Sponsored Links
Hausa NovelsUncle Datti Hausa Novel

Uncle Datti 7-8

Sponsored Links

7– 8

Kan kace meye sai ga zufa ya gama karyo mishi. Yana cikin wannan yanayin ne wayar shi ta soma ruri, ringing d’aya, biyu ya d’aga cikin k’osawa cuz ji yayi k’arar wayar tana cika mishi kunne gashi a wannan lokacin babu abunda yafi so fiye da kad’aice cuz yana jin tsananin kewan Nana na dad’a kama shi.
Usman ne abokin aikin shi kuma aminin shi wanda suke zaman majalisa tare shine ya me k’ira.
Yana d’agawa naji yace” yeess ina Office”.
“Owk gani nan zuwa”
“Owk to ba case sai kazo man”, difffffff ya kashe wayar tare da numfasawa, jawo wani file yayi ya hau bubbud’ewa yana dubawa. Tsohon wani record ne na patients d’insu wanda suka jima da yi musu Surgery shi kan shi ma ya manta da zaman file d’in a wajen da tuni ya tura ma’adana.
K’arar bud’e k’ofa yaji yayi saurin rufe file d’in ya ajiye, ko ba’a fad’a ba ya san cewa shi d’in ne ya k’araso. Mik’o mishi hannu yayi suka gaisa kana ya zauna a kujerar da aka tanadar ma visitors ya zauna.
Lura yayi da kamar abokin nashi na cikin matsala cuz gabaki d’aya fuskar shi babu annuri, da aka ganshi zaka fahimci akwai wata damuwa da me tattare da shi”.
” Man wai baka gajiya da matsaloline ne? Babu ranar da za’a ganka ka zauna cikin wal-wala”.
“Mtswwwww kai dai bari kawai aboki, matsalolina sun yi yawa sosai har sun fara fin k’arfin kwa-kwalwa na”, ina cikin matsala babba Usman wanda ya gama d’aure min kai har na k’asa samun mafita”.
” Hmmmmm Allah ya tsare mu da matsala balle matsaloli, amma bana tunanin da matsalar da tafi wanda kake cikin ta yanzu”.
Doguwar ajiyan zuciya ya sake “Usmaaaannnnn”, ya d’an ja sunan”.
“Na’am”, ya amsa tare da tsare shi da ido yana jin yaji me zai ce”.
Kai dai san matsalar da ke damuwa game da mata ko, kuma sanin kanka ne a sanadiyar wannan matsalar har blue films nake da videos d’in su amma ko gezau bana ji, kuma kun sha min tayin ladies d’inku duk da haka dai-dai da rana d’aya ban tab’a jin feelings ba, in fact ma ban san yaya ake jinta ba, wallahi Usman jiya d’aki d’aya na kwana da Nana, idan nace hankali na bai tashi ba wallahi nayi maka karya?”.
“Whattttt!!! me kake nufi wannan k’almar? Stop beating around the bush”, Ya kuma tsare shi da ido cikin tuhuma”.
To cut the story shot Nana itace kad’ai macen da ta tada min hankali, ban san me yasa ba feelings d’ina ita kad’ai nake ma”.
Ni abunma mamaki ya ban yanda ka san mai shafar aljanu, na rasa wanda zan ji sha’awar ta sai k’arama yarinya?
” Turkashi lallai akwai rikici, idan ko haka ne kana cikin matsala babba”.
Yanzu me mafita?
Mafita shine why not ka following zab’in zuciyan ka”.
“Ban fahimce ka ba”.
“Datiiiiiiiiiiiii”, cikin dishewar murya ya k’ira sunan shi.
Ba tare da ya amsa ba ya tsaya yana kallon shi.
Haka k’addarar ka take, idan duk duniya Nana ita ce kad’ai zaka samu shauk’i daga gare ta kenan ita ce key din feelings d’inka, muddin ka tauye ma zuciyar ka gakkin ta ina tabbatar maka da baka babu sauran farin ciki har abada”.
” Har yanzu ban fahimci inda ka dosa ba shared more light”.
Dafe kai yayi da hannu d’aya” Ohhhhhh gushhhhh wani irin k’aramin kwakwalwa ne da kai da baka ka fahimci inda na dosa ba?
” Question please”.
“I’m all ears”.
” Wani irin shawara zuciyar ka ta yanke game da Nana?”
Shiru yayi na wasu mintuna kad’an yana k’arantar zuciyan shi, deap inside his heart he had feelings na ya dinga biyan ma kanshi bukata akan ta, ko ta wani hali ya maida ta gurin morewar shi, yayin da wani b’ari na zuciyar shi ke gardad’in shi da idan yayi hakan yaci amanar zumunci, matar shi da kuma kan shi”.
” Ta  yaya zai iya cin amanar yarinyar da ko kuka yaji tana yi zai susuce, anya zai iya zamo sanadiyar tarwatsewar rayuwar Nana?.
” To wani mafita yake da shi? He knows that ba zai tab’a samun satisfaction akan kowa ba, yanzu haka zaiyi ta zama ba tare da ya sha zumar mace ba? So tari yana jin maza yan uwan shi suna cewa babu abunda yafi mace dad’i, kaiiiiiii inaaaaa dolle ne ya dinga biyan bukatar shi akan ta.
Idan har zai samu biyan bukata to babu ruwan shi da shekarun ta all he knows shine ya samar ma kan shi mafita”.
D’agowa yayi da kai yana kallon Usman yayin da fararen idanuwan shi suka rikid’a suka koma jaaaa, zai yi magana Usman yace” ba sai ka fad’a min komai ba na san amsar. Matso kaji sauran sirrin”.
Matsowa yayi Usman yayi mishi rad’a yana gamawa suka kece da dariyar su Datti na cewa shege mutumina dad’ina da kai akwai dabara”.
Ahaka dai suka ci gaba da tattaunawa a tsakanin su, zuwan Usman tamkar ya rage ma Datti fiye da rabin damuwan shi ne”.

