Sponsored Links
Gidan Aunty Book 1Hausa Novels

Gidan Aunty Book 1 Page 55-56

Sponsored Links

BOOK 1 📕

Page 55_56💖

Kwata kwata baya cikin hayyacinsa aikin gabansa kawai yake ko lura da suman da tayi beyi, azabar da ta ratsata ne yasake farfado da ita daga suman da tayi, tun tana kuka da karfinta har ta kasa saidai hawayen da suke zubo Mata a cikin idanuwanta,tsawan 2hours yana abu daya , kafun ya kankameta ajikinsa yana sauraran yanda kukan ta ke ratsa cikin zuciya,kara rungumeta yayi ajikinsa ,murya na Dan rawa rawa ya soma magana “am sorry, am so sorry, am really sorry Angel please ,thank you so very much,I love you,i love you, I love you, I love you so very much,ina sanki zawj ,please don’t leave me alone”, shi kadai yake surutan sa ,TAHEE kuwa kasa kasa take kukanta ko sauraran abunda yace cewa batayi ,abu daya ta sani bayasanta tunda yayi kokarin kasheta,itama batasansa yanxu, kusan mintuna talatin king yana aikin lallashi ,amma tahee bata jin me take cewa sabida yanda kasanta kemata zafi duk yanda ta motsa, wani irin zazzabi ne a jikinta sosai da yake ratsashi duk da shima jikin nasa zafin zazzabin ne a jikinsa, da kyar ya iya runkurawa zaune ,kallan kyakkyawar fuskarta data kunbura yayi kafun ya lumshe idanuwansa da yake budewa kadan,a hankali ya shafa fuskartata kafun ya sumbaci goshinta yana mikewa,kwata kwata jikinsa ba kwari da kyar yake iya taka kafafunsa,cikin kuzarin da yayi masa saura ya shiga toilet,Be jima sosai a toilet din ba ya fito daure da towel a jikinsa iya kugu, tundaga kan gashin kansa ruwane ke diga dis dis akan sa, yaye bedsheet din da ya lullubeta yayi, gaban shine yayi mugun faduwa Jinin da yagani sosai a wajan, har yanxu tana a yarda ya barta sai ajiyar zuciya ta ke saukewa,gaba d’ayanta ya dauketa ya nufi toilet da ita,tana jinsa ta kara runtse idanuwanta, be tsaya da ita ko ina ba sai cikin jacuzzi, wani irin razanannan kara ta saki tare da yunkurawa zata tashi, saurin mayar da ita yayi cikin ruwan, yanxun ma wani saban kuka ta fashe dashi tana tureshi,ganin dagaske kokawar mikewa take yayi saurin danneta cikin ruwan, yarfa hannayenta kawai take tana kuka ta kasa magana ma sabida yanda take jin ruwan zafin na ratsata, har cikin kwakwalwarsa yakejin kukanta, jiyake dama shine ciwon yake jikinsa, me kwatarsa a wajanta kuma sai Allah, ya dade yana gasa mata ciwon kafun yayi mata wankan da kansa ganin da kyar take motsa jikinta,a cikin white bathrobe ya sa mata kafin ya fito da ita daga toilet din, amaimakon ya maidata kan gadon sai ya zaunar da ita akan sofa, da kanshi ya d’auke bedsheet din da ya baci,ya canza wani kafun ya Mayar da ita kan gadon,haryanxu taki yarta ta bude idanuwanta,ganin yanda jikinta yake da zafin zazzabine yashashi kashe ac yasa mata heater kafun ya koma toilet din, ba dadewa ya dawo inda take, kokarin tabata yayi da mugun zabura ta firgita harta fama ciwonta,murya a shake ta furta “ni karka tabani, daman kace bakasona,kamayar dani wajan ammey na”,zuciyar king ce ta dan harba,yasan tabbas sai yasha daru da ita, kokarin kara tabata yayi takarasakar masa wani saban kukan,kallanta yayi for second kafun ya fice daga dakin, tana ganin fitarsa tayi kokarin zuwa kulla kofar amma takasa tashi, bacci ta soma ji amma sabida tsora takiyin bacci data fara gyangyadi zata farka a za bure a haka harwani wahalallan bacci ya dauketa me tattare da gajiya.duk abunda take yana kallanta tacikin camera din dayayi setting a wayarsa yanxu ganin tayi bacci ne yasashi nufar inda take a hankali ya gyara mata kwanciyar gudun karta tashi,so yake ya dubata ko yaji mata ciwo amma yana tsoro da ya taba cinyarta zata ya mutsa fuska ganin hakan ne yasashi kashe mata deem light kafun ya tayar da sallah, sosai yayi nafila yana yiwa Allah Godiya , shikadai yasan farin cikin da yashiga yau ,lokaci zuwa lokaci yana sakin murmushin da kafun aganshi za a dade, yana idar da sallan shima magani kawai yasha sabida zazzabin dake jikinsa, simple Riga Mara nauyin ya saka mata a hankali kafun ya rungumeta tsam tsam a jikinsa kamar za a kwace masa ita,yana kwanciya wani daddadan bacci ya daukeshi da ya dade beyi irinsa ba.

🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧

BUNKURE

Liyafa ta cigaba ,sosai su Dije suke sharholiyarsu yanxu, ba ma bintalon ba yanxu hatta Dije yawanta take zuwa ita da kawarta da tayi yanxu kullum sune hanyar zuwa wajan bokaye, da sunji kina cikin yar matsala zasu rakaki wajan malami da sunan temako, yanxu kwata kwata bintalo bata gidan , ta debe kayanta ta koma wajan hajiyarta da zama acewarta kudi da gata zata samarwa kanta,hakan da tayi kuwa ko a jikin Dije dan itama harkar gabanta take yanxu, hatta su kaka ta bawa Dije ta sa an asirce mata su gabaki d’aya gidan komai sai abunda tace akeyi hatta abinci idan Angama dafawa sai ansanar da ita sannan zata zubawa kowa da kansa. Su kaka ta bawa an fara ganin rayuwa dan Dije babu Wanda take dagawa kafa a cikinsu. Yanxu zaune take hannunta dauke da wani fasasshen mudubi sai faman shafa powder take yayinda kawarta take zaune tana charting, sai faman kas kas kas cingum din bakinta yake , tanayi tana tabe baki kafun ta kalli Dije ,”Dije baby yakamata kiyi sauri fa kinsan alhazawan yanxu basa jira in ba so kike muyi a Saran kudin da zamu dan samu ba “, washe bakinta Dije tayi “yi hakuri kawar alkairi wai Nima yau ina kara saka hodarne yanda alhazawan suka ganni zasu kara rudewa”tana kai zancanta ta ajje Mirror din tare da mikewa sanye cikin yar a tanfarta da mayafin da ta yafa kamar yanda yan mata ke yafawa . Ba bata lokaci suka fito tsakar gida ganin yanda gidan yayi kaca kaca ne yasata fara kwalla kiran sunan mutanan gidan , da daddai da daddai suka fara fitowa , maida kallonta tayi kan kaka tabawa kafun ta balla mata harara “ saunawa zance muke banaso nazo naga waje yayi datti amma sabida ku kunnnan ku na dabbobine bakwajin magana , Kema tabawa dan yanxu baza a sanya din ba, wallahi kishiga taitayinki, yanxu ina Sauri kafun na dawo inaso naga ko ina kal kal sannan na bar magi guda uku aje ayi Miya , kada ku kuskura a tava sai nazo komia dadewa da Zanyi kuwa”,hakuri suka fara bata duk da yanda ta zazzagesu basu jiba sai faman hakuri suke bata, wani banzan tsaki taja tana binsu da matsiyacin ko kafin su bar gidan , kawarta hajjo aunty kuwa sai faman dariya take a cikin zuciyarta.

➰➰➰➰➰➰➰➰➰

YOLA

Gabaki d’aya gidan ya rikice tun batan taheer kowa yashiga rudani sabida lokacin sadaukar dashi wajan bokan tsafi yayi, ko ina na gidan sai da aka bincika amma ba a ganshi ba, tsoro da firgicine ya kama ko wannan su musamman yanda suka fara zargin ko akwai me musu zagwan kasa, tun lokacin da aka sanarwa abar kauna batan taheer ta fara musu bala’in da ya girgizasu take a wajan tasa a ka yan ka mata samari biyar amma duk dahakan be yi mata ba , sako da lungu anduba a Garin YOLA da kewayanta amma ba a same saba, hatta kogan tsafin nasu ya kasa nuna masu inda yake, duk cikin su babu me kwanciyar hankali musamman wata 2 da bokanyarsu ta basu in ba haka ba za ‘a dau fansar rashin akan ahalinsu, wannan kalamai na bokanya ya razanasu,cikin rawar jiki suka sa aka fara musu bincike duk inda yake a kamosa a kashe shi .

