Sponsored Links
Hausa Novels and Love StoriesNoor Albi Complete

Noor Albi Complete

Sponsored Links

*_NOOR ALBI_*
_Hasken Rayuwata_

*_Mamuhgee_*

1

*_Bismillahir-rahmanir Raheem_*

Kokarin komawa ta zauna Kan kujerar robar Dake gaban wheelchair dinda mahaifinta yake zaune akai tayi bayan ta aje cup din data Gama basa magani abaki Kan qaramin table din Dake gurin ta dago idanuwanta ahankali cikin nutsuwa ta kallesa batareda tace komaiba ta tsawon mintina biyu kafin ta Dan motsa Bakinta cikin wata nutsuwar ta sakar Masa murmushinda yake narkarda zuciyarsa da tsananin tausayinta da qaunarta Dan kuwa yanajin radadi da zafin dukkanin murmushinta Wanda yariga yasan ba komai cikinsa face damuwa, kadaici,maraici da rashin uwa dakuma rashin uba dukda shi uban gashi a raye Amma tamkar baya raye yake Dan baida wani abun dayake iya yimata bayan nuna Mata zallar qaunarta daga zaune sai kwance.

Ganin irin kallon dayake matane Wanda koyaushe yake nuna gazawarsa amatsayi na uba
Ita Kuma Bata taba yimasa kallon ya Gaza din sbd tasan hakan qaddararsu ce su duka tun daga kan mahaifiyarta da Bata Raye har Momy wadda take ganin itace tafi cutatuwa ato kowane bangare na rayuwarsu.

Sauke idanuwanta tayi daga kallonsa tareda Kai hannu ta zari tissue Mai Dan yawa tahau goge Masa gefen rigarsa da ruwan maganin masu kala suka zuba ta sauke siririn numfashi ahankali ta bude Baki ta furta”

Abba!!
Kadaina kallon kanka da yanayinka amatsayin ka cancanta hakan sbd abunda yafaru,
Kadaina kallon kanka amatsayin Wanda ya lalata rayuwar yarsa yakasa Mata komai bayan Kaine komai nawa,
Nice rabon haihuwata da zuwana duniya ya tarwatsa kwanciyar hankalin rayuwark……

Rintse idanuwa da yayi cikin Jin dacin  zancenta yayi daidai da dafata da akai da hannuwa biyu a kafadarta Dan hanata qarasa zancen.

Ahankali ta sauke ajiyar zuciya  batareda ta dagoba
ta Dan sake sauke numfashi Mai sanyi da rashin sauti kafin ta waiwayo da kyakkyawar fuskarta
idanuwanta basu sauka Kan Yar uwarta Kuma Antynta data dafata sai akan Momy suka fara sauka wadda ke tsaye bayan Anty SA’ADAH din kyakkyawar fuskarta ta Kamar yanda tasanta tun tashinta a daure Babu sakewa Babu fushi sai yanayinta dake sake nuni da har lokacin kallon Rabon daya lalata rayuwarta data yarta take Mata.

Ahankali ta dauke kallonta daga kanta tana Mai Dan Sunkuyar da kanta  ahankali tareda miqewa tsaye daga gurin ta raba gefen Anty Sa’adah ta koma bayanta ta tsaya cikin tattausan muryanta batareda tasake kallon momynba cike da biyayya tace”

Barka da safiya Momy.

Kamar yanda tasani tun tasowarta harzuwa shekarunta na yanzu datake dasu Momy Bata taba amsa gaisuwartaba wanda hakan sabone agareta Kuma baya damunta Kamar yanda ko so daya Bata taba tsallake ranar gashetaba Dan kuwa Bata taba ganin laifi ko Jin haushin momynba,
Kallon uwa Kuma mariqiya take Mata tareda wani girmanta Mai tsanani datake gani.

Qarasowa cikin palon gabaki daya momyn tayi cikin tafiyar nutsuwa ta Isa Kan kujerar dake gurin ta zauna sai alokacin ta kallesa dakyau murya  natse tace”

Barka da safiya!

Shiru sukayi dukkaninsu sbd sanin ba wani iya mgn Abban keyiba musamman da kwana biyun jikin nasa ke Dan sake rikicewa duk da tsawon shekaru masu yawa daya debo daga zaunen da kwancen.

Saida yamata kallon mintuna kamar yanda yasaba yimata kullum kafin ya iya daga kansa ahankali cikin wani irin yanayi na sanyi da jikin dayake Dan ji.

Numfashi Mai sanyi ta sauke ahankali kafin ta dauke kallonta daga kansa cikin sanyin murya tace”

Dr Abbakar yakira akan Yana hanyar qarasowa kana tunanin hakan zai…..

Dakatawa tayi da maganar Tareda yin shiru kafin ta Dan waiwaya ahankali ta kalli inda Sa’adah ke tsaye batareda tace komaiba
Suna ganin hakan suka nufa kofa itace agaba jikinta na qara bayyanarda sanyinta Amma taurin zuciyarta na sake boye hakan.

Kai tsaye dakin anty Sa’adah din Sa’adahn ta jata suka shiga ta nuna Mata bakin gado da ido tana cewa”

Zauna anan Ina zuwa.

Fita tayi ta nufa kicin ta duba abincin da akai Karin safiya dashi taga sauran doyar Dake cikin kular da alama ba’aciba
Ta dauka plate ta zuba Mata farar doyar tareda soyayyar jar miyar dataji albasa ta bude Dan qaramin fridge dinsu daya Dan tsufa Amma Yana aiki ta dauko Mata pure water daya masu sanyi ta nufo dakin ta qarasa har gefenta ta zauna ahankali tareda Kiran sunanta cikin tattausan lafazin dake nuni da irin tsananin son datakewa Yar uwar tata Wanda bayan Momy data haifeta Babu Wanda takeso kamarta.

*_LAYLAH_* Takira sunanta cikin kulawa da sautin Mai Dan girma Kai tsaye tace”

Ahakan Zaki zama likitan kina skipping lokacin cin abinci?
Cinye ki tashi kije ki gyara palon Abba kafin baqinsa suzo.

Kamar yanda yake dabiarta dagowa tayi ta kalli Anty Sa’adah din kadan tareda Dan yaqen guntun murmushi tana daukan plate din tafara cin abincinta a natse.

Qura Mata ido anty Sa’adah tayi tana qarewa kyakkyawar fuskarta zuwa yanayin sanyi da nutsuwarta kallo,
Duk yanda kakai qarshe da sanin halin mutum da yanayinsa bazaka taba iya gane halinda zuciyar *_ZAINAB LAYLAH_* take cikiba,
Yarinyace Mai tsananin zurfin ciki da wata irin juriya da tawakkali,
Bata bayyanarda fushi ko bacin Rai,
Batada hayaniyar da zaka Kuma gane farin cikinta
Abu daya ke bayyanarda halinda zuciyarta ke ciki ko yanayinta shine murmushinta Wanda shine abinda ke bayyanarda zallar ‘dacin datake ciki.

Mahaifinta yayi auren sirri da Yar uwar dangin nesa sosai ta Babban amininsa da baida tamkarsa sun taso tare sun girma tare tarin Arziki,suna da daukaka ya rage kusancinsu sbd nisa da aminin nasa yai Masa bawai Dan sun rabu ba haryanxu suna tare matuqar Aminin nasa Yana qasar,
Yayi auren sirri ne da Yar uwar dangi ta Aminin nasa batareda sanin matarsaba wadda dukkanin yardarta,soyayyarta,kaunarta da gatanta suna kansa sbd tsananin yardarta dashi dari bisa dari,
Bata taba zarginsaba ko kawo tunanin zai iya cin amanarta ko ha’intarta takowane bangare musamman sbd sunada ‘yarsu daya tak dasuke tsananin so da kauna Sa’adah.,

Saida ya shekara shida da auren ZAINAB cikin sirri Da tsananin so da kauna Mai qarfi da baya iya rabuwa da ita kafin Allah yabata cikin dayayi sanadiyar fitowar auren.

Batada labarin aurensa saidai tasamu labarin hadarin daya samu Mai tsananin gaske akan hanyarsa takai Matar asibiti tana nakuda a jahar daba tasuba,
Akaron farko da wani babban alamari ya jijjiga izzarta datake ganin tanada ita a zuviyar mijinta duk wata yardarta da soyayyarsa ta rushe tareda wani irin kunci daya cike zuciyarta tsawon shekarunda take dakonsa har yanzu,
Batasan auren mijintaba saidai gawar matarsa tagani da lafiyayyar jaririya da aka bar Mata wadda kallo daya takasa Mata sbd batason shedan ya ribaci zuciyarta ta cutatarda ‘dan kowa,

Bata taba son ‘yar ba wadda taci sunan mahaifiyarta Kuma sunanta wato *ZAINAB*
Bata taba sontaba kamar yanda Bata taba Jin qintaba,
Bata kallonta sbd kada ta cutatar da ita,
Ita ba jahila bace tasan Babu haqqi akan yarinyar na abundaya faru saidai Kuma takasa Hana zuciyarta yimata kallon Itace asalin dalilin tarwatsewar rayuwarsu duka sbd rabon haihuwartane yayi sanadin komai,
Tun accident din abban yarasa qafafunsa a zaune yake cikin kujera daga zaune sai kwance tsawon shekarunda sukaja masu tsayi sosai,

Bai taba ganin laifin momy ba Amma Kuma Bai taba daina rokontaba daga kwancen akan ta samu wani fili kadan a zuciyarta da zata saka Masa Laylah sbd batada kowa saishi shikuma Haka tasa qaddarar tazo baida wani Abu dazai iyayi Mata amatsayin uba,

Rayuwar Laylah rayuwace Mai cikeda zallan kadaici da maraici,
Tunda tafara wayo taga yanda Momy Bata taba kallontaba bare amsa ko gaisuwarta Amma Kuma Bata taba hantarartaba saita taso cikin juriya da rungumar rayuwar ahakan tareda yarda da cewa tabbas itace sakamakon cin Amana da haincin da akaiwa Momy Wanda ya rusa rayuwarta da kwanciyar hankalinta na gidan aurenta Dan kuwa tun lokacin Momy ta Rasa miji tunda yakoma baida wani amfani agareta da yarta tun daga kan auratayya har Kan sauran haqqoqin.,

Da wannan zuciyarta take kasa Jin ‘dacin Momy sbd takowane sashe tabbas itace mummanar qaddarar data Bata rayuwarsu shiyasa ta sadaukar da kanta da rayuwarta gurin bautawa Momy da anty Sa’adah ko zata iya biyansu ta wani sashen da abinda abbanta da mahaifiyarta da Bata Raye sukai musu,
A rayuwarta cinta da Shanta tareda karatunta momynce ta dauka nauyi abisaga aikin wahalar datake musu tun bayan data girma aka sallami Mai aikin data raineta harta girma ragamar aikin gidan tadawo hannunta tun daga kan girki da tsaftar gidan,

Sam rayuwar Momy a baude take wanzuwar laylah a rayuwarta sbd tuni ta Rasa annashuwa da dariyarta harma da murmushinta,
Rayuwarta Takoma ta wata irin cunkusashiya kasancewarta cikin mutane masu tsananin riqo a zuciya shiyasa duk tsawon shekarun Bata tabajin sassaucin abunda takejiba akan al’amarin.

Babban abunda yake tattareda rayuwar Layla na nutsuwa da kwanciyar hankali shine tsananin kauna da soyayyar da mahaifinta ke Mata Mai tsanani da wadda ‘yar uwarta Anty Sa’adah ke Mata Dan kuwa anty Sa’adah itace gatanta a fili da boye sbd itace ta tsaya Kai da qafa agurin mahaifiyarta ta roqu alfarmar bawa laylan damar karatu bisaga neman alfarmar zata karba ragamar aikin gidan,
Da wannan Laylah tasamu tayi karatu a makarantar gwamnati Mai dama dama harta samu ilimin bokon datake dashi sabanin ita Sa’adah datai karatun private school Mai kyau,

Anty Sa’adah ce gatanta a duk abinda ya danganci haqqin dake rataye akan iyayenta na kula da ita shiyasa koyaushe Abba ya bude idanuwansa akan Sa’adah yake Mata godiya cikin ganin qimarta itada momyn sbd koma yayane da dukiyar momyn Sa’adah ke yiwa Laylah hidima Wanda itama momyn rufin asirine kawai na ‘yar kasuwancin buga buga datake Dan tallatawa rayuwar yarta da abban da yarsa dasuka zamar Mata wani babban jarabawan rayuwa.

Mahaifiyarta ta rasu tabarta a ranarda ta haifeta Dan Haka batasan wani shaquwaba ko sake tayi Wasa tareda wani,
Mahaifintane Kuma kwance ta bude ido tagansa,
Anty Sa’adah Kuma kallon wadda ke tallafe da rayuwarta take Mata duk da a zuciyarta matsayi da girman kaunar datakewa anty Sa’adahn daban ne.
#MAMUH#

*_NOOR ALBI_*
*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

*_FOLLOW ME@_*
_Mamuhgee_
Wattpad
*_ArewaBooke@_*
_Mamuhgee_

*ZAFAFA BIYAR*

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261
*_NOOR ALBI_*
_*Mamuhgee*_

2
Ajiyar zuciya anty Sa’adah ta sauke lokacinda taga laylan na aje plate din gefe daya alamar ta koshi
Ta dauki ruwan dake da sanyi sosai
Saikuma ta maida ta aje Dan batashan ruwa Mai sanyi sosai sbd lafiyarta na daya daga cikin abubuwan datake kiyayewa badan kantaba sai Dan kula da Abban da gidan gabaki daya Dan kuwa idan ta kwanta ciwo komai cak yake tsayawa a gidan duk da ba wani babban gida bane ko gidan taro su kadaine agidan Wanda yakeda iya nasa girman na masu rufin asiri.

Miqewa tsaye tayi batareda ta kalli Anty Sa’adah ba ta nufi kofa daukeda plate din da ruwan cikin sanyi tana cewa”

Zanje nafara aikin abincin Rana
Lokaci yafara ja.

Ficewa tayi tabar Anty Sa’adah na bin bayanta da kallon Kamar koyaushe cikin jin qauna irin ta jini dakuma tsantsar burgewa da laylan ke Bata akoda yaushe Dan kuwa Babu abinda Layla ta baro mahaifiyarta tun daga kalar fatar,da jikin,da tafiyar dama sanyi da nutsuwa Wanda hakan kesa Koda mugun kallo Momy Bata kaunar kallon fuskarta sai da dalili Wanda kallo daya take Mata ta dauke Kai,
Ita kanta anty Sa’adah so daya taga fuskar mahaifiyar Laylah
Shine lokacinda sukaje asibiti tareda momyn da aka Kira cewan Abban yasamu hadari aka kaisu har gadon mahaifiyar Laylah alokacinda ta haifeta,
Kallon mintuna masu tsayi Momy tayiwa ZAINAB da jaririyarta kafin suka juya suka fice Bata sake ganin fuskarba har yau saidai Akan fuskar Laylah.

Wayarta ta dauko ta Danna Kiran umma Jamila yayar Momy Wanda ke ji da Sa’adah din itama Kamar itace ta haifeta sbd ita Bata taba haihuwaba.

Dan madaidaicin kicin dinsu ta Isa ta ajiye plate din hannunta tareda Dora ruwan data dawo dasu akan fridge su huce kafin tasha
Ta tattara kayan da akai amfani dasu tafara wankewa cikin Dan sauri sbd lokaci yaja Mata sosai.
Tana gamawa ta goge kayan ta saka a kwando ta dauko tukunya ta kunna lafiyayyan risho dinsu babba ta Dora abincin Rana ta fito ta nufi palon gidan Wanda yake daukeda dakin Momy a gefe saina anty Sa’adah a gefensa sai nata daga can gurin hanyar fitowa palon.

Tsaf tagyare palon ta nufi dakin Momy ta gyaro takoma dakin anty Sa’adah ta gyara kafin ta fito ta nufi palon abbansu Dake dayan gefen tashiga da sallama duk da tasan suna daga kurya Momy na magana dashi Wanda sai babban al’amarine kesa Momy magana dashi Dan haryanxu babu Wanda yasani akan akwai aure tsakaninsu haryanxu kokuwa zaman rufawa Kai asiri suke? itadai abinda tasani a gidan shine zaman alfarma take.

Gyaran palon takeyi cikin nutsuwa saiga momyn ta fito ta fice har lokacin Bata dagoba Saida tagama gyarawa kafin ta nufi dakin Abban da sallama idanuwanta akansa ta qaraso tafara gyaran dakin duk da Babu inda dauda ko rashin tsafta yake a dakin kullum tana gyarawa hakama kullum sai Abdullahi yazo yayiwa Abban wanka da wasu abubuwan tareda wankin kayansa.

Daga zaunen dayake kansa a langabe gefe ya zuba Mata ido cikin yanayin Mai tsananin ‘daci da damuwa tareda tausayinta Mai tsanani,
Akan idonsa ‘yarsa da zainab ta taso cikin bauta da rashin walwala,
Ta taso cikin kadaici da maraici,
Badan Sa’adah ta tallafi rayuwarta ba da zuciyarsa bazata iya kawo yanzu tana daukan tsananin baqin ciki da damuwarta ba
Shiyasa har abada bazai daina godewa Sa’adah da momyn ba ko Yayane dai sun tallafa rayuwarta alokacinda baya iya tsinana Mata komai amatsayinsa na mahaifinta…

Saidai babbar gagarumar damuwarsa shine shin wane Hali zata shiga idan babusa?
Tayaya zatai rayuwa Kamar kowa tasamu farin ciki?
Ya tabbatarda rashinsa zai qarasa juyarda duniyartane gabaki daya sbd har abada zata qare a bauta da wahalar gidan Dan kuwa kowane lokaci Sa’adah Dake tallafarta zatai aure ta tafi tabarta.

Hawayene suke bin gefen fuskarsa suna gangarowa zuwa kan kafadarsa da kayansa
Zuciyarsa na tsananin quna cikeda damuwa.

Ajikinta taji kukan mahaifin nata
Ta waiwayo ahankali a natse ta kallesa da idanuwanta da ako yaushe suke hasko Masa mahaifiyarta ya rintse ido hawayensa na tsananta gudu alamar kukane Mai tsanani yakeyi na zuciya Dan baida lafiyar fitar sautin kukan ne.

Qarasowa tayi gabansa a natse cikin sanyi ta zauna tareda Dan sauke kanta qasa tsawon mintuna batareda tace komaiba,
Tissue dage gefe ta zaro guda uku ta dago fararen idanuwanta dasukai ja take batareda hawaye sun taru cikinsu ba kokuma suka gangaro ta zubawa Abban takai hannu ahankali tafara share hawayensa Wanda hakan yasa hawayen nasa Suka sake barkewa ba kakkautawa,

Yanajin radadi da zafin Zuciya ba damar furtawa kokuma bayyanawa,
So yake ya bude Baki yasaka Mata albarka tareda Bata hakurin yanda quruciyarta da yarintarta take neman qarewa agurin dawainiya dashi.

Batace komaiba sai share hawayensa datakeyi ahankali tana kallonsa
Yasan bazatai maganaba sbd Yana iya hango tsananin dacin da zuciyarta ke cikk a ganinsa hakan
Dan Haka yafara kokarin danne kukansa Yana Dan sauke kansa daqyar sbd wani lokacin kasa kallonta yakeyi sbd nauyi duk da Yana matsayi na uba.

Ahankali ahankali take qarasa goge hawayensa har zuwa Kan rigarsa Sama sama cikin nutsuwa.

Damqe tissue din tayi a tafin hannunta bayan ta Gama goge Masa ta sake dagowa ahankali cikin sanyi da nutsuwa ta kallesa tsananin qaunarsa na bayyanuwa akan fuskarta ta bude Baki a natse tace”

Har abada bazan daina sake fada maka ba laifinka bane,
Qaddararmu ce mu duka ahaka,
Allah Bai dauki ran mahaifiyataba sbd wannan al’amarin
Ya karba ranta ne sbd lokacinta yayi,
Kadaina kallon kanka a matsayin uba daya Gaza,
Kallonka ko ahaka Yana bani nutsuwa da qarin qarfin tawakkali ga ubangiji.
Ka cire damuwar yanayin zamana da rayuwata sbd ban taba ganin laifin kowaba agame da hakan,
Idan Dole anason ganin laifin wani
Nice Mai laifin,
Sbd rabon haihuwata ne,
Rabon zuwana duniyane yaxo ta hanyar tarwatsa rayuwarku ku duka,
Ahakan har abada bazan taba daina yiwa Momy addu’a ba sbd koma yayane Bata barni nayi rayuwar titi ba ta barni Ina rayuwa a qarqashin inuwarta data ‘yarta
Hakan ma ya isa ka godewa Allah.

Rintse idanuwa yayi Yana Dan daga Mata hannu kadan akan ta Kama.

Kama hannun nasa tayi ta damqe Suka sauke ajiyar zuciya atare kowanne Yana kallon Dan uwansa.

Saidataga yadan kawar da damuwar kafin ta saki hannunsa ta qarasa gyara dakin tadawo gabansa ta dauki ruwa ta zuba a cup takai bakinsa tana basa
Wasu na shigewa wasu na zubowa tana gogewa da tissue.

Tana Gama basa ruwan tasake goge Masa jiki kafin ta fice daga dakin ta koma kicin gurin aikin abincin data Dora.

Qarfe daya da rabi tagama komai tasake gyara koina kafin ta nufi dakinta Dake da Dan qaramin toilet aciki tayi wanka tareda alwalar sallar azahar ta fito tafara yin sallah kafin ta shirya cikin doguwar rigar atampa Wanda anty Sa’adah ta Bata Dan kuwa kaf suturarta kayan anty Sa’adah ne,
Bata taba saka sabon Kaya a rayuwartaba sai kayanda anty Sa’adah tasaka tacire tabata
Duk da bayan kusan shekaru takwas zuwa Tara da anty Sa’adah ta Bata akwai banbancin jiki Dan anty Sa’adah ba ramammiya bace hakama bawani qibane da itaba saidai batada tsayi
Sabanin itakuma datake da Dan tsayi daidai
Hakama batada jiki Amma tafi anty Sa’adah nonuwa sbd anty Sa’adah jikinne kawai da ita batada nono ko kadan,
Wasu kayan idan anty Sa’adah din ta Bata tana kaita gurin wata tela Dake anguwar a rage Mata wasu Kuma hakanan take yawo cikinsu harta tsufa.

Fitowa tayi ta nufi kicin ta dauko abincinsu Momy da anty Sa’adah tafara kawo palo Dan Nan sukecin abincin.
Kicin Takoma acan taci nata sama sama tana gamawa ta nufi palon abbansu sbd ganin lokacin Shan maganinsa yayi.

Da sallama tashiga palon Kai tsaye
Saitaga baqi
Bakuma kowa bane face Dr Abbakar wanda yake babban Orthopedic likitane yasan Abban ne shiyasa har lokacin shine yake riqe da ragamar kula da Abban dakyau hakama da kansa yake Dan duddubasa ata bangaren paralyze dinsa daya saka gefen jikinsa baya Aiki sosai duk da dayan gefen ba laifi Yana aiki
Kuma ahakan danma ya tsaya tsayin dakane akan nemawa Abban lafiya shiyasa ba wani sosaineba rashin aikin gefen dan wani zubin ba’a ganewama.

Tareda Abdullahi babban Yaron Abban Wanda har lokacin halacci yasa yake tareda dashi Yana taimakawa gurin hidamar kulawa dashi,
Kusan duk wasu hidimar asibiti madai shine yake jagoran saidai Laylah tabisa abaya.

Ganinsu kowanne fuska ba wani walwala yasata juyawa Takoma ahankali bayan tagaida Dr Abbakar din cikin nustuwa.

Bayanta dukkaninsu sukabi da kallo har Dr Abbakar din Wanda yariga yasan damuwar Abba ba akan rashin kyawun results dinsa dasuka fito na asibiti akan yarsa ne wadda yakejin ko yayane idan Yana Raye tana abun kallo da dogaro Koda Baida wata moriya agareta dagashi har ita suna debewa juna kewa da baqin ciki.

Ajiyar zuciya Dr Abbakar yayi shima cikeda tausayin Abban dama laylan
Ya dago ya kalli abdullahi ya miqa Masa wasu takardu yace”

Malam Abdullahi karba wannan Dan Allah kaimun mota Ina fitowa.

Karba yayi cikin girmamawa jiki a sanyaye ya fice.

Bayan fitar Abdullahi sake sauke numfashi Dr Abbakar yayi tareda kallon Abba da yayi nisa cikin tunani fuskarsa Babu wani alama dayake bayyanarda yanayin da zuciyarsa take ciki,
Zuwa yanzu zuciyarsa tafara riqewa da tawakkalin tabbas komai kaddarowar ubangijine,
Duk kaunar dayakewa ‘yarsa yasan idan lokacinsa yayi Allah bazai barsaba,
Hakama Babu wata qaddarar da Allah ya sauko Mata dazai iya sauya Mata,

Results dinsa sun nuna infection daya shiga qashinsa tun farko farkon hadarin da ba’a yanke qafafunba sunyi yawanda harsun fara shiga jininsa,
Tabbas yasan yanda yakeji ajikinsa lokacinsa yakusa zuwa
Saidai duk ya kalli Layla da rayuwarda zai barta aciki hankalinsa tashi yakeyi yabar jikinsa,
Tsoro da fargaba tareda kukane suke lullubesa aduk lokacinda yayi tunanin hakan.

Alhaji MAHMOUD tabbas rikicewar lafiyarka a Yan lokutan Nan sunada babbar nasaba da damuwa da kuncin dakake Tarawa aranka,
Da zaga sassauta damuwa da tunani kasamu hutun zuciya Dana qwaqwalwa ko yayane za’a ringa samun sauki ko yayane.

