa a lumshe yace cinyeki zanyi kinsan Ina cin mutane
Saurin yin shiru tayi kawai tana kallon gefe bataqara cewa komiba

Ahankali tace Ina wuni
Yace agidanmu nawuni
Dama Ashe kin iya gaisuwa tun dazu kintsayawa mutane fitsara tura Baki nayi nace
Saboda baah koyamunba shiyasa nayi shirun
Murdemun Baki yayi nayi Yar qara yace kika qara mun fitsara zanbaki mamaki

Juyowa nayi nace…….✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️

Muje xuwa💃💃💃💃💃💃

😂😂😂tom nide haree naga abunda yafi zare tsayi
Wai mutane insunje outside haka suke🤧

   💋💋   امى بتولة💋
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 81 & 82

        Juyowa nayi nace kagafa malam banson cin Zali meyakawoka gidanmu

   Murmushi yayi Amma yacce bazata kallaba
Aransa kuwa yanajin dadin yacce take masa stiwa ennan

        Yace zalinki nazo ci
Turo bk tayi tace to kaje kabi Wani sarki ba Nan ba
Dan Barrister ce ni matar Barrister insha allahu kaana wasa kasha dauri
Magannan nata kaman sauqan aradu haka yajisa matar Barrister me take nufi
Aure zatyi ko kuwa Barrister take burin aure ?
( Niko nace wannan amsan tambaya se ita ence de zata baka)

    Lokaci daya naga yanayinsa yasauya
har raina banji dadin Hakan ba Amma bansan daliliba ,
Qofa naji yabude da Alama yacire lock en dayasaka en
Zaki iya tafiya koh, haka naji yafurta

Naji ba Dadi kam Amma haka naafita bayahn nace dashi ngd dukda baka fadamun meyakawoka ba
Ngd da ziyara Allah maidakai lafiyh nashige gida inaji kaman naje narungumesa na tambayesa meke damunsa
Jikina yayi sanyi da yanayin yacce naga zuwansa yanzu kuma zekoma kaman bashida lafiya

😂😂😂🤣🤣sunyi abun yasha masu Kai chasss💃koba hakaba wanka yabi jiki chass😂🤣🤣
Muje zuwa 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
Namu ainun🫣

Bayahn shigana gida Sega Wani yaro nata shigowa da kayayyaki mamaki neyakama mameyh kayahn nan kuma daga ina
Yi haquri mameyhn nah
Nan nafada mata wayene yazo
Tace shkkn Allah dawo da babanku lfyh yaga kayahn arziqin damuka samu dakuma maganan Barrister
Da ameen na amsa, natashi nashige daki

bangaren Barrister Fawad yagama gyara komi har gidan dazasu zauna ,Yana jiran dawowan uncle alhajine yaje nema masa aurenta kawai
Sede ita mamakinta daya
Tanajin zata iya auren Barrister Fawad Amma batajin sonsa ko Wani abu akansa ko kadahn
(🤔mekike nufi dangin larabawa)

      Ga damuwa da tunanin AYYASH ya addabeta gashi haryau beqara zuwaba
Kusan wata ake nema

Haka rayuwa tai ta tafiya, matsalolin yau da gobe sede godiya ga allah

Anwa baba maganan Barrister Fawad
Yaje yasamu baffa ,yace bakomi Allah Sanya Albarka

   Ace iyayensa suzo
Inyaso asaka ranan yacce kamunnan alhaji aminin Barrister Ahmad yadawo daga tfyhn dayayi
Inyaso mumasa wannan halaccin nayazama waliyinta , shkkn baffa allah kaimu allah qara girma yaja kwana

Haka kuwa akayi ,bayahn tasanar da Barrister Fawad akan ze iya turo iyayensa

Farinciki awajansa ba misali

   ****Gefen AYYASH kuwa
Damuwane yake ciki Wanda shikansa besan nameneneba

Ammar ya masta masa yafada masa ,yace Babu ,
abbu ma haka yace masa Babu,
twin’s harkuka suka sakamasa yace Babu
Shi ba abunda kedamunsa

Da qyar Ammar yashawo kansa yafada masa

   Yanagama fada masa Ammar mezeyi inba dryh ba
😂😂🤣yace shege Man kacemun kaga Yar kyakkyawan yarinya shatara , shatakwas
Kafada mana 😂😂hade Rai yayi bangane nafada ba, mezan fada en, kaifa kaga problem naka ko
Nifa nafadamaka damuwatane bawai nace kasani gaba da dryh kaman mahaukaci ba
Tashuwa yayi zebar wajan

  Qara dariyahn yayi yace au😂🤣sorryh angon Barrister yana riqo hanunsa yadawo yazauna
Nadena ,
Kuma gskyhn shine son yarinyar nan kake dakuma kishinta

Kawai abunda zaahyi karmu saduda mushiga muma da xafi xafinmu aga waye me rabo tsakanin likita dakuma barrister
😂💔

Dafe Kai yayi yace ba inda zani  , nifa wait dakatama ninace maka inason yarinyar nan ne, tamun qanqanta ni babbar mace nakeson aura mexansamu jikin wannan yarinya qarama dabata wuce wu twins ba
Sake baki ammar yayi au ashe yarinyace dariya yaqara kwashewa dashi
yace ai inbazaka ba nizani ,babban aminina guda nason abu nakasa Samar masa
Dolema naje nanemo maka auran yarinyar nan,

  Haka kuwa akayi
Ammar yaje yasamu abbu yafada masa abunda kefaruwa yacce sukayi da ayyash
Abbu yace shikkenan ba matsala inyayi zamuyi magana
Washegarin ranan Ammar yashirya
Yaje tiryan tiryan har gidansu amatullah sede yayi rashin saah batanan tana gombe amma yasamu numbernta awajan Nana
Yace yagode yatafi akan inyayi zeqirata intadawo zezo

****Afuwan masoyaaaan Amana🤞🤞🤞

Masu tambayhn ya akayi yazo wajanta da daddare daga yola har numan

     Ba nisa yola da numan zaka iya zuwa da magrib
Har 10 nadare zaka iya kama hanyahn komawa yola Koda ba private car ba bare private car
Fahimtun🥱🥱

Sorry for the mistakes 👏👏👏
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` ✏️✏️✏️
____________(�?)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 83 & 84

   Gaba daya yarasa Gane mesuke nufi

    Tashuwa yayi Yana kustawa cikin jamaahn dan amsa qiran abbun nasa jamaah nacewa ga angonnan ga angonnan Ana nunasa, shide haryanzu yakasa gane menene wai suke nufi
Isa yayi wajansu kaman yacce abbu ya umurcesa yazo en
Sallama yamasu yagaidasu
abbu ne yanunawa alhaji shi yace ga yaronnamu nan

atake anan yaganesa yace ah Masha allah ainaganesa ma alhaji
(Shine likitan daya duba abban amatullah lokacin dayayi hatsari before yarasu) gaskiya abu yayi allah basu zaman lafiya da ameen suka amsa, shide nasa ido yana saurarensu

****Acikin gida kuwa ,tanajiran taga qiran Barrister Fawad,Amma Ina shiru beqirataba tade haqura tayi shiru tamasa uzuri me yuwuwa yana gaggaisawa da mutanene gashi barrister me jamaah
Amaryafa tasha gyara yar gidan mameyh barristern baba , tasha kyau har ta gaji da kyau😂

   Sejiyowa take ana guda ana andaura auren ta da AYYASH YUSUF DAN CHANJI amemakon taji ance Fawad Ahmad
kanta yadaure sosaifa

  Abun harya nemi Saka mata Jiri wayanta tajawo Dan qiran
Barrister Fawad sede me layinsa akashe baya shiga hankalintq yaqara tashi kanta ya qulle, take idonta yakawo kwallah
She cant believe it abunda kunnenta yajiyo mata a cikin gida

** Shikuwa Barrister Fawad yanacan abun duniya yataru yamasa yawa kuma duniyahnma tamasa zafi , gaba daya haushin kowa yakeji
Baah fada masa daliliba gashi anhana ya aureta jiyake kaman yayi kuka dalilin daya rufe wayan kenan kuma da dauriya kawai yake shiga cikin taron
Haka akayi Taron daurin aure aka waste dukda auren nabazatane Amma be hanasu samun kyaututtuka ba dan kuwa abun na manya ne

Wannan kenan🥱✍️✍️✍️✍️✍️

💋💋   امى بتولة💋💋

𝘽𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙬𝙖𝙨𝙪 𝙖𝙬𝙖𝙣𝙣𝙞 🌺🌺🌺

****Zaune suke a dakin baba ,da uncle alhaji,da Fawad ,dakuma AYYASH da babansa
𝘿𝙖𝙣 Uncle alhaji yace yakamata ayi maganan dasu saboda yanzu shi mijintane
Yasa aka qira masu amatullah
Datasha kuka kaman ranta zefita dataji cewan bada barrister fawad aka daura auren ba, sukashigo da mameyhnta
Kowa nazaune awajan yayinda kowa da abunda zuciyarsa ke saqa masa
AYYASH de yarasa farinciki zeyi ko baqin ciki ,ganin amatullah amatsayin matarsa Amma Kuma seyaga halaman Tasha kuka akan auranta dashi duk seyaji ba dadi jiyake kaman yajawota jikinsa yarungumeta ya rarrasheta
( naceba yanzukam ahyi runguma me dalili😂😂😂🥱tun Dade munsheda ance faaaatihaa🫣🏃🏻‍♀�?)🤣🤣🤣

****Bangaren aysha kuwa kama hanya tayi taje gidansu dukda baah Goya mata bayaba akace takomo gidanta
( bakaman wasu iyayenmu dasuke kashewa yarannasu aure ba Allah kyauta yashiryamnh zuriaah)ameen

Haka ta tattara Takoma gidanta badan tasoba tazauna zaman jiran zuwan amarya
( nace aikuwa ba yacce kika iya uwar gida ran gida😂😂😂🤣harara ta bankamun da mugun gudu nabar gombe😂 nace bani nakar xomon ba Kuma ratayanma baah baniba ehe

Nima Allah barni ni daya da abbun batoorlerh 🥱 kuce ameen😪😪)

   Ita tabar gidanne Dan bazata jure ganin anshigo da wata amatsayin matar baby Fawad entaba Amma ba yacce ta iya hk tahaqura tadawo tazauna

🎶🎶🎶ladi me kidan qwarya, kiyo kida musha dadi luwai🫣
✍️


💋💋   امى بتولة💋

***Gyaran murya uncle alhaji yayi yace abunda yafaru shine…..☺️☺️☺️

   𝘼𝙨𝙖𝙡𝙞𝙣 𝙙𝙖𝙡𝙞𝙡𝙞𝙣

Tun Muna Yara muke abokanaye da Ahmad alqali
Muntaso tare cikin aminta dakumq soyayyahn juna sakamakon dukanmu munrasa iyayenmu
Abunda yafaru shine AHMAD ya auri hajiya Salma inda suke zaune lfyh lfyh
Tom dama anyi auransa bananan Amma de nasani kawai bansamu Daman zuwa bane bare naga matan daya aura

   So bayahn auransu bewuce da wata 2 ba se sabani yafara shiga tsakaninsu
Inda tadags ita bazata zauna dashiba sede ya Saketa
Shikuma har ransa bayason sakinta amma seya mata yacce takeso

   Sede Kuma ganin shi dinne bataso ,ba wai aurenne batasoba

Seyacemun yamun mata dawowana

Batare da tunanin komiba nace shkkn amini zabinka zabi nane zan auri duk wacce kace na aura amini na dukda de nikarabu da matanmu bansaniba bare nahanaka
kanamun nima zan maka auren ai bari mugama hidimannan
Innafada haka seyamun murmushi kawai yace ba matsala amini

Komi shiyamun sede me bansan meyasabah bayason haduwa da matar dayamun en , kaman yacce nima bansan matar daya auraba harsuka rabu

