Sponsored Links
Hausa NovelsJarababben Namiji Hausa Novel

Jarababben Namiji 16-17

Sponsored Links

*16 – 17*

Tana shiga ɗakin ta tadda babanta yina karatun Alkur’ani ,sallama tayi taje gefe ta aje kular abincin ,itama tafita taje ta bayan backyard ɗin gidan tayo alwala a wajen tank ɗin kafin ta komo ɗakin .

Still yina zaune akan tsohon Morocco (buzu) ɗinsa yanzu yadaina karatun ƙuranin amma yana ƙofe yina jan carbi .

Raɓawa tayi daga gefen sa ta kwanto ɗankwalinta ta shimfiɗa ta yayo wani tsohon zani ta rufa dashi ta tada sallah

Bayan ta idarne itama ta zauna tana jan ƴar madaidaiciyan carbinta ba kamar na babanta ba mai dubu .

Sun jima a hakan kafin ya ɗaga hannu yina koro addu’a a bayyane itama ɗaga hannun tayi tana amsawa da Amin har ya shafa itama ta shafa .

Da azamarta ta janyo kular abincin ta turawa baban gabansa.
“Baba gashi inji baba mai shara”
“To sannu mairamuu…sai dai inaso inja kunnen ki game da gidan nan,wato Allah ya hana bankaɗe bankaɗe saidai kuma shi yace kakare kanka…wato mairamuu Allah ya jarrabe mu da wannan mutumin a matsayin ubangidana saidai hmmm Allah ka shirya, mairamuu inaso ki kauda kai akan irin matan da zasuna zuwa gidan nan don ba nagari bane,kuma haɗuwa dasu ba alkhairi ,don haka ina horonki da ki lizimci zaman ɗaki fiyeda zama a harabar gidan nan , sannan akul ɗinki da shige shige kina jina ko har zuwa in karɓi haƙƙinmu mubar masu gidan su kin fahimceni?”

Jinjina kai tayi masa batareda tace komai ba

“Yawwa ƴar albarka to jawo mana kwanon abincin mu taɓa”
Dakanta ta zuba masa a roba kafin tarage kaɗan ta faraci dukda zuciyar ta a tsinke yake da zaran ta tuno yanda taga ogansu da halinda yasa kansa a take sai gaban ta ya tsinke ya faɗi,ahaka ta cuccusa abincin don kar ace bata ciba bawai don tana son ciba”
Daga ƙarshe ta ture robar ta miƙe.

“Badai har kin ƙoshiba ?”
“Eey na ƙoshi abincin ba daɗi wani wari wari yikeyi mara dadi”
“Ayyah kiya haƙuriy Mairo na ,ga garin kwakinan da sukari ki sha”
“A’ah baba kabarshi sai zuwa anjima”
Duk firarrakinnan da yarensu sukeyi, anan sukayi sallan ishai tayi shafai da wutr ta fara hamma tana gyangyaɗawa

A lokacin har taran dare ya wuce
Daga wajene baba tazo ƙofar ɗakin tana knocking masu

Baba ne yafito yina waye?
Amsa masa tayi daga wajen sannan ta daura da cewa”Mairo nazo kira tazo mu kwanta”
Buɗe ƙofan yayi kafin ya ƙwallawa Mairo kira ,gigif ta farka tana murtsuke ido
Ƙara leƙo da kansa ɗakin ya kuma yi kafin yace “Mairamuu ga babanki tazo ku je kwana”
Tashi tayi tana ƙunƙune tareda turo baki

“Ni baba tareda Kai zan kwana ”
“Habawa ke ƴan nan inakika taɓa ganin anyi hakan? Saika ce muna gaidan anna? Kinga zo mu tafi daga yanzu komai naki yina wajena …”
Waigowa tayi ta dubi baba ɗan fillo

“Baban Mairo nayi magana da maigidan yace ya amince ku zauna kafin ayi albashi ƙarshen wata kunemi gidan hayan amma kafin nan Mairo zata zauna a wajena da kayanta da komai”

“Nagode Allah ya bar zumunshi ,yanda kika taimakemu Allah ya biyaki da aljanna” ya faɗa yina matso ƙwalla

Murmushi tayi kafin ta janyo hannun Mairo tana amsawa da Amin.

 

*******

Duk yanda baba mai shara taso jin cikin Mairo abun ya faskara daga ƙarshe ma kawai sai ta ɓingire a wajen ta kama barci .

Tsaki taja ta babballarawa mairon harara kafin tajata zuwa kan katifarta itakam tuni ta kai London a barcinta so batama san tanayiba.