Sunkuyar da Kai Abban yayi ahankali cikin irin yanayinsa na masu ciwo irin nasa batareda ya iya ko dago idanuwansa ya kalli Dr Abbakar din ba.

Shiru sukai tsawon mintuna kafin Dr Abbakar din ya miqe tsaye Yana kallon abban cikin kulawa yace”

Zan tafi gobe zandawo zamu sake dibar sample ajikinka Inshallah saimu gwada wani awon mugani,
Allah yaqaro lfy.

Juyawa yayi ya fice daga dakin har lokacin Abban Bai motsaba Yana yanda yake.
Ahankali idanuwansa suka sauya zuwa ja jikinsa na daukan zafi na wani irin zazzabi Mai qarfi daya saukar Masa atake saidai zuciyarsa ta riqe yakasa tunanin komai saina Mutum daya daya fado Masa a Rai wato babban Amininsa Wanda shikadaine zai iya magance babban abunda yazo ya tokare ransa tsawon shekaru wato damuwar Laylah.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

628264fab77ff582983da456

*_NOOR ALBI_*
_*Mamuhgee*_

4
Washe gari tunda safe da hadari Mai qarfi aka tashi da iska
Da sauri ta fito palon ta nufa windunan dake palon guda biyu ta rufe ta nufi dakin momyn da sauri ta bude ahankali sbd karta dameta da motsinta
bakinta daukesa sallama ta shiga
Momyn na kwance kan gadon ta nufa windon dakin ta rufe ahankali ta fito ta nufa dakin anty Sa’adah itama ta rufe Mata nata windon kafin ta fito tsakar gidan lokacin iskan yaqara qarfi da gudu ta qarasa dakin abbanta ta rufe Masa koina duk da idonsa biyu bata tsayaba sbd aikin gabanta ta fito da hanzari tafara kwashe shanyar wankin momyn datai jiyan duk wasu har zun fado sunyi qura tahau kwashewa zuwa lokacin tuni ruwa masu qarfi suka sauko ta shiga ciki da sauri ta aje kayan palon Kan kujera duk da tasanma saita Kuma wanke wasu
Ta fito tsakar gidan ruwan na dukanta tahau tattara kayan dake tsakar gidan takai na kaiwa cikin takai na kaiwa Palo tasake fitowa ta taje ta bude gida sbd Kar suna ciki Abdullahi yazo basuji bugun gidansaba.

Kofar kicin ta tsaya ta kakkama gefen  kayan jikinta ta Dan matsesu tarage musu ruwan dake tsayaya ta zame Dan kwalin kanta shima ta matse daga waje ta shanyasa Kan kofar kicin din sbd Kan yasha iska Dan kuwa ta barsa da dankwalin sanyin Kan Dana dankwalin suka hadu sanyi zai shigeta ya kwantar da ita
Babu ciwon Dake tsananin azabtar da ita kamar sanyi idan yashigeta
Gashi kwantawarta ciwo ba kyau
Wuya takeci Mai tsanani Dan duk rintsi saitayi aikin dake kanta ga abbanta idan ta kwanta batada Mai kulawa dashi Dan hakan nema take dannewa duk girman ciwo sai idan yafi qarfinta Dan Haka takeda kiyayewa akan lafiyarta.

Risho ta kunna ta Dora ruwan zafi ta hada qullun kunun alkamar dazatawa Abban Takoma ta zauna Kan kujera tana jiran su tafada wani irin sanyin ruwan da ake Yana ratsata tanaji.

Ba jimawa ruwan suka tafasa ta hada kunun ta zuba Masa a flask dinsa ta rufe ta juyewa Anty Sa’adah sauran a flask itama sbd tanashan kunu sosai itama musamman nata dayake da Madara take shansa sbd lafiyar fata Inji momy.

Cikin ruwan takuma fitowa takaiwa bbanta ta basa Tasha tabasa magani ta goggoge Masa jiki ta fito Yana binta da kallo yanda take jiqe sharkaf sai Kama jiki take karta jiqa Masa daki Takoma kicin tahau aikin abincin karin kumallonsu momy.

Dakin Sa’adah taje cikin rashin son takurata daga baccin datake tace”

Anty Sa’adah me za’a dafa na Karin?

Cikin bacci Sa’adah ta juya tana sake shigewa Dan madaidaicin bargonta tace”

Laylah duk abinda kikai Amma dai karki manta da kunu na.

Anty Sa’adah jiya Momy bataci abincin dareba sosai Naga abincin yayi saura ko ulcer dinta ya tashine saina dafa Mata ruwan tea da faten dankali kawai.

Kimata duk yanda kikai kaina na ciwo bacci nakeji sosai.

Juyawa tayi Takoma kicin din tahau aiki.
Wani maganin ulcer din momyn tafara dafawa Mai wuyar dahuwa Haka taita jira har yayi kafin ta dafa taliya Mara yaji ko kadan sbd momyn ta juye a kula ta zuba Mata maganin a babban kofi ta saka Mata a fridge duk da Babu wuta zaiyi sanyi sbd ruwan sanyin Dake ciki.

Tana gamawa anan kicin din taci abincin sama sama tagama tai wanke wanke ta sharesa tsaf ta fito lokacin ruwan sun Dan rage sosai sai Dan yayyafi ta nufi dakinta tacire kayan jikinta ta watsa ruwa ta sauya zuwa wata atampar tafara gyara nata dakin fes ta fito tafara aikin gyaran palon tana gamawa tashiga na mum tayi Takoma na anty Sa’adah tayo tafito tsakar gidan shima Tai Masa tas kafin ta fita tasamo garwashi maqota tazo tayi turaren wutarda momyn qaidane sai anmata shi Dan tanason qamshi.

Gurin abbanta ta nufa ta gyare Masa koina taje ta dauko Dan sauran burbushin hayaqin turaren daga palon Momy takawo Nan dakinsa shima yasamu Dan qamshin ko yayane,
sai alokacin ta zauna gabansa bayan ta aje kaskon turaren cikin kulawa a natse Tai Masa Ina kwana tana kallon idanuwansa dasuka qanqance Suka sauya launi da alama Bai samu bacci ba ta dauko ruwa tasake bashi yasa cikin kulawa a natse tabude Baki tace”

Abba?
Akwai wani matsala da kakeji ne?

Saida ya Dan hadiye yawun dayake hadiyewa da dabara daqyar shiyasa shi nasa ciwon baya zubarda yawu ta gefen Baki Allah ya taimakesa saboda saukin dayake samun Yana iya hadiye yawu.

Dan rintse idanuwansa dasukai laushi yayi ahankali alamar yanada damuwa.

Faduwa gabanta yayi da qarfi saidai fuskar Bata nuna hakan
Ta zuba Masa fararen idanuwanta batareda ta iya cewa komaiba.

Hannunsa Dake rawa da gyangyadi yadan daga yayi Mana alamar karta damu bayajin ciwon komai.

Shiru kawai tayi Dan batasan Mai zataceba bayan jurewa ta boye damuwarta sbd ko nacewa tayi tasan abinda yake damun nasa Babu abinda  zata iya Masa bayan tashiga qunci da damuwa sai addu’a da take Masa.

Shiru sukai daga ita harshi Dan ko Dan zancen datake Masa wasu lokutan takasa sbd mutuwa da jikinta yayi dakuma damuwar datashiga yanzu din akan yanayin nasa tasan Dole Kam akwai abinda yake damunsa tsakanin jiya zuwa yau din.

Ganin gwara ya kwanta kozai samu baccin yazo Masa yasa ta tashi ta tura kujerarsa har bakin gadonsa da kanta ta mirginasa zuwa Kan gadon ta gyara Masa kansa akan pillow ta rufe Masa Rabin jikinsa sbd akwai sauran sanyi sosai na ruwan saman da aka gama ta bude Masa windows Dan iska da Sanyi na shigo Masa ta fice Takoma dakinta itama ta zauna jigum sbd Haka tata rayuwar take.

Sai qarfe kusan goma Sha daya saura momy da anty Sa’adah suka fito dayake komai takawo musu palon na Kari suka zauna karyawa
Ita Momy tuni tayi wanka kafin ta fito.

Motsinsu yasata aje littafin datake karatu na koyan wasu abubuwan addini da anty Sa’adah tabata ta aje gefe tareda miqewa ta fito.

Bata tsaya ba kicin ta nufa ta dauko maganin data dafawa Momy Kai tsaye ta juyo tadawo palon cikin tsananin girmamawa ta qaraso gabansu ta aje kofin maganin gefen Momy anatse da biyayyarta tace”

Barka da fitowa Momy.
Ga magani andafa na ulcer dinki naga
Kamar zafin jiya ya tada Miki ita.

Batareda ta kalli gefenba ta dago ta kalli Sa’adah dake kallon Laylan cikin tsananin qaunarta kafin ta kalli Momy tasaki murmushi tana sake maida kallonta ga Laylah cikin sakewarta tace”

Laylah kinfi kowa sanin Momy da iya kulawa da ita.

Miqewa laylan tayi tabar gurin ta nufi kofa ta fice tsakar gida tana Kama hanyar kicin Dan Dora abincin Rana Dan kuwa tasani ko shekarun duniya zatai agurin ba tankawa Momy zataiba hakama ire iren wannan son cusata agurin momyn da anty Sa’adah keyi tana iya gani akan fuskar momyn tado Mata da tsananin dacin Dake zuciyarta na shekarune kawai takeyi shiyasa anty Sa’adah na farawa take ficewa Dan dama idan ba aikin doleba Bata tsayuwar data wuce minti biyu agurinda momyn take tunda momyn ta bayyanarda rashin son hakan qarara tuntuni.

Sbd ulcern momyn yau tuwan shinkafa tayi da miyar zogala da Babu Mai sosai,
Da kanta take zuwa bakin titin anguwar karbo kayan cefane gurin malam rabiu Wanda sai anhada kudi Kamar 4 zuwa biyar sai momyn tabiyasa sbd ita kanta duk qarfin haline,
Iyayenta da Yan uwanta nada arziki Mai yawa sbd kusan gidansu duk manyan Yan shiyasa ne,
Hakama yannanta da qannenta Mata duk masu hannu da shuni suke aure saidai kaf kusan danginta Babu Mai iya Taimaka Mata sbd aurenta da Abban da Babu Wanda yaso Dan Yana talaka Mara qarfi,
Ta tsaya tsayin daka ta auresa sbd tana sonsa,
Yanada iliminsa da hankalinsa Dan Haka bataga illar aurensaba Dan bayada kudi,
Mahaifinsu baya Raye sai mahaifiyarsu wadda Sam batawa momyn auren Wanda baida aikin Yi sai takardun karatu,
Yayyunta sunso inganta rayuwarta ta hanyar Bata karatu Mai zurfi tareda auren Hadi na tsakanin masu kudi Amma ta ture komai tace bataso sai Abba Wanda hakan yakawo rarrabewar Kai aka samu hargitsinda kowa yabarta ta aura Wanda takeso Wanda ba jimawa da auren yasamu aiki yafara ta samu kwanciyar hankali da nutsuwarda take tunanin tabbatuwarta har abada,

Mahaifiyarsu ta rasu alokacinda Abba baya gari ga laulayin ciki Haka tashiga damuwa da gagari Mai tsanani Dan kuwa acikin Yan uwanta kasa sakewa tayi ga ciwo,
Qarshe dasuka Bai dawoba Haka Kuma tana buqatar taimako suka kaita asibit saidata share sati uku a kwance kafin aka sallameta ahakan Takoma gidanta taci gaba da rayuwar kadaici da tawakkali sbd zuciyarta idan tanason Abu tana Masa sone mai tsananin gaske.

Saida cikinta ya Isa haihuwa Allah yabawa Abba ikon dawowa daga doguwar tafiyar da yayi ta haifi Sa’adah wadda taci sunan mahaifiyarsu,

Darajar sunan yasa Yan uwanta ke qaunar Sa’adah har suke iya Mata komai Ahankali ahankali harta shirya da Yan uwanta suka ringa Bata kulawa da gata kamar yanda mahaifiyarsu tabar musu wasiyyar kulawa da momyn kamar tasan wani abun zai faru,

Bayan haihuwar Sa’adah Abban tafiye tafiyensa suka tsananta ahaka Sa’adah ta taso ba shaquwa sosai da mahaifinta sbd baya zama,
Duk wani dawainiyar gidan momynce keyi sbd Abban kullum ciki yawon kamfani yake Wanda yake aiki sbd aikin gwamnatin Bai samuba har lokacin.

Momy nasonsa Bata taba Jin damuwa takaici ko gazawa da zamanta ahakan ba saima tausayi da qaunarsa datake qarawa ahakan.

Babban budin daya fara shigowa rayuwarsu shine dawowar babban Amininsa *_MUHAMMAD ABU TURAB TURAKI_* Wanda duniya tafi sani da *_AB TURAKI_*
Turaki shine ya bawa abba manyan kudin daya bude kamfanin kansa da kansa bayan ya siya Masa babban gida da babbar mota,

Da farko rayuwarsu Momy da yarta da abban Takoma ta kwanciyar hankali da Jin Dadi saigashi kwatsam Abban yaga ZAINAB yaji Yana qaunarta,qauna Mai tsanani batareda jawakai lokaciba ya aureta ya ajeta anata gidan daban tsawon shekara da shekaru har Allah yabata ciki momyn Bata saniba saidai yanada niyar bayan haihuwar ZAINAB din zai hadesu yafadawa momyn gaskia wadda halaccinta da kunyartane tun farko yasakashi boye Mata
Ashe qaddara bazata bar hakan ba Dan kuwa mummunan hadarin motar yafarune ranar da Turaki ya sauka Nigeria akan wata babbar nasarar rayuwa daya qara samu a qasar US
abban ya dauki zainab suka Isa gidan Dan tayasa murna da yiwa hajiyarsa wato Anne Allah ya Sanya alkhairi saigashi suna shiga gidan tsautsayi ya Tarawa zainab din ta zame tayi mummanar faduwa  nakudar Dole ta taso mata,
Hankali tashe suka juya zuwa asibiti ganin halinda Abban yake ciki na rudu da rashin hankali yasa Turaki bin bayansu da mota wadda shine da kansa yake tuqawa gashi dare ne Dan Saida sukai ishai sukazo gidan.

Motar abbance tafara shigewa qarqashin babbar motar data Rasa burki tayo cikinsu kafin motar Turaki wanda Bai ankareba Saida yakawo gaf dasu shima tasa motar tayi cikinsu anan wannan mummunan hadarin ya afku Wanda yayi sanadiyar rayuwar zainab duk da ansamu ta haife cikin,
Shikuma Abban ya Rasa nasa qafafun da wasu raunika
Turaki kuwa Babu wani babban raunika ajikinsa saidai buguwa da yayi sosai wadda tayi sanadin tasa qaddarar ta rashin haihuwa da ake fada duk da Babu tabbacin rashin haihuwarne kokuma asalin inda ake samun haihuwarne yasamu matsala Dan kuwa tunda yabar qasar baikuma dawowa ba Saida lokaci Mai tsayi yaja
Zuwansa Nigeria saiya koma sai dace ne kawai duk da Suna da tarin dukiya da matsayinsa Babu inda Bai zagaba a jaridu da gidajen talabijin da media Amma Kam ganinsa sai dace Dan kuwa babban mutum ne da ko acikin masu kudin ba kowa ke samun damar ganinsa ko ganawa dashiba,saidai Amininsa Abba da koyaushe yakan ziyarcesa ya duba lafiyarsa duk yazo Nigeria saidai wannan karon ya Debi shekaru masu Dan dama Bai dawoba.

Bayan abunda ya faru dukkanin arzikin Abba Saida yashige gurin neman lafiyarsa Wanda daga qarshe wannan gidan dasuke ciki shine kawai ya rage musu Wanda aka siya da sauran kudaden kamfaninsa da kadarorinsa da aka siyar,

Dangin momy sunyi fushi da Allah wadai da ita akan zaman datakeyi da Abban har bayan irin abinda yamata gashi yanzu Takoma jinya da dawainiya dashi,
Ta ciyar da kanta,ta ciyar da yarta,ta ciyar dashi da tasa ‘yar hakama itace dawainiyar komai da sutura duk da dai Bata yiwa yarsa sai abinda Sa’adah ta kashe ta bata Haka shima kayansa duk rufin asiri ne Dan Haka kowa danginta ya saka Mata ido suna muamala da ita Amma basa iya taimaka Mata,itama dama ayanda cin amanarsa ta kangarar Mata da zuciya sai Bata buqatar taimako ko tausayi daga kowa,
Zata Gina rayuwar yarta suyi rayuwa Mai kyau da Jin Dadi wannan shine babban burinta sbd a duniya tariga tasan bayan ‘yarta data Haifa da cikinta babu wata qauna ta gaskia da Amana.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261
: *_NOOR ALBI_*
*_Mamuhgee_*

3
Tana zaune tsakar gidan tsaye bakin kicin tana wanke hannu a fanfo Dr Abbakar yafito ya fice Tai Masa asauka lfya cikin biyayyarta
Ya amsa Mata cikin kulawa shima ya fice.
Qarasa wanke hannayenta tayi sbd miyar abincin da anty Sa’adah ta zubar a Palo batareda sani ba tagama kashewa shine take wanke hannun,
Kofar palon abban ta nufa Kai tsaye tashiga da sallama
Har lokacin Yana yanda Dr Abbakar yafita yabarsa cikin zurfin tunanin abinda ke addabar zuciyarsa da shawarar dayake nanatawa kansa akan ya yanke Dan inganta rayuwar yarsa ko baya Raye ko Yana raye
Tabbas idan tana qarqashin inuwar Amininsa Kuma Aminin mahaifiyarta zata samu gata da kulawa tareda samun Amintacciyar rayuwar kwanciyar hankali.

Kai tsaye gurinda flask din abincinsa yake ta nufa tafara daukan flask din ta bude wani tiririn zafi da qamshin kunun alkama da gyada ya ringa fitowa daga ciki
Ta dauki dauki cup daya cikin cups din Dake gurin wainda aka Ware musu aka Bata na Abban
Ta tsiyaya kunun Mai Dan yawa aciki kafin ta maida sauran ta rufe ta dauki kofin ta baro gurin bayan ta jefa cokali aciki tana juyawa ahankali ahankali Dan ya huce ta nufi gurin Abban tana kallon yanayinsa da a fili qarara yake nuna yayi nisa a tunani.

Aje kofin tayi tafara tura kujerarsa zuwa bakin windo bayan tasake yaye musu labule sbd iska Dan yanzu tana basa kunun zufa zai taso Masa.

Janyo tata kujerar tayi ta zauna gabansa tareda aje tissue gefensu ta dago fararen idanuwanta ta kallesa cikin kulawa shima ita yake kallo
Ahankali tasaki wani irin murmushin  dayasa Abban rufe idanuwansa ahankali sbd murmushinta bakomai yake bayyanawa ba sai zallar tausayinta.

Saida ta tabbatarda ya huce ba zafi kunun ta dauka tafara basa ahankali da spoon ta nufa bakinsa,

Sam bayajin yunwar Shan komai ayanzu sbd damuwar dayake cikinta sosai,
Jin inda lafiyarsa ta dosa ya wargaza duk wani Dan sauran qwarin gwiwarsa da dukkanin jarumtarsa
Tunaninsa ‘daya yanzu yanda zai Fadawa *_TURAKI_* buqatarsa Dan kuwa wannan babban abune Mai girma zai roqa agurinsa duk da girman banbanci masu tarin yawa dasuke cike a tsakani.

Sbd kawar da sabuwar damuwar da hanata shiga wani sabon halin yasa hakanan take basa abincin Yana sha tanayi tana goge Masa da tissue
ahaka yakesha har sukai nisa yakusa shanyewa.

Cikin nutsuwa ta Dan kallesa kafin ta bude Baki kamar ko yaushe da taqaitaccen sauti tace”

Koma menene sakamakon asibitinka
Bana cire Rai ga falalan ubangiji akan samun sauki da lafiyarka.
Karka saka sabuwan damuwa
Ko ahakan Ina godiya ga ubangiji daya bani ikon tasowa nayi rayi rayuwa da mahaifina.

Kallonta yake da idanuwansa dasuke jajir har lokacin zuciyarsa na sake zurfafa da tunani.

Tas tagama basa kunun ta dauko maganinsa shima tabasa kafin ta goge Masa ta dauko wani Dan turarensa da baya yanke musu Abdullahi ke siyowa ta ‘dan fesa Masa kadan sbd abdullahi din yamasa wanka kafin zuwan dr Abbakar
Tana gamawa ta fice Dan yau tana Dan da ayyuka
Ga wankin Momy ma ta Tara gwara na anty Sa’adah ta rage Mata jiya tayi abunta da kanta.

Harta fita Jin zafi a garin yasa tadawo ta turo kujerarsa ta fito dashi tsakar gidan Dan Tasha iska musamman dayake yamma tafarayi ba rana.

Wankin kayan Momy tafara a natse sai kayan anty Sa’adah kadan Wanda anty Sa’adah din Bata qarasa ba jiyan tana cikin Yi anty Sa’adah ta fito ta zaune gefen Abban daukeda takardunta na makarantar jami’a datakeyi tana karatu Dan tanada test a satin.

Sama sama take karatun tanayi tana Jan laylan da surutu duk da tasaba Laylah ba wani surutun zataiba musamman ma datake aiki Amma dai Haka sukeyin surutun sama sama tana yiwa Laylan bayanin wasu abubuwan dake cikin handout dinta tunda ita Layla Bata karatu tunda tagama secondary School last year shikenan iya inda nata karatun zai tsay kenan Kuma
Dan Momy tariga tafadawa Sa’adah da Abban hakan,
Bazata iya qarawa daga Nan
Tayi iya abinda taji zata iya
Idan akwai Wanda zai iya daukan karantun nata acikinsu biyun bismillarsu zasu iya dorawa daga Nan,
Shi dai Abba yasan baqar maganace tafada Masa Amma ko ahakan ya gode Mata Dan Koda laylan makarantar datai ta gwamnati ce yaga alamar tasamu ilimin Dan Haka shi ahakanma ya gode matuqa.

Sallamar momyn ce data dawo daga fitar datai tasaka Anty Sa’adah kallon kofa ita Kuma Laylah sauke kanta tayi qasa tana cigaba da wankin sbd sanin fuskartace abinda yafi komai tada zafi da ciwon Dake qunshe cikin ran momyn na shekaru yasa so da dama ita da kanta take dauke kanta da duk inda momyn zata kalleta din.

Kallon abban Dake zaune zugum idanuwansa a rufe yanajinsu sbd ganin yanda rayuwar yaransa biyu takeda banbanci Mai girma.

Direct Palo take neman shigewa Sa’adah tace Mata”

Momy zafi ake sosai fa gashi kin dawo kilama kin gaji.

Matuqar Laylah ko abba na guri bakajin muryarta cikin sakewa ko walwala Dan Haka batareda ta juyoba ta qarasa ciki tana cewa”

Bari nayi sallar la’asar saina fito ai.

Tana shigewa ciki Laylah ta tsame hannuwanta daga ruwan wankin ta dauraye tareda gogewa ta miqe taje ta dauko babbar daddumar da momyn ke zama akai ta dawo ta Kama kujeran abbanta ta matsar dashi gefe kusada ita sosai kafin ta shimfidawa momyn daddumar ta dauko Mata ruwa da abincinta duk ta aje Mata akai kafin ta koma ta juyarda kayan wankinta dayan gefen tana fuskantar abbanta sbd bawa momyn baya kamar yanda yake tun yarinta.

Wankinta taci gaba dayi har lokacin Sa’adah na janta da labari Amma tunda momy ta fito tayi tsit bayan motsin wankinta Babu abinda ke tashi sai qarar cokalinda momyn kecin abinci
Sa’adah ma datasan Laylah bazata Kuma maganaba Kuma saitayi shiru tamaida firarta gurin momyn.

Kusa rayuwar gidan gabaki dayansu Sa’adah ce kawai wadda Allah yabawa ikon gudanar da rayuwarta cikin walwala da sakewa tareda wadataccen kwanciyar hankali da nutsuwa harma da farin ciki sbd Sam bata dauka komai tasakawa rantaba,
Abban nema so da dama batada shaquwa dashi Sam Sam sbd farko datana yarinya abunda yafaru yaso cusa Mata tsanar mahaifin nata Amma Kuma qaunarta da ‘yar uwarta da batada kowa saishi dakuma yanda shima Bai boye qaunar Laylah din ba ko a idanuwansa yasa takasa riqe komai aranta saima Suka dawo tausayinsu yayi rinjaye akan Jin zafin cin amanar da yayiwa momynta da mahaifiyar Laylah din Dan Haka tana qaunarsa saidai ba wani shaquwa a tsakaninsu musamman dayake Mata kallon wadda sbd itane mahaifiyarta take taimakonsu take riqe dasu duk da hakan ta wani bangaren itama Yana farin ciki da ingantacciyar rayuwar farin ciki da kwanciyar hankalin datake.

Sai gab da magriba tagama wankin lokacin tuni Momy tayi baquwa suka shige ciki Dan hakama wankin nata yayi sauri cikin tayita tashi kaiwa baquwar momyn ruwa da abinci.

Jin anfara Kiran sallar magriba yasa ta aje shanyar datake ta goge hannuwanta dasukai sanyi ta nufi gurin Abban da idanuwansa suke zuru dan dama hakan suke rayuwar kullum.

Maidasa ciki tayi tasaki labulai sbd sauro tana kokarin fitowa saiga abdullahi yashigo tace”

Anyi sallah Yaya abdullahi shima Abban sai yayi.

Eh dama shine nashigo Dan dubawa.