  Haka haka har akayi auranmu bayahn tagama iddanta
Ansha shagalin bki cikin kwanciyar hankali  inda hajiya salma da ni muke soyayyan juna sosai
So bayahn auranmu ,aranan ba washe gariba bayan anwatse tafara amai amai zazzabi
Anan Muka Gane da ciki jikinta ,dagani har ita jikinmu yayi sanyi sannan  tashiga cikin damuwa sosai
Dama dafarko tafadamun ta taba aure bata boyemun komiba
Sannan abunda yasa bamuyi tsammanin cikiba saboda tayi jinin iddahnta

So nace mata yanzu zamuwa mijinnata magana yasan halin da ake ciki
Kwatancen mijinnata tamun
Bayan tagama mun kwatancen mijin se mamaki yakamani kaina kuma yadaure me hakan ke nufi anya kwatancen dakikamun dede ne tace hakane sunan data qiramun ma exactly sunan sa
Nace matar aminina Kuma dasaninsa , meyasa ya aikata hakan

Haka muka kwana cikin zullumi batareda komi yshiga tsakaninmuba
Haka harmukayi sati guda

So bayahn satinne segasa agidanmu bannuna masa nasan komiba
Kaman yacce muka saba inmunga juna gaisawa mukai yana tambayana ya amarya
Bayahn yazo taji mamakin kallonsa meya kawosa gidanta
Duk abunda ke tafiya tsakaninsu ina kallonsu amma
Senanuna kaman bansan komiba
Nace mata ga aminina ,shikuma nace yau kam kaga matar tamu

Dukansu kansu aqasa murmushi nayi nace masa banji ddn abunda kayiba amini
Ammafa bakomi komi ka aikata agareni dede ne

,anan tanemi yafiyansa akan abunda ta aikata masa yace bakomi , allah basu zaman lafiya da amininsa, sannun duka dani dq ita muyafe masa abunda ya aikata mana bada saninmuba
Sannan yafadamun dalilinsa nayin hakan

     Dukda banji dadi ba Amma haka mukayi hqr duka
Inda mahaifiyar Fawad takwantar da hnklnta muka zauna lfyh ,sannan taname tsananin Jin kunyahn aminin nawa ganin halarci irin nasa duk abunda tamasa dakuma tanuna masa
Koda batasonsa ,Amma yanema mata mekula da ita inda yasan tabbas zata samu kulawa da soyayya
Sosai take ganin girmansa

💋💋   امى بتولة💋

   So nasamesa da maganan ,cikin jikin mahaifiyar Fawad yacemun bakomi yabarmun cikin halak malak
Inde inada buqatan Hakan
Saurin kallonsa nayi nace haba amini Taya kake tunanin zanqi jininka
Ai ko da banine na auretaba dole naso yaronnan nakula dashi bare nine , allah yasauqeta lafiya nace ameen

   Tom haka muka ta renon cikin Fawad
Inda har yanzu ba abunda yashiga tsakanina da ita hajiya Salma

Tom bayahn ciki yacika wata Tara tahaihu yaro namiji

Ranan suna mukasa masa FAWAD

Rayuwa natafiya inda yanzukam muke rayuwar aure da maman Fawad da yarona  Fawad yayinda aminina yayi nisa Dan qaro karatunsa na lauyoyi

   Bayahn Fawad nada shekara biyar aduniya alokacin aminina yadawo da  tarin nasarori sannan yazama alqali babba ma

   Bayahn dawowansa bejimaba ciwo Yakama maman Fawad inda bajimawa tarasu 🥺 ( tom allah baku hqr yamata rahama👏)

Dagani har Fawad dake yaro har aminina munji mutuwan  hajiya salma kasancewan anyi zaman dadi
Fawad muka dauka
Inda muka miqasa gun dangin mahaifiyar sa sakamakon dani da amini bame tunanin aure hanzu kuma yayi yaro ace munbarsa gida kowa nawajan aikinsa
Tom bayahn yayi shekara Sha biyar lokacin aminina yadawo yola inda ya auri maman amatullah Amma Fawad besaniba
Kuma shima bece nasanar dashiba
Bayahn abubuwan dasuka faru tsakaninku **baba **

Tom daya koma lokacinne mukazo da Fawad gaisuwan rasuwan waccan yarinyar da hajiya medakinsa nanne fa yasani,muka fada masa shine mahaifinsa Kuma wannan step mom nasace Allah yamasu rasuwa da qanwar data haifamasa

    Yayi kuka yayi kuka fun tunanin me tunani ,gashi Fawad yakasance mutum ne meson Yara

Wannan sirrin dake tsakaninku ne dalilin dayasa Fawad besan qanwarsa bace ,Kuma da abun yabayyana Nima banfada masaba nace senangaba ,Kuma tunda naga suna aiki waje daya zefahimcemi(sannan banyi tunanin Wani abu soyayyah zeshiga tsakaninsuba)

Kugafarce ni
. Fawad
Da amatullah na abunda nine nazamo sila
.

Nan baba yaqara Basu lbrn abunda yafaru tsakaninsa da mahaifin su amatullah da Fawad

Wannan kenan 🥱✍️

Kuyi hqr da yacce kukaji lbrn nasan ba lallai yamukuba kokuwa beyiba

Kugyaramun🤞zansan ana tare sannan insha allahu zanyi qoqari na gyara …..

****Fawad farinciki ne aransa Yama manta da maganan aure ,ganin cewa wai yau shine gashida qanwa 💃💃💃💃❤️

Itama anata bangaren farin ciki take sosai ganin bayan tarasa kowa d kowa da mahaifinta se gashi Allah ya gwada mata tanada Yaya

   Tashuwa tayi dasauri taje tafada jikinsa

Kuka take sosai sosai
Zuwa alhaji yayi ya rungumesu duka kuyi hqr Koh
Allah masu rahama duka kowa dake dakin ya amsa da Ameen
Yayinda AYYASH kuwa😂🤣angon Barrister** yakeji kaman ya fisgeta jikin Fawad dukda yasan yayantane shi ayanzu
Amma Hakan bemasaba jiyk kaman yafisgeta yakwasheta da Mari
Nace sorryh sir🫣warrr bana gudu kar Marin yadawo kaina😂😂🤣🤣

Alhajine yace tom malam ga qarin yarofa
Murmushi baba yayi yace aikuwa alhmdlh dama kaga banda danamiji

Allah rayamun su aka amsa da Ameen kowa najin kaman me Dan farinciki

Abbu ne yaduvesu yace gskyh ,wannan Barrister Ahmad en mutum ne
Kaman yasan baze rayu da yaranba duka yai kyauta dasu
Tom Allah masa rahama yasadamu a aljannahn Firdausi
Kowa yace Ameen
Sannan abbu yajuya yace yata kiyi hqr na auren damuka maki bada saninkibh
Kanta aqasa tana wasa da yastunta
Babane yayi saurin Bude Baki lah alhaji kaida zamu godemaka da dannaka dakuka cecemu daga Jin kunyahn mutane
Wani hqr kake Bata ,cewa abbu yayi ba ruwanka malam wannan nida diyatace
Murmushi kowa agun yayi tom nayi shiri alhaji

Kallonta baba yayi  tashi Maza kibamu waje sannan anjuma Kai AYYASH kazo kadau matarka kutafi

Abbu ne yayi saurin cewa ah ah fa malam bazaahyi hakaba
Senanda sati biyu masu zuwa zata tare de

    Da har AYYASH nafarinciki Jin abunda abbu yace jiyayi kmn yafashe da kuka

    Alhaji da Fawad sukace aikuwa abari se Nanda sati 2 en kaman yacce abbu yace

Alhamdulillahi wannan kenan

**MAFARKI NAH*** by ourmman batoorlerh 🥱📚✍️
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝔹𝕪 𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 85 & 86

Ammar yaqirata sunyi magana akan intadawo zata sanar dashi
Shide ayyash yana ganin ikon allah wajan ammar bece komiba, asibitin shi yafara xuwa

After one week

💋💋   امى بتولة💋

      Bayahn tadawo gida weekend as usual ( kaman koda yaushe)

Taqira ammar akan tadawo ze iya zuwa

   Washegari Ammar yashirya ko takan ayyash bebiba yakamo hanyan numan😘😌( kunsan numan akwai yammata😋😉)

yazo wajanta  yaqirata ya iso     fadawa mameyh tayi
Kallonta mameyh tayi tace to adawo lafiya agaedasa

fita tayi  suka gaisa bayahn sungaisa yamata bayani dalla dalla

  Sunkuyar da kanta  tayi qasa
Kallonta yayi yace malama amatullah inafatan de Wani be rigamuba
Murmushi tayi tace afuwan
Amma a gskyh anrigaku yanzu abunda nake fada maka ma watanni ne yarage aurena💃
Kallonta yayi yace thank god kince dasaura bawai andaurava ne , kinsan akwai banbanci and we still have chance  xamu iya gwada saarmu
Murmushi tayi batace komiba

   Kinyi shiru,Nide plss kibamu dama ko dayane Kinga ai keharyanzu alluran ruwace
Seme rabo kan dauka
Plss amatullah, our able barrister aqarisa cire abokina adamuwan dayake ciki inbamu samekiba zamu iya mutuwa abokina xefada rijiya 🥹💔

👯urmmahn batoolerh naga igiyan guga🥱🠊
Kallonsa tayi tamurmusa again sannan tace nasani Amma kasani duk abunda yaje gaban mahaifina awajena wannan abun yagama , kasani bakyau nema cikin nema
Sannan hadisi ne na annabi (saw�?) guda, duk wanda yasani bekuma yi aiki da saninsaba wutace garesa

    Kumun fatahn alkhaeryh sannan Kuma Ina maku hakan Allah basa tagari wacce tafini
Nabarka lafiya allah komar dakai gida lafiya
Kotsayawa sauraran mezeqara cewa batayiba
Tawuce gida kawai

Tanamagana kallonta kawai Ammar yake daganan ya fahimci ainafin zancen ( 😂😂 what is going on)

dukansufa son junansu suke Amma  sunkasa fahimta and he promise to settle everything if possible in sha allah
Allah de yasa akwai alkhaeryh tsakaninsu

( ameen zamuce🙌😂 dan hajjourh tace namu ido da cin rangyem😋
Da dajaja🙌💔🤌

Haka yatafi badon yasoba , saboda mesamu abunda yazo nemaba
Yaso ace yakomawa abokinsa da gud news amma bakomi
Hakan bayana nufin sunsare bane he will keep on praying allah sa rabon abokinsa ce ita

Ehem🫣 amen injini 😂 inji surka ba ameen ba
Abunka da surakan zamani🤌

.bayahn yakoma yaje yasamu abbu ,yafada masa yacce sukayi da , AYYASH dakuma yacce sukayi da AMATULLAH

Abbu ne yakallesa ya murmusa yace son nima ba abunda zance se Allah tabbatar da alkhaeryh 🤲 ita yarinya gaskiya tafada mana sannan biyayya ga iyaye akwai faeedah da amfani, kaga karta maida iyayenta qananun mutane
Allah tabbatar maku da alkhaery duka

    Sannan itakuma Allah Basu zaman lfyh.
Inason in lokacin auran yayi nasani Dan musamu halattan daurin auren
Suba abun mantawa agaremubane

     Kansa aqasa yace tom abbu ,(😂😂 ba haka yasoba yaso ace abbu yatayasu shiva😂😂 abbu ba stohon banzaba ammaru🥱

Tashuwa yayi yama abbu sallama yatafi.