B’angaren baba babba abubuwa sun tsaya mishi sosai a ranshi, duk da baya da tabbacin Fu’ad zai aikata mummunar abu akan Nana amma jikin shi yayi matukar sanyi sosai, yana jin tsoran halin d’an yau. Haka yaje ya samu tsohuwa a sirrance suka yi maganar su biyu.
Itama tayi mamaki sosai, ta kuma so ta sa shakku a game da maganar sai dai sanin halin baba babba mutum ne mai gaskiya ya sa ta yarda.
“Wallahi tsohuwa tsoro nake kar yaron nan ya nemi cutar da ita, dan baki ji yanda ya fusata sosai ba na tabbata da a lokacin tana gaban shi zai iya caka mata wuk’a ta mutu”.
Gwalalo ido tayi waje ” mutuwa?” Tabbbb idan haka ne fara ayi was tufkar hanci gara tun wuri mu samo mafita tun kafin abubuwa su fi k’arfin mu”.
“Kwarai kuwa”.
Bayan sun gama tattanawar ne yayi sallama ya koma b’angaren su, tarar da umma yayi ta fito daga kitchen kenan suka had’e a hanya.
Kokarin wuce ta yayi tana ganin hakan ta fahimci ba lafiya ba hakan ya saka tambayar lafiya? Baban yara ya na gan ka haka? Ba tare da ya bata cikakkiyar amsar da zai gamsar da ita ba ya girgiza mata kai tare da fad’in babu komai sai kuma ya wuce cikin abinshi ta bi bayan shi da kallo tayi girgiza kai tace” to Allah ya kauta”.
Shigewar ta tayi ta k’arasa dukkan auyukan ta daga nan bata kuma bin ta kan shi ba.
B’angaren Fu’ad ko kad’an bai damu da gargad’in da mahaifin shi yayi mishi ba, maimakon da ya jange k’udurin shi sai ma dad’a saka mugayen tugu da hanyar da zai bi ya saita Nana, dan shi babu ruwan shi da yarintar ta tunda itama bata ga girman shi ba ta yaga mishi rigar rashin kunya.
Yau tun safe yake ta sauri za shi cafe akwai wani document da yake so ya sending ma wani through internet.
Sanye yake da white shirt da kuma blue d’in jeans trouser hannun shi rik’e da site bag fitowan shi kenan ya tarar da sister d’in su Mardiya ita kad’ai a dinning tana breakfast, nufar wurin ta yayi da sauri yana zira phone  d’in shi a aljihun wandon har ya isowa wajen ta ya tambaya ta su umma fa?
“Amsa mishi tayi da cewa basu fito ba” own to idan sun fito kice musu na wuce cafe.
”  Toh yaya”, daga nan ya wuce yayi tafiyan shi.
Bayan tafiyan shi da kusan rabin awa umma ta fito time d’in har Mardiya ta gama breakfast ta fito parlour tana latsa waya da alama tana playing game ne, gashi ta saka volume na TV amma gabaki d’aya hankalin ta baya ga kan Tvn”.
Fitowan umma kenan take ta kwala mata k’ira bata ji ba har sai da ta zo kusa tace” wai Mardiya ba k’iran ki nake yi ba kin k’ure volume?
Zumbur ta mik’e “ummm uhmmm umma sorry banji bane”, cikin marairaice fuska da murya tayi maganar.
Je ki k’ira min Fu’ad kice yazo maza-maza yanzun nan na aike shi gidan yayan Ku”.
” To umma”, ta juya zata tafi sai ta tuno ashe ma baya nan tayi saurin juyowa da baya” afffffffff kin ga ashe na manta wallahi d’azun nan ya fita har ya bani sak’o idan kin sauk’o na fad’a miki cewa ya tafi cafe”.
” Kashhhhhh kin ga da daga nan  sai ya biya kenan, yi maza-maza ki shiga room d’ina ki d’auko min waya ta na k’ira shi.
Da sauri ta bar wajen ta Shiga d’akin umma jimmm kad’an sai gata ta fito hannun ta rik’e da wayan umma ta kawo ta mik’a mata, ta k’arba ta hau latsawa tana duba number din shi ta hau dailing tare da rage k’arar TVn.
Cikin sa’a ringing biyu tayi ya d’aga, bayan ta gama fad’a mishi sak’on ta kashe waya.