Ficewa tayi shikuma ya qarasa ciki yaja Abban zuwa toilet din dake dakinsa Dan Koda Abban na buqatan toilet.

Har aka gama sallah Bata Gama shanyarba Saida aka sallame tagama ta tattara gurin ta share ta tsaftacesa ta watsa ruwa tayo tata alwalar ta nufi ciki ta wuce dakinta direct tasaka wata baqar jallabiya ta tada sallah.

Bayan tagama sallar dakin Anty Sa’adah taje ta dauka Qur’an ta nufi palon abbansu ta zauna gefensa tafara karatun al qur’an din cikin zuciyarta har akai sallar ishai anan palon tayi sallah bayan tagama taga alamar shima sallar yakeyi Dan Haka Kai tsaye ta nufa abincinsa ta zubo ta tareda zuba Masa ruwa a wani kofin ta daukosu tareda magani tadawo gabansa.

Tana Gama basa komai ta gyara Masa koina abdullahi yazo ya daukesa daga kan kujera ya maidasa Kan gadonsa Tai Masa addua ta fice shima abdullahin tare suka fito taja Masa kofa.
gurin Anty Sa’adah ta nufa Dan karatun dare datake koya Mata na littafan addini.

Acan takai kusan karfe goma na dare suna karatun kafin ta harhadawa anty Sa’adah dakin ta gyara Mata shimfidar gadonta dasuka zauna Baki taje ta dauko Mata ruwan dare datake yawan tashi Sha ta aje Mata kafin ta fito taje ta rufe gidan da koina ta nufi nata dakin tayi Shirin kwanciya tayi addua ta kwanta.

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin?_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_NOOR ALBI_*
*_Mamuhgee_*

https://arewabooks.com/book?id=628264fab77ff582983da456

5
_Last Free Page_
Guraren la’asar Rana ta Dan bude kadan daga hadari da ruwan da aka tashi dasu
Tana ganin ranar ta Dan bullo ta kwaso kayan wankin jiyan datai Wanda iska ya lalata tasake wankewa sama sama ta shanya
Tana gamawa ta sakarwa abbanta labulan palonsa sbd magriba datai danma yau Bata fito dashiba Shan iska tsakar gida kamar yanda tasaba kullum take fitowa dashi yasha iskan yamma sai magriba ta turasa ciki
To yau sanyi sanyin ruwan da akai yahanata fitowa dashi Dan ita kanta dannewa tayi Amma zazzabin dukan ruwan datashane yake cinta sosai Amma ba amfanin kwantawar Dan haka ta danne sai idanuwanta ne dasuka ja
Sai Wanda yakeda zurfin ganewane zai gane zazzabi ne ajikinta.

Alwala tayi bayan tasake share tsakar gidan tas ta shigarda komai kicin tarufe kicin din Dan dama abinci daya sukeyi har dare basa abinci biyu matuqar ba baqi Momy tayiba aka cinye abincin Amma abinci daya akeyi har dare sbd lallabawa da neman da take.

Dakinta ta Isa ta tayarda sallah cikin dauriya tayi sallar tazauna tana adhkar har tsawon lokaci saidataji zazzabin na neman fin qarfinta ta miqe batareda ta cire hijabin sallartaba ta nufa kofa tafice zuwa gurin Abba Dan bashi abincinsa da magani kafin ta kwanta jikin ya hanata tashi.

Cikin qarfin hali tagama bawa Abban abinci tabasa magani ta maida kayan kafin tadawo ta zauna tana goge Masa fuska sai alokacin Abban yaji tsananin zafin hannuwanta da har wani siracin zafi sukeyi
Ya zuba Mata idanuwansa kafin ya Dan motsa hannunsa alamar mgn
Ta kallesa tana kawarda abunda ta fahimci yaji Wato zafin jikinta.

Cigaba da gage Masa fuska tayi tana qin Bari ya kalla idanuwanta dasukai laushi
Tana gamawa ta miqe tana Masa addua Tai Masa Saida safe ta fito takoma daki Kai tsaye Tai sallar ishai ta kwanata take baccin wahala ya dauketa a gefen katifarta ko rufar arzki bataiba.

Washe gari sbd zazzabin data dauka zai sauka kafin safiyar yasa tayi lattin tashi jikinta a matuqar zafafe da zafi Amma hakanan ta tashi taje tayo alwala tazo tayi sallah
Tana gamawa ta miqe ta fice Dan ayyukanta data Saba dasuke gabanta.

Kunun abbanta tafara damawa kafin ta soya doya tadafa ruwan Lipton ta juye a qaramin flask ta Kai Palo tadawo ta dauki na abbanta takai masa.

Cikin dauriya tayi aikin gyaran koina ta zauna tana bawa Abban abinci,
Daga fuskarsa Yana iya Jin hucin zafin jikinta dake hurowa
Take jikinsa yayi matuqar sanyi zuciyarsa ta narke da tausayin kansu dagashi har itan
Ya zuba Mata idonuwansa dasuka sauya Yana danne hawayen Dake kokarin gangaro Masa Dan karya qara Mata damuwa akan wannan halin datake cikin.

Tana Gama basa ta gyarasa ta fice zuwa gyaran palon Momy da dakunansu,

Daqyar tagama gyaran ta dauki kasko ta fita tasamo garwashi maqota tadawo ta zuba turaren wutar kadan ta aje palon Saida ya Kama koina har dakunansu kafin ta dauka takaiwa abbanta shima ya samu tadawo da kaskon tsakar gida ta aje.

Kicin taje ta zaunda Kan kujera ta janyo abincinta tafara ci taji Bata iyacin ta dauki Kofi taje ta debo kunun babanta kadan ta zauna acan tasaka kanta Sha Dole sbd Kar ciwon yafi qarfin hakan.

Tana gamawa cikin magunan abbanta ta dudduba tasamo paracetamol Wanda Yaya abdullahi ke ajewa Dan kansa shima ta balla biyu Tasha ta fito Abban na binta da kallo zuciyarsa na sake shiga hali na damuwa.

Shanyar Momy ta kashe tayi ciki dasu ta aje gefen kujera ta zauna qasa Dan tana lumshe fararen idanuwanta dasukai duhu ga jiri datake Dan gani.

Mintuna biyar ta dauka zaune agurin kafin ta miqe ta Kashi kayan ta dauko dutsan guga daga dakin anty Sa’adah tayi palon Abba sbd acan take guga Dan palon Momy tanada center carpet  bayan tayils din dake qasan batason a Kona Mata carpet shikuma palon abban tayils dinne kawai Dan Haka acan take gugar duk zafi kuwa ahaka take gugar ita zufa Abban zufa.

Qatuwar daddumar baqin Abban ta shimfida tazauna akai tafara gugar.

Har Saida Suka tashi daga barci suka fito gurin Sha daya kafin tagama gugar ta kwaso ta fito suna Palo zaune Momy tagama cin abinci tana waya da umma Jamila hamshaqiyar yayarta Mai abun duniya Kamar yanda take fada.

Anty Sa’adah dake Shan ruwan Lipton har lokacin tafara kalla cikin kulawa tace”

Anty Sa’adah antashi lfy?

Lfy kalau Laylah,
Gama abunda kike wani guri Zaki rakani
Yau umma Jamila nanan zuwa inason binta daga can yafimun kusa da hanyar makaranta sbd exams din zamu fara kinsanni da yawan bacci anan duk exam sainayi latti.

Ahankali ta gyada Kai tana sakewa anty Sa’adahn murmushi tace”

Allah yabaki sa’a Anty Sa’adah.

Satar kallon gefen Momy tayi kafin ta qarasa kadan gefenta cikin nutsuwa da girmamawa tace”

Barka da fitowa Momy.

Hannu kawai momyn ta iya amsa Mata dashi kafin tasaki murmushi ta juya ta shige dakin momyn da kayan gugar
tana shiga ta ajiye Kan gado ta bude Yar qaramar wardrobe din momyn ta jere Mata kayan tas ta cire na Anty Sa’adah ta aje gefe tafara gyaran gadon da momyn ta tashi
tana gamawa ta nufi toilet din dakin shima ta wanke kafin ta dauki kayan Anty Sa’adah din tafito dasu takai Mata nata dakin.

Ganin alamar yau momyn Bata fita yasa ta nufi dakinta takoma ta Dan kwanta Dan kanta Kamar zai tsage ga zazzabi.

Baccin wahalane ya dauketa har batasan yayi nisa ba Saida taji Ana tasata da qarfi
Bude idanuwanta tayi tana kallon anty Sa’adah dake tsaye kanta shirye cikin Riga da skirt na embellished atampa dark brown da gyale Sai qamshi takeyi abunta tace”

Laylah maza tashi muje
Yi sauri na tare Mana Mai napep a kofar gida yanzu zamu dawo ba jimawa.

Tashi Laylan tayi tana miqewa tsaye tace”

Bari na fadawa Momy to.

Aa muje kawai tasani.

Jan hannun laylan tayi suka fito dama da Dan hijabinta a jikinta
Sam anty Sa’adah Bata wani damu data bari ta Dan gyaggyaraba kafin fitar itadai tunda ba tube Laylan takeba bata damuba.

Suna fitowa palon Momy na zaune har lokacin tanata wayoyinta anty Sa’adah tajata suka fice har lokacin Bata saki hannuntaba.

Napep suka Shiga Saida suka hau titi ta kalli Sa’adah din tace”

Anty Sa’adah Ina zamuje ne?

Dariya anty Sa’adah tayi tana Ciro wayarta daga handbag dinta da ake Kira taga Kiran Nasir ne Mai nemanta taqi dauka ta maida wayar jakar tana cewa”

Umma Jamila zatazo muje na karbo dinki kafin mudawo tagama yininta muna dawowa wucewa kawai zamuyi nida ita.

Ahankali ta dauke kallonta daga kan anty Sa’adah din tana maidawa Kan Hanya tareda sauke boyayyan numfashi.

Anty Sa’adah da Baki daukoni munfitoba ai sbd aikin abinci da wasu ayyukan duk gasucan nabari,
Umma Jamila ma banajin komai Akan yanda takemun ba komai bane tunda ta haifeni nesa ma
Dan Allah mu koma gidan Anty Sa’adah.

Wani kallo anty Sa’adah din Tai Mata tana sakin tsokin mamaki tace”

Bazamu koma din ba saina karbo abunda muka fito karbowa.

Shiru kawai Laylan tayi tana sauraren fadan anty Sa’adah din akanta duk da dai tasan duk yanda takeda tauri da danne Abu tareda boyewa duk umma Jamila tazo gidan sai idanuwanta sunyi kwanan rashin bacci da wani Hali ranar sbd tsanar da umma Jamila din take Mata itada abbanta Dan kuwa da dama shi kansa idan tazo gidan sai ya zubda hawayen boye akan ‘yarsa Laylah Dan kuwa bayyananniyar tsana tayiwa Laylah da Abban duk da shi kullum maganarta ya girbi cin amanarsa gashinan yagani.

Suna isowa shagon Mai dinkin yacewa anty Sa’adah Bai kammala ba
Dama hakan takeson ji Dan Haka ta nema guri Suka zauna tace ya kammala zata jirasa.

Kallonta Laylah tayi tana kallon agogon shagon cikin nutsuwa tace”

Anty Sa’adah karfe daya saura
Ni Zan koma gida
Kinga ban Dora abinci ba Kuma kada Momy tanason wani aikin bana Nan ga Abb….

quiet please Laylah,
Bazan barki ki komaba Zaki jira nagama tunda Nina fito Dake zamu koma tare so just sit quietly muyi zaman jira,
Fushin Momy na rashin aikinki yafi Miki zuwan umma Jamila so dubu.

Shiru tayi sbd Bata iya hayaniya ba bare tayita magiya saidai hankalinta gabaki daya Yana Kan abbanta da momyn,
Dan kuwa har cikin ranta qaunar uwa takewa momyn shiyasa Bata qaunar ta Bata Mata Rai.
ga zazzabin dake cinta har lokacin.

Zama yayi zama sune har la’asar Basu koma gidaba sai qarfe biyar Adaidaita sahu ta ajesu kofar gida
Anty Sa’adah ce agaba taba bayanta riqeda ledar kayan anty Sa’adah din suka shigo da sallama tun daga tsakar tasan Bata kyautaba qin dawowa da wuri sbd Yar dattin da gidan yayi na iska da aka danyi kamar za’ai ruwa.

Kallon inda su momyn suke zaune tsakar gida Kan babbar daddumar baqin girman momyn sun Gama cin abincin da aka kawo musu daga gidan umma Jamila din tunda yau baai abinciba Nan gidan suna magana hankali kwanci saidai shigowarsu yasa bacin ran da umma Jamilan ke dannewa tasowa ta kalli Laylah bayan ta amsa gaisuwar Sa’adah data zauna gefenta tana daukan ruwan robar swan Dake gurin ta bude tana sha
Tace”

Zainab haryanzu kin kasa gane illar jini,
Shi Abu idan akace a jininka yake to saifa iko na ubangiji,
Kinada ‘ya mace budurwa a gabanki da kikewa fatar samun miji na hutawa da Jin Dadi kike Bari suna fita tare da yarinyar nan?
Ta Yaya kike tunanin namiji daya zai kallesu idanuwansa su kasa tsolewa da wannan kodaddiyar fatar ta jinin gado,
Mahaifiyarta da mahaifinta akwai wani gadon dasuka bar Mata bayan na jinin cin Amana ne,
Magana daya itace na soke fitar Sa’adah da laylan daga yau karna ji ko a labari wannan umarni nane,

Shine kina zaune zata saka qafa ta fice  ko aikin abinci Babu idanma kinyi baqin kunya Dole kece da tsufanki Zaki shiga kicin girka abinci
Ke kenan Haka rayuwarki zata qare a bautar Mahmud da ‘yarsa bakya tunanin Taki Yar?
To Allah ya kyauta,
Sa’adah ma Inshallah saiki fara shiri ki fadawa Mahmud din babban ‘dan Alhaji Sadiqu commissioner Dake aikin Lawyer a Lagos munyi mgna da  alhajin zasuzo neman aurenta
Allah yayi Kinga tasamu miji gidan Jin Dadi da arziki Kar aja wani lokaci ayi Mata auren tasamu ta tafi gidanta inda zatai irin rayuwar da kike Mata fatar samu
Kema Kinga kin samu nutsuwa shikenan Babu Wanda zakiwa wahalar nema saiki zauna abinda yazo kibasu Wanda baizoba saisu dangana shida ‘yarsa.

Idanma bazaki iyaba Ni bayan auren Sa’adah din kiban laylan Dan masu aikina duk sun isheni wlh
Saina ringa biyanki kudin aikinta Kuna dawainiyar dashi kin huta ya komaima.

Momyn dai batace komaiba sai kayan wayarta datake dubawa tana hada Kan wani lissafi
Saidai fuskarta sosai ya bayyanarda farin cikin zancen mijin Sa’adah din da akai takumayi na’am da maganar auren saidai maganar Laylah batace kala ba duk da tariga tasan cewa tabbas Sa’adah tayi aure zamanta daga ita saisu Laylah din bazai musu dadiba su dukan Dan tasan zamanta a gidan zai iya karanci Dan kuwa zata saka kanta busy ne da yawon kasuwanci ta ringa Hana kanta zaman gidan sosai.

Itadai Laylah sallah tayo tazo tanata ayyukanta batareda ta dago Kai ta iya kallonsu ba bare ta nuna damuwar zance ko daya acikin zantukan sai kaida kawonta take tana aiki.

Anty Sa’adah ma shigowar zancen aurenta cikin maganar ya hanata saka Baki ta kare Laylah tareda sanar dasu burinta dataci alwashin duk ranarda tayi aure zata tafi da Laylah Dan inganta rayuwarta da ilimi Mai zurfi na boko.

Har akai magriba Bata Gama aikin abincin data doraba
su Kuma tuni Suka shige ciki suka bar wajen ta sake share tsakar gidan kafin ta sauke abincin ta zuba a kuloli takai musu tadawo ta gyara gurin,
Bataci nata abincin ba Saida tayi wanka tayi sallah ta dawo kicin din ta Dan ci kadan ta fito ta nufi gurin abbanta.

Zaune yake Kamar kullum Kan kujerarsa zugum Yana sauraron duk abinda yake faruwa a tsakar gidan
Maganganun Umma Jamila sun tabasa sosai sbd bayajin har abada idan ba aureba zai iya bawa wani Laylah,
Yasan a yanda yake dinnan tabbas yanaji Yana gani umma Jamila zata iya daukan Laylah kamar yanda tafada Wanda yasan tabbas duk juriya da hakuri irin na Laylah taje gidan umma Jamila rayuwarta tagama Shiga hawula’i Dan Haka bazai taba Bari hakan ta faru ba
Matuqar zasuwa Sa’adah aure yasan Laylah bazata qara Jin dadiba ko sassauci Dan Haka itama auren zai Mata a inda zata ingantu Koda Babu soyayya yasan zatai daraja.

Tana qarasawo gabansa ta zauna tareda abincin data debo zata basa ya kalleta da idanuwansa dasukai ja ya Mata alamar ta matso da hannu
Ta kallesa cikin sanyin jiki kafin ta matso din batareda tace komaiba takai kunnenta bakinsa
Cikin rawar muryar Dake tafe da kakari daqyar can qasa yace”

Zan Miki aure kafin auren Sa’adah zakije inda zakiyi rayuwa kema
Allah zai Baki farin cikinda sai sunyi Miki kukan Dadi da godiya su umma Jamila……..

Wani irin faduwa gabanta yayi tsananin mamaki zancensa yasata bama firgici ba sbd tasan Babu wani maganar aure a rayuwarta yanzu,
Tayi aure tabarwa wayeshi Abban.

Kallonsa takeyi cikin nisa a tunani Dan batamasan Mai zatace Masa ba kafin daga baya ta miqe ta fice ganin dare yayi.
Tana fita abdullahi na shigowa yayi Masa alamar Kira tareda fadar sunan AB TURAKI daqyar alamar shiyakeson Akira masa
Take abdullahin ya fidda wayar Abban Dake drwer wadda aka aje sbd Kiran mutanensa da basa daukan sabuwar number Amma suna daukan me sunansa ya lalubo Numbern qasar AMERICA.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINYA_*
*_Qaddararsu wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*
*_NOOR ALBI Hasken rayuwata_*
_Littafina dayazo muku da wani salon na dabam Wanda soyayyarsa ta kere sauran labaraina,salonsa ya bambanta da sauran,nishadinsa da shauqinsa na musamman ne_
_Fata dai ku kasance taredamu kuji zafi zafin damuka dawo muku dashi_
*_NoorAlbi#MAMUH_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 6_*

_ZAFAFA 5 NA MIKA GAISUWAR TA’AZIYYA ZUWA GA MARUBUCIYA UMMY AISHA, TA KUNGIYAR HASKE WRITERS ASSOCIATION, BISA GA RASHI NA MAHAIFIYAR TA DA TAYI. MUNA FATAN ALLAH YA JIKANTA DA RAHAMA, YA GAFARTA MATA, YA KUMA BASU HAKURIN WANNAN BABBAN RASHI AMIN._

****************”
_AMB & ALT PERM Rep AB TURAKI Res,_
_North Buckhead Atlanta,_
_Geogia USA._

Baqar Lexus Ls ce datake daukan ido baqa wuluk ta kutso cikin harabar mansion din bata tsaya ko inaba sai daf da kofar shigewa babban main hall(palon) dake fara Isa daga Shiga cikin gidan Wanda girmansa da tsarinsa da komai nasa na tsarin manyan turawa ne dan Babu inda yake nuni da asalin Mai gidan ba asalin Dan qasar bane,

Tsayawa motar tayi daidai kofar shigewar
Matuqin motar ya kasheta ya bude murfin motar yafito sanye cikin normal Riga da Wandon jin blue ya rufe motar ya nufi ciki hannunsa daukeda laptop fara Sol cikin wata qaramar transparent jaka,
Yana Isa kofar Shiga ya tsaya dakyau tareda Kai hannu ya Danna doorbell
Ya dakata Dan bada Koda tsawon mintuna biyune bawai Dan jiran a bude Masa ba sai Dan yasaba da Sam ba’a yiwa uban gidan nasa karauniya ko rawar jiki a tsanake yafi buqatar komai shiyasa duk rawar kansa da rawar jikinsa idan ka gansa agaban AB Turaki zakasan girmansa da matsayinsa gurinsa na daban ne.

Gyara tsayuwarsa yayi tareda Kai hannu Kai tsaye Kan mabudin kofar ya bude gabaki daya tareda shigewa Kai tsaye kafin ya rufo ya nufi hanyar dazata sadashi da inda yasan Turakin na can.

Da masu aikin gidan yafara cin Karo sunata aikin jere abinci a babban dining room Dake dayan gefen Haka ya amsa gaisuwarsu tareda wucewa ya shige kofarda zata kaisa babban palon Mai gidan na hutawa
Ya Dan buga kofar ahankali bada babban sautiba shima tsawon minti biyu ya jira kafin ya bude yashige Yana gyarawa jakar hannunsa riqo.

Zaune yake Kan 2 seater gabaki daya hankalinsa nakan jaridar dayake karantawa kyawawan idanuwansa farare tas suna Kan jaridar
Qafarsa daya nakan daya(crossing) gabaki daya qamshin turarensa na _Bois Elite_ dake sanyin qamshin ke kashe duk wani turaren dazaka saka ka tsaya kusa dashi,

Qafar turakin Dake harde ya kalla wanda suke farare tas kaman badasu yake tafiyaba su kansu har sheqin hutu sukeyi da zallar takalma masu tsananin tsadar dasuke shiga,
ya dan gyara tsayuwarsa Yana qarasowa gurin Turakin cikeda girmamawa ya zauna kujerar one seater dake can gefen Turakin ya dago jakar daya shigo da ita da murya Mai cikeda girmamawa yace”

Angama tura duka sakonnin
wasu ambassadors dinma harsun fara dawo da bayanansu
Amma na AMB Arabi baijeba
Da alama dai Kamar sakonsa sai yazama na aike Amma dai nasake turawa ta hanyoyi biyu zuwa goben idan Babu bayanin komai daga garesa Zan shirya sakon a takardu masu stamp zanje har Nigeria din sai na isar Amma dai su sauran ga bayanin komai dasukayo reply Nan saika duba.

Zaro laptop din yayi ya bude tareda kunnawa Kai tsaye ya shiga inda sakunan suke ya taso ya Dan matso tareda juyowa da Turakin gaban laptop din.

Ninke jaridar hannunsa yayi a hankali cikin nutsuwa da wata irin haibarsa da tsananin kwarjininsa dataketa cika idon A ABDOUL din ya ajiyeta Kan wadataccen table din Dake gabansa ya dago ya zubawa screen din laptop din idanuwansa farare
Da dan hanzari A Abdoul din ya qaraso ya ajeta Kan table din gabansa Dan yaduba dakyau ya koma ya zauna kujerar daya taso.

Shiru palon yayi sai Yar sautin makekiyar TVn Dake palon tana aiki yake tashi kadan.

Ahankali yake duba sakunan harya Gama kafin ya dago fuskarsa cikin nutsuwa ya kalli A Abdoul Kai tsaye da wata irin muryarsa Mai amsa Amon tsabar nutsuwa da kwanciyar hankali tareda wani irin kamewa yace”

Samun bayanan Amb Arabi nada matuqar mahimmanci Dan Haka cikin awa ashirin da hudu idan Babu wani bayani daga garesa ka shirya kaje da kanka din.

Yes sir,
Zan fara Shirin tafiya kafin mu samesa din.

Gyada masa Kai kawai Turakin yayi tareda Kai hannu ya dauki wayarsa Dake gefe aje tanata blinking light alamar Kira nata shigowa tun dazun din,
Zubawa sunan Kiran daya shigo wayar tasa idanuwansa batareda ta dauka Kiranba har Saida ta katse Kiran
Ya dago ya kalli A Abdoul daya zuba Masa ido Yana satar kallonsa Yana tunanin da ace mace ce wayar AB Turakin da tuni ta Dade da haukace tuburan sbd idanuwansa wani irin Hasken kwarjini da rikitarwa garesu Wanda shi kansa daya Jima Yana aiki tareda dashi kullum idanuwan Turakin suka kallesa rudewA yakeyi yaji baya iya ko dagowa,
Duk manyanci da shekarun Turakin bayajin Nan kusa akwai inda samari masu sabon jini ajiki zasu Shiga Bai shiga ya takesu ba Dan kuwa shi din wani irin ingarmane Mai cika idanuwa ga ladaftarwa.

Miqewa yayi cikin girmamawa yace”

Zan qarasa office na duba sauran schedules dinka na gobe,
Ahuta lafiya.

Ficewa yayi daga palon Yana Ciro wayarsa daga aljihu da aketa Kira shima yanajin vibration dinta ba Daman dauka Yana magana da Turaki.

Bayan fitar A Abdoul sake daukan wayarsa yayi yana kallon numbern Amininsa na har abada da baida tamkarsa Dan kuwa tamkar iyaye daya suka haifesu Haka sukejin suna saigashi banbancin rayuwa yasa sunyi nesa da juna duk da dai rashin lafiyar Mahmoud din tasake nesantasu da juna sbd tun farko yasa ya daukesa gabaki daya ya maidosa Nan qasar Amma issues na familyn Mahmoud din yasa abun Bai yiyuba Dan kuwa Basu aminceba sbd daga danginsa har na uwargidansa zainab Babu Wanda ya amince da hakan sbd suna tsananin fushi dashi akan aurensa da ‘dayar zainab din Wanda shine sanadin auren Dan kuwa shine yakamata ya aureta Amma yarasa meyasa Sam alokacin ko kallonta yayi sai yanajin wani irin yanayi na Jin nauyi da kawaici,
Da kansa yakejin ko kalmar aure a tsakaninsa da ita ta haramta tashiga bare har akai ga yin shine dalilin dayasa Mahmoud din ya aureta Kuma har Allah yayi rasuwarta Bai dainajin yanayi na nauyin dayakeji akantaba duk da sun girmeta sosai saidai ya alaqanta hakan da kamuwar kanta da kawaicinta tareda tsananin girman datake basa.