➰➰➰➰➰➰
🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧

WASHE GARI

har makara yaso yayi da karya iya farkawa, yana motsawa itama ta fashe masa da kuka “ya salam” ya furta cikin kasan zuciyar sa,hannunta ya taba tayi saurin tune hannunsa tare da yunkurawa zata tashi, zafi taji sosia a kasanta da ya fi na jiya, wani saban kukan ta fashe masa dashi tana yarfa hannunta,”am sorry “ ya furta mata a hankali, wani kululun ba’kin cikine ya tokare mata makoshi “wai sorry “, bata kulashiba sai ma kokarin mikewar da ta sake kokarin yi a wannan karan fama ciwan tayi da yasata saurin rintse idanuwanta tana Jan baya, hannunta ya kama tayi saurin fusgewa bata san lokacin data bishi da wani kallo ba idanuwanta duk sun kunbura, ya bude baki zai yi magana yaji saukar muryata a dishe,”kamayar dani wajan ammey, bana sanka “, da Sauri ya kalleta yana jin yanda zuciyarsa ke harbawa da sauri sauri” please karki wahalar dani haka mana “, ya fada a zuciyar sa a fili kuwa dan peck yyi mata kafun ya furta “am so sorry wife”, sharesa tayi kamar bata jisaba sai ma wani saban kukan da ta fara raira masa kamar wacce ake wa wahayi, da sauri ya nufi toilet, be dade a ciki ba ya fito tare da daukanta kamar baby duk yanda take bugun kirjinsa ,direct cikin jakuzzi ya saka ta a hankali,kara ta saki da ta fi jiya tare da zabura da sauri ta mike cikin ruwan yayi saurin dawo da ita , batasan lokacin da wani karfi yazo mata ba ta soma kokawa dashi, ganin da gaske take ya sashi riketa da hannu daya , kuka ta fashe masa Dashi idanuwanta a kulle”daman kace baka sona ,shiyasa kakeso ka kashe ni, Nima bana sanka kamayar dani wajan oumma ta, oumma kinga yanaso yakashe miki ni tun ban kara ganin ki ba”tausayinta ne ya kamashi sosai ganin yanda take furta baya santa kuma bazata zauna dashi ba, Daidai kunnanta ya rada mata “am sorry “ kafun yacire tausayin sa a gefe ya gasata sosai duk yanda take kokarin gocewa, tare sukai wankan ynxu ma shiyayi mata , so yake ta kallesa amma takiyin haka sai ma daure fuskarta da tayi, simple Riga kawai yasaka mata wacce bazata takura mata ba, yazo zai mikar da ita ta boye hannun ,”zan iya da kaina”tana fadun hakan ta mike tsaye,duk da zafin da takeji in tayi tafiya amma taki bari ya temaka mata taku Hudu tayi tana kokarin faduwa ya rikewa kafun ya daga ta zuwa inda sallayar take,yana kula da yanda take tafiya, ga sallah ma da kyar take yi ,tanayi tana kuka, tana idar da sallah ta wanta a wajan ,da Sauri ya karasa Wajan ta bayan ya idar da sallah, ta bata yake so yayi Amma yana tsoran rigimarta, yanxu ma hannu yasa zai tabata ta fara masa masifa , bai taba sanin ta iya masifa ba sai yau, abun sai yaso bashi dariya da tausayi alokaci d’aya , tana masifan tana hawaye kuma taki yarda ta kallesa, be kulata ba ya daga ta gabaki dayanta ya mayar kan gadon ganin ta bazata iya tafiya ba. Be kuma ce mata komai ba ya fita daga dakin, kallan kofar tayi da manyan idanuwanta kafun ta d’auke tana share hawayenta,shigowarsa da tray a hannunsa ne ya ta d’auke idanuwanta daga kan kofar, da kanshi yayi serving dinta, ya kai bakinta tayi saurin dauke ba “bana ci” kawai tace masa zata koma , rike hannun yayi yanajin yanda kansa ke Sara masa kafun ya furta “Am so sorry please , kimu ko wana hukunci amma please kici abincin kisha magani “, kin kulashi tayi, yayi lallashin taki ji saida ya koma mata sak king dinsa ya hade rai kafun ta soma cin break fast din ,da kansa yake bata ganin yanda ya hade ransa kamar bashi ba . Tana kammala cin abincin mgani ya bata nan ma saida suka sha daru da ita kafun ta sha maganin, yana zaune a wajan bacci ya dauketa, ajiyar zuciya ya sauke kadan ganin bacci ya dauketa kafun ya dakko abubuwan bukatarsa,rigar jikinta yayi sama da ita ,sosai gabansa ya fadi ganin yanda ya ji mata ciwo , cikin kwarewa ya soma yi mata dinki, sai faman ya mutse fuska take ita kadai,kallan mitsitsin bakin ya kalla kafun ya lumshe idanuwansa “she’s killing me”,ya furta a fili, shima na bukatar hutawa shiyasa ba abunda ya tsaya yi Yakima gefenta ya kwanta yana rungumota.

Basu suka farka ba sai 11:00, shima kukan tahee ne ya tayar dashi, wani gashin ya sake mata sai faman shagwaba take masa gabaki d’aya ta birkita sa da salon ta ,ba abunda yake ce mata sai “sai am sorry , I love you “, rigima sosai take masa amma duk da haka sorry yake ce mata . Azahar nayi ya kawo mata wani lunch din shima da kansa yke bata abinci da gyar ya samu ya lallasheta taci nan ma magani ya bata, dukda ta fara jin radadin ya ragu Ba kamar dazu ba, yana ganin wani bacci ya kuma Dauketa shaf shaf ya shirya ya fita fuskarsa sai faman shiining take ,shi kadai yake sakin murmushi musamman idan ya tuno abunda ya Wakana a tsakaninsu. Ga baki daya ranar Beje ko ina ba yana tare da tahee da sai faman rigima take, masa akan ita bazata zauna a wajansaba,kanshi ba karamun daukan zafi yayi ba.

💖💖💖THE TALENT TROUPE 💖💖💖
Mss Lee 💖
07041879581

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button