A cafe kuwa sai wajen 12 na rana lokacin sai da ya tabbatar ya gama duk wasu abubuwan da zaiyi kafin nan ya nufi gidan Datti domin isar da sak’on umma ba wai dan ranshi ya so ba.
Ko da ya iso ya tarar da Aina da Nana a parlour suna cin abinci, Aina ta tura mishi kujera ya zauna. Bayan sun gaisa take tambayar shi mutanen gida yace duk suna nan lafiya sun CE agaida su.
Nana ba jin su ko d’ago da kai bata yi ba balle a a sa ran zata gaishe shi, shi kam ko ajikin shi gaisuwar tata ma baya so”.
Aunty Aina tana so ta aike Nana kitchen ta d’au plate a zubo ma Fu’ad abinci sanin hali irin na Nana ya sa ta mik’e tace ina zuwa, sai gata ta dawo da plate a hannun ta ta bud’e kula ta serving d’in shi.
Babu musu ya karb’a ya hauci yana cewa kamar kuwa kin san yunwa nake ji, rabuwana da abinci tun daren jiya, ya hau zuba santi yana yaba dad’in girkin, banda Aikin harara babu abunda Nana ke bin shi da shi.
Wayar Aunty Aina ce ta soma k’ara daga wajen tana iya juyo sautin wayan ta mik’e da sauri ta, Nana na ganin haka ta saki killer smile taja kwafaaaaaaaa, har sai da ya ji ya juyo yana kallon ta baki bud’e.
Ga zaton shi sai ya ga ta sirtar da miyau acikin abincin tana cewa” dabbba bai dace yaji abincina ba, Ashe har zaka iya cin jagwalgwalen kwaila kuma kayi santi? Hmmmmm to idan baka sani ba nice nan na girka  dama wancan karon bashi kaci kuma ka biya, nasha alwashin sai kaci girkin kwaila kuma kaci ya kaji girkin? Akwai bukatar ka bani maki ko? Ta k’are maganar tare da d’aga girar ta kamar wata babbar mace.
Ranshi ne ya mugun b’aci sosai ta yaya yarinya k’ara zata raina mishi hankali, tayi mishi irin wulakancin da ko k’are ba zai d’auka ba? Kamar shi wai ashe nana ta watsa mishi miyau a abincin da yake ci, wanda ko da a k’asa ta wasa mishi alamar raini ne tukuru balle a binda yake ci?”
Wallahi billahilazim da ya san itace ta girka babu abunda zai saka ya ci abincin balle ta samu daman raina shi……………, bai idda zancen zucin da yake yi ba yaji saukan ruwa a jikin shi yana d’aga ido yaga Nana ce rik’e da kofin joke tana juye mishi a jiki tana kyalkale dariya”, habaaaaaaaaa bai sai sanda zuciya ya d’ibe shi ba ya damke ta da hannu d’aya yana wunkurin ciro belt na wandon shi,
habaaaaaa!!!!! Nan ne idon ta ya raina fara ta hau mutsi-mutsi da ido kamar zata yi kuka, sai yanzu taji dana sanin abunda tayi mishi ya kama ta gashi ba Datti a gida ita kam yau ta san ta banu”.
Kan kace meye ya hau lafta mata belt da iyakacin k’arfin ta kuma randomly ba shiri ta fasa ihu tana kuka.
Aunty Aina na daga cikin d’aki tana waya taji muryar Nana ya karad’e ko ina a gidan bata san sanda tayi wurgi da wayan ba ta fito ko katsewa bata yi ba, abunda ta gani ya mugun bata tsoro ta rasa yanda zata yi ko ba’a fad’a ba ta san Nana ce ta kaishi bango har hakan ya faru”.
Bata yi yunkurin hana shi ba sai  da yayi mata lilissss ya farfasa mata jiki kafin Nan ya fita daga gidan yana wuciiiiiiiii, aikan da bai yi ba kenan ya wuce gida ya shige site d’in shi yayi ma kofan d’akin shi key.
Bathroom ya nufa ya sakar ma kanshi shower a take ruwa ya hau bin jikin shi suman kanshi ya jik’e yana sauko da ruwa, hannu ya sha ya maida suman baya yana murtsike su ranshi na mishi tururi.
Why? Me yasa yarinyar ta bala’in raina shi? Me yasa ta maida shi abar wulakantawa? I hate you!!!!! I hate you Nana!!!! Na tsane ki!!!!!!!, cikin d’agun murya yayi maganar tare da fashewa da kuka.
Sai da ya shafi fiye da rabin awa kafin nan ya fito ba wai dan ya samu sassauci a zuciyan shi bane illa gajiya yayi da zaman bathroom d’in.