💋💋   امى بتولة💋

  Haka kuwa akayi beqara komawa wajenaba

Maganan komi anyi ya tsaya tsakanina da Barrister yaturo magabatansa anyi komi

Bayahn kwanaki

****Aure ya masto saura wata 1
aysha hauka kaman   wacce batada ishashshiyaan lfyh 😂💔🙌

( ayi lafiya mesunan hajjaty🫣

   Akwan atashi asaran me rai☺️

Rana Bata qarya sede uwar diya taji kunya inji hausawa😂😂😂

***Ranan daurin auren Barrister Fawad da Kuma Barrister amatullah**

  Arananne Kuma uncle alhaji yadawo inda
Suka kamo hanyahn zuwa numan Dan daurin auren
Shikuwa baba alhaji mamaki yakeyi
Anuman kasamo mata kenan
Sede bekawo cewa aransa wacce suke aiki tare bane

Kaman yacce
shima Barrister Fawad en besanar dashiba

Haka suka kama hanyahn suna shiga numan lokacin saura Dede mintuna 10 adaura auren

**Acan kuwa kowa yahalarta inda aketa surutu akan rashin isowan angon bayahn har abokanayensa sun iso
Shida waliyyinsa kawai akejiran zuwa
Inda sukuma su baba dabasuji lbrn alhajin ba suka ce shkkn baffa yazama waliyinta

        AYYASH kuwa abayaso bayaso haka abbu da Ammar sukasakasa shiryawa wai suje daurin auran
Kaman yacce abbu yayi alqawarin cewa zasu halarci daurin auren

   Dan da alkhaeryh ake rama alkhaeryh

Haka yashirya
zaka ranste da Allah shine angon (Nan kuwa qaton gaurono🤣🤣harara ya wurgamun naja bakina nayi shiru😂🤣🏃🏻‍♀️�?)🤐

        ***Ana saura minti biyar Sega su sun iso mamaki ne Yakama uncle alhaji ganin qofan gidan su amatullah yakawosu

   Sede yayi shiru yace ko qanwarta ze aura
Haka suka isa baba naganin motorn su yawashe Baki cikeda fari ciki

    Sede me uncle alhaji nasauqowa  ,baba yace iKon Allah ko Ina yasamosa oho

   Isowa sukayi suka gaggaisa
Seyake fada masa ai yazo auran yaron wajansane

   Yace waide Barrister Fawad kake nufi dan wajankane?
ai to amatullah ze aura kaga komi yazo gidqn sauqi

   Zaro Ido alhajin yayi yace
subhanallahi me kuke Shiri aikatawa Maza Maza a soke wannan auran
Kallonsa yayi yace komeyasa alhaji ?
Cewa yayi bamuda ishashshen lokacin yin bayani malam is either ku watsar da mutanen dakuka Tara kokuwa adaura auren da qanwarta ko kuwa ku
Daura auren dawani
Abbu ne yataso yazo wajannasu yace alhaji yade kuka tsaya anan lafiya lokaci naqurewa hankali tashe baba yadafa kansa yarasa  meke masa Dadi
Cikin hanxari ataqaice alhaji yafada masa abunda ake ciki cewa wannan Barrister en muharramintane

   Sedeko a daura auren da qanwarta
Yace kaman ya  alhaji?
Ba ishashshen lokaci alhaji Yusuf tom yazaahyi da mutanen da aka tara

Yace tom shkkn adaura auren da yarona inba damuwa hakan

Saurin kallonsa sukayi
Zaahyi haka alhaji yusuf shi yaronfa bakaji raayinsaba

yace bakomi yanzu suje kar jamaah suce sunbarsu suna Bata masu lokaci

Haka suka. Dugunzuma sukatafi
Abbu ne yaqira Ammar yace yacewa abokinsa yakawo kudi
Xuwa yy bawani tunani yabawa ammar yakaiwa abbu dubu Dari biyu 200,000

Yabar wajan yaje gefe Yana danna wayansa a motor Yana jiran su abbu sugama sutafi

***bayahn mintuna yan qalilan *zaune yake a motor kunnensa maqale da earpiece

.sede me Ammar yagani yataho Yana washe Baki ,hhhh ango ango ango kasha qamshi
Hararansa yayi yacire abun kunnensa kaide Allah kyauta maka yanzukam aitazama matar Wani , karde kuma kadibi zunubink kahada dani

     Dryh yakwashe dashi yace ango taso muje ayi hoto dakai
Sannan mushiga wajan amarya kallonsa yayi kansa adaure  wai mekake nufi ne man keep joke asite banson wasa kagafa matar wanice ba kyau, beqarisa abunda zeceba yayi shiru sakamakon qiransa da akeyi awaya dauka yayi danyaga waye

    Qiran abbu ne yashigo wayansa tom mummunan ango kazo  , abbu besaurqri komiba yakashe wayan

  😂😂😂🤣warrrr

Kansa ne yaqara daurewa

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Gudu nyt🥱 fans
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` ✏️✏️✏️
____________(�?)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?

   Follow dis link to  join my whatsapp group
https://chat.whatsapp.com/HwPr1NtA8ySGuVfRnw0FC4

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

𝙎𝙩𝙤𝙧𝙮 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖

(𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙) ✍️

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

Page 87 & 88

      𝙎𝙝𝙖𝙧𝙝𝙞
A labarinmu na baya andaura auren Hajiya salma mahaifiya ga fawad da ciki wanda basusan dashiba duka
Azamaninmu na yanzu ne aure dole seda test ,
Wanda yahada auren nasu shima be tsamman akwai ciki ba
Sannan a addinance dukda aure da ciki babu kyau
Amma in anyi har mata da miji suka zauna na watannin dayakai 6 sannan suna tarayyan aure to addini yabawa mutum wannan cikin☺️
Wannan labarine qirqirarre ba lallai ne komi yayi kaman yacce akeyiba, amma muna fata komi zamuyi yazamana muna hanya kada mukauce sannankuma yazamana munqaru dashi

   Allah bamu ikon yin dede dakuma fadin dede alfarman rasulullahi saw❤️🤲

      💋💋   امى بتولة💋

𝘾𝙞𝙜𝙖𝙗𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙗𝙖𝙧𝙞

***”””” Nan taron yawatse inda uncle alhaji da Fawad sukace zasuyi kayahn daki baba yayi hqr
yace bakomi Wanda daman yayi se aqaradashi

Haka kowa yawatse cikin farinciki
Da kuma hamdala
Abbu ma da jamaarsa tattarawa sukayi suka kama hanyan yola dan samu a shirya abun da dama baah shiryaba
Tunda auren unexpected ne

  ***gefe guda kuwa  mameyh Bayahn taji komi yacce ake ciki  Takoma Kuma gyaran diyarta sosai sosai
(Yacce zaah rikita ayyash😂)

Abangaren Abbu kuwa ,gabadaya yanzu baya ganewa hajiya sahura yabita yabita amsa daya setace masa ba komi dayagaji seya tattara kashinta ya watsar tunda yanada abubuwan yi sannan ga hidiman bikin dan sa tal

  Inda yakejin ciwon rasuwan Yar uwan tasa da matarsa abar qaunansa

dayau ace suna raye tabbas yasan su zasu shige gaba wajan yin komi da komi da dannasa da surkan nasa zasuga gata Amma bakomi insha allahu zeyi iya qoqarinsa
Shi wadanda yafi tausayinsuma twins amma bakomi tunda yayi saahn surka insha allahu komi lafiya

   hajiyahn su Ammar data kasance matar amininsa ne taje Dubai don hado kayahn aure dakomi, inda abbu yabada kudi enought sannan yace in ana buqatan wani abin ko qari amasa magana

Inda dayahn plat en da dama already na AYYASH enne wanda yake a kulle ( a farkon labarinmu)

akacigaba da gyara bayahn uncle alhaji sunturo komi nadaki dakomi dakomi dukda abbu yace subari amma sukace basuda inda zasu ajiye ayi haquri aamsa
Haka aka gyara masu gidansu gwanin burgewa
Komi na palourn blue ne da misk na white

    Su twin’s murna kaman yakashesu sunyi aunty
Sosai suke allah allah akawo masu auntynsu
Awaya Ahmani taqira Ammar, plss ya ammar akaimu wajan aunty muganta
Okay karku damu sena shigo

Bayahn komi yalafa inda tarewanta saura kwana 10 , shirye shirye ake ko ina 💃 bakama hanun yaro

𝘼𝙮𝙮𝙖𝙨𝙝
Zaune suke da ammar, ciro jampa yayi, d wrist wacht sake baki ammar yayi yana kallonsa, ango wai nikam wannan shirin zaka wajan amarya ne?
Malam kaga banson sa ido  mutum da matarsa inma can en zani ina ruwanka , me ammar zeyi inba dariyaba
Kaga angon amatullah
Banza yayi dashi, be biye masaba dan yasan tabbas yabiye masa, tsokanansa zeyi

Shirinsa yayi da daddare ya kamo hanyan numan ,bayan isowansa
gidan yashiga bayahn anmasa iso tunda yanzu kam yazama dan gida
Nana ce ta shumfida masa abun zama !!!gaida mameyh yayi ya ajiye masu tsaraban dayayo masu
Su Nana se murna suke Dan sosai sukeyinsa , gaisar dashi sukayi duka , ya amsa dafara’ah

   Sallama Yama su mameyh sannan yayi waje
ita kuwa tunzuwansa tana daki Daman tafito wankan datake da turare na gyaran jiki n da akemata ne
Gama shiryawa tayi tai Shirin kwanciya abunta ta kwanta tana jinsa, kolqawa batayiba

Mameyh ne tashugo dakin da sallama taja kunnenta naceba ishashshiya halinnk Zaki nunawa bawan Allah kinfutone kokuwa Sena dagaki nakaiki turo bak tayi ta tashi taxura qaton hijab tafita dawar da ita mameyh tayi tasata Saka turare ooh ni yasu meyasa yar nan kikeson sani maganane mijinki nefa to wlh saura kimasa rashin kunya nida kene wuce kiban waje
Haka tafita tana tura baki

Tana zuwa zaure kuwa tsayawa tayi taqara gyara kominta dede  tafara tfyh a hankli jikinta na girgiza
Araina cewa nayi kunga jaira dangin larabawa 🤣

    Ahakan taje tayi sallama ta kwankwasa glass  en motor en yanajinta yayi shiru be budeba bece komiba
budewa tayi tashiga dasallama tazauna Dan tasan nufinsa Kenan

gaishesa tayi ya amsa idonsa rufe
Turo Baki tayi tace azuciyanta matsalana da mutum kenan gaka de mutum har mutum Amma kaman kurma ( ni wallahi banson miskilancinnan)
Yace mekikace? tace cewa nayi sannu dazuwa murmushi yayi

   Yace tom kinshigo kina Wani Ina wuni gaida mijinma se ankoya makine
Hrrn sa tayi ta gefe tom bayahn Wanda nayi ya akeyi kuma tafada tana tura baki

      💋💋   امى بتولة💋

  Yace inkoyamaki ne? batakawo komai a rantaba tace eh
Bazato ba tsammani taga yajawota jikinsa don dama already kujeransa adan kwance yake bakinsa taji cikin nata bata ankareba

   Abunda yasa haddan dake kanta gogewa🤣🤣🤣😂😂

Chassss 😋🫣🥱🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
𝙎𝙏𝙊𝙍𝙔
𝙒𝙍𝙄𝙏𝙏𝙀𝙉
𝘽𝙔
𝙃𝘼𝙍𝙄𝙍𝘼 𝙎𝘼𝙇𝙄𝙃𝙐 𝙄𝙎𝘼

(💋💋   امى بتولة💋)

Shima beyi Hakan da niyahn Jin abunda yakeji yanzuba
Amma sede me uhmn abunku da sabbin shiga yakasa controlling kansa kaman yacce takasa qwatan kanta
Sosai yake kissing enta . Itade batasan meyasaba takasa hanasa , sannan takasa tayasa😂
Hanunsa taji acikin jikinta nayawo sauri da qoqarin kwace kanta take
Amma Hakan seya basa Daman cire mata hijab en gaba daya

     Lumshe Ido yayi yin arba da kayahn jikinta,kayahn baccine me duhu tasaka Amma me taushine ga qamshi setashi yake ajikinta sannan kayahn ga tsansti
Sa fuskansa yayi a wuyanta qamshinta naqara rikitashi gaba daya yama manta a ina suke  , sosai duk wani gaba na jikinsa ke amsa abunda yakeji
Qara susucewa yayi
Bazato ba tsammani taji hanunsa akan boob’s nata
suman wucen gadi tayi yayinda shikuwa yaji numfashinsa na neman tafiya
dun Jin abunda betaba tsammanin Laushinsa yakai hakaba
Mastawa yake kadan kadan yana qara lumshe ido jiyake kaman…… 😂🤐
Ba’abakin hareeyh ba 🥸

   Sosai takejin Wani abu Navin jikinta tarasa ko menene

Qoqarin daga riganta yake yasa boob’s ennata abaki
Alokacin  Tasamu ta tattara sauran qarfin dake gareta ta tashi jikinsa ta matsa gefe tana Maida numfashi idonta yaciko dakwallah
Gaba daya shikuma baida qarfi ajikinsa duk jikinsa yamutu hakanne yahanasa hanata tashuwa, lumshe idanunsa dasuka sanja colour kawai yayi yanajin
Wani qullewan da maransa  yake yanaji kaman ze mutu

    Neman hijab nata tayi tamaida tana stilli stilli da Ido
gashi yayi locking na qofan ba abunda yabata storo se ganin Wani abu datayi yatashi kaman Wani abu qato yasa a wandonsa🤣🤣(😂😂🤣🤣 warrr banayi shiru 🤐🏃🏻‍♀�?)

