Sponsored Links
Hausa NovelsKyalKyalin Kauna Hausa Novel

KyalKyalin Kauna 85

Sponsored Links

8/13, 7:22 PM] +234 816 013 7392: ahankali yacire hook na bra yadawo da hannunshi gaba yazare bra ya ijiye yana kallon boobs nata dasuka wani ciko fuuuuuum da fushi kaman an zuba musu yeast sun kara wani shegen kyau, nipples dinta got a bit darker and bigger, yakai hannunshi biyun yakama boobs din a hannunshi kyam yana kallo na kusan 1min sannan yay squashing nasu dasauri Yasmeen ta lankwashe tace “assssh” milk Maheer yagani yafito daga nipples din duka biyun hakan yasa ahankali yana kallon fuskanta yakai bakinshi yasa kan nipples din ya tsotse tass sannan yacire bakinshi yakalli fuskanta da idanunta ke alumshe murya chan kasa yace “when was the last time kikai MP?”
Bude idanunta Yasmeen tayi takalleshi dan shiru tayi kaman mai tunanin kafin dasauri tace “gab da bikinmu nayi”
gyadamata kai yayi ahankali yana kwanciya ajikinta ahankali yadaura
kanshi kan kirjinta ya manna mata kiss asaman nipple dinta, ijiyan zuciya Yasmeen tasauke, yatsanshi Maheer yasa yana lailaya right nipple din daya mike kyam yasa bakinshi a left one din yanasha, rawa kafan Yasmeen yafara sosai da hannayen ta wallahi dadi takeji extremely sai nishi take, Maheer bakaramin enjoying milky milky
siga sigan nan yakeji ba dake fitowa kadan kadan, har wani kara daddagewa yake yana zukowa da kyau yana sha, is it really what he’s thinking?
Baitabajin any mucus or any form na fluid a nonon Yasmeen ba ba sai yau, kallon fuskanta yayi ahankali could Yasmeen be pregnant?
Cus yaga so many signs, is Yasmeen with his child? Babyn shi? Is he going to be a father? He wish baya wajen nan daya kaita asibiti anmata test just to confirm.
Bakaramin son yanda yake shamata nono Yasmeen keyi ba, murmushi yayi ganin yanda takasa controlling kanta yakama hannunta yakai kan joystick nashi
batai musu ba dan wh she missed all abubuwan nan tarike shi gam wasa tashigayi dashi tun yana daurewa yakasa dasauri yatashi ya kwantar da ita akan gadon yana daga dogon riganta sama batare daya saki boobs nataba yasa hannunshi yazare pant nata yacire ya yar ya ware kafafunta gam Yasmeen tarike waist nashi jin meyake shirin yi,
kama joystick nashi yayi yadaura kan hole din ya shigeta da karfi dan saida haka yake shiga tana balin jin zafin idan zai shiga kokarin tureshi tayi tace
“wayyoooo”hannayenta yakama datake tureshi dashi yarike gam yazare bakinshi dagakan boobs nata yakai fuskanshi saitin nata ya buga yashige ciki da karfi,
lankwashe wa Yasmeen tayi saikuma chan taji dadin gaske jin yagama shigewa ciki yacika ko’ina kaman dutse,
Maheer was just noticing all the changes acikinta and takara wani irin dadi her hole is very very hot yanzu sama da da kaman yashiga oven,
and she like it surprisingly sex namata dadi yau unlike ada dabaya mata dadi, gyarata yayi yahade kafafunta yarike gam kaman wanda zaiyi wani exercise ko pressup Maheer yafara knacking dinta jikinta rawa kawai yake yanaji kaman zai shide sabida dadi,
Maheer is just f*cking Yasmeen sooo deep, baima damu da wani dan sanda yajisu ba tundadai da matarshi yake tare bawata karuwa ba so to hell with everyone,
kaman zai fasa dakin da kara sai groaning yake,
is as if this period dabaiyi komi da itaba fanshewa yake yau kaman zai kasheta and she’s enjoying every bit saida tagaji jikinta dukya sage tafara turashi amman
kaman lokacin shi yasami karfi, kuka tafaramai tana bashi hakuri yabarta bayama ji,
wallahi kagansu zaka dauka kashe Yasmeen yakeso yayi kaman yasami abinci cin yarinyar nan yake da kyar ya iya yabarta ganin yana neman sumar sarkewa.