B’angaren Nana bayan tafiyan Fu’ad Aunty Aina ta taimaka mata ta d’ago ta tana cewa” ai kece Nana bakya jin magana, baki d’auki Fu’ad a matsayin jinin ki ba, idan kin ki Fu’ad kin so Datti kamar aikin banza ne domin su d’in y’an uwan juna ne jini guda ne ke yawo a jikin su”.
Kuma muddin kika b’ata musu zumunci Allah ba sai barki ba”.
Nana dai banda matsa kwalla babu abunda take yi tsabar taci bugu muryar ta har ta fara d’ishewa, jikin ta duk farfashe yayi tsami da kyar take iya jan jiki har Aina ta taimaka mata ta zauna.
Kafin kace meye sai ga zazzafi mai tsananin zafin gaske ya rufa ta ta hau b’arin sanyi, a cikin wannan halin ne Datti ya shigo ya tarar da ita a hakan, ranshi ya bala’in baci”.
Tambayar Aina yayi wa ya dakar mishi Nana tayi suruuuu da ido tana tsurun fad’a mishi gaskiya ta sani sarai za’a iya haifan d’an da ba ido.
Kinkimar ta yayi da gudu ya fita da ita kamar mahaukaci, asibiti ya kaita aka karb’eta aka hau dressing d’inta tare da mata alurai kafin nan zazzab’in ya fara saukowa.
Sai da aka gama kafin nan suka dawo gida ko ta kan Aina bai bi yayi d’akin shi da Nana.
Tun daga lokacin ya zame mishi hanya mafi sauk’i da zai cimma burin shi akan Nana domin d’akin Datti shine ya zama makwancin Nana.
Jinyar kwana hud’u tayi ta mik’e ta fara samun sauk’i.
A ranar da zata shiga kwana na biyar a ranar ne abubuwa suka d’inga faruwa masu kama da almara……., a ranar ne Datti ya zamar mata tamk’ar dodo……., a ranar ne ta zama tamk’ar zautacciya a wajen mutane………, a ranar ne fuskar Datti ya dusashe mata ta daina ganin hasken fuskar……….., ranar d’aya daga cikin bak’aken ranaku mafi muni d’acin su tamk’ar mad’aci wanda baza ta tab’a manta su ba, daga wannan ranar ne ni eedatou nake cewa wasa farin girki…….

Muje zuwa……………

*eeadatou*

*💫SHINNING STARS WRITER’S ASSOCIATION*

”’The more we shine bright the more we educate and enlighten our readers.”’

https://m.facebook.com/110896360504039/photos/a.110896457170696/110898470503828/?type=3&source=45

🍇🍇🍇 *UNCLE DATTI*🍇🍇🍇.
JIKINA YAKE SO!
©
*eedatou✍🏻*
”’Follow and ✅ote me on Wattpad”’: *eedatou*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button