Jikintane yake rawa idonta yatara kwalla Sannan gashi kuma tanajin yacce pant nata yajiqe har wandon data Saka na bacci jitake kaman ta kwala ihu

(🙄🙄yo kinsha gyara badoleba

Nishi yake Yi kanaganinsa kasan baya hayyacinsa Hanu yasa dankamo hanunta tai saurin kaucewa tana rau rau da Ido nikam dan allah kabari banaso

Ahaka ahankali har abun yalafa masa
Yabude mata qofan motor aikuwa da mugun gudu tafita beko kalletaba itama batace masa ko allah tsare hanyaba

   Haka yatsaya yata fama dukda de ( hajiya babban tasa Bata koma Dede ba🤣🤣🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?)
Haka yatada motor Yana lallabawa danya koma gida Yana cewa aransa
Wlh bazatayi 2 week’s ba ehe 😣 dolena ta tare dan bazaah kasheni da matata ba

  Niko nace malam AYYASH 🤣🤣😂yaji 🫣😋😋😋abubuwan dasuka goge masa hadda ba doleba
….

           💋💋   امى بتولة💋
*****

Afuwan for the mistakes 👏
Sedakuuu 🤞😂🤣💃💃💃💃

Wannan page en nabani…. 🤐🫣

Masoya masu karanta littafina wadanda nasansu dama Wanda bansansu ba
Much love 💃🥹💃💃💃💃

****MAFARKI NAH

Muje zuwaaaaaa masoyaaa 🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?

***Abangaren aysha kuwa komawan  Fawad gida ganinsa shi daya ba qaramin mamaki tayiba , sede tayi shiru

Amma de baqaramin farinciki tayiba
.  Haba haba haka ta tarbesa , shide bece komiba benuna mata komiba

Bayahn yayi wanka sunfito tana tayasa shafa ne
Yaruqo qugunta yanaga madam tasanja tayi fresh ne haka sosai ko duk Jin dadin kishiyahn dazaah matane
Turo Baki tayi tace uhmn ah ah fa
Ajiya kayi tafada tana fadawa jikinsa
Nan kuwa lbr yasanja kala
Babahn baby yace baya gana da babynsa🤣🤣(  Niko nace sannu Fawad sharpshooter🤣🤣🫣)

Bayahn komi yalafane tsakaninsu

    Sunyi wanka suna kwance rungume da juna
Nan yabata lbrn komi farinciki kaman tayi yaya itama at least tanada qanwan miji yanzu
And anfasa mata kishiya

Fada mata laifin ta yayi tabasa hqr tace bazata sake ba insha allahu wannan ma Sharrin shedanne da qawa ,wai inna haihu zan stofe ka auro wata tunda naga tunban haihuba kana faman auro wata nafaasa zubarda wannan nace gwanda na Reni cikina kayi haquri kayafemin baby
Aikuwa abun yamasa dadi aanan tabasa hqr ya haqura akacigaba da soyayyahn😋😋dakuma renon unborn baby ensu

**Ourmman batoorlerh 🥱 taceba kudebi a hnkl karku zubda cikin🤣🤣😂

***Hajiya kuwa taje wajan bokan jeji tasamu yadawo Amma me yadawo da Wani mugun ciwo
Wanda ganinsa kadai abun storone
Baro wajan tayi tana tabbas dole sena nemimafita dolena

Yayinda  tadawo gida Dan Neman Wani bokan (nace ashede bazaki sadudaba🤔)

To allah kyauta ya ganar dake

    Abangaren AYYASH kuwa be qara komawaba Kuma beqirataba sebayahn kwana 2 inda tana dauka yace jarababbiyata
turo bk tayi kaman Yana ganinta dayake nice narungumeka dole kaceman haka
Murmushi yayi har ransa yanason tsiwanta ,lumshe Ido yayi yace bayahn ranan naga yarinya daga Dan tabaki harda malalan ruwa kikayi
Saurin rife fuskanta tayi takashe wayannata tana rufe fuskanta da fillow taji kunya ashe yasani ya akayi yasani
Qara qira yayi yace kurki qara kashemun waya inba hakaba zakisa nazo namaki abunda baki tunani ba yarinya
Shagwabe fuska tayi tom naji nide kadena irin wannan maganan banaso

Shikuwa cewa yayi nide bazan denaba Dan inaso

  Ke tsayama kiji nafada maki ki aje kunya tun a cikin dakinki karma kizo ko bakin qofanku dashi bare qofan gidana Dan wlh bazamu shiryaba
Inason soyayyah inason kulawa and I like dirty talk’s much
Lumshe Ido tayi tanajinsa batade da bakin basa amsa dan allah yagani taji kunyan wadannan manyan maganan
Cewa yayi tom Ina abubuwana masu laushinnn saurin rife fuska taqara Yi tace uhmn uhmn bansooo

   Dryh yayi yace aikuwa zansaki so
Ahaka tanaso bataso yajata da hira harsuka kammala wayan sukayi sallamah
Yaje yasamu abbu adawo da tarewanta baya abbu yace sannu rasae bazaah dawarba
Karkasa naje nace suqara kaishi gaba ,turo Baki yayi haba abbu sokake na mutu kallenifa shekarata 31 haryanzu ba mata kaifa tun 20 years kayi aure
Dakuwa yamasa nace sannu tom fitsararre naji zata tare Amma senanda sati biyun insun cika
Sannan jibima inaso Akai lefe
Dakomi daya dace, sannan kaje kaga kayan kamun akai
Yace abbu yarage masu nide damuwata matata intazo kuwa ko kyahn duniya duka takeso zansaimata and after all ganawa semuke sawa tare
Kaimasa bugu Abbu yayi yai saurin tashuwa yace daka tsaya na nuna maka nawa rashin kunyar jairin yaro kawai gaba daya karenani yanzu
Aransa kuwa gdyh yake yanaji inama ace yakalla Yar uwarsa da matarsa awannan lokaci yaga farincikin dazaah suyi

Yasande yanzuma haka har kushewansu suna farinciki

Allah qara maku rahama🥹🤲nace Ameen Dan stohon🤣🤣

**bayahn sati biyu

ankai lefe dakomi kaya kaman wanda ke shirin bude masu shago, akwati set set seti 4 guda 24 kaya baah magana
Abunka da kayan waje

*(Kuyafeni duk abunda ake baffa fa da inna nanan Kuma sunsan komi )

𝙍𝙖𝙣𝙖𝙧 𝙩𝙖𝙧𝙚𝙬𝙖𝙣𝙩𝙖

Bayahn baffa da inna sunmata nasiha sosai
Hakama mameyh 𝙩amata tana hawaye dan tabbas zatayi kewan diyar tata
Baba ma yamata nasa
Jitake kaman tafasa auran (nace daga baya knn keda naga alamn ahanu kike harda malalan ruwa😂🤐)inji ayyash🙌

Yana tsaye awaje da motor yanajiranta kaman yacce baba yace yazo yadauki matarsa su tafi baya buqatan wannan bidiahn mutane sukai amarya

Haka tafito tana kuka su Nana nakuka kaman zasu shide duka
Da qyar aka banbareta da yan uwanta baba da kansa yabude mata motor yasata yana masu adduah dasa masu albarka
Yace ayyash yaja motor sutafi allah tsare masu hanya
Haka tanaji tana gani motor yatashi Tafiya suke amotor tana sheshsheqa
Kashe waqan yayi dakuma motorn yayi parking gefen hanya
Yajuyo Yana kallonta wai intambayeki kukan me kike
Turo bk tayi tace Bata saniba dryh yy yace yrny kina buqatan qarin hadda kamun kibarmun fistara
Sa Hanu yayi da niyahn kamota tayi saurin goge fuskanta tayi shiru dryh yayi harda riqe ciki aransa yace qaramar Yar Neman magana kawai dakin tsaya na riqeki

Haka suke tfyh tana kallon hanya waqa yasanya masu, na ruger boy
Bazande tuna sunan waqanba ni haree🥱

*She want to got me on her bed to night
She really wants me, and i know *

Har suka isah gida direct part nasu yawuce da ita da sallama tashiga sannan da adduah kaman yacce baffa da baba suka umurceta
Masha allah shine abunda tafurta tana qara gdyh ga iyayennata dakuma yayannata ganin gida dakuma kayan gidan wai nata
Kama hanunta yayi tana tura baki bataso bece mata komiba
Yakaita har bedroom wanda yake nata
Sannan yafice dan yabarta ta huta shima yatafi nasa room en

     **Da dare bayahn sallahn Isha ya shigo yasameta kan sallaya a hadadden dakinta tana sallah
Zaunawa yayi bakin gado yajira ta idar
Kallonta tamasa sannu da shigowa amsawa yayi yace ta dauko plate a kitchen da kaman bazatajeba
Setafasa ta tashi zata tafi da himar en ajikinta
Kamun takai bakin qofa yakamota yace Amma kede anyi Yar qauye yanzu inlale kudi inbiya sadaki sannan kinamun yawo da hijab zafa mubata nafada maki
Inson samune ma kimun yawo stirara yafada Yana kashe mata Ido saurin rufe fuskanta tayi batace komiba dan maganganunsa sunfi qarfinta
Ciremata hijab en yayi Yana qare mata kallo
Yace inkinyi baqi ko matane kiwuni da hijab Amma inde dagani se kene plss da pant da bra kawai nakeso naganki turo baki tayi zatayi magana
Shiko ganin ta turo baki yace au tunyanzu kikeban bakin nasha
Aitanajin haka

   Dasauri taqwace kanta tai hanyan kitchen
Duk abunda yace nadauko , nadaukosu

Na kawo yasa kajin yazuba fresh milk a cup yace tom inciyar dashi
Kaina qasa aikuwa bance komiba
dagani yayi secinyansa tom me kunya tunda bazakiban ba bara ni nabaki kinsan hankali ne dani sosai murmuahi nayi kaina aqasa
Sa hanunsa yayi Yana bani inna gustura se yaci sauran tun Ina qin karba harna fara karba ,bayahn nace naqoshi yacince abinsa tass yabani fresh milk Nasha yasha sauran
Ganin abun yabatamun Baki kamun na ankare yahade bakinmu
Sanda yalashe komi tass daga cikin bakin har wajan kamun yace jekiyi wanka sannan kiyi alwala