Dan qaramin numfashi ya sauke ahankali tareda kallon agagon _patek phillippe_ dake daure a hannunsa yayi yana tunanin time na Nigeria adaidai yanzu
Ya saka Kiran Numbern tareda Kai wayar kunnensa ahankali har lokacin qafafuwansa na harde da.

*******
Abdullahi dayaga yanata Kira ba’a dagaba saiya kalli Abban cikin sanyi yace”

Ba’a daga Kiranba Amma kila zai Kira daga baya kasan irinsa Bai cika daga wayaba kowane lokaci.

Aje wayar yayi gefen Abban Yana cewa”

Bari naje nadawo kafin anjima sai asake kira.
Ficewa yayi Yana daga tasa Yar wayar da aketa Kira tun dazu daga chemist dinsa dayake aiki.

Fitarsa ba wani jimawa wayar tafara ringing
ta gefen ido Abba da yayi nisa a tunani ya kalli wayar yaga sunan TURAKI baro baro akai take zuciyarsa tahau tsalle jikinsa yahau karkarwar son adaga Masa wayar Amma Babu kowa akusa,
Hannuwansa Dake Dan motsawa suna karkarwa yafara kokarin dagawa suna rawa sosai Amma yakasa kaiwa Kan wayar bare ya iya dagawa
Haka yanaji Yana gani Kiran ya katse
Wani Kiran yakuma shigowa daga Turakin Amma Sam Abban baida halin dagawa,

Zufane ya jiqe Abban tako Ina sbd tsananin azabar kokari da tilasta kansa dayake akan daukan wayar sbd zuciyarsa datai rauni akan yarsa da batada kowa sai shi,
Hankalinsa yarigada yayi matuqar tashi akan maganar aurarda Sa’adah dazaai da abar Laylah da umma Jamila ke maganar dauka,
Dan Haka zuciyarsa Bata cikin nutsuwa ya dimauta sosai da maganganunsu Dan kuwa ko kusan karamin kisa akace umma Jamila zataiwa Laylah yasan zata iya sbd tsanar datai Masa shida Laylan bazata taba iya daukanta Dan aikiba kawai.

Yanaji Yana gani Kiran yaringa shigowa Yana katsewa Amma baya iya dauka take hawaye suka ciko idanuwansa suna gangarowa ga azabar ciwo daya taso Mata ataken sbd tilasta kansa dayayi gurin son daukan wayar Bai ankaraba sai fadowa yayi sosai daga kujerarsa zuwa qasa
Momy data fito daga palonta tana waya taji karar faduwar tasa duk da Bata tabbatarda ko shidin ne yafadin ta katse wayar tareda juyowa tana kallon kafar palon nasa kafin dai taqarasa ciki da tunanin menene ya fadin,

Ganinsa qasa zube yanata neman juya kansa cikin azaba yasata qarasowa gurin tana kai hannuwanta duka biyu ta kamasa da dukkanin qarfinta daqyar ta dorasa Kan kujerarsa idanuwanta akansa cikeda mamakin ta yanda ya Fadi saidai ganin halinda yake ciki da hawayensa dasuka kasa tsayuwa yasata kasa magana tafara gyara Masa zamansa.

Wayarsace takuma daukan wani ringing din da Dan sauran karfinsa daya rage Masa ya kalli wayar Yana bayyarda buqatarsa ta tadaukar Masa wayar Dan Allah.

Juyawa tayi ta kalli inda wayar take
take gabanta ya buga da ganin sunan Mai Kiran ta zubawa screen din wayar ido.

Hannunsa Dake rawa yafara kokarin dagawa da neman nuna yanayi magiya akan ta taimakesa ta daga Masa Kiran.

Har saaidata kusa tsinkewa takai hannu ta dauka wayar tareda receiving Kiran tana kaiwa Kan kunnensa Abdullahi na shigowa da sallama Dan Haka ta fasa ta miqawa Abdullahin wayar tareda juyawa ta fice daga palon.

Da sauri abdullahi yaqaraso gurin abban tareda Ciro earpiece ya jona a wayar ya sakawa Abban ya Dan fita Dan basa guri yayi waya Dan idan zaiyi waya da Turaki bashi guri akeyi har saisun Gama.

Akaro na farko da Momy taji zuciyarta takasa nutsuwa da wayar Abban da Turaki sai zuciyarta ke Bata Kamar akwai wani abun daban dan kuwa zaquwar Abban da yanayinsa daya bayyanarda ‘dacin zuciya fiyeda kullum yasa taji tanason Jin abinda yake faruwa Dan Haka ta fasa komawa ta juyo ta dawo tana sako qafarta palon taji abinda Abban ke fada cikin kakari da kakkarwar muryarsa dake fita daqyar cikin tsananin azaba duk da likita ya hanasa takura kansa gurin mgn sosai Dan zai iya yiwa kansa illa Amma shine ya dage a hakan yake magana Dole?
Tabbas Yau tasake shaidawa da tabbarwa da Abban baya qaunarta da ‘yarta tun farko shiyasa ya zabi yaci amanarta gashi ayauma tanaji da kunnuwanta ya fifita kaunar ‘yarsa akan Sa’adah,
Ta Yaya zai bude Baki ya roki Turaki akan yabasa auren ‘yarsa…..

Tu.raki…..akwai…alqa..wa.rin aure tsaka..nin yayana…da..naka..idan ba..ka man..taba?
Allah..Haka..yayi damu..Akan cewan…hakan…bazata…Yi..yuba…tunda.. Allah…bai…kawo….naka…rabon…na haihuwaba…
Ayau…Ina..rokonka..Alfarma ta qarshe…wadda banda…buri ko fatar data wuce wannan alfarmar….
Nasan Allah yabaka girma….da daukakanda…kafi karfin Abinda Zan rokeka sbd banbance….da dama….
Ka cika… alqawarin hada…zuria Dani daka dauka akan…hada yayanmu auren nabaka….’yata ka aureta…..wannan itace Alfarma mafi girma dazakamun da har abada…bazan daina… gode makaba….

Innalillahi wainna ilaihirrajiun” momy yafara fada cikin mutuwar tsaye da mamaki da firgici tareda zallar mamakin Abban Dan kuwa kobai Kai zancen qarsheba tasan ‘yarsa daya ambata ba babbar yarsa yake nufiba ‘yar Dayafi dauka ‘ya ita yake nufi.

Dan Haka Bata tsaya qarasa Jin sauran zancenva ta juyo tadawo idanuwanta na rufewa cikin tsananin takaicin kanta da haryanxu taki yarda da Abban baya qaunarta tun farko shiyasa take qara haduwa da baqin ciki,
Tayaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren yarinyarda ba itaba hatta uwarta ya girma?
Ta Yaya zaiyi tunanin bawa Turaki auren ‘yar Aminiyarsa Dan kuwa akwai shaquwa sosai a tsakaninsu Kamar yanda tasamu bayani?
Tayaya zai bawa mutuminda ko manyan masu kudi ba kowa yake samun damar ko gaisawa dashiba sai daqyar bare wannan da Babu abinda yake cikin kanta bayan aiki Dan Bata gane kowane yare saina aiki bayan ga Sa’adah Nan duk da itama turakin ya haifeta amma tanada ilimin bokonda zai iya Dan nunawa duniya ita matsayin matarsa duk matarsa tafi gaban akawo macenda zata nuna Mata komai a rayuwa sai ikon ubangiji.

Daqyar qyashin da shedan ya saka Mata ya barta takai kanta dakinta duk da tsoro ma na abun yafi yawa Dan kuwa Turakin tasan Koda kalau Abban yake shi kansa yanzu Turaki saidai a waya badai ya ringa ganinsa ba
ta zauna bakin gado tana aje numfashinta dake fita daqyar daqyar.
##MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINTA?_*
*_Qaddararsuce wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 7_*
Shiru ne ya ratsa ta bangaren Turaki Wanda zancen yazo Masa a wani iri Dan kuwa a duniya Babu abinda bazai iya yiwa Mahmoud ba matuqar Bai sabawa addininsaba saidai wannan Alfarmar tayi gabas shi yayi yamma Dan kuwa babuta yanda za’ai ya auri ‘yar daya Haifa sosai,
Yar Amininsa dasuka taso tare hakama ‘yar zainab,
Yana iya tuno ranarda shine ya biyawa Aminin nasa sadakin auren mahaifiyarta saikuma tayaya za’a kawo mgn irin wannan,

Ranar haihuwarta ya tuno da hadarin daya faru Wanda ta sanadinsa yahadu da tasa lalurar da haryanxu yake tareda ita ta rashin iya biyawa iyalinsa buqatar aure
To tayaya ita dinma datake yarinya Idan ya aureta zai sauke Mata nata haqqin?
Wannan abune da bazai iya ko tunaninsa ba Dan ko ‘yar zainab Bai sake ganiba tun tana jaririyarta daya taba ganinta,
Dan Haka wannan al’amarine Mai girma da bazai faruba
Girmansa da duniya take gani tamkar shiga haqqine garesa agansa da auren ‘yar cikinsa…..

Maida bayansa yayi ya jingina jikin lafiyayyar royal cushion set din Dake palon nasa Yana Dan rufe fararen idanuwansa ya bude cikin muryarsa Mai nutsuwa irinta masu kwanciyar hankali da murza rayuwar dala yace”

Mahmoud maganar buri da fatanmu na hada zuria wannan wani maganane dabam da mukai fata Kuma Allah Bai cika fatan ba Wanda ko bamu hada Zaria ba kariga ka zama zuriata tunda Muka zama Yan uwan juna,
Maganar bani aure kwata kwata bashineba sbd za’a shiga haqqin yarinya sbd kasan Ni din ba mazauni bane banada lokacin kowa saina aiki,hakama babu aure atsakanina da ‘yayanka Dan kuwa kallon Yaya nake musu,
Idan akwai matsalane a gidan ka sanar Dani Zan inganta rayuwarta tako Ina,
Zan Bata kowace irin rayuwa kakeson nabata basai da aureba…

Kamar yanda yasan Abban akan abinda yake so dagewa Abban yayi cikin azabar ciwon daya taso Masa gadan gadan yace”

Amatsyina na ubanta nine nake rokonka cikin qasqantar da Kai Turaki ka dauketa ka tafi da ita,
Idan bazaka auretaba nabaka ita halak malak Dan Allah ka inganta rayuwarta,
Batada kowa bayan Ni Ina rokonka daka zame gatanta tana cikin maraicin uwa da uba,
Shi kadaine rokona dakuma burina da gata kacal daya dazan Mata tsawon rayuwat……….

Bai qarasaba take bakinsa ya juye sbd ciwon yagama tasowa gabaki daya take ya sake fadowa daga kujerarsa ya zube qasa Yana fitarda wani irin zufa da kumfa idanuwansa na juyawa…

Daidai shigowar Laylah daukeda ruwan dumi data debo da qaramin towel zata Dan gasa Masa qafafunsa..

Mummanar faduwa gabanta yayi ta dire kayan hannunta tayo kansa cikin mummunan yanayi tana Kira sunansa cikin iya sautinta Mara qarfi sosai Dan wahalar rayuwar tagama cinye qarfinta shiyasa komai nata a sanyi take yinsa Wanda bayan sanyin jiki hardana wahala data Gama cunyeta.

Kamosa tayi tana Kiran sunansa dukkanin jikinta na rawa sosai Kamar yanda na Abban keyi
Tana kokuwar dagasa saiga abdullahi yashigo
Shima da gudu yaqaraso cikin tsananin tashin hankalin ganinsu ahakan hankali tashe da babban sauti yace”

Meya samesa?lafiya?

Kasa magana tayi sbd halinda tariga tashiga da ganin Abban hakan sai kawai ta sauke kanta tana rintse idanuwanta bayarwa hawaye sun fito ba dan tuni qamewar zuciya yagama busar da hawayenta tuntuni Dan kuka gareta wahalar banzace shiyasa Bata kuka Dan ko taso tayi kukanma Baya zuwa….

Jiki na rawa Abdullahi ya fitarda wayarsa ya lalaubo numbern Dr Abbakar ya Danna Masa
Yana dauka cikin rudu yake fada Masa halinda Abban yake ciki take Dr Abbakar din ya kashe wayar Yana cewa ga motar asibiti Nan zuwa yanzu.

Kafin motar asibitin tazo tuni Abban yayi nisa
Abdullahi daya Gama firgicewa cikin tashin hankalin sai jijjigasa yake Yana Kiran sunansa Dan karya qarasa yin nisan Amma tuni Abban yayi nisa
Ganin hakan ta dafa bangon Dake palon sbd Jin kunnuwanta Kamar suna rufewa Dan dummmm takeji sai can taji kalma daya
Kanta ta dafe da hannu daya yayinda dayan take dafe jikin bango dashi idanuwanta sun kada sunyi jajir Babu abinda takeji Kamar tsananin radadi a zuciya da cikin kwanyar kanta Wanda ake Kira da asalin _Depression_

Su Momy Basu San abinda yake faruwaba Saida motar asibiti tazo kofar gidan aka shigo aka daukesa cikin gaggawa aka fito dashi sai alokacin Sa’adah ta fito da Dan sauri daidai Ana fitowa da Abban Wanda babu alamar numfashi atate dashi
Gabanta yayi mummunan faduwa hankali tashe ta kalli kofar palonsa datasan Laylah na ciki ta nufi palon cikin tsananin firgici tana Kiran sunan Laylan da zuwa lokacin kunnuwanta basa jin komai sai idanuwanta dake gani Suma ba sosai ba
Da gudu Sa’adah ta qarasa gurinta tana Kiran sunanta da qarfi tareda tallafota jikinta sbd sulalewa da laylan ke neman Yi qasa.

Laylah
Laylah
Meya samu Abban?
Meyake faruwa?
Kina Jina kuwa?
Karki rufe idanuwanki Laylah kalleni,
Kina bani tsoro
Dan Allah bude idanuwanta sosai ki kalleni,
Meyasa samu Abban?
Kina lafiya kuwa??
Laylah.. Laylah.. Laylah.

Sunan Momy Sa’adah din ta kwala da qarfi cikin tsananin firgici tana cewa”

Momy kizo Dan Allah Laylah ma mutuwa zatai tabarni
Na shiga uku,
Momy….Momy Dan Allah kizo…

Momy dake zaune jagwab a Palo tana tsiyayar hawaye bayan tafiyar da akai da Abban tanajin Sa’adah Amma takasa motsawa Bare ta tashi saima wani irin sabon mawuyacin halinda take sake Shiga akan komai dayake faruwa tanajin radadinta na shekaru Yana ninkuwa sbd har cikin ranta ba rayuwar dataso su gudanarba da Mahmoud da ‘yarta,
Meyasa komai ya lalace musu Haka,
Ina amfanin hakan,
Ta Rasa yanda zatai ta gogewa zuciyarta komai shiyasa tata zuciyar take cikin qunci fiyeda Mahmoud din Dan kuwa takasa cirewa,
Takasa daina Jin zafin na sabuntar Mata koyaushe,
Tabbas da Bata ganin Laylah da zata iya dannewa,
Amma koyaushe ta wayi gari taga laylan ko taji motsinta saita tuno Kunci da baqin ciki tareda mawuyacin halin data shiga duk akan  wannan al’amarin da Mahmoud yabarta acikin quncin da sanin aurensa yayi Ashe yabarta tana bibiyar Yan uwanta gurin tallafa Mata da ‘yarta.

Hawaye takeyi sosai tana buga kanta akan kujera zuciyarta cikin qunci Mai girma yayinda Sa’adah keta ihun Kiran momyn cikin tsananin firgici da nata hawayen Dan kuwa wannan ne Karo na farko da Laylah tashiga irin wannan halin Dan har wani kakkarwa jikin laylan keyi.

Ganin ba wani taimako daga kowa yasa Sa’adah zame Laylan daga jikinta da sauri jikinta na rawa ta debo ruwan zafin da laylan tashigo dasu tun farko tazo tazubawa laylan da yawa a fuskarta tana Kiran sunanta cikin fatar tadawo hayyacinta….

Kamar bazata dawo hayyacin nataba sai gashi ta bude idanuwanta ta zubawa fuskar anty Sa’adah din dake kanta cikin firgici tana jiran farkawarta….

Batareda ta motsaba ta maida idanuwanta Kan hancin anty Sa’adah din Dake digar da jini alamar habo
Duk da halin datake ciki sai data Kai hannu Kan hancin Sa’adah din da qaramin sauti tace’

Jini hancinki anty Sa’adah.

Da sauri Sa’adahn ta saketa tana tare hancin cikin mamaki da Dan sauran firgicin data Shiga na halinda Laylan da abban suke ta miqe tana juyawa da sauri ta fice zuwa waje hannunta toshe da hancin ta nufa bakin fanfo ta kunna tana gogewa da hannunta tana wanke hannun a fanfo.

A sulale Laylah ta fito ta nufi dakinta ta shige ta zube qasa Kan dadduma tareda cusa kanta cikin qafafunta kanta na tsananin sarawa kamar zai juye
Gashi Babu Wanda zata tambaya Ya Abbanta sai lokacinda Abdullahi yadawo,
Shin Abbanta Yana Raye kuwa
Kokuwa shima ya rasu ya barta a duniyar da Babu komai acikinta sai son zuciya da zabi.

Ta bangaren Sa’adah tana Gama wankewa ciki tayo ta nufi dakin Momy data bar palon Takoma dakinta ta zauna bakin gado tareda dafe kanta dake tsananin Mata ciwo itama
Ta qaraso gurin momyn ta zauna gefenta tareda riqo dayan hannun momyn da idanuwanta sukai jajir itama idanuwanta suka ciko da hawayen tausayin momyn cikin tsananin kulawa da sanyin jiki tace”

Inshallah wata Rana Zaki komai ya wanke daga zuciyarki
Kici gaba da daurewa ahakan yafi kibar zuciyarki ta ri jayeki
karki Bari shedan yafi qarfinki,
Wata Rana zakiji zuciyarki ta saki gabaki daya
Amma Dan Allah Momy ki sassauta muku ku dukan sbd zuwa yanzu Babu Wanda baya cikin mawuyacin hali acikinku,
Abba lafiyarsa da rayuwarsa gabaki daya acikin jarabawa suke
Ta yanda ma ko yaso neman yafiyarki bazai iyaba Dan Allah Momy ki saki komai kibar rayuwarki tasamu salama da nutsuwarda kowace irin zuciya ke samu.
Na Miki alqawarin idan ganin Laylah ne damuwar daga ranar da nayi aure zanbar gidan Nan Zan tafi da ita bazata sake dawowa ba har sai ranarda zuciyarki ta samu aminci da ita wannan shine alqawarina agareki umma sbd bakisan iya qaddarar da Allah ya rubuto a tsakaninki da itaba Dan kuwa dagani har ita bakisan waye Zai zana gatankiba alokacinda tsufa ko ciwo ya riskeki,
Inaji ajikina Laylah zata zame Miki farin ciki abin alfahari Inshallah
Amma saikin bar zuciyarki ta amsa qaddarar da Allah yariga ya rubuto a tsakaninku wadda ta Dade da wucewa  ki yadda cewa Laylah ‘ya ce daga wata uwar.

Ko motsawa momyn batayiba Dan kuwa sosai takejin nauyi Mai qarfi a zuciyarta,
Ita kanta tanason yayewa zuciyarta uqubar datake ciki Dan kuwa tsawon shekarun itama batayisu cikin farin cikiba ko kadan saidai Haka Allah ya halicceta da tata zuciyar riqon Mai qarfi.

Har tsakiyar dare Babu wani bayani daga asibiti sai zaman jiran tsammani da kowa keyi a dakinsa batareda kowannensu ya rintsa ba.

Laylah daqyar taga safiyar ta waye Mata tayi sallah hakanan ta fito tafara ayyukan Dake kanta batareda jikinta ya bayyanarda halinda zuciyarta take ciki ba,
Sa’adah da itama Bata cikin walwalar sbd tunanin Halinda Laylan take ciki da Abban danma takira abdullahi taji jikin Abban Wanda har lokacin Ba wani labari Mai Dadi
Tafito Dan Taya Laylah aiki sbd rage Mata damuwa duk da tasan Bata nunawa.

Ganin irin yanayin laylan na sanyi data qara yasata dauko wayarta takira Mata Abdullahi ta miqa Mata wayar cikin qarfin hali ta tambaya jikin Abban
Abdullahi ya tabbatar Mata da Abban Yana Raye saidai kam Yana kwance Babu wani Sauki saidai daga ubangiji.

Adduar samun lafiya Tai Masa ta miqawa Sa’adah wayar tana cewa”

Nagode anty Sa’adah.

Dafa kanta Sa’adah tayi tana cewa”

Kiyi kokari ki fitarda damuwarki zakiji sassauci cikin zuciyarki.

Wani irin murmushi kawai tayi tana cigaba da juye ruwan Lipton din data dafa acikin flask.

Itada anty Sa’adah yau sukai aikin abincin Rana kafin Anty Sa’adah din tasata tayi wanka tace ta shiryo suje asibitin.

Cikin sanyi ta shirya suka nufa asibiti a napep
Koda suka Isa Abdullahi bayanan yaje gida wanka da cin abinci ya Dan huta kafin yadawo Dan Haka su suka wuni a asibitin
Takasa dauke ido daga kan mahaifinta da cikin lokaci qanqani ciwo ya qarasa zabgesa Dan kuwa fuskarsa tuni Tayi wani irin rama Mai tsanani raunar da zuciyar duk wani Mai qaunarsa.

Anty Sa’adah ma zuru tayi ta zuba Masa nata idanuwan tanajin tausayin kanta da Babu shaquwa tsakaninta da mahaifinta Wanda Momy da ‘yan uwanta ke nesantata dashi sbd cusa Mata Jin zafinsa akan abinda yayiwa momyn saidai har ga Allah tasan akwai tsananin tausayi da qaunar mahaifinta cikin ranta,tana nesanta kanta dashi sbd karta qarawa momyn takaicinsu Abban da Laylah
Saidai Bata iya nesanta kanta da Laylah Dan lura da hakan shine abinda Abban yafi so da kauna
Ta zabi tasakasa farin ciki daga nesa ta hanyar bawa Laylah dukkanin kulawarta da qaunarta.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

*_Rabo sai Mai shi…Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin Uba,Abokin mahaifinta,Amininsa Kuma Mariqi.!_*
*_Soyayyace tashiga tsakaninsu Mai girma da qarfi batareda sun ankare da hakanba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta,Yar uwarta wadda ta riqeta tamkar yanda uwa me riqon ‘da amatsayin nata mijin TAYAYA ZATA KALLA AMININ MAHAIFINTA A MATSAYIN MIJINTA?_*
*_Qaddararsuce wannan kokuwa itace rabonsa tun farko?_*

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 8_*
_ArewaBooks@Mamuhgee_

Yini sukai a asibitin sai dare suka koma gida suka Bar Abdullahi
Koda suka Isa gida Momy na kwance a daki zazzabi Mai qarfi ya kwantar da ita Dan Haka cikin daren Laylah tahau wani aikin ta Dora Mata ruwan tea da maganinta na Hausa data fiye Sha takawo Mata lokacin Sa’adah na zaune gefen gadon tana Mata sannu cikin kulawa ita ta karba maganin da tea din Laylah ta juya ta fice taje ta rufe gida tadawo tayi sallar ishai da basuyiba acan asibiti tayi dakinta ta kwanta tareda rufe idanuwanta kawai.

Washe gari tunda safe tayi dukkanin ayyukanta tayi wanka ta zauna ko anty Sa’adah zatace suje asibiti sai gashi batace din ba
Momy ce kawai ta shirya ta fice zuwa asibitin Dan ji daga likitoci dake jiranta.

Lokacinda Dr Abbakar yagama yimata bayanin Abban yariga yashiga coma sai ranarda Allah yayi ikon tashinsa shiru tayi tareda qurawa Abban idanuwanta dasukai jajir
gabaki daya kamanninsa sun sauya
Oxygen ne a bakinsa Wanda yake Dan taimakawa rayuwarsa datake hannun ubangiji Dan Jan numfashin duniya,
Fuskarsa tayi haske fayau kamar Wanda babu digon jini a jikinsa
Ta sauke Kai tana Jin inama zata iya dawo da baya gaba data dawo musu da bayarsu dasuke su kadai daga ita saishi
Tabasa dukkanin kaunarta da kulawarta data Saba basa,
Bata buqatan Yan uwanta ko nasa su kadai takeson suyi rayuwa
Idanma zaiyi aure saiya fada Mata ta rarrashi zuciyarta ta dauka
Amma duk wannan bazai yiyuba sbd wannan shine asalin hukuncinta sakamakonta na bujirewa iyaye.

Duk yanda taso kasa daurewa tayi bayan fitar Dr Abbakar Saida wasu irin hawaye masu tsananin zafi da Daci suka kubuce Mata ta Sunkuyar dakai sunata gangarowa Kan fuskarta zuwa kirjinta ta rintse ido kukanta yafara fitarda sauti ahankali Mai tsima zuciya.

Ta Jima cikin wannan halin tana kuka Mai quna da radadin zuciya kafin ta danne ta share hawayenta tareda goge fuskarta ta miqe ta fice batareda tambayar kudin lalurar asibitinba sbd sanin asibitin da likitocin asibitin duk na Turaki ne Wanda takanas sbd qarin lalurar Abban ya budeta Dan Haka komai na Abban a asibitin na musamman ne ko sisi basa biya.