******
Gari na wayewa baba ta miƙe ta tashi Mairo sukayo salla kafin ta fara aikin da ya kamaceta itama mairon na tayata a haka sukaje kicin haɗa abun karyawa.
Dukda dai fir ta hanata ta taɓar masu kayan abinci acewarta wai bata wanka ,in takoyi wanka itakuma zatana koya mata girki ko bayan kuku ya dawo

Jinjina kai tayi kurum kafin tace “To in yanzu na je nayi wankan fa zaki koya mun?”
“Eh me ze Hana ,muje innuna maki yanda ake operating kayan toilet ɗin”

Bayin masu aiki takaita ta tsaya tana nuna mata yanda ake haɗa ruwan zafi,plushing ,shaya ,washing machine da sauransu.

“Cif kinsan da innaga wancan tukunyan ɗaukafa nikeyi randan ruwa ne”
Dariya ta saki “a’a Mairo wannan toilet ne ,akwai squart akwai na zama , wannan na zamane amma kinga masu amfani dashi sunada yawa bani baki shawaran kina zama akai kodai kafin ki hau kiyi plushing sannan ki yi squart ko kuma kinemi potty kurum zai fi”

Sosai tayi mata bayanin komai kafin ta tafi ta bata waje tayi wankan

****

Wasu Yagutsatsen kayan saƙi ta saka sun cuccure waje guda daga gani basu taɓa sanin gugaba
Rigar ɗingilalliyace iya ciki sai taja zani ta ɗaure har cikin .

Ta murtsuke manta basilun ƴar haɗin gida Mai suna dangwali yarɓa taka tafito tana shining ƙafa caɗai caɗai kamar ɗanwake tabi fuskarta tayi masu ɗigeɗigen Fulani tasaka jan jambaki mai green ɗin gida. Ta kuma murtuka gashin kanta waje guda tasaka abun kan ta naɗan goshi.
Abunta dai aca an acaan😅

Da murnarta tafito da ƴar sandan ta a hannu
“Baba kinganni?”
“Wai wai wai cancaɗi irin wannan gayu haka saikace zaki ƙwacen miji”
Dariya tayi kafin tasa hannu ta rufe fuskanta🙈
“To yanzu me zanyi?”
“Kash Mairo nagama girki saura ƙarasawane amma muje ki tayani mop da gyaran ɗakuna”

Take faraarta ya ragu kafin tace “uhm kinji Bara inje wajen babana a get kafin masu gidan suzo fita suna masa ihu”
Murmushi tayi mata kurum
Itako da sauri ta fita kamar za’a janyota

Sarai baba ta gane dalili amma fa hakan bai dameta ba don inhar kere na yawo zabo nayawo watarana za’a haɗe ,kazalika komin wayaun amarya sai anshaa manta

****
Cike da jaraban sa ya tashi a daddafe ya karya tun a wajen karin suka fara musayar dirty talk shida Zakiyya ,Zakiyya akwai wayo don haka komun gajiya bata nuna masa ta gajin ta tara Kuɗi yafi 2m a ƙarƙashin julayb.
Suna cikin hakanne marketing manager ɗinsa ya kirasa cikeda zumuɗi ya ɗaga wayan

“Hello Ahmad?”
Gaisawa suka somayi kafin ya fara faɗa masa ainahin dalilin kiransa
Murmushi yayi kamar yina kallonsa
“Tom shikenan ka ajeta a office ɗinka kafin inzo”
Yina datse kiran ta tsuke fuska tana masa kallon tuhuma
“Wace za ‘a aje maka a office?”
“Baƙuwa nayi amma yanzu zanje indawo ok?”
Miƙewa tayi kafin ta daki tebur ɗin “No dont brain wash me ” a ƙufule yace “And who the hell Are You da zan ƙi faɗa mata gaskiya?”

Ɗan sauke murya ƙasa tayi “Alright baby am sorry Bara mu tafi tare”
Ɗaure fuska yayi yace “Bazani da keba”
Komawa tayi daɓas tana tunanin mafita.da ƙarfi ta doka ƙafa cikin bawa kanta grade sannan ta cije leɓɓe “inkasan wata ai bakasan wata ba ”

Fuskarsa a haɗe tamkar hadari ya fito da niyyar fita anan yaci karo da baba mai shara .bayan ta gaishesa ne ta shaida masa koken su Mairo

Cikin oya² yace “kice na amince buh kuɗi sai ƙarshen wata as i scheduled”
Ɗan yamutse fuska tayi kafin tace “sir inaso zanje gida wajen marayuna ƙaraminsu ba lafiya amma zan dawo da wuri yau , before then zan sa Mairo ta kula da ayyukana plz”

Ɗaure fuska yayi kafin yace “waye Mairo kuma anan?”
“Sir yarinyar gateman ”
Da sauri ya karɓe maganan “oh No..
No …No bata iya komanta ba”
“Ok sir ”
Ta faɗa tareda kaucewa ta basa waje ɗakinta tayi direct don ta canja uniform ɗin aikin zuwa kayan gida.