Tattara komi yayi yafita dashi dakinsa yawuce danyayi wanka da alwala

   Wanka nashiga nayi dukda dama nayi .   Nayi brush sannan nasake alwala
Inafutowa bandakin sanye da towel segashi yashigo da kayahn bacci ajikinsa da jallabiya a hanunsa

   To my own surprise yana kallona saurin juyawa naga yayi wai inyi sauri insa kaya da hijab Karna sa alwalansa karyewa 😂
( Nace tom balaee jaraba knn)

Kadanma kika Gani Niko ourmman batoorlerh nace🤣🤣🤣🤣

***Bayahn nadauki kayan bacci da turaren dzny aiki dashi bandakin nawuce
Nashirya nasaka himar na nafito kamunnan segashi yadawo
Sallaya nashimfuda mana

Nafila yajamu mukayi ,bayahn mun idar mukayi adduah muka shafa
Wasu tambayoyi yamun na amsa ya kama kaina yai adduahn sannan yace naje na kwanta

Cigaba yayi da adduah sanda yaqara nafila

Nikuwa tashuwa nayi nakashe wutan dakin se deem light nbr bayan nacire himar da zanin Dana daura Saman kayahn baccin naje nakwanta na lullubu dan bansaba kwanciya da abu masu nauyiba ko agida kuma ina tunanin ba anan zekwanaba

Bacci can yafar daukana senaji mutum akaina murqususu nafara
yace yammata nistu mana ,ni de dama nace innai mata kullum akanta zanke Kwaana so fatahn kinshirya daukan nauyina
Rau rau nayi da ido yanzu kato dakai ji nauyin kafa  aizaka kasheni
Sede narayaki ba kashekiba yammata
Cewa nayi nikam ka sauqa bcci nakeji aikuwa yace ban isaba naci kazansa nace inajin bcc
Nace bayahn kaika cinye kazan yace Dede knn kaman yacce Zaki biyani kazata Nima zanbiyaki ai
Nikam nyafe maka, nikuma banyafe abunaba turo baki nayi

Nace kaman ya kabiyahn yace eh mana nacik….kema kicin….

Auxubillah shine abunda tafurta kallota yayi watoma nine shedan Tom bana nuna makibbababn shedanci na 😂🤣

..bakinsa taji cikin nata kissing nata yake bilhaqqi harda na mugunta, hanunsa nayawo ajikinta ahaka harya rabata da kayahn jikinta duka shima haka
Taksa ko turesa! 😁(ansha gyaran mameyb)

Boob’s nata kuwa sunsha azaaba amatsasu a stoste su ayi yaya duka
Ga zafi ga Dadi 😂😂( nace fadi gskyh dadinde kawai)

Haka yata sarrafata yayinda gaba daya yarabata da kayahn jikinta haka shima
Sosai takejin abu na tokarinta aqasanta
Tasa Hanu Dan taba menene sede me
Wani qaton abu taji ahanunta murdadden gaske sakin ihu yayi wash jarababbata riqe dakyau , sambatu yake mata
Aikuwa cire hanunta tayi tana Neman hanyan tashuwa tagudu sede qarfin mace Dana miji ba dayaba maidata yayi yadanneta  adduahn saduwa da iyali naji yanayi Wanda yayi Dede da kwala ihunta
Wanda seda yasa birona faduwa…

Da mugun gudu nafice a inda na labe naja masu qofa🥱

Asha soyayya lafiya uwar dakin hajjo

     🌺🌺🌺
MAFARKI NAH🥱
🌺🌺🌺

Written
By
Ourmman batoolerh✍️✍️

Masoya nagode da adduoeenku gareni 🤲☺️ido alhmdlh💃💃💃
💥🔥 𝙤𝙪𝙧𝙢𝙢𝙖𝙝𝙣 𝙗𝙖𝙩𝙤𝙤𝙧𝙡𝙚𝙧𝙝✍️🔥

•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` ✏️✏️✏️
____________(�?)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?

𝙁𝙤𝙡𝙡𝙤𝙬 𝙙𝙞𝙨 𝙡𝙞𝙣𝙠 𝙩𝙤 𝙟𝙤𝙞𝙣 𝙢𝙮 𝙬𝙝𝙖𝙩𝙨𝙖𝙥𝙥 𝙜𝙧𝙤𝙪𝙥
https://chat.whatsapp.com/HwPr1NtA8ySGuVfRnw0FC4

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
𝙒𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙣
𝘽𝙮
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖

     (🔥🔥𝕠𝕦𝕣𝕞𝕞𝕒𝕟 𝕓𝕒𝕥𝕠𝕠𝕝𝕖𝕣𝕙✍️🔥)

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

👏👏👏👏👏𝙠𝙖𝙧𝙠𝙪𝙟𝙞 𝙠𝙖𝙢𝙖𝙣 𝙄𝙣𝙖 𝙒𝙖𝙣𝙞 𝙢𝙖𝙜𝙖𝙣𝙖𝙣 𝙙𝙖 𝙗𝙚 𝙗𝙚𝙠𝙖𝙢𝙖𝙩𝙖 𝙗𝙖 𝙠𝙤 𝙗𝙖𝙩𝙨𝙖 𝙖𝙘𝙞𝙠𝙞 ,𝙖𝙛𝙪𝙬𝙖𝙣 𝙣𝙤𝙫𝙚𝙡 𝙚𝙣𝙣𝙚 𝙖𝙝𝙖𝙠𝙖 𝙮𝙖𝙠𝙚 ,𝙘𝙪𝙯 𝙞𝙩’𝙨 𝙖 𝙧𝙤𝙢𝙖𝙣𝙩𝙞𝙘 𝙣𝙤𝙫𝙚𝙡 𝙗𝙖 𝙞𝙣𝙖 𝙣𝙪𝙛𝙞𝙣 𝙛𝙖𝙙𝙖𝙣 𝙢𝙖𝙜𝙖𝙣𝙖𝙣 𝙖𝙞𝙧 𝙗𝙖𝙣𝙚

𝘼𝙨𝙩𝙖𝙜𝙛𝙞𝙧𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝🤲

Page 89 & 90

****Nice ban qara leqa gidannasu ba se bayahn sati 1

   Inda Ina sallama Dan shiga hadadden palourn da su nayi karo kan kujera su na making love na ce tom jarababbu

( gorubaty  taharareni mutum da matarsa  😂🤣🤣🤣 gorubaty babbar qawata kenan qaunarta nake sosai❤️)

Juyawa nayi nakoma gidan su aysha Masha allah yanzu hankali kwance  haka suke rayuwansu cikin jikinta haryafara nunawa inda suke renonsa cikin qauna

bangare guda kuwa Ammar ke soyayyah da nana khadija (qanwar dangin larabawa 🤣)

        **Soyayyah AYYASH da AMATULLAH keyi stafta tacciya  inda yamai da ita jarababbiya irinsa (😂😂😂 habibty tace dama ai angamu ne ta tarda muje habeebtynh)

*** 𝘽𝙖𝙮𝙖𝙝𝙣 𝙬𝙖𝙩𝙖 7
( 𝙨𝙚𝙫𝙚𝙣 𝙢𝙤𝙣𝙩𝙝𝙨 𝙡𝙚𝙩𝙩𝙚𝙧)

Ayshace ta haihu lafiya lau ansamu da namiji 💃barrister fawad angon qarni se washe baki kawai

inda  Nana,  mameyh,hanifa da afiya duka sukatafi gombe a yau Dan washe garine suna allah stare hanya mutan adamawa

  𝙂𝙞𝙙𝙖𝙣𝙨𝙪 𝙖𝙮𝙮𝙖𝙨𝙝

   Zaro Ido nayi wanake kallah haka ( surka tacemun mene surka🤣😂)
Amatullah ce da ciki beste beste🤰🏻 aihuwa kaman yau

Rigima suke da husbyn ta akan zuwa gombe tadage ita Nan duniya setaje suna inda shikuwa yace bazaah sa masa Yara jigileba ba inda zataje
Kallonsa tayi idonta da kwalla wayacemaka yarane yaro dayane nide acikina
Kallonta yayi yace tunda ke kika wa kanki cikin dole ki ce haka turo bki ta yi ta na bugun qirjinsa . Aikuwa kaman ta kunnansa Nan yafara yamustata
(Sannu dambu🥱🥱🏃🏻‍♀�?)

    Romance suke sosai yacce zaka ranste da Allah Babu ciki jikinta

   Haka sujuya haka suyi wannan style sujuya  hk suyi wannan

     Tun Ina Gani abun nasu meqare wane har na hqr na naja masu qofa na ja qafafuwana dan leqa sashen su hajiya .

  Kayahn lefe nagani ake ta kallo nagani nafada komi iri daya akwati yakai 50
Zaunawa nayi kallon gulma komi ciki na larabawane 😂
Mamakine yakamani mehakan knn kayan waye kuma

    Ashe kayahn su twin’s aka kawo 🤔naji hajiyahn Ammar nacewa
Daga makkah aka kawo dukansu acan suka samu mazaje twins Suma kaman su
,inda akasa auran ranadaya duka saudiyan za’a kaisu

   Nace wata abu se novel 🥱🥱🥱kaga kaya daga makkah har Nigeria adamawa 😂🙌

Kaya se sambarka, dan kaya sunyi kyau kuma ga yawa  daga colour har komi nacikin akwatin iri 1 ne tsayawa lissafo kayakin dake cikin akwati kusan 50 🥱lokacinmu ze qare bamugamaba

       𝙎𝙪 𝙖𝙮𝙮𝙖𝙨𝙝 𝙩𝙖𝙩𝙩𝙖𝙗𝙖𝙧𝙖𝙮𝙚

Bayahn komi yalafane tsakaninsa da ita yace ya yarje taje Amma kwana daya zakiyi kai inson samune kidawo aranan kawai banson tafiyan darene wifey
Aikuwa tasa masa kuka itade zatayi sati kallonta yayi yace zakisa nafasa barinki kije ,kikaje kikai satikam ,ai Zaki ganni a gombe Kuma wlh ko a Ina nasameki danneki zanyi baruwana haka kawai kice sati turo Baki tayi Dan tasan halinsa

      Tace tom kwana 5 fa daddyn baby!! yace nayadda kwana 3 Amma da sharadin Zaki cire kunyah kiyi satisfying na a video call dukda nasan bazekai mun shiga cikin kogin niimanki ba
My zumerh
Turo Baki tayi tace na amince ta tashi tashiga toilet dryh yayi yace kodan naga the way you will act a phone dole nayarda kiyi 3 day’s tunda nasan bamun kikeba wataqila sanadin haka kikoya
Tashuwa shima yabi bayanta

Bayan sunyi wanka sunfito, shiyasa cire mata kayahn dazata tafi dashi
Suka shirya junansu, anayi ana rigima

    𝙍𝘼𝙉𝘼𝙍 𝙎𝙐𝙉𝘼

***Washe gari suna taro yayi taro inda yaro yaci suna 𝘼𝙃𝙈𝘼𝘿 nick name little papa anwa marigayi alqali takwara

   Yaro yayi goshi Masha allah 😍♥️ sede muce allah raya mesunan alqali little papa

Haka akagama suna aka watse lafiya kowa da shatara na arziqi don sosai barrister fawad yanuna bajinta a sunan
inda aka baro me jego da danta se Kuma amatullah da se bayahn kwna 2 zata dawo , cike takeda mamaki yaushe duk big baby enta yayi wadannan abun komi da akaraba wa jamaah awajen sunan setaga courtcee mijinnata dadi taji sosai da dadin qaunarsa azuciyarta
Sosai suke Shiri da aysha Kuma dukda ciki gareta duk abunda meciki kan iyasha nagyra tanabata inkagansu cikin gidq zakace ba qanwar mijintaba qawartace barrister fawad yanajin dadin zaman nasu haka sonsu yake duka.