Ammi kwata kwata batabi takan
Yasmeen ba sabida yanda tayi busy a kitchen yau ita kadaine agidan, harsu Yaya suka dawo suka shigo kitchen din suka karasa tayata aikin, wuraren suka gama sannan suka fiffito da abincin Ammi tadauko na Yasmeen tawuce dakinta tabude ganin babu Yasmeen, jiye abincin tayi tafito taje dakinsu
Farida kotana wajen bataganta ba, sake fitowa tayi dasauri Yaya data fito da tabarma zata shimfida kasan bishiya tace “lafiya me kike nema haka”?
Dasauri Ammi tashiga dakinta batare datama tsaya tabama Yaya amsa ba ganin babu Yasmeen yasa tafito saura kadan suci karo da Yaya dake kokarin shigowa dakin Yaya tace “wai lafiya”?
Baki Ammi tabude zatai magana sukaji muryan Hajjo tace “waya jera mana bokutan ruwa haka ahanyar bayi”?
Dawani kalan guduDuk wacce
takaranta mini littafi batare data biyaba ban yateba, Ammi tai hanyar bayin tabi botukan da kallo da bangon taga shatin takalmin Yasmeen ya kurje fenti ga stain na kasan takalmi haka abangon ahankali Ammi tace “Innalillahi na shiga uku” dasauri Yaya
data biyota da ita Hajjon sukace “lafiya Maman Nana”? Arude Ammi tace
“Yasmeen tagudu tanan tahaura” tanuna bangon salati dukansu sukayi, dasauri Yaya tace “kira babanta bamuga ta zama ba” arude Ammi ta girgixa musu kai tace “dan Allah kada kufadamai wh zai iya kashe Yasmeen da duka kunsanshi, zai iya mata wani abun nasan probably taje ganin yaron nan ne zata dawo” cikin fushi Yaya tace
“yaron dake gidan yari? Bazaki sanar da mahaifinta ba idan wani abu yaje yafaru da itafa bari kiga” Yaya taciro wayanta cikeda tashin hankali Ammi tahau rokon Yaya karta fadama Baba subata awa daya idan bata dawoba sai abaya musu wasa wasa shiruuuu har wajajen karfe uku hakan yasa Yaya takira Baba dan idan yafara tashin hankali babu wanda zai ragamawa agidan nan…… Maheer da Yasmeen shagalinsu suke
kawai salla ke dagasu suje suyi wanka
suzo suyi salla saisu cigaba babu ma
wanda ya nemi abinci cikinsu kawai cin
juna suke, da kyar Maheer ya iya
kyaleta wuraren 5 na yamma kafin
kaceme bacci yayi awon gaba da
Yasmeen mai shegen dadi ta bala’in
gaji, ahankali Maheer yajawo
wandonshi na prison dake kasa yazaro
yar wayan hannunshi number Malah

