Sponsored Links
Hausa NovelsJarababben Namiji Hausa Novel

Jarababben Namiji 14-15

Sponsored Links

*14 – 15*

_Last free page_

_*SANARWA*_
_please duk wacce tasan ta biya kuɗin littafinta musamman ƴan ranar Lahadi don Allah suyi mun magana ta numbern nan 09065990265 da evidence of payment ɗinsu plz_

 

Ƙuri Mairo ta yiwa Zakiyya tana kallon yanda take ƙwarƙwasa tamkar taga namiji a gabanta ,har ta shige kafin tayi gigif ta wuce get ta kukkulle sannan ta wuce ɗakinsu.

Tun da ya hangota ya sha kunu yana mai cigaba da wayarsa
“Umma akwai cigaba sosai a wajen don yanzu hakama nayi sabon aboki a nan he is so diligent ,so i decided in basa marketing manager ,kuma he appreciate with the offer”

Natsuwa yayi yina sauraranta cikin sanɗa tazo mai ta baya ,bayan ta rigada ta kwaɓe kayanta .bai auneba saidai yajita ta haye kan cinyarsa tana wani faɗi da ƙugunta tana ɗan lailaya 🍌 da ɗuwawunta

Tuni idonsa ya kaɗa da ƙarfi yace “oushhhh!”

Daga ɓangaren umma raudhan ne take tambayarsa lafiya .kawai sai ya fara inda inda

“Umma na yanke ne yanzu da nailcutter”
Dariya tayi mai sauti “Saboda kayanke da nailcutter ne kake wannan ihun ,gaskiya kai ragone ,af inako so inmaka taɗin budurwan kafa tana nan tana jiranka harma …”

Katseta yayi “Ummah to talk later”(Ummah mayi maganar daga baya)

Ya samu yayi amfani da wannan damar ya katse wayar. Yama kashe wayar kwatakwata.

Jiyowa yayi yina kallonta “ke wayace ki kuma zuwa mun gida ? Ba na koreki ba eheee”
Marairaice fuska da murya tayi “eh baby amma dai You know i love and i cant endure missing your dick ahshhh😋😘”
(Eh hakane saidai baby kasan ina sonka sannan bazan iya jure rashin gindinka ba Ahshhh) tafaɗa tana kashe masa ido tareda karkaɗa masa Nononta

Wani yarrrr yaringa ji a jikinsa ko banza ta tayar masa da feeling amma kannewa yayi yakuma tamke fuska

“Oyya ɗagani ”
“Sorry my gentle darling😢” tafaɗa kamar zatayi kuka sannan ta kamo kunnen sa tana masa wasu irin dirty talk (kalmar batsa) wanda Nidai ban iya juyosu da na shaida maku

Cafkar Nononta yayi da ƙarfi ya matsa yina murmushi,ɗan ƙara tasaki na wasa
“This is your punishment”(wannan shine horonki)
“Thank You love💋”

Daga nan suka fara ƙwarƙware wa junansu ,cikin lallami ta zare maƙalal’en wandon da yasa wanda bai rufe komai ba

Da ƙafa ta jawo Centre table ta hau kai ta buga goho inda ɗiwawunta yabada shaf ɗin love🤍 ta saita shi inda zai ringa gani sosai ,kafin ta sunkuya ta soma sucking 🍌 tuntanayi da hankali zatayi ba zatayiba har ta soma yi da sauri tana ɗan tsotso saman fatan
Tana girgiza kai nonuwanta suna tsalle.

Nishin daɗi ya fara yi yina ganin kayan daɗi suna zillo da sauri ya zura yatsarsa cikin vj ɗinta yina wasa dashi wani gurnani ta soma yi dukda har yanzu sha’awar ta bakai ƙololuwan da zata fara kukan daɗinba amma haka take nishi tana shasheƙa me tada hankali

A daidainan Mairo ta shigo da tray ɗin abinci zata jera masa a dinning wanda babace ta aikota dashi ,wai takai gatanan zuwa .

Da waƙarta ta shigo “walijam jakkujan masoyi bar kuka sai watarana…” Har ta giftasu bata gansuba kawai sai ta soma jin nishi da gurnani .dasauri ta sauke trayn tun daga sama

Ta ƙwalla ihu . jiyowa sukayi kamar zakuna da idanuwa jajir suka shiga Binta da kallo cikin taƙaici
“Ke jaka wayace ki shigo”
Runtse ido tayi ganin yanda suke timɓir ƙam taja ta tsaya ta kasa ko motsi
Shikam tsabagen takaici yama kasa ko magana

Juyin duniya ta fita Mairo taƙi fita don a ganinta bazata iya buɗe ido ta wuce ba

Da Turanci ta waigo tana masa magana “Darling taƙi fita kai mata magana”
Cikin bagwaren yarensa yace “No tu-ra-shi ”

“To ya zamuyi baby feeling ɗina yina ƙaruwa sperm zai fasamun mara”

A zuciye ya miƙe yayo inda take yina tafe yina tale ƙafa da gindi ganɗanɗan a gaba.