*Bayahn anwatse suna da daddare
Tana kwance adaki dan huce gajiya se ga call na sa dauka tayi ta na sallama taji ya na Nishi lumshe Ido tayi tace ya ilahi (rigimammena)
Wannan mutumin ko ze stosteman ruwan Kai 🥱
Qasa qasa da murya tayi tace inajinka baby na
Fara mata Nishi yai a kunne Yana auch maransa
Dryh tayi tunda dama tasan kwanan zancen ga sharadin dayace Kuma tasan jarabansa

   Cewa tayi rufe idonka Gani kusa dakai ,fadawa jikinka
Saurin dakatar da ita yayi yace bari naqira video call nibanwani  yarda da bana kallon abubuwanaba
Kitt yakashe call ne
Murmushi tayi ta tashi
Zuwa tayi tarufe qofa dukda tasan bame shigowa
Amma saboda staro
Call nasa ne yaqara shigowa video call tana dauka tayi saurin rufe Ido mezata Gani
Tsirara hka yake yaqirata (😂😂kaga meyi Dan Allah aikin lada😋)🏃🏻‍♀�?

Cewa yayi tabude Ido kokuwa yanzunnan yatawo gombe😂 kuma kinsan sauran inde nazo
Bude Ido tayi dan tasan halinsa, lumshe Ido yayi yajingina da gadonsu yana kallonta
Tasan meyake nufi ,shiyasa ta tashi tafara cire kayahn jikinta tana tura baki
Wani nishi yayi ganin abunda yafiso abude,jiyake kaman betaba kallon su ba sosai tsayayyun boob’s nata kuma cikakku ke tafiya da imaninsa😋

Niko ourmman batoolerh fita nayi naja masu qofan Jin zasu lalatamun tarbiyahn kunne 🫣🏃🏻‍♀�?

        𝘼𝘿𝘼𝙈𝘼𝙒𝘼

   Acan Numan kuwa yau aka kawo lefen Nana akwati 12 kaya niqi niqi komi akayan me tsadane, abu me tsada kuwa me kyau ne
Masha allah
Lefen Dakomi Suka kawo, ansaka date Rana daya Dana su twins
Ammafar ze angwance💃
Katin gayyata musamman aka turomana dokacin members na 𝙡𝙖𝙛𝙖𝙯𝙞 𝙬𝙧𝙞𝙩𝙩𝙚𝙧𝙨

***Bayahn kwana uku ta shirya staff dankomawa haka sukayi bekamata ta saba umurnin mijintaba kuma itama tayi kewan mijinta
Haka suka rabu da momyn little papa kaman karta tafi
Barrister fawad ne yadauketa suka kamo hanyan yola

𝘽𝙖𝙮𝙖𝙣 𝙙𝙖𝙬𝙤𝙬𝙖𝙣𝙩𝙖 𝙜𝙞𝙙𝙖
Suna zaune da  big baby enta
Yammata na kishirya muje gaida su baba, kallonta yayi
Da murna ta tashi ko nauyin cikin jikinta bataji farin ciki harda tsalle hararanta awasa yayi yace zakisa afasa zuwannan fa *hqr tabasa tawuce daki tace baby naga kaidin seda rarrashi tom nadena baban Yan 4 murmushi yayi yace Allah yasa
Tfyh daki tayi tana ba Ameen ba sekace kaza
Murmushi yayi bece komiba dqn yaji me tace

**Haka suka shirya sukadauki Yan biyu suka kama hanyan gidansu baba
Abunda yabata mamaki memakon suyi hanyahn numan setaga Sunyi wauro jabbe
Shiru tayi takalli hanya takallesa yayinda twins ke qunshe dryhnsu bawanda yace ma ta komi itama shiru tayi ta na kallon ikon allan

   Gaban Wani danqareren gida taga sun parker yace futo me ciki
Hararansa tayi data leqa taga twin’s sunfita ,tace halan ninawa kaina cikin ai, qayataccen murmushi yayi mata, yace yrny tafara wayewa tafara daukan karatun manyah yakashe mata Ido
Fitowa tayi yashige gaba tanabinsa suka shiga wannan gidan
Tabbas iyayentabe a wannan gidan ba **MAFARKI** Da ta saba yibane
Farinciki takasa cewa koqala, idonta harya tara kwalla su afiya suka mata oyoyo rungumesu tayi tanajin kaman da ace tanada dama da duniyan gaba daya zata basa dan tasan tabbas shine yayi wannan abun arziqin
Iso akamasu yagaida umma bayan nana takawo masa abun sha
Yasha yatashi yace umma munwuce se anjuma
Harzaka tafi dan albarka
Sunkuyar dakai yayi yace eh umma
Tom ata haquri ko allah maku albarka allah tsare hanya
Da ameen ya amsa, yayi hanyan ficewa kallon inda take yayi seyayi waje
Ummace takalleta ikon allah ni halimatu wai yaushe zaki girma zaki tashi kibisq ne ko sena karyaki
Twins ne dasu nana kemata dariya
Hararansu tayi tana tura baki ta tashi tafice wajansa
Tasamesa tsaye jikin motor
Murmushi yayi madam me ciki ya akayi
Nafito ne wai babynka zemaka sallama
Murmushi yaqara yi, nafa gaya maki babies ne ba baby ba
Tura baki tayi komade mene ne nikam
Murmushi yayi yashige motor zantafi tom senazo daukan matata kinsan bazan iya kwana bakya gefe naba yafada yana kashe mata ido
Murmushi tayi nima fa haka 🙈tafada tana rufe ido
Tada motorn yayu tarufe masa qofa
Bye byee take masa har motorn sa yabar layin , kamun ta juya ta koma cikin gidan

Twins da nana dakin nana suka wuce se hiran shirin bikin nasu suke
Ita kuwa wajan mamaey tawuce suka gaisa tana tambayanta babafa, babanku na kasuwa ai

𝙇𝙚𝙩𝙩𝙚𝙧

** Agidan tawuni inda mameyh taqara mata fada akan takula da mijin ta sosai yake hidima dasu ..
Nan tafada mata maganan auren Ammar da Nana Rana daya danasu twin’s shi mijin nata da yayansu Fawad suka tsaida

In lissafinta Dede bayahn tahaihu da wata 2

Allah sanya alkhaery tayi tace allah kaimu da rai da lafiya
Sukuma allah saka masu

** Se yamma can yadawo daukansu
Inda sukabar su twin’s akan zasu kwana se gobe sudawo
Dadi fall ranta tun a motor tafara nuna masa wasu salo
Parking yai gefen Titi yadaga glass yakunna AC kwantar da kujeran dayake  Kai yayi ya kalleta yace yammata na naga sokike kisa muyi hatsari ko tom allah yasa akwai wajan tsayawa kuma motorn mu ne
Zoki amshi abunda kikeson semu cigaba d tfyh
Fuskanta daukeda murmushi me sanyaya zuciya( nace Ina ruwan dangin larabawa 🤣)

    Tamasto jikinsa tafara shafasa tana wasa da gashin qirjinsa
Nikam katashi mutafi gida dagaske
Ina buqatahn wannan abun takashe masa ido
Bayahn ta shafa abar tasa🫣🫣🫣

   Lumshe Ido yaqra Yi yace tom kidena kunnani Kona
Kwakwule ki a motor dariya
tasa tace ,mu kwakwule junade kokuwa nace muci junade saurin kallonta yayi iyye itake fadan wannan magana da mugun farinciki yatada motor yayi hanyahn gidansu
Itada kanta tafahimci yaji dadin dirty talks nata Dan haka tayi alqawarin zata aje kunya sannan akoda yaushe tadage tasanya mijinta farinciki
Waqa ya kunna musu na 𝕟𝕒𝕚𝕣𝕒𝕞𝕒𝕝𝕖𝕪
(Comming)
Yana tuqi yana girgiza kai, kallonta yayi ta gefen ido, madam kallon fa , murmushi tayi bamu isa dawuri ne naga oga
You know what wiffey, i like dirty talks fiyeda tunanink dakikeman seji nake kaman love kikeman
Kalman bakink kadai na gamsar dani
I love you with all my heart
Lumshe ido tayi tana kallonsa
Allah bar ni dakai har aljannah big baby, allah sanya ni zama shugaba aduniya harma lahira ga matayenka
You mean everything to me big baby
Ahaka suna tafiya suna soyayya har suka iso gida
Horn yayi me gadi yabude suka shige,
Daukanta yayi sukayi part nasu

Tun suna shiga tafara balla masa bottons na rigansa kallonta yayi takashe masa ido

🥱tom bana baku waje masoya🚶🏻‍♀�?

      𝙎𝙤𝙢𝙚 𝙝𝙤𝙪𝙧𝙨 𝙡𝙚𝙩𝙩𝙚𝙧

****Bayahn sungama komi😋😋😋😋( macoyiya kingane ai eyane🥱🏃🏻‍♀�?)

  Sunyi wanka sunci abinci sunyi sallah suna kwance manne da juna

Yace kibani lbrn yaushe kikafara Sona nagade kaman ran auranmu kuka kike Dan an aura mk ni segashi ko yafara yana shafa kwantaccen dogon gashin kanta dake da dan danshi
Ranan tarewanki Dede da date en tafiyahn cikin ki Ashe kukan naqaryane 🤣😂

Bugun qirjinsa tayi tace nide ah ah

Fadamun yaushe Kai kafara Sona

Nan yafara Bata lbrn tun sanda yafara *MAFARKI* da ita har zuwa randa ta kuncesa duka a mafarkin which means sukayi nasara a case nasu

  Sannan bayahn Hakan ranan Kuma iska nadauke abun fuskan waxe Gani ita yagani
Naji dadi sosai

Haka har daga baya nafara mafarki gakinan Muna soyayyah har Nan kinhaifaman Yara 10 surin zaro Ido nayi nace Yara goma a Ina
. murmushi yayi yace ko  Ina na *MAFARKI NAH** gskyh ne Kuma yatabbata alhmdlh
Sauran na kinhaifaman Yara goma

Dryh takwashe dashi tace ai kuwa saura kam

Sosai naji ddn mafarki dake ,tunkan naganki tunranda nafara mafarki dake nafara sonki
Haka randa nafara ganinki son yaqara ninkuwa bantabbatar da haka be seranda kikaceman aure zakiyi
Uhmn yace dawani ne bayan ni ke more wannan kayahn alatun bazan rayuba ciwon zuciya ze kasheni , kinsan ke en zazzaface
I love you with all my heart wife

Murmushi tayi tace wow likewise me ,inde lissafina Dede yake tfyh tun randa aka kamaka da wannan laifin Sharrin nafara MAFARKI akan ka

Kaman de yacce kace ,kanajin muryana Amma baka ganin fuskana,sannan ni banji muryankaba Banga fuskankaba desame feeling danakeji amafarkin innazo wajanka prison inde munhadu that feeling nakeji
Se bayahn mungama da case en
Har maganan aurena da Yaya Fawad ya zauna
Se amemakon naganni Ina soyayyah dashi ah ah sedakai nake gani
Haka kullum zantashi ina istigfari kusan kullum senayi 𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 Muna making love dakai tafada tana rife fuskanta
Murmushi yayi yace inye wato dama kingama kalleman jiki tun a dream turo bk tayi tace tom ai acan bana riqe bananan  sosai
Lumshe Ido yy
Tace a ranar da naji anasarda daurin aurena da AYYASH nanne nagane MAFARKI ba qarya bane
**MAFARKI NAH** gskyh ne
Ashe dalilin natashuwa cikin farinciki ranan matata takammala karatu Kuma tana xuwa gareni yafada Yana kashe mata Ido 😉
Yafada mata komi dake ransa haka itama kowa yabayyanawa Dan uwansa irin stanstar qaunan dayake masa a Baki dakuma aikace,🙈

Sosai suka faranta ran junansu ranan kaman zasu cinye juna

Tabbas mukam MAFARKIN mu gaskiyane inji amatullah 🤣🤣🏃
Nimade haka da abbu batoorlerh 🤣 🤣