yay dialing yana dauka yace “come to

this place kazo ka maida Yasmeen

gida, idan kai parking just call me I will

send her outside” baima jira amsan

Malah ba katse wayan yayi ya ijiye

yakalli fuskanta yakai hannunshi

ahankali yadaura saman kanta kaman
karta tafi yakeji, he knows yau zaa
mata fada bana wasaba akan guduwan
nan datayi he just pray she will be fine,
yasauke ijiyan zuciya ahankali kafin
yaduko ya manna mata kiss akumatu
yasake tashi yana kallon jikinta, boobs
nata yakara kallo yay dan murmushi
yaduko ahankali yadaura kanshi
yafarasha ahankali wih shi kanshitakebaisan yanada jaraba hakaba kafin
kaceme gabanshi yatashi yasab bayan
yau Allah kadai kuma yasan randa zai kara ganinta cikin bacci Yasmeen kawai taji ya shigeta sai numfashi yake awuyan yana gurje mata boobs da hannu, dudda tagaji and she has gotten sore but ba yanda ta iya cinta kawai Maheer yake mercilessly yana juyata kaman pancake, wayanshi yahau ringing yasan Malah ne amman yakasa bari sai alokacin ma yaji wani energy yana nishin bala i tureshi Yasmeen tayi zata gudu Maheer yawani bita da gudu kaman zaki ya luma ciki saida tai ihu yafara bugamata yana wani jiniya ya kwaro mata cum aciki sannan ya rungumeta kam kam yanajin yanda tai mugun yaushi yakai hannunshi yadauki wayan yasa akunne da muryanshi da bata fita sosai tsabagen bala’in jaraba yace “she’s coming now” dasauri Yasmeen takalleshi tace “waye?” Ahankali yace “Malah ne zai maidaki gida” fashewa da kuka tayi tace “ni anan zan zauna dakai bazan koma gida ba” duk yanda Maheer yake lallashin Yasmeen taki daukanta yayi yamata wanka yafito ya shiryata yamaida mata duka kayanta yasa mata hijabi shima yasaka kaya yana kallon yanda take kuka yace “please Fateema kiyakuri u can’t stay here Baba is furious already I know da guduwan nan dakikayi” cikin kuka Yasmeen tace “I don’t care kome zaimin yayi, ni bazan koma ba” tsugunnawa Maheer yayi agabanta yakama cinyanta yace “dan Allah stop crying” yakai hannunshi yana goge mata hawaye yace “I promise zan dawo kwanan nan zaki gani kinji” kawai rungumeshi tayi sosai tana kuka bakaramin tausayi tabashi ba wasa wasa kusan 1hr suka bata da kyar ya lallashi Yasmeen lokacin Kunsan 7:30
sannan yakama hannunta suka fito idanunta sunyi jazur security yabisu daidai entrance na inda zata fita ya tsaya tasake rushewa da kuka tana kallonshi kafin tajuya tafice da sauri sai goge fuskanta yake Malah tagani agate tsaye gaban mota hakan yasa taje wajen yabude mata mota tashiga kawai sai kuka take aciki, tada motan yayi suka tafi, da kyar ta lallashi kanta ta goge fuskanta tass, adaidai bakin anguwansu tacema Malah “anan zan sauka” parking yayi yana kallonta, dan murmushi tamai tace “nagode” sannan tasauka ahankali tajuya tafara tafiya tashiga cikin layinsu zuciyanta ya ke kashe yabushe Wallahi ko dar bataji aranta kawai ta sadakar kome zai mata ayi ahankali sosai take tafiya dan tagaji jikinta ko’ina yayi tsami bakaramin ciyuwa tayi wajen Maheer ba. Daidai gaban kofar gidansu tahada idanu da Baba dayay folding hannu a kirji yana kallonta fuskan Baba har ja yayi tsabagen fushi, gasu Baffa agefenshi da yansanda sosai gabanta yafadi hakan yasa ta tsaya chak tama kasa tafiya zuwa wajen, cikin tsananin fushi Baba yace “come here” kasa koda daga kafa Yasmeen tayi tana tsaye inda