Gida tadawo tashige daki tashige ta lalubo nata maganin Hawan jinin tana kokarin fitowa neman ruwa saiga Laylah tashigo dakin daukeda ruwa a jug takawo Mata masu Dan sanyi ganin tadawo cikin zafin Rana da ake kwadawa.

Qurawa jug din idanuwanta dasukai jajir tayi Momy tayi tanajin idanuwan na kokarin sake cikowa da hawaye ta miqa hannu ta karba jug din da cup ta aje tana zubawa tasha maganinta batareda ta dago ta kalli fuskar Laylah dinba wadda itama tuni ta sauke Kai tareda juyawa zuciyarta na sake karyarwa da yanayin data ga momyn aciki wadda itama ta tabbatarda rayuwar kawai takeyi ba acikin Jin dadiba sbd damuwar dukkanin komai da komai ma.
Bayan fitar Laylah komawa Momy tayi ta kwanta bakin gado tareda rufe idanuwanta dasukai ja da nauyi tanajin yanda zuciyarta ke azabtar da ita.

Itama laylah kasa komawa dakinta tayi ta zauna tsakar gidan sbd rashin sanin mezatai,ga Anty Sa’adah na daki sbd yauma wani irin habo tayi Mai yawa Wanda yasata kwantawa ko zata samu damarsa Wanda take ganin zafin da ake zubawa yau dinne yasata habon jinin ta hanci duk da Bata taba yinsaba sai jiya dakuma yau dinma dayazo Mata.

Yini tayi Babu kowa daya fito daga momyn har Anty Sa’adah din
Kowa da halinda yake ciki
Itama daurewa kawai takeyi Amma tana cikin tsananin pressure da wani irin yanayi datake ji Wanda ake Kira da asalin depression Dan kuwa ko numfashi tayi Jin takeyi kamar mutuwa zatafi Mata sauki akansa,
Batada Wanda zatai magana dashi kokuma muamala dashi dazai rage Mata tsananin nauyi da zuciyarta take ciki akan halinda Abbanta take ciki.

Haka aka kwana gidan Babu motsin kowa
Washe gari ma Haka suka wuni sbd ciwon Kai Mai qarfi sosai ya kwantarda Momy
Anty Sa’adah ma da ciwon gabobi ta tashi yau din sbd kwanciyar data wuni jiyan akan nosebleed din datai Dan Haka yau gabaki daya hankalinta a juye yake Haka ta juye da aikin kulawa dasu ga tunanin abbanta Dan Haka itama sai ciwon yashigeta na zazzabi Mai qarfi sbd kasa ko cin abinci datai
Koda akai kwana biyu ahakan gabaki daya ta birkice depression yayi Mata tsanani Dan kuwa ko kalma daya Bata samu Wanda ta furtawaba
Dan kuwa anty Sa’adah sosai zazzabin ciwon gabobi ya kamata har Saida Momy taga tsananin al’amarin ta tilasatawa kanta danne nata ciwon ta tashi takai Anty Sa’adah asibitin sukabar Laylah ita kadai a gidan sai alokacin ta zauna tsakiyar dakinta tareda cusa kanta cikin qafafunta wasu hawaye datafi shekara nawa Bata zubda ba suka gangaro da idanuwanta dasukai jajir Dan kuwa ko taso kuka da dama Bata iyayi Dan baya zuwa Amma yau gabaki daya Tama rasa Yaya take,
Wane yanayi takeji,
Menene amfanin wannan rayuwar tata da Babu kowa aciki sai ita kadai da zuciyarta da tunaninta tareda quncinta.
Hawayen na gangarowa daga cikin idanuwan nata wani irin kuka yazo Mata Mara sauti ko kadan Dan ko qarfin kukan batada Dan Haka ta sulale ta kwanta agurin tana rintse idanuwanta.

A asibiti Saida suka Bata layi kafin suka samu ganin likita Dan Dan sunyi lattin zuwa,
Dunata likita yayi tareda rubuta Mata magani akan Tasha idan kwana biyu Bata warware ba zasu Mata wasu test saisu gani idan wata matsalarce babba.

Cikin ikon Allah kwana biyu tanashan maganin saigashi ta warware sosai Takoma walwalarta sai Alokacin ta lura da Sosai Laylan ta firgice kamar wadda tafara samun damuwar qwaqwalwa sai Kuma hankalinta ya tashi Dan Haka saita qi cigaba da zuwa makaranta tafara kokarin ganin ta dawo da Laylan daidai.

Asibiti ta ringa kaita gurin Abban kullum suna dubosa ko hakan zaisa tadawo daidai Amma sai hakan yake qara dagula Mata komai sbd duk ta kalla Mahaifinta ahalinda yake ciki komai sake rikice Mata yake musamman da Dr Abbakar ya tabbatar musu da Abban Yana Nan ahakan sai abunda Allah yayi kodai ya tashi kokuma daga hakan shikenan Allah ne kawai yasan abunda ya yanke akansa.

Ranar da akai musu wannan bayanin duk da anty Sa’adah tashiga wani halin itama Amma ganin halinda Laylan tashiga duk da Bata cewa kala sai hakan yayi mummunan daga Mata hankali da kuwa a bayyane tafara fahimtar depression ne yake neman juya kwakwalwar Laylah din
Haka tashiga mayuyacin halin neman mafitar tallafawa rayuwar Laylah din Dan kuwa alqawarine ta dauka zata cikawa Abba burin bawa Laylah kyakkyawar rayuwa Inshallah.

Ta bangaren Momy ganin yanda kowa yake cikin mummanan Hali na rayuwa yasa ta Amincewa umma Jamila Akan buqatar ayi auren Sa’adah ko ita zata samu ta fita daga wannan qaddarar rayuwar tasu taje gidanta tasamu rayuwar kwanciyar hankali da nutsuwarda su suka rasa ahaka suka share kusan wata biyu.

*****
Zaune suke a palon gidan Momy na zaune shiru ta zubawa Sa’adah da duk  ta lalace sbd rashin kwanciyar hankali ido tanaji tsananin tausayinta Dan kuwa a yanzune ta tabbatarda son da Sa’adah kewa Laylan Mai qarfi ne Dan kuwa wani irin so taga tanai Mata tamkar Wanda uwa kewa danta,
Ta tattara karatu ta daina zuwa tsawon watan biyu ta tattara rayuwarta gurin kokarin dawo da Laylan daidai wadda yanzu bayan idanuwa datake zubawa kowa ko magana Bata iyayi Dan kamar qwaqwalwarta ta tabu gashi basuda wani kudi ko arzikin nema Mata magani sai momyn ta zubawa sarautar Allah idanuwa Dan kaf Yan uwanta tasan bazasu bada taimakonda za’a nemawa laylan lafiya ba sai itama yanayin laylan yafara tabata sbd Sa’adah da al’amarin ya taba sosai Dan hatta ayyukan gidan sun dawo Kan Sa’adah da kula da laylah wadda ba jinyar kwanciya takeba jinyar qwaqwalwa take.

Cikin ‘dan zafi umma Jamila ta kalli Momy kafin ta maida kallonta Kan Sa’adah dake zaune gabansu tace”

Yanzu Zainab kina kallo Sa’adah zata lalata rayuwarta da kanta gurin kulada Mai ciwon qwaqwalwa bayan tanada rayuwa Mai kyau datake jiranta Amma ta kafe akan bazatai auren ba matuqar baza’a barta ta tafi da wannan Mai Kama da Marmaid din ba,
Ta Yaya kike tunanin za’a Kai budurwar Amarya dakinta ace anhadata tafiya da wata budurwar?
Waye mijin zai kalla a tsakaninsu?
Waye Zaifi Shiga ransa tunda kinsan ko a kyau da sigarsu ba daya ba
Waccar din kinaga daukan idone da ita duk da batada lafiya ga maza yanzu baka Basu Amana,
Gskia nidai ban amince ba
Babu inda za’a tafi da wannan yarinyar musamman yanzu datake kamar Mai ciwon qwaqwalwa..

Numfashi Momy ta sauke tana rintse idanuwanta cikin yanayi na gajiya da komai da komai na rayuwa ta bude Baki ahankali tace”

Sa’adah banida wani sanyin idaniya a yanzu bayan ke Dan Haka fatana da burina ganin kinyi aure kin samu ingantacciyar rayuwa,
Naga qaunar da kikewa Laylah nayi Miki alqawarin har abada bazan rabaku ba saidai aure Dole zai rabaku
Idan inganta rayuwarta kikeson Yi Dan ki rabata da zama Dani bayan tafiyarki namiki alqawarin barin ta tafi tayi tata rayuwar gidan nata auren Dan kuwa Abbanku ranarda ciwon Nan zai kwantar dashi Aurenta yaso badawa Dan dauketa daga gareni  sbd kuna ganin nice ukubarta….

Shiru tayi wani Daci da qunci na sake mamaye zuciyarta sbd ita kadai tasan radadin datake ciki na duk abubuwan dake faruwa.

Da mamaki umma Jamila take kallonta da cewa”

Aure Kuma?
Hala dai Abdullahi zai bawa aurenta?
Amma kuwa za’a tauyesa da yawa yaron Nan
Yana fama da jinyar uban Kuma yanzu sai a basa wata kayan lalurar.

Girgiza Kai Momy tayi jiki amace da damuwa tace”

Ko a hali na ciwo Mahaifinta ya bayyanarda cewa nida ‘yata mune daga baya,
Dan kuwa inda ya bayarda aurenta guri ne daba gurin wasan kowaba Dan kuwa ko yayane sarakuna suka samu wannan matsayin sai anmusu barka bare anan….

Mamakine yakama umma Jamila ta kalli Sa’adah wadda duk ta yamutse gwanin tausayi tace”

Tashi kije idan nagama da momynki Zan dawo kanki Dan kuwa aure Babu fashi Kuma Babu inda Zaki tafi da ita.

Miqewa Sa’adah tayi ta juya ta nufi hanyar dakinta da tuni ta maida Laylah dakin nata tashige
Momyn tabita da idanuwanta dasukai laushi cikin sabon tausayin ‘yarta da hakanan takejin sabon son yarta akowane safiya Yana qara qarfi aranta
Gashi duk ta rame tasawa ranta damuwa da Jin Kamar tanada hannu acikin kowane Hali Laylah tashiga.

Kallon tsaf umma Jamila tayiwa Momy Kai tsaye tana Shirin magana Momy ta datasan tambayar dazatai Mata ta katseta da cewa”

_*ABU TURAB TURAKI*_ ……..

Da wani irin mamakin kasa gasgatawa ta kalli momyn ba tsayawa komai ta Dora tata tambayar da cewa”

AB TURAKI dai wannan Dana sani?
Aminin Mahmoud din?
Wannan dai Mai yiwa masu kudinma wuyar gani?…..

Kasa magana Momy tayi ta gyadawa umma Jamilan Kai tana maida bayanta jikin kujera ta jingina.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 9_*

_ArewaBooks@Mamuhgee_

Wani irin tunani Umma Jamila tashiga zuciyarta na juya zancen Dan kuwa Sam ba zancene dazakayi gangancin yardaba lokaci daya duk da tasan Momy ta wuce ace tana qarya ko Wasa da magana irin wannan
To Amma Kuma tsakani da Allah duk Mai lafiyayyan hankali bazai yarda da Jin maganar auren Mutum Kamar AB TURAKI ba lokaci daya ya yarda musamman da yarinya ‘yar cikinsa ‘yar Amininsa dasuka taso tare….
Roqan Alfarma Mahmoud yayi Amma tabbas wannan magana bama Mai karbuwa bace ga kunnuwan mutane jama’a bare shi Turakin,
Bayan hakan ko ‘yayan manyan attajirai bazasu iya kishi da matarsa ba wadda duk Wanda ke bibiyar labaransu a duniya yasan mace ce datake zuba wata irin Rayuwar hutawa da Jin Dadi sbd babbar damar da Allah yabasu ta arziki da suna hakama ga kyawu duk da shekarunta sun Dan fara ja Amma sbd Bata taba haihuwaba yasa Bata daina zuba rayuwar data Saba da itaba,
To irin wannan ko masu aikin gidan tako Ina sunfi Laylah din bare Matar gidan har aje Kan Mai gidan kankat Wanda ita kanta Matar tasa saita share lokaci Bata gansaba bare wani Mahmoud da wata ‘yar sa Mai Kama da aljanar ruwa.

Girgiza kanta tayi tana kokarin yakice zancen karta cinnawa kanta hauka da tunanin maganar tana zaman zamanta
Kallon Momy tayi tana cewa”

Wannan zancen mafarkin Mahmoud ne kawai da firgicin ciwo daya taso Masa mudai muyi Mai fusshemu
Kisake tabbatarwa Sa’adah Babu inda zata da wannan yarinyar hakama yau idan nakoma Zan sanarwa honourable dasu Alhaji Qarami da wannan Dan uwan Mahmoud din Dake can nijar shima zansa Alhaji Qaramin yakirasa Kan zuwansu commissioner neman auren Sa’adah din tunda sun takura akan basason asaka dogon lokaci Dan akwai tafiya agaban yaron zuwa Greece dakuma Sa’adah din zaije shine Dan batada hankali take cewa zata tafi da wanni.
Kisani idan Kika Baki rufe ido kin tsaya akan al’amarin ba Haka zata dage ta lalata rayuwarta akan wadda ba’a da tabbacin menene ya sameta,
Zan tafi zuwa gobe Inshallah zaa karba komai nasu.

Har umma Jamilan ta dauki keys din motarta da Jakarta ta fita ta wuce momy taba motsaba sbd batasan abinda zata fada ba komai na duniya ya isheta
burinta daya kawai Sa’adah tayi aure tasan ko ahaka ta rasu tabar Sa’adah din a inuwar aure da Wanda zai kula da ita.

Bayan tafiyar umma Jamila Bata tashi daga inda takeba saida akai Kiran magriba ta miqe tashige dakinta ta nufi toilet tayo alwala tazo ta fara Shirin sallar magribar.

Da daddare bayan sallar ishai Sa’adah ta kamo hannun Laylah suka fito Palo sbd yafi iska dakin akwai zafi sosai sbd hadari.

Momy dake zaune palon tana amsa wayar Kawu saidu Dan uwan Abban daya daya rage Masa Yana can nijar daga nema yayi zamansa can ya Gina nasa iyalin Yama zama Dan can din
Yakirata ne akan Kiran da akai Masa na maganar neman auren Sa’adah wadda yake Bata hakuri akan bazai samu damar zuwaba saidai lokacin auren zaiyi kokari yazo ta amsa Masa da to kawai sbd zumuncin dama yanzu sai ahankali kowa nasa yasani shiyasa jikinta yaqara sanyi sbd ganin dai su Sa’adah din gwarama ace  basuda dangin uba tunda shikansa uban gashinan Babu Wanda yanuna damuwa akansa bare Azo garesa baresu yayansa,
Itama nata ‘yan uwan matuqar Sa’adah ba auren Mai arziki tayiba duk kaunar dasuke Mata zasu iya juya Mata baya itama.

Numfashi ta sauke tana kallon yanda Sa’adah din ke yiwa Laylah Dake kwance lamo a gefenta firfita tana duba saqon daya shigo wayarta.

Dauke kanta tayi daga kansu tana tasowa ta dawo gefen Sa’adah din wadda itama tayi zufan tadauka wani maficin tafara yimata firfitan ahankali itama.

Juyowa Sa’adah tayi ta kalla momyn da fuskar sanyin jiki ta bude Baki ahankali tace”

Momy meyasa bazaki sawwaqawa kankiba kibari natafi da Laylah sbd kema barinta gurinki damuwace agareki,
Umma Jamila nason daukan Laylah ne taje da ita gidanta
Tayaya Laylah zata iya wani aikin bauta a wannan yanayin matuqar baso ake ta qarasa juyeba,
Shin duk ranarda Abba ya farfafo yaganta ahakan kina tunanin sai qara Jin nadama ko tausayin halinda Kika shiga?wallahi Momy tsanarmu zaiyi duk mu duka duk ranarda ya farka ya ganta depression ya kusan haukatata gabaki daya.

Momyn batace kalaba saidai sauraron Sa’adah din datake kawai tana shiga nata tunanin Dan tunda Abba yabar gidan yake asibiti Takoma koyaushe cikin tunani take
Tarasa Ina zata Kama a rayuwar,
Ta rasa Yaya zatabi tacinye wainnan jarabawan da ake jarabtarta dasu.

Washe umma Jamila tana zaune babban palon gidanta tana zubawa Mai gidanta Honourable Atiku tsohon member house of Rep coffee aka kiransa Ana sanar dashi labarin zuwan AB TURAKI Nigeria Inshallah washe gari….

Tashi yayi daga jinginen dayake a kujerar 2seater cikin sauti Mai tsagwaron neman tabbaci da mahimmancin labarin garesa yace”

Ayi Mana booking tickets tun a Lagos zamu tarbesa Inshallah zamu samu ganinsa saimu shigar da proposal dinmu Dan idan ya iso Abuja zaiyi Mana wuyar gani Amma dai na tabbatarda zai iso anan garin sbd Amininsa Dake asibiti
Amma dai ayi Mana arranging tafiyar Dole zamu tarbesa a Lagos din musamu ganinsa acan.

Yana kashe wayarsa numbern uban gidansa ya nema ya Danna Masa Kira cikin qanqanin lokaci ya isar Masa da zancen shima take yace ayi Masa  Shirin zuwa Abuja shikuma acan zai tafi samun appointment na ganinsa.

Wani yawu umma Jamila ta hadiye Jin tabbacin zaizo ganin Mahmoud,
To idan dagaske fa Zainab take maganar Mahmoud ya bawa AB TURAKIn auren Laylah,
Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Da kuwa sun shiga uku sun lalace,
Yanzu ga Sa’adah Amma zai bada Laylah?wane so yakewa uwar wannan Laylah ne da ko aciwo ya zabesu akan zainab da ‘yarta
Aikuwa zata dakatarda neman Sa’adah tagani idan da gasken AB TURAKin Zai karba tayin auren Aminin nasa,
Idan kuwa ya amsa wallahi Sa’adah zasu basa a Laylah bazasu yarda wannan Aljannar duniyar ta kubuce musuba ta sauka gurin wadda batadama dangin rabawa arzikin idan taje,
Gwara Sa’adah taje Koda wulaqanci tasamu cikinsa ta Haifa musu abinda zai gaje duka dukiyar da TURAKin ya Tara da mahaifiyarsu Anne Amma basuda magajinta,
Dukiyar da su kansu basusan iya abinda suka mallakaba Amma Babu magada
Ga duniya tasaka idon ganin ko Anne din ko Turakin waye zai gaji dukiyar wani tunda ita shikadaine ‘danta sai ‘dan yayarta datake riqo Wanda shima yazama babban mutum
Shima Turakin ita kadai garesa magajiya sai Matarsa da itama kanta batasan iya adadin dukiyar data taraba ta qarqashin mijin nata shiyasa ma Bata damu da rashin haihuwaba Dan kuwa a duniya ita kadaice tasan ba haihuwace bayayiba lafiyar saduwa da macece baida ita Dan kuwa tsawon shekarunsa da aure Bai taba muamalar aureba da mace ko matarsa koma ba matarsaba.

Kasa hakuri tayi cikin zurfafa tunani tafara korowa Hon Atiku bayanin komai na Bawa Turaki aure da Mahmud yayi kafin kwanciyaresa saidai take ta nuna Masa Sa’adah yabada ba Laylah ba
Ya saki fuska Yana sauraron zancenta cikeda shiga tunani shima kafin yace”

Tabbas ayanda akasan kusanci da Amintarsu tun suna yara zaiyi wuya Turaki Bai karba aurenba duk da Tai Masa qanqanta Amma kasancewar yanayin ciwo na Mahmoud din zai iya amsar auren saidai mun dage da addua ya amsa Dan hakan Kamar wani saukar rahamane garemu gabaki daya.
Miqewa yayi Yana cewa”

Bari kiga nafita zansa Aminu yaje yau akai sadaka duk Ina mabuqata suke Allah ya yardar Mana wannan al’amarin.
Ficewa yayi Yana fitarda wayarsa yasaka Kiran Aminu PA dinsa
ya fice yabar umma Jamila cikin tsananin zurfin tunani kafin daga baya ta miqe tayi daki ta dauka wayarta takira babbar yayarsu daya hajiya Karima Dake Abuja tafara koro Mata bayanin abunda kenan
Take Haj Karima tace a tabbatarda anyi delay din neman auren Sa’adah din har aji daga bakin Turakin maganar auren idan zai karba kokuwa aa kafin tace aturo Mata Numbern Kawu saidu yayan Mahmud din dasuke uwa daya uba daya subi ta hanyarsa Dan kuwa shi zasu turawa Turaki akan mganar tunda Yana ganin girmansa.

Da yamma kiransu commissioner yashigo wayar Hon Atiku
Yafara musu Yan kame kamen baya Nan tafiyar gaggawa ta kamasa
Sai suka nema Alhaji Qarami Wanda shima tuni Haj Karima takirasa shikam Kai tsaye yace musu Subari sai Hon Atikun yadawo daga tafiya
Da Haka suka fara Wala Wala da zancen neman auren
Hakama umma Jamila ta ringa yiwa hajiyar commissioner din labarai dabam dabam sunata Jan al’amarin.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 10_*
_ArewaBooks@Mamuhgee_

_Murtala Muhammed International Airport_
‘Yan media ne wainda suka samu damar zuwa suke cakude cikin mutane suna Dan baza idanuwa akan gurin fitowar baqin dasuka sauka
Wasunsu nata gyara riqon wayoyinsu,

Saninsa amatsayin AMB ALT PERM Wanda yake daukan lokaci Mai tsayi Bai zoba ga labaransa da ake bugawa lokaci lokaci akan wasu ayyukan da wasu taron da yake halarta a sauran qasashe dakuma yawanci wasu daga manyan Nan Dake yawan ziyartar qasar America matuqar suna buqatan ganinsa yasa Yan media zuwa airport din samun labarin saukarsa ayau duk da Babu tabbaci Amma dai tunda sunsamu labarin sunzo Dan tabbatarwa,.

Sanin Kota yayane yan media bazasu rasa samun labarin zuwansaba yasa Tun kafin saukarsa A Abdoul daya rigasa isowa tun satin daya gabata ya iso airport din da wuri tareda motar securities daya daga cikin securities Dake gidan gidansa na Lagos.

Sanye yake cikin navy blue _Bottega veneta_ foreign kaftan dasuka tsananin bayyanarda kyawu da haiban da Allah yayi Masa da kwarjini
Hakama manyancinsa gabaki daya a sakaye yake sbd har wannan lokacin hutu da lafiya tareda irin Rayuwar tsari da nutsuwa dayake tareda tsananin hutu da arziki da Allah yabasa suna taimakawa gurin rage manyancinsa sosai,

Wayoyinsa ne kawai a hannunsa sai wata takarda wadda Yana fitowa gabaki daya kallo yadawo kansa sbd masu daukan hotunansa dasukayo kansa securities na taresu shikuwa ko dagowa baiyiba ya kallesu direct mota suka nufa A Abdoul na gefensa bayan ya karba wayoyinsa da takardar hannunsa Yana Masa barka da sauka
Har lokacin Yan media binsa sukeyi suna daukan hotunansa tareda jeho Masa tambayoyi akan dalilin zuwansa daketa yawo na sauya wasu daga cikin manyan Ambassadors da ake zargin za’ai Wanda shine Head Amb din.

Securities ko kadan Basu Bari Yan media din sun samu isowa ko kusansa ba har yashige mota batareda yako dago kyakkyawar fuskarsa ba.

Cikin wata black BMW 7 series A Abdoul ya jasa suka bar airport din bayan A Abdoul ya kunna Masa wayoyinsa guda biyu na Nigeria
Sai alokacin ya dago ya kalli A Abdoul din tareda karban wayoyinsa Yana Nemo Numbern mahaifiyarsu Anne yasaka kiranta tareda Dora wayar Kan kunnensa.

Babban gidansa deke Victoria island suka nufa Ana parking yafito Kai tsaye ya nufi ciki Yana waya har lokacin da Anne.

Masu aikin gidan ne Mata guda biyu sai namiji daya suka ringa Dan russunawa cikin grimamawa suna cewa”

Welcome sir.
Kai tsaye yake amsa musu da hannunsa Yana Dan jinjina musu Kai duk da bai waiwayo ya kalla inda suke a tsayen ba Amma dai qaidarsa ne duk Wanda ya gaidasa Yana amsawa Koda Bai kalleka ba sbd rashin kallon mutane kamar dabiarsa ce baya iya zubawa mutum ido kamar yasan cewa idanuwan nasa na rikita mutane da kwarjininsu.

Qamshin daya fara cin Karo dashi daga babban palon na qasa yasashi Dan dago manyan fararen idanuwansa ya kalli palon take ya fahimci Mss Na’ima na garin kenan.

Kai tsaye hanyar hayewa sama ya nufa Yana sallama da Anne ya kashe wayar Yana qarasa hayewa stairs din.

Bai tsaya palonsa na musamman ba Kai tsaye Master bedroom dinsa ya nufa Wanda Yana tura kofar ya shige qamshin turarensa na _Bois Elite_ daya Gama Kama komai na dakin ya tarbesa tareda qamshin Royal Night oud Roomfresh dayake tashi shima ahankali da gyaran dakin da akai masa,
Ya nufi gaban babban mirror Dake dakin ya tsaya Yana cire maballan gaban rigarsa bayan ya aje wayoyinsa Kan wani golden table set din Dake dakin gefen babban king-size bed dinsa.