Wannan kenan✍️✍️✍️

Naga soyayyah🥹sosai Ina mugun gdyh anatare 🤞masoya 😁

Allah barmu tare har aljannah🤲💃💃
Allah yafe mana duk wani kurkurenmu awannan labari

Godiyata batada adadi agareku Banda bakin godemaku da goyon bayahn dakuke ban🥹👏👏

One love fans❤️🤏😎

Ourmman batoorlerh 🥱📚✍️
Ce

𝙏𝙬𝙤 𝙢𝙤𝙣𝙩𝙝𝙨 𝙡𝙚𝙩𝙩𝙚𝙧
💋💋   امى بتولة💋

***Bayahn two months ,inda cikin amatullah kaman zetaba gini😂😂🤣
Dan girma haka take tutturawa Kuma ahakan jaraban junan su suke

** Watarana ranar lahadi yana gida baije asibiti ba
bayan sungama soyewar tasu sunyi wanka kowa yasa kayahn Shan iska kwance take a kujera kanta a cinyansa yana shafa kanta
Kaman wasa kaman gaske se ciwon baya mara ,tuntana daurewa bata nunawa harya fahimta
Arude yakinkimeta dacikin ko nauyin ta bejiba yasata amotor se asibiti

  Sunje kuwa adede domin kuwa labour ne gadan gadan

     𝙇𝙀𝙏𝙏𝙀𝙍

Bayahn minti talatin Sega kukahn Yara inyaaaa inyaaa inyaaa hamdala yayi ga ubangiji
Nurse tazo tace ze iya shigowa abunda yagani yasashi durqusawa awajan yai sujudu shukur yaname godewa allah da arziqin daya masa

triple’s ta haifa masa jiyake kmn yacire kansa yabata dukda dama ita rayuwansa ce gaba daya

Shiga yayi yazauna gefen gadon datake
Yadauki yaransa duka yai masu adduahya rungume wannan ya rungume wannan
Waya yadauka
Yaqira gidansu
Yafada hajiyar Ammar data Zame masa kaman uwa agaresu yanzu

( Dan hajiya ba lbrnta ciwo take Wanda Sunrasa Gane kansa Kuma taqi akaita ko Ina)

Kamun kace me Sega mutane a asibiti kaman wanda ake sunan awajan

     **Tashuwa tayi tagansa gefenta dauke da baby hamdala tayi ganin kyakkyawan babyn hanunsa dukda batasan macece kona miji ba
Tajuya taga biyu agefenta zaro Ido tayi tafashe da kuka
Kallonta yayi cikin kidima menene kuma inane yake maki ciwo
Tace yanzu duka wadannan Nina haifesu nashiga uku kuma nice zanbasu nono wayyo jeka qiramun likita tafadamun Yana koma
Wannan Yara nasan sunyagani har takashi

Dariya yakwashe dashi 🤣🤣🤣raguwa tom yarana Basu mk komiba ai masu hankaline babansu ma likita ne basu maki komiba
Taya zasu tabawa daddynsu hanyahn bi , yafada yana kashe mata ido
Hararansa tayi ai wlh Dani raguwce bani haifan wannan Yara dryh yayi yace ance maki kece jaruman dankin haifesu ni ne Nan jarumi dana maki cikin su
Kinsan yin ciki wahalan dake da shi barema na Yara uku bakiga ranan har Suma naiba  ganin yasake Baki Yana surutu yamanta a asibiti suke
Tace shkkn naji naji nayarda jarumin mijina
Murmushi yayi yace Allah maku albarka duka

Haka akashigo akata daukan Yara Masha allah
Yana zaune wajan befita ko inaba wai yaransa

   𝘼𝙛𝙩𝙚𝙧 𝙨𝙚𝙫𝙚𝙣 𝙙𝙖𝙮𝙨

***Ranar sun Yara sunci sunan ,hanif,hanaf,& hanal

Maza 2
Mace 1
Macen mesunan hajiya kareematu (gwaggonsa)
Mazan
1 mesunan mijin gwaggonsa
Daya babansu amatullah

Masha allahu Yara kam sunga ashirin ta arziqi (😂Ba gomaba)
abokan babansu nawajen aiki harda naqasar waje

Sunsha kyaututtuka kam ,

Bayahn anyi suna
Kuwa yahana tafiya wankan gida wata tsohuwa aka Nemo take mata wanka take tayata Reno

****Hajiya kuwa daga randa akagama suna abun ta yafara kaman hauka hauka har abun yayi worst “

Asirinta take tonawa ,
Ita takashe ummyh da hajiya kareema
Itace sanadin shigan AYYASH kurkuku
Abubuwa dayawa take lissafowa ,Wanda yasa zuciyahn abbu kusan bugawa , dajin tsanarta
Wai wannar mata daya dauka matan rufin asiri ta aikata masa abubuwa masu ciwo haka tabbas yaji ciwo aransa kuma yayi danasanin saninta yaji haushin kansa daya aureta, dama ashe yar uwarsa abunda take jiye masa kenan kuka kam yayi
Ahaka da haukan Abbu yamata saki uku yakorata ko tsinke bata tafi dashi  a gidan ba

    Abunda take gudu tunfarko Dan dama ( ance mata muddin AYYASH yayi aure har matarsa tahaihu to aranan komi nata ze lalace kota mutu ko hauka )

𝙏𝙒𝙊 𝙈𝙊𝙉𝙏𝙃𝙎 𝙇𝙀𝙏𝙏𝙀𝙍

****Anyi bikin Yan biyu da Nana
Biki yayi biki Masha allah Fawad da AYYASH suke komi , sede sambarka

   Sunhutar da iyayensu  yayinda baba Kuma arziqi yaci uban nada
Kanaganin wannan family dasuka zama yan uwan juna sede kace Masha allahu Allah qara hada kan su ya kau da ma su fitina

     Har makkah triplets da mamansu suka raka amare yayinda
AYYASH yabisu yace daganan se suyi yawon honeymoon 😂🤣🤣(  nace amatullah confirm aihuwa next year da wannan sharpshooter en mijinnk)

Yayinda  aysha Kuma dasauran
Yan uwa suka raka Nana nata gidan dakenan cikin yola

Masha allahu ✍️

💋💋   امى بتولة💋

Wata stohuwace na hanga ke tafiya tana stince stince tana fige gashin kanta, tana surutai
Allah sarki ko wacece oho
Qarisawa kusa da ita danai yasani saurin dafe qirji
Hajiya sahurace nake gani ( step momna ayyash)
Gaba daya inba kasan kamanninta sosai ba bazaka ganetaba
Allah kyauta nace nakama hanya dan wucewa gida 💃abban batoolerh yayi qira

Har nafara tafiya, senaji qara kaman accident da salatin jamaah
Saurin juyawa nayi hasbunallahu wa niimal wakeel hajiya sahurace kwnce amarkade babban motor yabi takanta, gawantama se tattara namominta ake🥹

Innalillahi wa inna ilaihirraji’un
Duniya ba tabbas, yanzu yanzu babu mu rayuwa kenan😭

Muji storon allah jamaah
Duniya batada tabbas

Wadanda suka rigamu gidan gaskiya ya allah kamasu rahama
Mukuma ya rabbi kasa namu tazo mucika da imani mugama lafiya

Ya rabbi, allah ka datar damu duniya da lahira bijahi rasulullahi saw🤲

Astagfirullah😭😭😭

𝘿𝙤𝙢𝙞𝙣 𝙩𝙖𝙡𝙡𝙖𝙩𝙖 𝙝𝙖𝙟𝙖𝙧𝙠𝙪
𝙆𝙪𝙣𝙚𝙢𝙞 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮𝙪𝙠𝙖
👇
08146292652
𝘾𝙝𝙖𝙩 𝙤𝙣𝙡𝙮

09161720046
𝙕𝙖𝙠𝙪 𝙞𝙮𝙖 𝙦𝙞𝙧𝙖𝙣 𝙬𝙖𝙣𝙣𝙖𝙣 𝙡𝙖𝙮𝙞𝙣

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍
𝙎𝙖𝙝𝙚𝙚𝙗𝙪𝙡 𝙦𝙖𝙡𝙗❤️
🔥🔥 ourmmahn batoorlerh ✍️📚🔥

•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
“`{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa’idar Adabin Hausa.“`

“`Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}“` ✏️✏️✏️
____________(�?)______________

https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·�?

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
𝙈𝘼𝙁𝘼𝙍𝙆𝙄 𝙉𝘼𝙃
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸

𝗦𝘁𝗼𝗿𝘆
&
𝗪𝗿𝗶𝘁𝘁𝗲𝗻
𝗕𝘆
𝙃𝙖𝙧𝙞𝙧𝙖 𝙨𝙖𝙡𝙞𝙝𝙪 𝙞𝙨𝙖

  🔥🔥𝙤𝙪𝙧𝙢𝙢𝙖𝙝𝙣 𝙗𝙖𝙩𝙤𝙤𝙡𝙚𝙧𝙝 ✍️🔥

𝙎𝙖𝙙𝙖𝙪𝙠𝙖𝙧𝙬𝙖 𝙜𝙖 𝙢𝙖𝙨𝙤𝙮𝙖𝙣𝙖

اللهم صلى و سلم على سيد نا رسولله saw🖤🤍

𝗜𝗻𝗮𝗳𝗮𝘁𝗮 𝗱𝗮𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶 𝗺𝘂𝘁𝗮𝗻𝗲 𝗱𝗮 𝗱𝗮𝗺𝗮 𝘀𝘂𝗾𝗮𝗿𝘂 𝗱𝗮𝘀𝗵𝗶
𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝘆𝗮 𝘆𝗮𝗳𝗲 𝗺𝗮𝗻 𝗱𝘂𝗸 𝗮𝗯𝘂𝗻𝗱𝗮 𝗺𝘂𝗸𝗮 𝗮𝗺𝗯𝗮𝘁𝗮 𝗯𝗮 𝗱𝗲𝗱𝗲 𝗯𝗮  , 𝘆𝗮 𝗿𝗮𝗯𝗯𝗶 𝗸𝗮𝗿𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗺𝗮𝗺𝘂 𝗱𝗮 𝗹𝗮𝗶𝗳𝗶𝗻 𝗱𝗮𝗯𝗮𝗺𝘂𝘀𝗮𝗻 𝗱𝗮𝘀𝗵𝗶𝗯𝗮
𝗗𝗼𝗻 𝗯𝗮𝗺𝘂𝘆𝗶 𝗱𝗮𝗻 𝘀𝗮Ⴆ�? 𝗺𝗮𝗸𝗮 𝗯𝗮🥹🤲 𝗮𝘀𝘁𝗮𝗴𝗳𝗶𝗿𝘂𝗹𝗹𝗮𝗵

𝗬𝗮 𝗿𝗮𝗯𝗯𝗶 𝗸𝗮𝗱𝗮𝘁𝗮𝗿 𝗱𝗮𝗺𝘂 𝗱𝘂𝗻𝗶𝘆𝗮 𝗱𝗮 𝗹𝗮𝗵𝗶𝗿𝗮 𝗱𝗮𝗻 𝘀𝗼𝘆𝗮𝘆𝘆𝗮𝗿 𝗮𝗻𝗻𝗮𝗯𝗶 𝗺𝘂𝗵𝗮𝗺𝗺𝗮𝗱 𝘀𝗮𝘄❤️🤲

     𝗬𝗮 𝗿𝗮𝗯𝗯𝗶 𝗸𝗮𝗾𝗮𝗿𝗮 𝗺𝗮𝗻 𝗯𝗮𝘀𝗶𝗿𝗮 𝗱𝗮 𝗹𝗮𝗳𝗶𝘆𝗮𝗻 𝗿𝘂𝗯𝘂𝘁𝘂 𝗶𝗻 𝗱𝗲 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻 𝗮𝗹𝗸𝗵𝗮𝗲𝗿𝘆 𝗻𝗲 𝗮𝗴𝗮𝗿𝗲𝗻𝗶 𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝗮𝗱𝗱𝗶𝗻𝗶 𝗻𝗮 𝗱𝗮  𝗮𝗹’𝘂𝗺𝗺𝗮𝗵𝗻 𝗿𝗮𝘀𝘂𝗹𝘂𝗹𝗹𝗮𝗵𝗶 𝘀𝗮𝘄❤️

   𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝗱𝗮𝘂𝗸𝗮𝗸𝗮 𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝗿𝘂𝗯𝘂𝘁𝘂 𝗻𝗮𝘄𝗮 𝗶𝗻𝗱𝗲 𝗮𝗹𝗸𝗵𝗮𝗲𝗿𝘆 𝗻𝗲 𝗮𝗺𝗲𝗲𝗻 𝘆 𝗿𝗮𝗯𝗯𝗶 ☺️🤲

𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗺𝘂𝗴𝗮𝗺𝗮 𝗱𝗮 𝗱𝘂𝗻𝗶𝘆𝗮 𝗹𝗮𝗳𝗶𝘆𝗮

💋💋   امى بتولة💋

Page 91 & 92

     *** Tsakiyahn gidan baba  nahango da Yara aqalla sunfi goma
Ga wasu sunfara tashi Masha allah
Wasu Dede
Wasu Kuma Yan ya yayyu yara ne kyawawa masha allah

(𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙧𝙖𝙮𝙖 𝙯𝙪𝙧𝙞𝙖𝙖𝙝)

Su twin’s ne cikin gida wajan mameyh

( su baffa da inna Allah yamasu rasuwa)

Nana da hanifa da afiya ma duka sunyi aure duk suna tare a falon mameyh

Harda Aysha duka

Mazanjensu ma
duka suna nan harda yan saudiya

Abinci suke zaune aqasa akeci

       AYYASH ne dayazama babban mutum shima
bayahn yagama cin abincin sa yasha ruwa
Kallon amatullah datunzadu batacin abincin yayi Yana dryh qasa qasa
Alamu yamata da Ido mene
Turo bk tayi, ta masa Alama da haka kawai batason ci ,murmushi yayi taciji lebanta na qasa alamu na zamu hadu ne
Alama yamata na sutafi daki suhadu yanzu ta hararesa ta kauda kai
Tashuwa yayi yai hanyan dakin dayake mallakinsu ( kasancewan duka yaran nada dakunansu agidan don babban gida ne)
yaron danaji ana qira da junior ne Yace daddy ina dakaje yace ina zuwa abu zandauko
Cigaba da wasansa yayi

Bayahn tfyhnsa da minti 5 wayarta yafara vibrating tana kallo ta tura baki ta tashi
kallonta yaron yayi mommy Ina jakije tace gidanku zani yaro se shegen tambaye tambaye kaman dan jarida ko lawyer
Kuka yasaka, tawuce abinta
Afiya ce ta jawosa tana rarrashinsa qyaleta kaji yaron mommy daddy zerama maka

    Ita kuwa Tayi gaba abunta ,
Tana shiga dakin yasawa qofa sakata yace
Wayace kizaganmun yaro gidansu sannan harda sashi kuka, ai ko shi ba dan  jarida ba uwarsa lawyer ce sannan babansa likita ne kinga likitoti ma na bincike
Tura baki tayi
Yace Tom bazakice masa daddynsa zebawa qanwansa abinci bane taqicin Wanda aka girka najikin daddy takeso shiyasa

wucewa tayi tana cire kaya tadaura towel tanacewa kanka akeji bawani ciki gareni ehe
Sun isheka haka
Triplets
Twins
Twin’s
Ga junior
So kake na mutu dan stofewa kam nagama stufa, yara 8 wasa ne
Murmushi yayi
Kamun tashige toilet en yadagata yanacewa yanzu kuwa twin’s ne acikin
Kinga shkkkn **MAFARKI NAH** ya tabbata komi normal kinhaifaman Yaya goma cif
Qoqarin direwa take tana sekace nazama kaza ko

Yace karfa kisa nace aqara 3 yammata kyawawa kaman ke bayahn twin’s Nan kinsan duk wadannan da ni suke kama  nafiki  son abun

hararansa tayi tana dukan qirjinsa zaka fara ko suka shige toilet
Dawowa yayi Bude qofan yayi yace
Ourmman batoorlerh kike kowa Karna qara kama qafanki agidannan kishiga hnklnk ya ishemu sa idon 😒😏

cikin sauri nace afuwa malam AYYASH🤣😂
hararan daya dokamun shiyasa ni saurin barin dakin

Yaran nasamu gasu 8 cip kyawawa dasu kaman ubansu Ethiopian rass suka fito 6 maza 2 mata

  Sannan ga yaran Barrister Fawad 5  3 mata 2 maza

Sannan gana twin’s kowaccen su yara 2
Mace 1 namiji 1

Se nana 3 duka mata

se hanifa 2 mace 1 namiji 1

Se afiya 1 mace mesunan amatullah😘

Naceba Ashe duk rikicewa ne ko ban hada dana falon ba dazu nace 15 🥱🥱🥱

Tom da Alama de ruwan biro na ne yaqare konace chajin wayata 😁

  Gashi uban gayya yace kqrya qara ganin qwahahuna🥲🥹😂

**MAFARKI NAH**

by
harira salihu isa

🔥uwar batool🔥

𝗧𝗔𝗠𝗠𝗔𝗧 𝗕𝗜𝗛𝗔𝗠𝗗𝗨𝗟𝗟𝗔𝗛🥹🤲
𝗔𝗟𝗛𝗔𝗠𝗗𝗨𝗟𝗜𝗟𝗟𝗔𝗛
𝗔𝗟𝗛𝗔𝗠𝗗𝗨𝗟𝗜𝗟𝗟𝗔𝗛
𝗔𝗟𝗛𝗔𝗠𝗗𝗨𝗟𝗜𝗟𝗟𝗔𝗛
𝗔𝗟𝗔 𝗞𝗨𝗟𝗟𝗜 𝗛𝗔𝗟𝗘𝗘𝗡 💃🥹❤️

What I never expect😭😭😭😭

Duk abunda nayi badedeba ya rabbi astagfirullah for it
Allah kayafemu🤲😭
𝗬𝗮 𝘂𝗯𝗮𝗻𝗴𝗶𝗻𝗶 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗺𝗮𝘀𝘂 𝗵𝗮𝗹𝗶 𝗶𝗿𝗶𝗻 𝗵𝗮 𝗵𝗮𝗷𝗶𝘆𝗮 𝘀𝘂 𝗱𝗮𝘂 𝗱𝗮𝗿𝗮𝘀𝗶 𝘀𝘂 𝘀𝗮𝗻 𝗰𝗲𝘄𝗮 𝗸𝗼𝗺𝗶 𝗻𝗮 𝗱𝘂𝗻𝗶𝘆𝗮 𝗯𝗮 𝗺𝗲 𝘁𝗮𝗯𝗯𝗮𝘀 𝗯𝗮𝗻𝗲
𝗬𝗮 𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝗳𝗮𝗵𝗶𝗺𝘁𝗮𝗿 𝗱𝗮  𝗮𝗹’𝘂𝗺𝗺𝗮𝗻 𝗮𝗻𝗻𝗮𝗯𝗶 𝘀𝗮𝘄❤️ 𝘀𝗮𝗾𝗼𝗻 𝗱𝗮𝗻𝗮 𝗶𝘀𝗮𝗿 𝗮𝘄𝗮𝗻𝗻𝗮𝗻 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶 𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗺𝘂𝗳𝗮𝗵𝗶𝗺𝘁𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝗺𝘂𝘆𝗶 𝗮𝗶𝗸𝗶 𝗱𝗮𝘀𝗵𝗶

𝗪𝗮𝗱𝗮𝗻𝗱𝗮 𝘀𝘂𝗸𝗮 𝗿𝗶𝗴𝗮𝗺𝘂 𝗴𝗶𝗱𝗾𝗻 𝗴𝗮𝘀𝗸𝗶𝘆𝗮 𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵  𝗸𝗮𝗺𝗮𝘀𝘂 𝗿𝗮𝗵𝗮𝗺𝗮🤲 𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗺𝘂 𝘁𝗮𝘇𝗼 𝗺𝘂𝗰𝗶𝗸𝗮 𝗱𝗮 𝗶𝗺𝗮𝗻𝗶 𝗮𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗺𝘂𝘆𝗶 𝗸𝘆𝗮𝗸𝗸𝘆𝗮𝘄𝗮𝗻 𝗾𝗮𝗿𝘀𝗵𝗲🥹😭🤲

  𝗔𝗹𝗹𝗮𝗵 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗸𝗮𝘀𝗮 𝗺𝘂 𝗺𝘂𝘁𝘂 𝗺𝘂𝗻𝗮 𝗺𝘂𝘀𝘂𝗹𝗺𝗮𝗶 𝘀𝗮𝗹𝗶𝗵𝗮𝗻 𝗯𝗮𝘆𝗶 𝗺𝘂𝗺𝗶𝗻𝗮𝗶  𝗺𝗮𝘀𝗼𝘆𝗮 𝗮𝗻𝗻𝗮𝗯𝗶𝗻𝗸𝗮 𝗺𝗮𝘀𝘂 𝗶𝗺𝗮𝗻𝗶🤲🤲

Ana ta mutuwa jamaah
Muwa kanmj fada da waazi
Domin 𝙞𝙣𝙣𝙖𝙡 𝙢𝙖𝙪𝙩𝙪 𝙯𝙞𝙠𝙧𝙖𝙣 𝙡𝙞𝙡𝙡𝙖𝙯𝙞𝙣𝙖 𝙖𝙢𝙖𝙣𝙪 𝙬𝙖 𝙠𝙪𝙣𝙩𝙖 𝙢𝙪𝙢𝙞𝙣𝙖𝙣

Allah ka shiryamu🤲

❤️❤️❤️❤️
Gaisuwa dubbanni da godiya ga masoya❤️Yan uwa da abokan harziqi
Lissafaku baze yuwuba Dan yawanku🥹Allah barmu tare har aljannah❤️💃🥰

Daukacin members na LAWA ❤️
Shugaba abubakar sadeeq😘 i call him sir
Nagode sir☺️

Mum hudarh( marubuciyar rabiatul adawiyya)
Gdyh nake sosai sosai👏

Habibty
Gorubaty
hajjaty
Surka
Doter
Hajjo
Jidda
Hafsy
Qawar
Kakus
Dada redu
Macoyiya
Besty
Bibie.
Da wadanda ma basuji sunansuba🥹
One love keep us together 🤞
Sedakuuu mutanen Amana🤏😎

My teddy😂dukda tanuna batason rubutan novel at first side❤️❤️

Iyayena🥹
Yan uwana 😭
Mijina ( abu batool)
My family means the whole world to me
The paid for my book first before anyone❤️🔐

𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 𝙗𝙖𝙧𝙢𝙪 𝙙𝙖 𝙦𝙖𝙪𝙣𝙖𝙧 𝙧𝙖𝙨𝙪𝙡𝙪𝙡𝙡𝙖𝙝𝙞 𝙨𝙖𝙬

Harira salihu isah (ourmman batoorlerh 🥱 justice hayratou)

Inamaku bangajiyahn karatu dafatahan alkhaeryh

Muhadu a littafina nagaba mesuna
**𝙔𝘼𝙍𝙀𝙀𝙈𝘼𝙃
𝘽𝙀𝙍𝙃𝙅𝙀𝙍𝙃𝙏
***
𝙋𝙖𝙞𝙙 𝙗𝙤𝙤𝙠☺️

😂😂😂😂😂warrrr
Munbar su dangin larabawa fa hajjo 🤏😎

🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀️🏃🏻‍♀�?
Lailaha illallahu Muhammad rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam ❤️💚🔐

📚✍️

🔥🔥𝙪𝙬𝙖𝙧 𝙗𝙖𝙩𝙤𝙤𝙡🔥🔥

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button