Sahun tafiyar sa tajiyo dab da ita aiko tana buɗe ido tai gamo da abun gani runtse ido tayi tana kabbaran harama

Cak ya ɗagata dukda wani ƙarni da tsami da yaji tanayi bai ajeta ko’ina ba sai abakin ƙofa daganan ya maido ƙofar gamm ya rufe yasa key ya dawo kan kujeran da suke ya kwanta yina maida numfashi bayan ya tale ƙafa kamar na ƴan kaciya Alƙalamarsa ta ɗan kwanta kaɗan

Tsaki Zakiyya tayi kafin ta koma ta kwanta a jikinsa tana shafo gashin ƙirjinsa tana ɗan murzawa . A hankali ta fara tsotson lip ɗinsa na ƙasa tana lailaya kan Nononsa

Sun ɗan jima tana ɗan mammatsasa dukda a gajiye take tunda itadai feeling yayi mata yawa,kawai tanayine don ta ɗago masa da nasa sakamakon komawa da tayi dalilin interpretation ɗin Mairo.

Sai can ya birkitota zuwa saman cikinsa ya matsoda ƙugunta daidai kusa da nasa sannan a hankali ya ringa matsoda ɗuwawunsa har yayi nasaran tunƙuɗa hajiyarsa cikin headquater ɗinta.

Wani sassanyan numfashi ta aje kafin tahau hawa da sauka akansa .

*****

Baba dake maƙale tun shigar Mairo tajikin window tana ganin ta na ganin an wurgota itama ta fito daga maɓuyanta tana cizon yatsa.

Cikin sharɓan kuka Mairo take shaidawa baba takai kayan abincin

Cikin munafurci tayi ƙasa da murya ta kamo kafaɗar indon tace “Meya faru naga kina kuka?”

Dariya tasaka kafin tace “laaa bakuka nake ba ,bakomai”

Gyaɗa kai tayi
“Ai na Aza ko dukanki yayi ko wannan shegiyar karuwar tasa laluwa jaraba”

Taɓe baki takumayi kafin ta ƙara girgiza kai

Haushinta ne ya ƙumeta gadai dukkan alamu yarinyar nan zatayi zurfin ciki ina mata kallon wawiya wawiya ,to anya haƙata zai cimma ruwa…?🧏‍♀️

Dawowa tayi daga tunanin da tatafi ganin mairon ta raɓata zata wuce

“Kinga Mairo tsaya muje kicin inbaku abincinki dana babanki ,Ni dama bason shiga hulɗan kwarton nan mike son yi ba , Allah Nagode maka kuku gobe zai dawo ya dawo yakarɓi aikinsa inji da gyaran gidan yafi mun sauƙi ai ƙazantan da baka ganiba tsafta ko Mairo na?”

Fuska ba yabo ba fallasa ta jinjina mata kai
Itama jinjina lamarin yarinyar ta daɗa yi a cikin ranta

Har sukaje kicin tabata kulan abincinsu batayi maganaba

Cikin wasan dare irin na makiran mata tace “Mairo ro,Mairo mairo kunama ga daɗi ga harbi…kinaji kinga Ni kaɗai ce dattijuwa kina zuwa wajena ina koya maki turanci ko ,Ni kuma zansa Alhaji ya barku ku zauna anan ke da babanki , ke harma insa yayi masa ƙarin albashi”

Tsalle tadaka ta juyo ta ajiye kulan agefe fuska fal fara’a take tambayan ta Allah baba?”

“Ina maki ƙaryane ?”
Girgiza kai tayi
“To kitafi kuci abincin ku kuyi Sallah sai kizo bayan ishai muyi kallo a ɗakina ammafa na turancine sunansa evil eyes ,kinga muna kallo ina fassara maki abinda suke cewa”

Kama gaban lebatun rigarta tayi tana taunewa kafin yaje ta sunkuci kulan tana dariyar murna ta ƙalƙala a guje don ta shaidawa babanta.

 

 

 

Muje zuwa a next UPDATE
Tambaya????????

_yaya makomar Mairo anya yanda naga julayb yayi fushi zai barta ta cigaba da zama masa a gida?

_waye marketing manager ɗin julayb kuma wani rawa zaitaka a rayuwar julayb kai harma da littafin a gabaɗaya

_….Hmm Nidai ma hango wani abu dukda masu karatu basu luraba i know

_Naji julayb yina cema Zakiyya no turanci means mene yafara koyon Hausa ne???

While any way🤨😏

 

Duk kubiyo ƴar
mallawanku zata warware maku zare da abawa💃💃💃💃💃💃

 

*Sai dai kuma kashhhhhhh*
*GAGAB!😁*
*FREE PAGE YA ƘARE SAURA NA KUƊI NEMI NAKI A FARASHI MAI ARHA DON CIGABA DA ƁARJE GUMUNKI*
*KINSHIRYA BIYA??? TO BIYA TA WANNAN NUMBERN 09065990265 KATIN MTN NA NAIRA ƊARI ₦100 KO KUMA IN TRANSFER NE KO VTU ₦200 SAI NAJIKU MASOYAN AMANA HASSENART NAYINKU TSAKANI DA ALLAH, THANKS FOR ALL YOUR COMMENTS,FORWARDING, SUPPORT AND MAXIMUM COOPERATION YOU HAVE GIVEN ME TOWARD THIS JOURNEY .THANK YOU ONCE AGAIN👏*

 

 

*✍️Oum Aphanan*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button