Toilet ya nufa yajima aciki kafin yafito daure da brown towel yana tsane jikinsa da wani qaramin towel din ya nufi gaban mirror ya tsaya Yana cigaba da goge jikinsa…….

Murda kofar bedroom din akai aka turo tareda shigowa gabaki dayanta cikin takun nutsuwa sai Kuma ta tsaya cak daga bakin kofar tana kallon  fuskarsa ta cikin madubi shima kallo daya yayi Mata yaci gaba da abinda yake…

Jikinsa ta zubawa idanuwanta sbd daukan idanuwanta da farar lafiyayyar fatarsa keyi,
Kan qirjinsa Mai Fadi da gangaro da idanuwanta dake raunana zuwa Kan qaqqarfan qwandar hannuwansa dasuke bayyanarda lafiya da qarfinsu ga lafiyayyar fata,
Ji tayi idanuwanta sun ciko da hawaye kamar ta Dora hannu akai taita rusa ihu tana birgima aqasa akan ya taimaketa ko Wasa yabari ta ringa Yi da jikinsa Dan kuwa duk lokacinda tayi arba dashi Babu Kaya Jin take Kamar ta jawosa Tai Masa fyade Koda kuwa shi baida abinda zai Mata ita tanada abun yimasa Amma koyaushe sai Yana hanata kusantarsa sbd karta sabawa kanta da abunda zai ringa hanata sukuni takasa riqe buqatarta,
Gashi ita tayiwa kanta ta hanyar cewa zata zauna dashi ahakan har tsawon rayuwarsu bayan yayi yayi ta tafiyarta tayi aure inda za’a Bata haqqinta na aure Amma taqi,
Har sakinta yayi so biyu akan tatafi Amma ta boye sakin tace Masa bazata taba tafiyaba itama batada lafiyar zata zauna dashi ahaka bayan tasan kwadayinta akansa kullum qaruwa yakeyi duk tana ganinsa
Shiyasa yake nesanta kansa da ita kada yaringa shiga haqqinta da yawa tunda Yana iya ganin tsananin sha’awarsa a tareda ita,
Gashi shi tunda yasan baida abinda zai iyayiwa mace yasa Koda Wasa ko kiss baitaba kwatanta yiwa kowace mace ba bare harya wuce Nan duk da likitansa Yana basa tabbacin sauki zaizo Masa Amma saiyana kiyayewa Dan saukin zai iya zuwar Masa da zazzafar sha’awa Mai qarfi da hadarinda idan ya fara sex da mace zaiyi wuyar iya barinta Dan Haka yake Kan magani da tsari sbd gujewa hakan idanma lafiyar zatazo tazo Masa alokaci na iya controlling kansa.

Sakin kofar dakin tayi tareda juyawa ta koma Palo bayan taja Masa kofar tunda ba’a tsaya Masa idan Yana shiri.

Baro saman tayi ta nufi bedroom dinta Kai tsaye da sauri ta lalubo wayarta ta kunna videos din data Saba kalla Dan ragewa kanta shaawa.

Gidan tsit yake sbd sanin Maigida na gari Dan Haka kowa ya kammala aikinsa ba matsala ya Adana kansa,

Bayan sallar magrib ya sauko palon sanye cikin wata lallausan milk jallabiya daketa kyalli
Qafafunsa sanye da slippers na D&g hannunsa ko agogo Babu sai qamshinsa dake mamaye palon cikin sanyi.

Sanin lokacin saukowarsa yasa Mss Na’ima fitowa cikin wani irin ado na wata purple Embellished Emboidery super datai Mata kyau sosai sai wani qamshi Mai qarfin gaske na turarukan daban daban take bugawa ga fuskarta Tasha simple kwalliya ta nufi dining room datasan can ya nufa
Kusan atare Suka zauna Kan dining din M Sarat ta matso tafara serving nasu abincin cikin girmamawa sbd itace Mai aikinsa ta tsawon shekaru tun Bai manyantaba take Masa aiki to yanzu yazama Bata aikinma saidai bada umarni wa masu aikin saidai hidimarsa Kam har gobe itace Mai Masa.

Shiru ya ratsa gurin sunacin abinci cikin nutsuwa da kamewa yake komai nasa shiyasa komai yayi abun burgewa da koyi ne wainda suke taredashi.

Bayan Gama cin abincinsu palo yadawo ya zauna Dan bawa Mss Na’imah lokacinsa itama.

Kusa dashi sosai tazo ta zauna tareda Kai hannayenta ta Dora akan nasa Dake Kan jikinsa ta zuba Masa fararen idanuwanta tana sakin murmushin Jan ra’ayi a yangance da son Jan hankalinsa tace”

Amma dai zamu kwana biyu anan kafin ka wuce Abuja?

Dan waiwayowa yayi ya kalleta batareda ya motsaba yayi Mata kallon minti biyu kafin ya maida kallonsa kan tv cikin kamewarsa da Dan sakewar fuska tunda ita din iyalinsace  a gajarce yace”

Gobe Zan wuce Abuja da yamma.

Marairaice fuska tayi tana sake shigewa jikinsa tace”

Please Turaki ka qara ko kwana biyu ne kafin zuwa abujan,
Idan muka koma gobe kana zuwa can bazakai lokacin hutawarmu ba.

Ki zauna anan idan nagamo daga Can kafin nakoma zanyi kwana biyu anan bayan tafiyata din saiki koma Abujan.

Ba Dan tasoba tace”

Ok Amma dai zanbika Abujan Kuma idan zaka dawo nasake biyoka.

Kallonta ya Dan Kuma waiwayowa yayi sbd yasan tsoronta akan zuwansa bada itaba baifi akan maganar qarin aure da Anne keson yayiba ko zai samu haihuwa.

Juyar da idanuwa tayi tana kokarin boye yanayin data shiga din Dan kuwa har cikin ranta Bata qaunar kebewar Anne da Turaki tunda tasan zancen dai daya ne na qarin auren.

Wani irin lafiyayyan murmushi ne dayafi komai kasheta yasaki Yana dauke kansa daga kallonta yabarta tana qarasa zubewa ajikinsa Dan kuwa murmushin abune dabai cikayiba Amma yanayi din sosai.

Har qarfe goman dare Yana tareda Ita yabata lokacinsa sosai kafin buqatunta suka biyo baya inda ta wawashi kudi masu matuqar yawa agurinsa Wanda dama ita sune suka riqeta a auren.

Sai daya rabu da Mss Na’ima kafin ya nufi office room dinsa na cikin gidan inda A Abdoul ke jiransa da tarin bayanansa
Yana shigowa kuwa A Abdoul din ya miqe Yana Masa barka da fitowa kafin ya zauna Kan kujerar 1 seater dake facing din A Abdoul ya miqa hannu ya karba iPad din Dake hannun Abdoul din Yana duba bayanan.

Sai dare sosai ya fito ya ta kofar Dake palon qasan ya nufi sama ya Haye
Kai tsaye ya nufi bedroom dinsa.

Washe gari qarfe Tara an kammala komai na breakfast din gidan an jere sai qarfe goma yasauko sanye cikin Ash Kaftan na babban yadin Ambassador sai hular qube
Hannunsa sanye da agogon _Chanel_
Take qamshinsa ya gauraya palon kallo daya A Abdoul da M Sarat sukai Masa Suka sauke Kai ganin Mrs dinsa a gefensa sai wani Jan girma takeyi cikin nata adon.

Breakfast yayi tareda Ms Na’imah da A Abdoul kafin ya fito zuwa Inda zai gana da baqinsa.

Qarfe biyu yagama da baqinsa yadawo gida yayi lunch tareda Ms Na’imah kafin ya haye Bai fitoba sai qarfe hudu da rabi Ya sauko Kai tsaye suka shige mota zuwa airport dukkaninsu.

A jirgi ma hankalin Na’imah gabaki daya yakasa kwanciya Dan ita harga Allah ma rashin zuwan Turakin yafi Mata kwanciyar hankali akan zuwansa
Dan zuwansa kullum cikin sakata fargaba yake,
Kishinsa take sosai sbd bazaso akaro wadda zata tayata cin wannan dukiyarba.
#MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 11_*
Umma Jamila kasa nutsuwa tayi ta ringa addabar Haj Karima Saida suka sako Kawu saidu da Kira Kan Kira ya shiryo ya taho sbd matuqar ba yana garinba Turaki yazo yatafi to fa Babu wata maganar aure bayan sukam tuni suka hau Shirin aure gadan gadan batareda lissafin komaiba ko tunani irin na masu shekaru,

Koda Kawu saidun ya iso daga nijar ya sauka a dakin Abba sosai yashiga mamaki da takaicin ganin halinda Laylah ke ciki sbd shikam kallo daya yayi Mata bayan Sa’adah takawota sun gashesa ya fahimci batada isashiyar lafiya Dan kuwa ko dagowa ta kallesa bataiba kanta a qasa ta gaidasa.

Abinci kawai yaci yayi salloli ya wuce asibiti gurin Dan uwansa yabar gidan
Yana fita kuwa saiga Alhaji Atiku da Umma Jamila sunzo gurinsa Basu tarar dashiba Dole suka koma da niyar dawowa gobe Dan subarsa yau din ya huta.
A asibiti kuwa tunda yayi ido biyu da Dan uwansa take jikinsa yayi Sanyi Dan baiyi zaton Jikin yayi Munin hakanba take qwallar tausayi Dan uwa taciko idanuwansa ya hadiye Yana jinjina Kai Yana sauraron bayanin yanda Abban yaketa fama da jikin duk tsawon lokacin Nan daga Abdullahi…

Shiru Abdullahin yayi yanason sanarda kawun wasiyar Abban na bawa AB TURAKI auren Laylah ko bayan ransa Yana shakkar Shiga zancen sbd sanin maganace Mai girman gaske tunda aure ake magana
Auren Kuma da mutum kamar Turaki,
Shi daza’a basa auren Laylah dinma da wlh Yanaso ya karba.

A asibiti Kawu ya tarewarsa Bai sake komawa gidanba ya zauna jinyar Abban Abdullahi yasamu hutu duk da kullum da daddare saiya leqo asibitin kawowa Kawun abinci duk da Babu wata wata daga gidan umma Jamila ake kawo Masa abincin safe Rana dare Kuma abincin Alfarma lafiyayye Wanda tun Kawun Bai kawo tunanin komai aransaba yafara tunanin akwai dalilin hakan Dan Haka ya zuba musu ido yaringa cin abinda Dan yasan Umma Jamila batada Tausayin bawa Dan uwan Mahmoud ko abunda bataso matuqar ba babban daliline garesuba Mai matuqar mahimmanci.

Ganin dai Kawun baida niyar dawowa gida bare suzo ayi magana dashi yasa Suka yanke shawaran haduwa dashi a asibiti Dan Haka yau da daddare Yana zaune bayan yadawo daga masallacin asibitin sallar ishai yaci tuwon semo da miyar kubewa da gandar da aka kawo Masa tareda fruits
Gamawarsa kenan Yana kokarin amsa Kiran Mai dakinsa daya shigo wayarsa saiga Alhaji Qarami tareda Alhaji Atiku da umma Jamila sai Haj Karima data iso a jiya sunshigo sanye cikin shigar Alfarma,

Miqewa yayi cikin sakewar fuska Yana cewa”

Marabanku da zuwa,
Alhaji Qarami bismillah ku qaraso daga ciki,
Alhaji Atiku barka da zuwa
Sannunku sannunku
Yanzu da Daren Nan kuke shigowa.
Haj barkanku da zuwa Bismillah ku shigo,
Hannu ya miqa musu sukai msabaha Yana sake gaidasu cikin mutuntawa duk dai ya girmesu saidai kasancewarsu manyan mutane yasa shine yafara gaidasu din Suma cikin mutuntawa fuska asake suke gaidasa tareda maida kallonsu Kan Abba cikin alhini suke tambayar jikinsa,..

Allah yakawo sauki da afuwa yasa kaffarane.

Amin Amin ya Allah,

Alhaji Atiku Naga hidima anatayi damu
Allah ya Sanya alkhairi yabada Lada
Ana kokari sosai wlh
Ngd Sosai Haj Jamila.

Bakomai Kawu saidu ai duk yiwa Kaine musamman kaida kabaro iyali kazo nesa gashima bamu samu lokaci anyi maganar datai dalilin zuwan naka.

Gyara Basu gurin zama Kawun yayi Yana zama shima kafin ya nutsu Yana kallon Alhaji Atikun yace”

Eh wlh to nazo na tararda jikin na Mahmoud ba sauki ba sauyi shine hankalina duk ya koma kansa Amma ai tunda maganar aurece ba wata damuwa duk lokacinda magabatan yaron suka tsaida ranar zuwa sai a sanar Dani naje saimu taru a tattauna din….

Kallon Alhaji Qarami sukayi sbd shi Basu fada Masa ainihin gskiyar zancenba Dan bazai taba yarda da hakan ba
Haj Karima ta karbe zancen da cewa”

Aure Kam ai magana na hannunka Dan kaine Wanda zai tunkari Wanda aka bawa auren da maganar auren kasancewar Kaine tamkar uba agareta tunda Kaine tamkar uba ga mahaifin nata Dan Haka komai a hannunka yake.

Murmushi Kawu yayi Yana jinjina Kai yace”

Hakane,
Inshallah Allah wannan aiba wani matsala bane,
Auren ne manemin Bai tashiba kokuwa?sai anemesu muyi mgn dasu….

Alhaji Qarami ne ya gyara zama Kai tsaye cikin nutsuwa yace”

Alhaji Mahmoud ne kafin Allah ya sako Masa wannan jarabawa a kwanakin baya yabar wasiyar bada auren Sa’adah ga Aminsa AB TURAKI Wanda kasani,
To ita yarinyar yanzu akwai masu neman aurenta da har mun amince anbasu saigashi Kuma Haj Karima takirani akan a dakatar da waincan din sbd yarinya mahaifinta yariga yabada ita ga Amininsa shinefa Muka dakatar da waincan sbd Afaraji ga Turakin idan ya amsa shikenan sai adaura aure abawa waincan hakuri
Idanma akasin hakan aka samu kaga dai anfita haqqin wasiya sai abawa waincan dama sukuma fitowa sai ayi dasu wannan shine taqamaimai dalilin kiranka Alan kazo Dan kuwa Babu Wanda yafi cancanta yabada aurenta Kamar Kai
Hakama Kaine kafi cancantar neman AB TURAKI da maganar sbd ba huruminmu bane mu dangin uwa.

Shiru Kawu saidu yayi Yana jinjina Kai cikin Dan mamakin zancen Yana juya zallar tazara dakuma banbancin rayuwar Dake tsakanin AB TURAKI da Sa’adah din
Saidai tunda Allah Bai haramtaba ba illa bane face qarfafa tare dakuma bawa yarinyar rayuwa Mai kyau a gaba duk da Laylah ce tafi cancanta da hakan ko Dan maraicinta dakuma shaquwar Turakin da mahaifiyarta zaifi Mata riqo na gaske sbd uwarta.

Numfashi ya sauke ahankali Yana sake jinjina Kai ya dago yace”

Babu illa Inshallah zanyi magana dashi saikuyi hanyar da zata hadani dashi din sbd Baya daukan waya sai dace.

Wannan ba matsala bane Inshallah zamu saka lokaci saimuje gabaki daya can Abuja har gidansa sai ayi maganar sbd Inshallah Ana saka ran shigowarsa gobe.

Kawu dai zancen yazo Masa wani iri Amma tunda maganar aurece zaije din bakomai bane dama shine Kamar waliyin su Sa’adah din yanzu tunda mahaifinsu ga yanda Allah yayi dashi.

Da zasu tafi kudi sosai suka bawa Kawun Amma yaqi karba yace bazai karba ba hidimar abinci kawaima da akeyi dashi ya isa.

Haj Karima da umma Jamila sai Alhaji Atiku dasukasan gskiyar lamarin zukatansu cike suke da farin ciki da qaguwa har suka Isa gidajensu
Kawu kuwa dayake mutum ne Mai maimaicin zancen bayan tafiyarsa zaunawa yayi yanata sake juya lamarin har Abdullahi yazo Nan  yasake bayyanarda zancen ya Dora da cewa”

Ina shakkar son abun duniya irin na zuriar Zainab idan basune sukeson ingizani Kai zancen wasiyar da babu ba mutuncina da Turaki yake gani ya zube
Dan kuwa Ina mamakin Ta yanda Mahmoud zai bawa Amininsa daya Isa haihuwar yarsa so dubu aurenta batareda laakari da komaiba
Hakama tayaya yake tunanin Turakin zai karba auren Shi Dana mazauniba,hakama baya haihuwa…….

Shiru Abdullahi yayi Yana sauraron Kawun yanason magana Yana Hana kansa
Jin dai Kawun nata nanacin zancen yasashi bude Baki a natse yace”

Dan bada Aure kam Abba yabada aure ga Turaki Kuma yace wasiyace acikamasa ita Amma dai Kam ba Sa’adah ba……

Kawun Bai gama gane qarshen zancen Abdullahin ba yace”

To Allah yasa Turakin yasan da zancen Dan zaifi sauki da mutunci akan nine zanfara tunkararsa da zancen,
Tabbas nasan Akwai alqawarin hada zuria a tsakaninsu saidai ta ‘yaya waya sani Ashe ba yayansu zasu hadaba Matar Turakin ce zata fito ta tsatson Aminin nasa,
Wannan da Laylah ce amaimakon Sa’adah da sainace Rabon aurensa da itane yasa ya tsaya tsayin dakan auren uwarta da ubanta harma shine ya biya sadakin.

Shiru Abdullahi yayi Yana sauraron Kawun kawai sbd fahimtar ba sauraronsa zaiyiba bare ya fahimci zancensa sbd ya tsinke da zance.

******
Kwana biyu da zancen suka kwasa zuwa Abuja
Suka fara sauka gidan Haj Karima sukaci abinci suka huta tareda salloli sai dare sukai Shirin zuwa gidan Turaki,
Da Alhaji Atiku da alhajin qarami sai Haj Karima umma Jamila dai bata biyosuba sai Kawun.

Da farko ko babban gate din farko da qaton gidan ba’a Bari sun qarasa ba bare shiga ciki su Isa gate na biyu Wanda dagashi sai harabar gidan.

Daqyar Suka samu ganin A Abdoul wanda tashin farko ya sanar dasu cewar Turaki yariga yashige Yana sashen Mahaifiyarsa wadda idan Yana can bamai Kuma ganinsa Dan Yana jimawa sosai daga can Yana fitowa yake shigewa.

Neman appointment din ganinsa gobe sukai ya sanar dasu cewar goben akwai tafiya Mai mahimmanci a gabansa Wanda zaiyi tareda Mahaifiyarsa.

Sunajin hakan Alhaji Qarami yace”

Idan harda Haj Anne zaiyi tafiya Inshallah ba tantama gurin duba Mahmoud zasu tafi sbd Babu zuwan dayake batareda itaba itama ta dauka Mahmoud tamkar ‘da.

Duk da hakan Dan karsuyi tsammanin daba shiba
Kawu ya kalli A Abdoul cikin nutsuwa yace”

Kayi hkr ka kirasa a waya kokuma kakira Haj Anne a waya kace Kawu saidu ne na Mahmoud.

Shiru Abdoul yayi Yana ganin girman Kawun sbd Kiran kansa da yayi a Dan uwan Alhaji Mahmoud Wanda yariga yasan irin Aminci Mai girma dake tsakanin Alhaji Mahmoud da Turakin duk da daga baya yasan labarinsu shida Turakin
Ta wani bangaren Kuma Yana jinjina tsari da kaidar Turaki Dan Haka ya kalli Kawun cikin Yar mutuntawa yace”

Kayi hkr Kawu gskia bazaku samu ganinsaba daga yau din har goben,
Amma idan har Yan uwan Alhaji Mahmoud ne ku taimako daya dazan bada shine ku koma gida ku jirasa sbd zuwansa duba Alhaji Mahmoud kamar kaidace da baya takewa.

Shiru sukayi dukkaninsu suna kallon makeken gate din gidan Da securities ke gadi Babu alamar zasu iya barinsu Shiga Koda kuwa da sakon mutuwar Mahmoud din sukazo bare,
Dan Haka sukaiwa A Abdoul din godiya suka juya
Tsabar Babu Jin dadin rashin damar ganinsa Tun a Daren sukai booking tickets washe gari qarfe Tara na safe suka biyo jirgi Suka dawo gida.

Tunda suka dawo shi kansa Kawun yakasa nutsuwa gida yakeson komawa Amma sun hanasa
Dan Haka a matse yake Kuma takure dason komawa.
Ganin wannan bazata fishesaba yasa abdullahi ya dauko Masa wayar Mahmoud din aka saka caji yace a Nemo Masa numbern Turakin Akira masa.

Kira Kan Kira Amma Bata Shiga Dan Haka Kai tsaye yace anemo Masa numbern Haj Anne Akira masa.

Cikin sa’a kuwa tata wayar tashiga Dan haka ya karba tareda nutsuwa yana jiran ta dauka.

Harta tsinke ba’a dagaba Yana Shirin sake Kira saiga kiranta yashigo wayar Kai tsaye ya dauka cikin tattaro nutsuwa da mutuntuwa yace”

Assalamualaikum
Haj Anne muna lafiya?
Ya gida?da iyali da Turaki?
Duk kowa na lafiya?

Cikin wata irin murya Mai tarin nutsuwa da Kamala tareda zallan ilimin bokonta Dana addini dasuke bayyane ciki lafuzanta tace”

Amin w slm,
Malam saidu ya gida ya iyali?

Lafiya kalau Alhmdlh Alhmdlh,
Ya Turaki? Ance Yana qasar nazo shekaran jiya bansamu damar ganinsaba Jamian kofar gidan sukace yariga yashige Kuma washe gari tafiya zaiyi
Sai kawai muka juyo Muka dawo..

Da mamaki a sautinta tace”

Subhanallh
Lallai ansamu kuskuren rashin sanine da tabbas Turaki bazaiqi ganinkaba kuwa duk uzurin Dake gabansa.

Hakane,shiyasa ban takura akan saina gansa din ba nabari idan yasamu zuwa duba Mahmoud ne sbd maganace Mai mahimmanci yasa naso ganin nasa.

Cikin bada hankali Haj Anne tace”

Allah yasa lafiya dai?
Ko jikin Mahmoud dinne?
Akwai wata matsala ne?
Zaka iya fadamun.

Numfashi ya sauke cikin sake nutsuwa da abinda zai fada yace”

Wata babbar maganace anan da Mahmoud yabar wasiyarta wadda na takeda Dan tsauri.

Uhmm Ina jinka..

Mahmoud yabar wasiyar cewa yabada auren ‘yarsa Sa’adah ga Turaki Wanda daga hakan Allah ya tsananta yanayinsa yake cikin halin Rai da mutuwa dayake ciki ayanzu,
Babban dalilin dayasa nazo neman Turakin nayi maganar dashi shine ita Sa’adah din ta Isa aure manema Bata zuwar Mata Amma anqi Basu dama sbd wasiyar Mahmoud din,
Da nazone naji daga bakinsa idan zai karba auren kokuma abawa wasu damar aiko nasu magabatan.

Shiru Anne Tayi tana juya zancen cikin ranta,
Duk da zancen yazo wani iri sbd banbancin shekaru masu yawa dakuma yanayin rayuwar Turakin da  baya son mace cikin rayuwarsa shiyasa yakeda mace daya ita dinma daqyar yayi auren bayan ta nuna bacin ranta to tayaya zai iya qara wani auren da qanqanuwar yarinya ma?
Ta wani bangaren Kuma tunanin Mahmoud din tayi tasan bazai taba barin wannan wasiya Mai nauyi hakaba Babu dalili Mai kyau
Hakama batajin akwai wata buqata ko Alfarma da Mahmoud zai nema agurinta ko Turaki su kasa cika Masa ita ko wace irice matuqar Bata Saba addini ba Dan Haka Kai tsaye tace”

Allah yabasa lafiya yasa Munada rabon shaida wannan Alkhairi daya qulla ko acikin ciwo,
Inshallah Aure Kam an karba Allah yazaba Mana abinda yafi alkhairi
Zan sanarwa da Turakin da kaina saidai shi din ba mazauni bane kamar yanda kuka sani Dan Haka idan har aure za’ayi saidai ayisa kafin yakoma cikin satin nan
Saiku shirya Inshallah idan zamuzo duba Mahmoud din zamuzo da komai sai ayi agama ba Abu bane daza’a Tara duniyaba inaga ayi al’amarin a saukake kawai abada Matar.

Godiya kawu yashiga zubawa Yana kori mata addu’a sbd dama can yasan Haj Anne macace Mai kaifi daya kamar namiji Bata Wasa kai tsaye take komai na rayuwarta shiyasa takeda matuqar girma da daraja agurin manyan mutane  da dama.

Labari na isarwa su Alhaji Atiku da  umma Jamila take dangi kowa yaji Wanda Sa’adah zata aura hayaniya ta kaure ko Ina ya dauka a dangi masu murna nayi masu baqin ciki nayi,
Su kam masu abun tuni aka hau fara shirye shiyen auren duk da dai auren kawai za’a daura Haj Anne tace basa buqatan hayaniyar biki
Gashi idan sukazo za’a daura auren su tafi da ita sai Yan rakiyarta su umma Jamila.

Hankalin Sa’adah yaso tashi Sosai Jin Wanda zata aura saidai hankalinta Bai qarasa mugun tashiba Saida taji umma Jamila suna maganar da Momy a daki cewan Laylah Abban yabada ba itaba sauyi sukeson Yi da ita take jikinta yayi Sanyi Takoma daki ta zauna bakin gado gefen Laylah Dake zaune tayi zuru.