take, awani irin zuciye kaman zaki Baba ya dumfarota duk tafiyan dazaiyi har kirjinta takeji ganin yanda yayo kanta kaman zai kasheta yasa tajuya aguje zata ruga tagudu bama tasan ina zataba tafiya daya Baba ya chapke mata hannu ya fizgota yajata baidamu da suna kofar gidaba yace “yau zan gwada miki nina haifeki ina kikaje”?. Baba yayi uban ihu awajen nan yadaki gate nasu da kafa ya wurga Yasmeen ciki saida tafadi da gudu duk su Ammi dake tsakar gida suka gudo wajen Yasmeen tamike tsaye ahankali tana kuka sosai taki magana, ihu Baba yamata “nace ina kikaje daga ina kike”?
Kasa magana Yasmeen tayi sai girgixama Baba kai datakeyi, akaro na uku Baba yace “ina kikaje nace”? Ihu Yasmeen tayi tace “wajen mijina naje Baba a prison” daga su Ammi har Baba dasu Baffa kallon Yasmeen suke dan babu inda basu nemi yarinyar nan ba sunma dauka tagudu ne irin guduwan nan da yara keyi, Baba yabada cigiyanta a different checkpoint, basu taba kawowa prison taje ba dan sunsan Yasmeen bamata San inda aka kai
Maheer dinba saisa Baba baiyi tunanin prison ba at all, hannu takai tashare hawayen dayake zubomata tass takalli Baba bakinta nadan rawa tace “Baba duk yanda zakayi dani kayi amman bazaka taba iya ciremini son Maheer azuciyana ba! Baba inason mijin koshi waye!” Tassss! Baba yadauke Yasmeen da mugun mari dayasa tai baya baya zata fadi azuciye Baba yashiga kwance belt din jikinshi yadaga zai zugama
Yasmeen Ammi tamai ihu tana maida
Yasmeen bayanta ta tsaya gaban Baba tace “Ibrahim!” Chak Baba ya tsaya yana kallon Ammi, cikin kakkausan murya tace “karkai kuskuren tabamin yarinya nagaya maka!” Cikin fushi Baba yace “ohhh da sa hannunki tabi yaron gidan yari kenan bayan nariga nace bata bashi” cikin fushi Ammi tace
“dama kanada trust issues but atleast you should know bazan taba barin
Yasmeen taje wajen nan ba” ihu Baba yayi yace “kin batamini yarinya, look at Yasmeen tun kafin ayi auren nan kike hurema yarinyar nan kunni kina koyamata saka gyale taje wajen namiji, Yasmeen bata taba iyaja da magana na ba amman look at her yau takama tayi abinda na hana kar tayi kinga kalan tarbiyan dakika bama yarki ko”? Sosai Ammi ke kallon Baba saikuma tai dariyan takaici irin hurtful laughter dinnan tace “maza, maza, maza! Idan yara sukai abin arziki yaranku ne kuma tarbiyanku ne, ranan da yara sukai laifi sukai shirme yaran sun dawo na Maman tarbiyan tane ko Baban Nanah”? Cikin ihu Baba na daga murya yace “tarbiyan waye to inba naki ba?
Bantaba koyama Yasmeen to go against her parents ba, taga yanda kikemini rashin kunya agaban kowa na gidan nan itama yanzu tafara min, wow like mother like daughter Baffa kana gani ko, kunga yanda tabata mini yarinya, Yasmeen tana amsamin maganata, bayan I made it crystal clear itada yaron nan har abada aurensu yakare amman uwarta tasa taje taga yaron agidan yari, yanzu kuma zanyi hukunci takama yarinyar taboye abayanta tana maidamin magana” ahankali Yasmeen dake kuka abayan Ammi tafito Ammi dan batason yanda Baba ke blaming Ammi for laifinta, girgixa kai tayi takalli Baba ahankali tashare hawayen daya zubomata tace “Baba stop blaming Ammi batai komiba bama tasan sanda nafita nabar gidan nan ba stop kudena fada akaina” hawayenta tashare ahankali tana kallon Baba tace
“Baba you are wrong this time, you are wrong about me, you are wrong about Ammi and you are wrong about Maheer” Yasmeen tasake goge hawayen daya zubomata daga kan idanu, ahankali tace “Baba ni ba yarinya bane, I am your first born, nayi girma yanzu I know abinda nakeyi, nasan banbancin right da wrong Baba” ahankali tace “Baba I know Maheer yama laifi please keep your anger aside kayi investigating abin properly zakasan cewa you are wrong about him” hannu Baba yadaga zai kaima Yasmeen mari Baffa yarike hannunshi yace “wai hauka zakayi ne Ibrahim” Baba nawani irin tafarfasa yace “ni kike gayama magana Fateema”? Ahankali Yasmeen na kuka tace “Baba gaskiya nake gayamaka ba magana ba you are wrong Baba, wih very very wrong” wannan karan Baba fizge hannunshi yayi daga rikon da Baffa yamai yahau dukan Yasmeen da hannu su Yaya da Baffa, Baba Karami da Hajjo dasu Farida da Nana sai rokon Baba suke Ammi ta tsaya chak inda take batare data cemai kala ba, yakashe Yasmeen ai shine ubanta, da kyar Baffa da Baba Karami suka rikeshi Yaya dasauri ta daga Yasmeen dake kuka sosai kaman zata sume tace “wuce mutafi daki karki kara magana awajen nan” azuciye Baba yace “saketa Yaya, saketa nace bangama da ita ba” yakalli Yasmeen din dake kuka sosai yanuna kanshi yace