Koda julayb yazo gaban motan da yike hawa yau tsayawa yayi yina observing ɗinta ,gar an wanke an kuma goge sai sheƙi take daɗa yi kamar wankin car wash don inbacin ga shaidan ruwa a ƙasa ba abinda zai hanasa yarda a can aka wanke

“To wani ɗan wahalan ne ya wanke mun,and noticed the exact car and colour that i ought to ride?”
Me gadi yashiga ƙwallawa kira
A guje ya fito yina murtsuke ido alamun daga barci ya tashi
“Who washed my car?” Tambayar da ya jefa masa kenan tareda nuna masa motar da hannu

Dawara ya shiga yi da ido kafin ya hau tafa bayan hannu alamun bausani ba ,yako fahimci maganan ne saboda nuna masa da yayi kuma yaga an wanke

Mairo ce dake wankin kayan baban ta daga backyard tafito ɗaukan sabulu tagansu cirko²

Fakal fakal ta ƙaraso inda suke komai na jikinta narawa ga ruwa ya jijjiƙe gaban rigarta ya haɗe ya manne a jikinta har kana iya hangen shatin kan nonuwanta (Nipple) sakin baki yayi yina ganin luntsumammun nonuwa tsayayyu car cikin ɓingilar rigar da ko bra batasan yanda ake samusu ba. Banda ɗuwawuka dake katar katar kamar zasu faso zaninta.

Cikin hausarta mesa dariya ta ƙaraso tana cewa

“Baba Nifa na wanke motan nan ,i haƙuri na ragema aikine,Gara kasa a faɗa masa kar ya nemi zagin mun kai da Yaren ƴan asaran da bamu ganewa” da Hausa tayi maganar dukda dai a sargafe hausan yike kowa zai iya fahimta.

Waro ido julayb yayi sam ya manta pretending ɗin da yikeyi na baya jin hausa
“Say what,ke kika wanke kina macen?”
Juyi tayi ta kuma juyawa
“To seme nike kaɗa shanaye garke guda kiwo in wanke dabba tas soso da omo ɗan wankin nan ne zai mun wuya?”
Kyaɓe baki yayi kafin yace “Hmm i see” cikin nuna halin rashin kula

Saida tagama maganan ne kuma,yanda yayi resppnding ya bata mamaki a take ta waro ido
“Kai ba ance bakajin hausaba ya kaji?…ta tambayesa tana ƙifƙif da ido.
Shiru yayi baibata amsaba kawai yayiwa ƙirji ta ƙur da ido
“Oh see this noble structure ,gaskiya cant wait ,whether You Are nasty oh what so ever,i must to prick and taste😋”(Da Allah jiwani lafiyyayen jiki,ai wallahi dole in huda in ɗan ɗanɗana )

Tsayawa tayi tana kallonsa kafin tabi inda ya ƙurawa ido da kallo. Dirke ƙafa tashigayi a tsorace

Baba mun shiga tara yaji zagin da na masa ko?😩”

Tsuru baba yayi da ƙwalaƙwalan idonuwansa ƙala ya kasa faɗi jikinsa na kyarma.

Julayb da sauri yasaka tabarau ɗin fuskarsa cikin borin kunya, kafin ya danna remote ɗin motarsa murfin motan ya buɗe saida ya shiga wajen driver kafin ya leƙo yayiwa baba nuni da gate ɗin “Open my gate” he shout

A sittin baba ya fanana zuwa wajen get ɗin yafara kwarewa
“Topah yau balain tashafi driver ko ya zaiyi oho ,mudai Allah ka Katar shemu”baba yawuce yina dogon sharhi a bayyane

 

 

Waiting for your comments🏃‍♀️
[3/14, 06:45] Bamalli✌️: *Typing…✍️*

 

*JARABABBEN NAMIJI*

 

*Na…Oum Aphnan🌸*

________________________________

*ALHERI WRITERS ASSO.🖊️*

*A .W. A*

https://www.facebook.com/Alheri-writers-association-100452175039849/

________________________________

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button