Kallonta Sa’adah tayi take Idanuwanta suka ciko da hawaye ta riqo hannun Laylan Ahankali ta furta”

Bazan taba karban abinda yake naki ba nawaba har abada Laylah.,
Duk da bakida lafiya Zan tsaya tsayin dakan kin zama Matar mijinda Abba ya zaba Miki Amma ta Yaya zakije wani guri rayuwar aure a Haka bakida lafiya,
Bakida sabo,
Baki tana zuwa koinaba arayuwarki.

Washe gari ba kunya aka dauko masu gyaran Amarya takanas Dan fara gyaran Sa’adah
Ta rufe idanuwanta ta tsaya akan bazata yarda da gyaraba bare auren matuqar baza’a yarda da buqatarta tason zuwa da Laylah ba.

Umma Jamila da Haj Karima sakin Baki sukai suna kallon tsabar taurin Kan Sa’adah din,

Umma Jamila ta hauta da fada tako Ina Rai abace
Sa’adah kuwa ta kafe harda saka kuka
Haj Karima dataga suna Shirin rasa hamsin Kan biyar tace sun amince taje da ita Amma idan tayi kwana biyu zata dawo da ita gida.

Kai tsaye tace ta amince da hakan aka rufe zancen aka fara shirye shiyen biki Wanda Amaryar take matseda ganin Kawu Wanda Kiri Kiri Umma Jamila ta hanata ganinsa qarshema dauketa tayi daga gidan tamaidata gidanta aka bar Laylah da kadaici.
##MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 12_*

*_SAKINA VENDABLES_*
*_Ina ma’abota son qamshi da gyara? Ina masoya qamshi dasuka San darajar qamshi da gyara irin na qamshi?_*
*_To kuzo ga SAKINA VENDABLES Tasake zuwar muku da ingantattu Kuma tsararrin kayan qamshi masu kyau da qarko,_*
*_Ga wainda suke buqatan turarukan gaske masu kyau na asalin qamshi da Kama jiki da Kaya suzo ga inda aka tabbatarda kyau da qarfinsu a gurin SAKINA VENDABLES_*

*Turaren wuta list*
Queens special
Kajiji mix
Kajiji whole
Gabgab
Brown Hawiii
Special Halut
Sandal balls
Sandal strips
Sandal flakes
Dubai oud
White Hawii
Classy Dufr
Black bange
Black bange
Musky Dorrot(Na tsuguno)
Cous cous
Khumra White & Black
*Kulaccam* Black(for hair) white (for body)

Handles *Instagram* @sakina_vendibles *Facebook* @Sakina vendible *Tiktok* @Sakina vendibkes
08106974073

******
Kamar yanda Haj Anne ta sanar Masa da bayanin komai da Kawu saidu yayi Mata shiru yayi Yana sake juya zancen Dan kuwa Babu wani sauran abinda zai iya fada ayanzu tunda Anne tariga ta karba Auren Amma Kuma duk da hakan zai karba auren ne Dan taqaita maganar,
Zai karba auren Amma badan ya karbeta a matsayin Mataba,
Zai karba auren Dan inganta rayuwarta ta hanyar Bata ilimi Mai kyau da tsadarda zai iya bawa ‘yayan cikinsa da yanada,
Kar karbeta ne tamkar ‘yar riqo har zuwa lokacinda Allah zai bawa Amininsa nasa lafiya saiya sawwaqe Mata ayi Mata auren daya kamaceta,
Wannan shine abinda ya yankewa kansa da maganar auren
Dan kuwa bayajin har abada zai iya kallon ‘yar da Mahmoud da Zainab suka Haifa Amatsayin matarsa,
Macen da zai iya muamala ta daban da ita bayan ta uba da ‘ya.

Da wannan ya rufe maganar aka fara Shirin auren Wanda Babu Bata lokaci aka Sanya sati Mai zagayo ranar juma’a.

Wasu irin kudin gaske Aka aikowa Momy da Kawu saidu na hidimar Wanda yakusa haukata kawunan dangin momyn suka so cinye kudin
Dayake Kawu saidu shima idanuwansa a bude suke yace Babu wannan maganar shima Dole a fitarda na dangin uba abasa idan bahakaba zai fasa bada auren.

Wani irin murmushin bakada lafiya su Haj Karima sukai Masa
Alhaji Atiku kuwa Jin abinda Kawun Yafada yasashi kallonsa da kyau da hasaso irin dukan mutuwar dazasu saka Yan dabansu na shiyasa suyi Masa idan har ya kwatanta abinda Yafada din,
Umma Jamila kuwa cikin ranta fatar saukar masifar datafi ta Dan uwansa Mahmoud tai Masa.

Momy da har lokacin zuciyarta najin wani iri a al’amarin kallonsu tayi jiki a Dan mace ta rokesu akan subawa kawun haqqinsa na matsayin uba ko Dan asamu albarka a wannan auren.

Haka suka bawa Kawun saidu kudin dabai taba riqe irinsuba arayuwarsa hakama takamaimai baisan me zaiyi dasuba kawai dai yafison ya karba din Dan kuwa yagama ganin zallar kwadayin abun duniya da son zuciya a al’amarin dangin Zainab din.
(WAINDA SUKE RUDEWA DA SUNAN ZAINAB DANAKE FADA SHINE DA MOMY DA MAHAIFIYAR LAYLAH DA LAYLAH DUK SUNANSU ZAINAB,ITA LAYLAH SUNAN MAHAIFIYARTA AKA SANYA MATA BAYAN RASUWAR MAHAIFIYAR).

Sabuwar rayuwa Kawu ya bude a garin Dan kuwa tuni yasaka Abdullahi agaba akayo Masa manyan dinkunan bikin tareda huluna masu tsada da takarma harma dasu turaruka Kawun ya siya,
Dayake baida rowa har Abdullahi yabawa nasa kason kudi masu ‘yar tsoka wanda yasa Jikin abdullahi din yakuma sanyi da al’amarin yaji bazai iya boyewaba Dan Haka Ana saura kwana biyu daurin auren da daddare ya nufi gidan umma Jamila Dan ganin Sa’adah wadda ita kadai yasan zata fahimcesa sbd kaf kowa dukiyar tagama rufe idonsa
Shikuma yakasa danne al’amarin sbd sanin Auren Laylah da Turaki Kamar wani boyayyan burine Kuma Alqawarin Abba Wanda duk ranarda ya tashi yaga wannan sauyin bazaiji dadiba duk da itama Sa’adah din ‘yarsa ce Amma kamar sbd mahaifiyar Laylah yakeson Lallai laylance zata aura Turaki.

Babbar Sa’ar dayaci a zuwa gidan umma Jamila Bata Nan suna gurin hidimar bikin da aketayi duk da Turakin yasanar da cewan basason Ayada Dan kada Yan Media suji Amma zancen ya Dan firfita sbd sukam su Alhaji Qarami sunason asan Wanda suka bawa auren yarsu,sunason duniya tasan sun hada alaqa da ABUTURAB TURAKI Ko Dan matsayinsu da girmansu yaqaru a idon jama’a.

Lokacinda Anty Sa’adah taga Abdullahin ne Mai neman ta gabanta Saida yayi mummunan faduwa
Take jikinta yayi Sanyi sbd tasan tabbas kodai abbansu kokuma Laylah akwai Wanda wani Abu yasama.

Shigowa tayi dashi palon baqin gidan suka zauna takawo Masa ruwa tana kallonsa jiki mace muryarta na bayyanarda damuwarta tace”

Yaya Abdullahi Allah yasa lfy dai Dan nikam ganinka yasa jikina mutuwa.

Ruwan data kawo Masa ya Dan Sha Yana dauke idanuwansa daga kallonta ganin irin yanda ta sauya sbd zallar gyara da ake mata tayi haske sosai tayi fresh duk da ta rame Amma duk da hakan a idanuwansa ko ahakan batakai Laylah kyawu da haske ba.

Aje ruwan yayi tareda Dan kallonta kadan cikin nutsuwa yace”

Abba dai yananan yanda take hakama Laylah tananan da dama itama saidai Kam duk tayi wani iri sbd kadaici da rashinki ahakan ma dai aikin gidan yadawo kanta,
Saidai ba wannan ne yakawoniba.

Kallonsa Anty Sa’adah din tayi batareda ta iya cewa komaiba tana sauraron abunda zai fada.

Ya fuskanceta dakyau Yana tattaro nutsuwa yace”

Maganar auren Nan ne da za’a daura jibi nazo nafada Miki sbd naso daurewa nayi shiru nakasa hakan sbd Abba da Laylah dama ke din.

Ahankali ya zayyano Mata burin Abba  da babban qudurin nasa na Bawa Turaki auren Laylah tareda sanar da ita asalin abindaya faru ranarda ciwon na Abban ya rikice sbd shima Kamar yanda Momy taji komai yaji komai ganin momyn zata juyo tabar gurin yasashi barin gurin tun kafin tagansa ya fice daga gidan
Dan Haka ya Dora da cewa”

Sa’adah ke kadaice gatan Laylah ayanzu tunda Babu Wanda take nuna yasanda ita bare damuwa da rayuwarta,
Kece gatanta ayanzu da Abban yake kwance,
Kece uwa Kuma uba gareta hakama ‘yar uwa,
Idan kikayi auren Nan Kika tafi Amatsayin Laylah da wace daraja Turakin da Mahaifiyarsa zasu kalleki?
Hakama Abban duk ranarda ya tashi da wace darajar zai kalleki da Momy,
Hakama babban abindayake faruwa shine Turaki yasa ahada takardu da komai na lafiyar Abban za’a daukesa daga Nan zuwa wata qasar Kuma ansanar da Momy ta aminta da atafi dashi din Dan Haka bayan aurenki bana tunanin Laylah tanada wani sauran abinda yarage anan bayan kunci.
Nidai abindayasa nazo nafada Miki gaskiyar lamarin sbd kome Zakiyi karki manta da ‘yar uwarki Dan Allah,
Kamar yanda Kika dauko tallafar rayuwar marainiyar Allah kici gaba da tallafa Mata Dan Allah karki Bari ta  Shiga wani mummanan halin dayafi Wanda take ciki sbd nidai da antafi da Abba zuwana gidan nasan yaqare tunda dama dawainiyar Abban ke kaini…..

Dogon numfashin data saukene yasashi dakatawa Yana sauke nasa numfashin shima kafin ya kalleta ganin yanayinta ya sanyashi miqewa Yana kallon Agogo
Gwara ya tafi kafin umma Jamila tadawo ta taddasa gidan
Hardai idan tasan abin daya kawosa da Babu shakka saita Ari hauka ta Masa mummunan wulaqanci.

Bayan tafiyar Abdullahi Sa’adah na shiga gida tafara hada kayanta Dan kuwa ta yanke shawarar komawa gida ayau din,
Gwara Takoma gida kawai aqarasa komaima acan.

Koda umma Jamila tadawo agajiye take shiyasa Koda Sa’adah din Tai maganar komawa gida Bata kawo komai arantaba tasa driver yakaita Dan dama gobe za’a maida Sa’adahn gida sbd gobe su Haj Anne zasu iso
Dan Haka Kai tsaye tasa aka maida Sa’adahn gida da maraicen ta bugawa Mai hajiyar dasuka dauko ta musamman Dan gyaran Amarya waya cewa subi Sa’adah din can gida aqarasa acan na yau da goben.

Ko data iso gidan tsit kamar ba hidimar biki akeba Momy na Palo da baqi suna magana tashigo a natse fuskarta daukeda murmushi taqaraso gabansu cikin girmamawa ta gaidasu tana kallon Momy datake kallonta tana yaba kyawun datayi tace”

Momy kinata kallona
Na sauya Miki ne?

Murmushi momyn tayi tana cewa”

Dan sauyi kin sauya Kam kamar ba Sa’adah ba
Wannan hajiya Sa’adah shuwa Arab ce.

Dariya baqin momyn sukayi suna yaba gyaran na Sa’adah dake bayyane afili Dayar tace”

Momy ko Zaki bani numbern me gyaran Nan sbd auren sanah da zaizo qarshen watan Nan Dan Naga ta iya gyaran amare Kam gashi Sa’adah sai wani irin qamshi takeyi Mai Dadi.

*_AMARYAR KB GLOBAL ENTERPRISE 08067558902_* itace Mai wannan aikin na gyaran Amare tareda kayan qamshinda ko a anguwa za’a San ankawo Amarya,
Turarukanta na musamman ne Dan kuwa daga Chad suke zuwa ga kayan Mata na gyara masu kyau da inganci
08067558902.

Kai tsaye daki Sa’adah ta wuce inda ta tararda Laylah a dakinta zaune tana ninke kayan wanki datai na tarin tsoffin kayan Sa’adah da aka Bata akace gashinan ta ringa sakawa can gidan idan Sa’adah din taje da ita Dan karta ringa saka tsoffin kayanta dasuka Gama kodewa.

Tana ganin Sa’adah taji wani irin sanyin farin ciki harsaida fuskarta ta bayyanarda hakan
Fararen idanuwanta akan Sa’adah din tabude baki tace”

Anty Sa’adah kindawo tun yau ne?

Qarasowa Sa’adah tayi gabanta fuskarta daukeda murmushi tana kallon kayan da Laylah din ke linkewa tace”

Meyasa zakiyi wankin kayana tunda banananma ba sakawa nayi ba.

Kallon kayan tayi tana qarasa Nade rigar Dake hannunta tace”

Jiya Umma Jamila datazo suka bani itada Momy sunce Dani zakije na ringa sakawa acan.

Shiru tayi tareda sauke Kai tana jiran abinda anty Sa’adah din zatace ko tana buqatarsa kayan nata.

Shiru anty Sa’adah tayi cikin Dan takaicin yanda idanuwansu umma Jamila ke rufewa Akan komai,
Koda zata tafi da ita amatsyinta na wadda zata aura Mai Hali yakamata ace andinka Mata ko kala biyu ne na tufafi Amma shine za’a Bata tsofin Kayan da ita takashe taje dasu.

Wani murmushin takaici da baqin cikine ya kufce Mata,
Ita yanzu sun kore Mai aurenta da qarfi da yaji sbd zasuyi auren yaudara da ita
Gashi yanzu zata tashi a Babu tunda biyu Babu takamata.

Kallon Laylah tayi tace”

Aje kayan bazaki dasuba za’a Baki wainda Zaki ringa sakawa idan munje.

Ba musu ta ajiye kayan tareda dagowa ta zubawa Anty Sa’adah din idanuwa tana kallon sauyawar datai tareda tayata farin cikin auren dazatai din Babu babban farin cikinta irin tafiya da ita dazatayi Dan kuwa ita kanta da kanta tasan kanta yakusa qarasa juyewa sbd wasu abubuwan datakeyi wani lokacin.

Akwai gyaran yamma da ake Mata Dan Haka Koda masu gyaran sukazo Laylah tasaka suyiwa tace”

Kuyiwa qanwata gatanan itama da Dan sauya tunda da ita zani.

Momy dai batace komaiba ta qyale akaiwa laylahn sbd lallaba Sa’adah dasukeyi asamu ayi auren tukuna.

Fes Akaiwa Laylah wata irin dilka da wankan lalle tareda wasu gyaran da fatarta ta amsa atake sbd tanada Hasken fata sosai hakama tafi Sa’adah fata Mai taushi sosai shiyasa gyaran atake yaringa shiga jikinta tayi Dan Shar da ita
Abdullahi daya shigo yayi Ido hudu da Laylan tsinkewa yawunsa yayi Yana dauke Kai zuciyarsa na basa qwarin gwiwa da tabbacin Ana Gama bikin Sa’adah zai bayyanarda kansa a manemin auren Laylah din yasan Kuma zasu basa tunda neman Kai su umma Jamila keyi da ita kokuma ya lallaba Kawu saidu kafin yakoma yabasa aurenta basaima Sa’adah ta tafi da ita dinba Dan zata iya fin qarfinsa idan taje daular gidan Turaki ta samu sauyin rayuwa.

Da daddare duk maganin da aketa faman dirkawa Sa’adah Haka ta tattarosu ta bawa Laylah tasata ta shanye a sunan maganin rashin lafiyartane ba musu laylan ta shanye.

Washe gari da safe bayan angama gyaransu masu gyaran sun tafi umma Jamila tareda Haj Karima suka iso gidan da wasu irin Kaya na Alfarma da aka dinkowa Sa’adah din wasu manyan lace ne dasuka Sha maqudan kudi tareda gyalensa da takarmi aka Bata ta shirya tafito fes a Amarya sai qamshi take zubawa.

Kallon Laylah dake zaune gefe tana kallonta tayi tasaki murmushi jikinta amace tanajin inama aurentane na gaskia da Amana za’ai
Datayi farin ciki sbd ita kanta tanason tayi auren Dan ta tallafa rayuwar Laylah din Amma wannan aurene da ake Shirin ginawa Kan yaudara.

Fitowa tayi riqeda hannun Laylah Dake sanyeda doguwar rigar jallabiya sabuwa Navy blue da Sa’adah din tabata tasaka
Kanta nade cikin gyalen Abayar
Idanuwanta ki kwalli babu
Babu komai akan fuskarta sai asalin zallan kyawunta da Allah yabata duk da Babu wata walwala ko sakewa a fuskar tata Wanda Kuma hakan dabiarta ne tunda ahaka ta taso ba walwalar.

Kallonsu Haj Karima tayi kafin ta tsayarda kallonta Kan Laylah Dake rabe bayan Sa’adah din
Ta bude Baki zatai magana
Umma Jamila ta tareta da cewa”

Karma kiyi wahalar magana barta taje da ita din dan taurin Kan Sa’adah Ni har tsoro yakeban yanda kikasan kafiran farko Haka take da taurin tsiya akan wannan Mai Kama da ‘yar tsanar.

Shiru Haj Karima tayi tareda dauke Kai daga kallon inda suke din ta kalli Momy dake zaune tana kallon su Sa’adah din itama tace”

Gatanan gurin gaida uwar mijinta dasuka iso yau za’a kaita.

Umma Jamila ce ta karba zancen da cewa”

Ga abinci dasu komai can a mota duk ansaka.

Miqewa Haj Karima tayi dayake ita zata kaita suka fito bayan umma Jamila tasake bin jikin Sa’adah din da turarukan (AMARYAR KB GLOBAL ENTERPRISE 08067558902) masu qamshi.

Suna fitowa suka shiga babbar CR-V din Haj Karima driver yajasu zuwa masaukin Anne wadda ta iso aranar tareda jamaarta su biyu.

Wani babban makeken guest house din Turaki dake garin suka dosa
Tun a gate Sa’adah ke kallon koina zuciyarta a sanyaye har aka abarsu suka qarasa harabar gidan sukai parking suka fito.

Kallon Laylah da kanta ke sunkeye cikin sanyi Haj Karima tayi Kai tsaye tana cewa”

Kwaso kayan abincin,
Ki dauko da kyau karki barar kosu hargitse.

To” tace anatse tareda daukan kayan abincin tanabinsu abaya.

Wani babban palon dayake a tsare da komai na irin Rayuwar turawa akai musu iso suka zauna Kan milk and golden Royal set dake palon
Banda Laylah data tsaya da kayan abincin tana jiran afada Mata inda zata aje
Kafin suyi wata magana qamshin turaren Haj Anne yafara iso musu kafin ta fito cikin doguwar jallabiyar kuwait baqa Mai Fadi sosai kanta yane da mayafi Mai Dan girma sosai Wanda yasaka Hasken fatar datake dashi fitowa sosai duk da tsufa da manyanci Amma komai nata a natse yake,
Fuska dauke da Dan murmushi take qarasowa tana kallonsu ta iso ta zauna Kan 2 seater tana amsa gaisuwarsu a mutunce musamman Sa’adah wadda ke zaune gefn Haj Karima din…. Sauka Idanuwanta sukai Kan Laylah Dake tsaye har lokacin daukeda kayan abincin…

Dukkanin hankalinta da idanuwanta zubawa Laylah su tayi sbd ba shakka fuskar Zainab take gani akan fuskar yarinyar,
Babu abinda tabaro na zainab face yanayin jikinsu daya banbanta ita sirirya zainab Kuma ba siririya bace Amma kamanninta da mahaifiyar sunyi nauyi sosai take taji qaunar datakewa Zainab din kafin rasuwarta tadawo Mata sabuwa fil akan Laylah
da mamaki Kan fuskarta Tace”

wannan ‘yar Zainab ce basai nayi tambayaba.

Haj Karima wani juyi tayi tareda Yi kamar batajiba tasake dasa sabuwar gaisuwa da barka da hanya kafin tacewa masu aiki dasuke kawo musu kayan tarba su karba abincin.

Suna karba ta kalli Laylah zatai mgn Anty Sa’adah tariga cikin nutsuwa da cewa”

Laylah kixo ki gaida Mutane.

Sabone data taso cikinsa na idan ba umartarta akai da Abu ba Bata Yi sbd kaucewa laifi da matsala shiyasa Bata qaraso ta gaida Anne ba Saida Sa’adah din tayi magana
Ta qaraso ahankali cikin natsuwa batareda ta kalli Annen ba ta gaidata da muryarta Dake yankewa.

Kasa rike mamakinta Anne Tayi takai tattausan hannuwanta ta kamo hannuwan Laylah cikin tsananin kulawa tace”

Wannan ‘yar Zainab ce ko?

Eh itace” Sa’adah tafada kanta a qasa
Haj Karima kuwa kasa hakuri tayi ta miqe tana cewa”

Bari muje mukai wani sakon sainmu dawo mu dauki Sa’adah din daga baya  Idan tagama gaidaki.

Cikin kulawa Anne tace”

Ba damuwa kuje tunda zaku dawo saina sake gaisawa da Laylah ko? Tafada tana kallon Laylan Wanda har lokacin itadai bayan gaisuwa batace komaiba kanta na qasa Wanda yasa Anne fahimtar Kamar Laylan nada matsala ko damuwa sbd sanyinta da rashin kuzarin yayi yawa.

Sa’adah datafi kowa farin cikin tafiyar Haj Karima da Laylah
Tana ganin Haj Karima taja Laylah suntafi sbd karsu bada damar da Anne zata qaunaci Laylah
Shi Turaki basama maganarsa Dan sunsan bazai taba ganin laylan ba saidai idan yaganta wata Rana a gidansa acikin Yan aiki.

Ajiyar zuciya Mai sanyi anty Sa’adah ta sauke tareda Dan dagowa kadan tanason magana Amma tanajin nauyi da fargaba saiga sakon zuwan Kawu saidu ya isowa Anne Ana neman ison shigowa dashi.
Wata irin Ajiyar zuciya anty Sa’adah ta sauke sbd tabbas wannan zuwan nasa wani aike ne daga ubangiji.
##MAMUH#

👇👇👇Kuyi following Dina Dan samun posting akan lokaci dama sauran novels Dina complete 👇👇

Mamuhgee @Arewabooks

🔥🔥🔥🔥🔥
*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 13_*

*_SAKINA VENDABLES_*
*_Ina ma’abota son qamshi da gyara? Ina masoya qamshi dasuka San darajar qamshi da gyara irin na qamshi?_*
*_To kuzo ga SAKINA VENDABLES Tasake zuwar muku da ingantattu Kuma tsararrin kayan qamshi masu kyau da qarko,_*
*_Ga wainda suke buqatan turarukan gaske masu kyau na asalin qamshi da Kama jiki da Kaya suzo ga inda aka tabbatarda kyau da qarfinsu a gurin SAKINA VENDABLES_*

*Turaren wuta list*
Queens special
Kajiji mix
Kajiji whole
Gabgab
Brown Hawiii
Special Halut
Sandal balls
Sandal strips
Sandal flakes
Dubai oud
White Hawii
Classy Dufr
Black bange
Black bange
Musky Dorrot(Na tsuguno)
Cous cous
Khumra White & Black
*Kulaccam* Black(for hair) white (for body)

Handles *Instagram* @sakina_vendibles *Facebook* @Sakina vendible *Tiktok* @Sakina vendibkes
08106974073

***********
Kallon Fattu Anne Tayi Kai tsaye tace”

A qarasa dashi daga ciki gama su Sa’adah anan,a shigo dashi.

Juyawa Fattu tayi ta koma can harabar gidan tayi Masa iso yabiyota daga baya har zuwa cikin palon
Ya Dan durqusa Yana gaidata cikin mutuntawa sbd ta girmesa sosai gata Kuma tamkar uwa.

A mutunce cikin kulawa tace”

Malam saidu Kaine da kanka kazo baka Bari Turakin yaje gurinka da kansa ba.

Murmushi yayi Yana zaunawa Kan kujerar one seater dake nesa da Annen Yana cewa”

Aa bakomai ai
Nima ai bama maganar komaiceba takawoni ke nazo yiwa barka da zuwa tunda Anjima sosai ba’a haduba,
Allah dai yaqara nisan kwana da lafiya da kwanciyar hankali,
Anata dawainiya sosai da kashe dukiya, ubangiji Allah yasaka muku da mafificin alkhairinsa yabar zumuncin da akaiwa,
Dan kuwa duk ranarda Allah ya tashi kafadun Mahmoud saiyayi qwallar farin ciki da wannan al’amari sbd kun rufa asiri tako Ina tareda dawainiya da iyalinsa.

Katsesa Anne Tayi da cewa”

Wannan duk yiwa Kaine bakomai bane,Allah dai yabasa lafiya
Yakuma Sanya alkhairi acikin wannan lamarin.

Amin Amin ya Allah” Kawu Yafada da hanzari Yana Dan kallon Sa’adah data gaishesa cikin girmamawa
Ya kalleta dakyau cikin Dan mamaki yace”

Wannan Sa’adah ce kokuwa?

A sanyaye tace”

Nice Kawu.

Kasa shiru yayi da mamaki da ‘dan takaici duk da yana kokarin boyewa agaban Anne yace”

Ke dawa Kika zo?
Me kikazo Yi keda zasu tafi Dake jibi Kuma meyene na zuwa yanzu?