“Fateema nine mahaifinki, I was there ranan da aka haifeki, I was the first mutum dayay helding naki a hannu da aka haifeki anfito mini dake wrapped a beautiful pink showel naki I still remember ranan kaman jiya, Fateema | teach you how to talk, how to read, how to walk, i clothe you, nabaki komi dakikeso, i makesure nabaki d best and the most comfortable life arayuwan nan, look at gidan damuke zaune” yanuna gidan da hannunshi yace
“inada kudin da zan iya affording luxury life for me and this entire family amman ban yiba all sabida ku nake ijiyema komi nawa, ku nake siyama kaddara sabida nasan ku matane weak souls akwai mutuwa akwai tsufa randa bana duniya yaya zakuyi? Kullum tunani na kenan dan banson iyalina su wahala” Baba yayi dan shiru dan he’s so hurt yace “gidan nan gabaki daya babu wanda bai gaji da matsalan ki na karatu ba har mahaifiyanki but ni nan ni Fateema” yanuna kanshi yana kallon
Yasmeen dake kuka sosai tana kallonshi Baba yasauke ijiyan zuciya yace “ni nan Fateema bantaba gajiya da dawainiyan ki arayuwana ba, bantaba complain ba for once ba, babu abinda ban miki ba but nineyau zaki maidama magana ki gayamin ni Baban ki is wrong sabida wani mutum chan Fateema” girgixamai kai Yasmeen tayi feeling so bad ganin Baba bai fahimceta ba, Baba yanuna kanshi yana kallonta yace “I’m wrong ko ni is wrong because I want the best for you, I want to protect you from mutumin nan, hmmmmm” Shiru Baba yayi na kusan minti biyar yana kallon Yasmeen dake kuka sosai yace “listen to me Fateema, this is the last maganan dazanyi agidan nan kan case din nan” cikin kakkausan murya Baba yace
“Fateema dagayau baki ba yaron nan!
Jibi ne zamu shiga kotu araba auren ku gabaki daya kowa yahuta
, wih wih kika kara trying this nonsense dakikayi yau kikaje kikaga yaron nan kisani bani baki aduniyan nan!” Dawani irin sauri Yasmeen takalli Baba haka kowa na gidan ma kallon Baba yake, Baba yace “daga ranan ki manta kinada mahaifi irina ma aduniya and ba anan punishment naki ya tsaya ba, kuma dagake har mahaiflyarki dake daure miki gindi zaku tattara kubar gidana ne!” Sosai Ammi ke kallon Baba wato this is the hight na disrespect, Ammi batason tana amsa Baba but wh yau bazata iya hadiye wa ba, azuciye
Ammi tace
“enough of your nonsense Baban Nanah who do you think you are?”
Ammi
tai maganan yau takai karshen karshe duk abinda zai faru yafaru, Baba
ya kalleta saida gabanshi yafadi ganin kwayar idanunta, Ammi tace “barikaji
da miji irinka gwara criminal at least he respects my daughter! Kai har ka isa kai threatening nawa to hell with you and your house go to hell!” Ammi na maganan tayi gate yau bamata da patient na zuwa kwaso kayanta tabarmai tai gate, dasauri Baffa yatareta
yace “Maman Nana ts…….” wani irin ihu
Ammi tama Baffa dabata tabayiba
tace “Baffa tashi agabana agaban wanchan kanin naka yakamata ka tsaya
and talk senses to his head dan he lost it, as for me am out of his house for good,
yagama karbama diyarshi saki nima ubana ya amsan mini nawa sakin a kotu”
Ammi tabi gefen Baffa tawuce fuuuu tabude gate tafice yau har Nana karama batai trying to stop Ammi ba harsu Yaya dan abin Baba yay yawa, duk yanda Baba yaso yadaure kasawa
yayi yanda Ammi tabude gate tafiya kaman tafita da zuciyanshi ne gabaki daya,

juyawa yayi fuuu yayi gate din yana fita yahau gudu gudu tafiya tafiya yabi Ammi cikin layin, luckily saiga Keke ganin tashiga keke napep din yasa dasauri Baba yajuyo yadawo yashiga
mota ya kunna yabita aguje.
Hmmmm jama’a gidan Baba is filled with drama, but Kunsan akwai maza like Baba ko?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button