Sunkuyar dakai tayi cikin tsananin kunyar kanta da baqin cikin halin dangin mahaifiyarta.

Anne ce tayi murmushin manyanci tace”

Zuwa sukayi gaidani
Bakuma illa bane hakan, tare suke da Yar gurin Zainab wato zainab.

Gyada Kai yayi Yana jinjina al’amarin dangin Zainab da basuda lissafi ko daya.

Dan dagowa Sa’adah tayi cikin zurfafa kalami da nutsuwa ta kalli Kawun tace”

Kawu inada maganar fada akan….cikin wani Irin sauri da waskewa Kawun ya katseta da cewa”

To Ina suka tafi da bazasu taho ku koma Haka ba tunda Kun Mata barka da zuwan.

Kallon mamaki Sa’adah takewa Kawun ganin ya da yayi saurin katseta kamar yasan abunda zata fada,
Kokuwa shima su umma Jamila sun siyesa an shafa Masa kudi?

Shikuwa Kawun sanin rashin Arziki irin na dangin Zainab yasashi katse Sa’adah din Dan baisan mezata fadaba agaban sirikar da ba’a ringa andaura aurenba taje ta zubarwa da kanta dashi da Dan uwansa mutunci tunda su dangin uwarta Akan kwadayi yaga alamar ba kalar mutuncin da bazasu zubarba.

Sake yunqurin magana tayi ya banko Mata wata irin mugun kallo yna kokarin miqewa Yana yiwa Anne sai anjima shi zai tafi.

Kallon Sa’adah da idanuwanta suka sauya tayi dakyau taga alamar da akawai damuwa saita kalli Kawun a natse tace”

Kaga malam saidu koma ka zauna
Yarinyar Nan magana zatai dakai
Da alama Kuma akan auren Nan
ALLAH yasa ba Dole acikin al’amarin??

Ajiyar zuciya ya sauke yana komawa ya zauna zuciyarsa fal da takaici Dan kuwa idan har yarinyar Nan ta bude Baki gaban Anne tace batason auren Turaki wlh saiya Mata dukan mutuwa tabi sahun mahaifinta asibiti
Dan iyakar zubarda girma da mutunci ta zubar masa idan hakan tafaru
Kuma agaban Anne yarinyar Nan zata shimfida wannan rashin da’ar.

Kallon Sa’adah Anne Tayi hankali kwance a natse tace”

Menene Damuwar Sa’adah?
Auren ne bakyaso zasuyi Miki Dole kokuwa?

Zazzaro idanuwa Kawu saidu yayi Yana kallon Sa’adah Dan ta kallosa yasamu damar Mata gargadi Kota idone Amma taqi kallonsa Kai tsaye ta gyada Kai tareda sauke Kai daga kallon da Anne ke Mata tace”

Bani Abba yaceba
Laylah yace….
Dan shiru tayi na minti daya kafin ta hadiye hawayen dasuka ciko idanuwanta tana qara bawa kanta qwarin gwiwar magana tace”

Su umma Jamila ne sukeson sauyawa Dani Amma Abba Laylah yakes…..kasa qarasawa tayi sbd siririn kukan dayazo Mata na karyewar zuciya Dan kuwa harga Allah da ita din aka bada datayi farin ciki Amma Kuma bazata iya auren Wanda ba ita din aka basa aurenba Kamar haramci take kallon kanta a auren shiyasa ta Kori shedan ta danne komai ta fada gskia.

Wasu manya manyan Ajiyar zuciya Kawu saidu ya ringa jerowa a boye Yana Dan goge zufan daya tsatsafo Masa a goshi cikin dubara
Dan duk yagama katsewa da bijrewa auren Sa’adah zatai ta wulaqanta zumuncin da mutunci da Anne ke gani
Shi Turakin ba’a maganarsa sbd yasan ko ahaka Matar da auren ba lallai suna gabansaba.

Anne kuwa wani irin kyakkwan murmushi Mai sanyi tasaki tana kallon Sa’adah din cikin tsananin burgewa da yabawa da hankalinta datai saima taji Sa’adah din tashiga ranta itama Dan Haka ta kalli Sa’adah din a natse tace”

Meyasa zasu sauya Laylah bayan da ita din Dake duk Abu dayane?

Shiru Sa’adah tayi Bata iya cewa komaiba sbd a bayyane yake basai anfadaba ansan Laylah batada gata batada Wanda ya tsaya Mata sai Allah.

Wani murmushin Anne takuma saki kafin ta kalli Kawu saidu tace”

Malam saidu kaji abindayake faruwa.

Cikin takaici da baqin cikin Hali irin na zuriarsu umma Jamila yace”

Tabbas dama Zainab da danginta  bazasu taba Bari Laylah tayi rayuwarda kowane ‘da mai yanci zaiyiba,
So suke yanda ta taso a wahala ta qare a wahala shiyasa gashinan masifarsu da rashin imaninsu ya haukatar da ita kwakwalwarta Bata cikakkiyar lafiya
Yarinya Takoma Kamar mutum mutumi
To gwara danaji wannan zancen Dan kuwa wallahi ita Zan daurawa aure dukkaninsu sun Dade kwadayi Bai Gama kashesuba Dan nasan manufarsu ta auren
Kema nafasa tafiyar bazan tafiba saina aurar Dake ga duk Wanda nasamu zanga uban dayafini iko akanku cikinsu.

Daga fada da maganganun Kawun Anne tafahimci abindayake faruwa a rayuwar iyalin Mahmoud din take taji wani irin rashin Jin Dadi da tsananin qauna da tausayin Laylah
Yarinyar data taso cikin maraicin uwa da uba duk da Yana Raye,
Tabbas kuwa Kamar yanda Kawun Yafada aure Kam da Laylah Kamar ba fashi saidai Kuma fushinsa na aurarda Sa’adah din daketa kuka Mai tsima Rai bataga DACEWA da adalci a hakan ba Dan kuwa itama Sa’adah ta cancanta rayuwa Mai kyau tunda har tanada kyakkwan zuciya Dan Haka Kai tsaye tace”

Malam saidu kayi hkr karka yanke hukunci cikin fushi akan Sa’adah da Babu ruwanta a wanna al’amarin
Idan har batada wani tsayayyan mijin Zan tafi da ita kodan Yanayi na rayuwar Laylah daba lafiya isashiyaba
Tunda harkace ta mental health Dole zaaje da Wanda tasaba dashi harta warware tafito daga depression din datake ciki kafin ma ayi maganar sanar da ita auren Dake kanta daga
Kuma best solution anan shine tafiya da Sa’adah,
Dan karatu da komai na rayuwar Sa’adah na dauka Inshallah Dan dama tuni yakamata muyi hakan mu dauki ‘yayan Mahmoud Dan inganta rayuwarsu da ilimi Mai kyau da tarbiya
Amma tunda yanzu komai yazo da hakan Inshallah idan ka amince Zan daukesu duka su biyun
Laylah Amatsayin Matar Turaki Sa’adah Amatsayin Amanata Inshallah.

Sosai ran Kawu yake quna da Daci sbd har kunyar kansa yaringa ji daya biyewasu Alhaji Atiku Ashe yaudararsa akeyi Dan ya cutatar da ‘yar marainiyar ‘yar Dan uwansa duk da Sa’adah dinma daya suke agunsa Amma ita tanada gata tako Ina tunda gashi sunso cin amanarsa su tura tasu Yar gurin arzki,
To kuwa zasusan yanda asalin mugunta da yaudara take Dan yanda sukai Masa Haka zai musu bazai fada musu gskiyarba shima shiru zaiyi sai ranarda Allah ya nufa susani.

Sanin daga Laylah din har Sa’adah suna buqatar rayuwar da Anne ke fatar Basu yasa ya amince da tafiya dasu duka biyun tunda koba komai Abba ma wata qasar za’a kaisa dan Haka zamansu cikin zuriar Zainab da basuda Imanin na sanin komai bayan kudi akwai matsala gwara su tafi gurin Annen har Allah yabawa Abban nasu lfy.

Bayan ya amince rokon Anne yayi akan abar zancen auren ayanda yake abar dangin Zainab da sanin da Sa’adah za’a daura sbd karsu cutatar da Laylah.
Momy kuwa dayake da ita za’a tafi qasar daza’akai Abban itama yace abari sai bayan daurin auren zai sanar Mata a sirrance ko zatai hankali tabar rakiyar danginta taje tayi jinyar mijinta tasamu lada ko zunubanta na shekaru sa kakkabe.

Da wannan Ya tafi yabar Sa’adah din wadda Anne keyiwa nasiha cikin hikima da tambayayi akan Laylah datake iya amsa wasu
Wasu Kam bazata iya amsawa sbd basuda dadin saurare Kuma hakan tamkar zubarda mutuncin mahaifiyarta ne zatai.

Anne da kanta da Yan bayanin data samu daga Sa’adah din tasake fahimtar rayuwarda Laylah ta taso aciki Dan Haka ta yanke shawarar hadawa har Laylah din ta riqesu da Sa’adah bazatai saurin sakata a rayuwar aureba sai Laylan tadawo kamar kowane ‘da mai walwala da rayuwar yanci,
Bama za’a nuna Mata tanada aurenba a yanzu tana buqatar Abubuwan sauyin rayuwa harma da ilimi duk bayan tadawo cikakkiyar lafiyayyarta kenan idan depression yabarta Dan Haka zata barta Akan riqo ta daukosu kokuma akan biyo Sa’adah datai gidan Aurenta.

Tafiyar Kawu ba jimawa Haj Karima tadawo tareda Laylah dake bayanta kamar Mara lafiya tana tafiya a sulale
Kallon qauna Mai girma Anne ke Mata tana Jero adduar samun tsaftatacciyar zuria daga gareta.

Kasa boye kulawarta tayi tasa aka dauko kyauta ta musamman na kayan Alfarma da aka dinko masu tsadar gske da sunan Amaryar Turakin tabawa Laylah tace”

Gashinan kema gobe ranar daurin auren kiyi ado.

Saida takalli anty Sa’adah kafin tasaka hannu biyu ta karba tana godiya kanta aqasa.

A hanya ba kalar fada da masifar zuwa da ita da Sa’adah tasa sukai Wanda Haj Karima din bataiba kamar ta rufe laylan da duka duk da yau Sa’adah dinma tafi qular da ita Haka suka koma gida masu gyaranta na jiranta ayi za’ai Mata qunshi.

umma Jamila taso karbar kayan ta sauyawa Laylah da wasu Momy ta Hana da cewan Kar ayi abunda zai zubarda mutuncin ko wani kallon daban daga Anne.
Hakan yasa ta hakura ta barwa laylan Amma Kam mugun kallo Babu kalar Wanda ba’a bita dashiba ta sulale tashige daki ta zaunawarta anata hidima da hayaniya sbd gidan acike yake tap da dankin Momy anata bidiri cikinma an hanasu bikin komai da Allah kadai yasan irin shagalin dazasuyi.

Qunshi akaiwa Sa’adah sai bayan magriba aka kammala tasamu ta wanke tayi wanka tayi sallah har lokacin Laylah na daki Bata fitoba dan yau fitowa daki tafi qarfinta a gidan sbd dangin Momy duk Babu Wanda yake qaunar ganin ko giftawarta.

Duk yanda taso janta da zance akan ta sake kasa sakewa Laylah tayi dan itadai matuqar dangin momyn na gidan batada sauran nutsuwa ko sukuni.

Haka Sa’adah ta qyaleta har lokacin kwanciya yayi Laylan tayi bacci tabar Sa’adah na binta da kallon gobe Kamar wannan lokacin ra igiyoyin Turaki uku cif na Aure akan Laylahn,
Wannan shine babbar nasara sbd batada masaniya,
Lokacinda zatasan da aurensa akanta kilama lokaci yaja lokacin zatafi Jin zancen auren Al’amari Mai girma.
##MAMUH#

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamuhgee 14_*
Washe gari gidan da wata irin hidima aka tashi Duk da kusan fiyeda Rabin hidimar a gidan umma Jamila ake yinta Dan ba qaramin Jin auren Nan takeyiba cikin tsakiyar ranta sbd dukkanin burikanta da mafarkantane zasu cika
Duk arzikin dasuke dashi batajin kammaluwar zuciya Kamar yanda take Shirin jinta daga lokacinda ta zama sirika ga AB TURAKI Dan Kamar itace uwa ga momyn kanta bare Sa’adah Dan Haka Bata dauki wannan auren da wasaba ko kadan
Danma anrage musu armashin komai dasu Anne suka nema aure a sirrance kawai batareda anyi hayaniyaba da Allah kadai yasan irin shiri da dukiyar dasuka so bajewa su zubar dan sunsan wannan yanzu ba matsala bane tunda sunsan inda ‘yarsu zataje.

Tunda safe Aka fito da Sa’adah tsakar gidan aka Kuma darje koina jikinta da lalle tareda wasu ruwan qamshi kafin aka Bata ruwa tashiga wanka a toilet din dakinta tana fitowa tasaka Laylah tashiga tayo wanka da sauran ruwan lallen.

Koda qarfe goma ta safiya tayi angama shirya Sa’adah din cikin Alfarma ta manyan kayan mutunci dasukaji asalin dukiya Wanda Anne ce ta Aiko dasu da safiyar tace abawa Sa’adah din tasaka
Dan haka taci adonta tana daukan ido tamkar a ace aurentane za’a daura
Ga mamakinsu Umma Jamila da farin cikinsu ba kamar yanda sukaga tana walwala da farin ciki dauke a fuskarta hakan na musu nunin auren dai ta karba hannu bibbiyu itama Dan Haka suka sake sakin jiki Ana hidima.

Momy kuwa sai bin “yarta take da kallo cikin farin ciki tana qarawa
Fuskarta daukeda murmushi Dan tama kasa gane irin kewar ‘yarta da zatai idan ta tafi itama gashi gobe da ita din za’a tafi da Abban qasar Germany.

Kamar yanda ake cewa _Rabo sai mai shi_ hakama Matar mutum kabarinsa
Andaura Auren *_MUHAMMAD ABUTURAB TURAKI_* da *_ZAINAB MAHMOUD LAYLAH_* Akan sadaki naira dubu dari cif Wanda Kawu ne ya karba laqadan ba ajalan ba
Hakama babbar Sa’ar da Kawun yasamu akan qudiri da niyarsa na hanawa dangin Zainab sanin komai kamar yanda suka so cin Amana
Kafin su Alhaji Atikun su qaraso yasa aka daura auren batareda anjirasuba Dan dama a masallaci ne Kuma ba wani babban masallaci bane daga shi sai Abdullahi sune dangin Laylah sai Turakin da amintaccen yaronsa A Abdoul sai jamaar Dake masallacin wainda basusan waye angonba bare Amaryar Dan kuwa ko labarin duniya basabi bare su shaida Turakin Dan Haka aure dai andaura yakuma samu jama’a daidai gwargwado dasuka ringa bi da adduar Allah ya sanyawa aure Albarka
Dan Haka Koda su Alhaji Atiku dasu Alhaji Qarami suka iso da manyan motocinsu
Suna fakin Ana Gama shafa addu’ar daurin auren saidai Suka ringa bi da Amin na adduoin da jama’a keyi suna ficewa,

Ransu yayi mummunan baci da hukuncin Kawun na daurin batareda anjirasu ba Amma Turaki agurin sai Basu bayyanarba harda qarin sanin Kar abar Turakin da zaman jira yasa aka daura auren ba Kira badan hakan ba da Kawun sai sun nuna Masa rashin mutunta su day yayi
Dan hakan Kamar tazartawane agaresu.

Washe bakuna Suka hau Yi suna gaggaisawa da Turaki Ana Masa adduar Allah ya sanyawa aure Albarka manyan shaddodinsu sai daukan ido sukeyi Dan kuwa ba laifi kowannensu yanada nasa abun duniyar Amma dogon buri da kwadayi yasa Babu abinda suke gani da hange sai Tarin girma da matsayin Turakin Wanda su connection suke dubawa kafin dukiyar tasa.

Daga gurin daurin auren Kai tsaye gida ya wuce batareda jiran Anne ba wadda zata taho dasu Laylan ya wuce airport ya komawarsa Dan yanada baqin Dake jiransa a Abujan.

Fes Laylah take zaune daki cikin adon Dan lace dinta da aka Bata jiyan saidai batai gangancin fitowaba sbd biki sukeyi gidan sosai har dare tukuna aka Kira Sa’adah din akaita mata nasihu da waazin da sirrikan Kama miji musamman Miji irin nata Wanda aqalla kafin yafara Mata kallon mace ma kila saita kusa hade shekaru nawa a gidan kafin yafara Mata kallon Mata Amma dai sun Yarda da sirrinkansu na kayan gyara dasukai Mata Dan Haka suna jiran kyakkwan labari.

Shiru tayi ta a sauraronsu jikinta duk a mace kukanma takasayi sbd batasan ta Yaya zasuji zancen waye auren yake kansaba
Saidai tasan ko tana hauka bazatai gigin fadar komaiba sbd a yanda tsanar Laylah take cikin jininsu komai zasu iya aikatawa akanta
Shiyasa ta sake roqar Anne da Kawu akan Kar afadawa ko Momy sai lokacinda aka tabbatarda zasu wuce da Abba Germany yanda batada lokaci ko damar sanarwa dangi bare wani mummanan al’amarin ya biyo baya tunda Suma a goben zasu wuce.

Daki Takoma inda ta tararda Laylah tayi sallah tana daga zaune gurin datai sallar
Ta dago ta kalla Sa’adah cikin yanayi na Dan bayyanarda tayata murna tace”

Anty Sa’adah duk ranarda Abba yatashi zaiyi farin cikin ganinki da aure,
Allah ya Sanya alkhairi Anty Sa’adah.

Wani irin murmushi Mai Dan ciwo Sa’adah tasaki tana cewa”

Amin ya Allah qanwata.,
Kuma kinsan kece Zaki ringa yimun dawainiyar kulawa dashi tunda Kinga kin fini iya aikin musamman abinci.

Fararen idanuwanta ta zubawa Anty Sa’adah din cikin jinjina Kai tace”

Eh Zan Miki komaima na aikin gidan Anty Sa’adah Inshallah.

Dafa kanta Sa’adah tayi kawai tana sake murmusawa
Aranta tace”

Tabbas wannan shine bahaguwar sauyin qaddara,
Anmiki aure batareda kinsan kece matarba,
Zakije gidanki da sunan ‘yar riqon ‘yayarki da kikewa kallon nice Matar,
Nikuma daga aure naqare a zuman riqo gidan Auren qanwa
Wannan badan akwai zumunci ba da dawane suna zasu Kira wannan sauyin lamarin.?.

Gidan umma Jamila ta kwana sbd goben da safe su Momy zasu fara wucewa kafin suma su wuce
Dan Haka duk wani saura ragamar rayuwar Sa’adah umma Jamilan tagama karbarsa daga yau din tunda momyn dai zatabi Abban bayan irin hanatan dasu umma Jamilan da Haj Karima basuyiba har fushi sukaso Yi da ita akan zata kassara sauran rayuwarta gurin jinyar Wanda gurin Cin Amanarta da son zuciyarsa ya hadu da hukuncin dasuke ganin Allah yayimasa akan abinda yayiwa momyn
Amma sbd zamtowarta sirikar Turaki yasa Suka danne fushinsu Dan yanzu Kam zata wuce rainin kowa duk da sunsan har abada sune masu juya momyn sai abinda sukace Mata takeyi.

A Daren Momy tasake jaddadawa Sa’adah komai nata yanzu su umma Jamila ne
Tunda batanan yanzu sune iyaye Kuma gatanta Dan Haka karta ringa komai batareda shawararsu ba
Itadai Sa’adah to kawai take cewa sai alokacin nema tasamu ta rungeme Momy tasaki kukan data keta dannewa aranta tun jiyan ga Kuma kewar mahaifiyarta dazatai dama mahaifin nasu da Babu tabbacin zasu sake haduwa dashi tunda ciwone Babu Wanda yasan yanda Allah zaiyi dashi,
Wani irin nauyi takeji aranta shiyasa ta qanqame momyn tana sake kuka siriri Mai tsananin tsima zuciya Amma su umma Jamila Kam Babu wani Abu dasukaji a zuciyarsu saima rarrashin dasuke Mata akan ai aure bautar Mata ne taje ta Kama uwar mijinta da kyau Dan kuwa mace ce Mai tsananin iko da kaida,
Sam Bata daukan Wasa ko shirme
Komai nata Kai tsaye take yinsa.

Sai datai kuka sosai har idanuwanta sukai nauyi ajikin momyn kafin ta saketa tanajin wasai a zuciyarta
Duk nauyi da radadin datake ji ya sauka gabaki daya tasauke Ajiyar zuciya tareda miqewa ta nufi dakinta tana Jin komai ya Kau akanta sai Kuma fuskantar sabuwar rayuwar Dake jiransu a Gidan riqonsu
Dan kuwa tasan Laylah ma dai kamar riqo ne za’ai Mata Dan maganar auren  Anne tace ba yanzu zaaita ba lafiya da ilimi zasu kutsar da ita ciki.
Da wannan tayi adduarta ta kwanta ranta ba wata doguwar damuwa Dan kuwa tasan kyakkyawar rayuwarda mahaifinsu ke musu buri da fata zasuyi ta samun ilimi Mai inganci da zurfi.

Qarfe goma na safe su Momy jirginsu zai tashi Dan Haka tun qarfe Takwas na safe akazo da lafiyayyar mota motar Lexus aka dauki Amarya Laylah da ‘yar uwarta kokuma dai ace Amarya Sa’adah da qanwarta zuwa gidan Turakin Dake Nan,
Sosai Anne ta nuna yabawarta tareda karban Amanar yaran da zuciya Mai kyau
Nan akaiwa su umma Jamila yanda suke so wato kyautar girma data kusan sakata zubewa gaban Anne din Haka suka ringa zuba godiya suna qarawa da iyayi kala kala har suka tafi
Dan take daga umma Jamilan har Haj Karima da Matar Alhaji Qarami sukaji buqatar fita gidan Dan sanin yanda wannan kyautar tasu zata jujjuya a hannuwansu Dan kuwa dalolin Amurka ne Anne ta Basu wainda idan suka canjasu ba qananun kudade bane shiyasa ba kunya kowaccensu ta gifta uzurin rashin damar rakiyar Sa’adah din yanzu zadai suzo daga baya Idan sungama sallamar baqin nesa dasukazo biki
Illa kuwa canjin dalilinsu sukeson tsayawa suyi su kammala Kan dukiyar kowa yasan abinda yayi da tasa daga baya sunbi sahun su Sa’adah din Dan dama zuwa gidan Turaki yanzu Dole ne.

Bayan tafiyarsu motar daukar Momy zuwa airport tazo bakowane acikiba sai driver da Kawu a gaba.
Shigowa Kawun yayi Suka zauna Palo daga momyn sai shi sai Anne wadda kai tsaye tafara magana da cewa”

ZAINAB kamar dai yanda Kika sani Allah Yana jarabtan bawansa ne Dan gwada qarfin imaninsa Dan Haka ki dauka komai na rayuwa na samu da rashi dakuma wasu sauyin duk cikin jarabawa da qudirar ubangiji ne,
Kamar yanda kikafi kowa Sani da shaidawa idan rabo ya rantsa tunda ga Laylah Nan Kin gani ishara
Hakane yakuma faruwa auren da aka daura jiya da Laylah aka daurashi sbd itace da haqqin hakan kin sani
Dan Haka idan da ansaka son Rai an daura da Sa’adah to wlh matuqar akwai rabo tsakanin Turaki da Laylah wannan Rabon saiya kashe Sa’adah ta rasu Dan kawai ayi auren a haifosa yazo duniya Dan Haka mudai munyi adalci kamar yanda Sa’adah da kanta tazo tafada Kuma ta roqemu akan hakan sbd hakan dai shine daidai,

Zainab ki godewa Allah daya Baki ‘ya kamar Sa’adah wadda wlh samun ‘ya kamarta ayanzu Abu ne Mai wuya,
Tayi hankali sosai nakuma yaba Mata iya yabawa shiyasama Zan tafi da ita a hannuna na dauka riqonta da yardar Allah harsai Mahmoud yasamu lafiya Inshallah.

Wani irin kuka Mai sauti da shiga Rai Momy tasaki tana rufe fuskarta da tafukan hannayenta dake wata irin rawa.

Shiru sukai dukkaninsu sbd Bata damar kokawa Dan sunsan hakan akwai tsananin ciwo
Tana ganin ta aurar da ‘ya yanzu Ana fada mata ba wani aure.

Kuka takeyi sosai wanda yasakawa Anne tausayinta tafara Mata nasiha da rarrashi har zuciyar momyn ta Dan Yi sanyi Amma Kam wani nauyi da ‘daci sun Riga sun dasa Mata shi Dan Haka share hawayenta kawai tayi batareda ta dago ta kalli Annen ba murya a cikin yanayi na sanyi da ‘dacin zuciya tace”

Nagode nakuma bar Sa’adah a hannunku.

Jinjina Kai Anne Tayi tana sake Jin tausayin momyn sbd bayan qunci da baqin ciki Babu abinda yake zagaye da rayuwar momyn tsayin shekaru
Dan Haka tana Mata fatar samun budaddiyar zuciya Nan gaba.

Kasa ganin Sa’adah Momy tayi Dan bazata iya hada idanuwa da Sa’adahn ba Dan Haka Kai tsaye fice ta shige mota suka wuce airport
Suna Isa jirginsu ya daga.

Bayan tafiyar Momy da awa biyu Suma masu jirgin ya daga Wanda yasaka daga Sa’adah har Laylah cikin wani mugun yanayi Dan kuwa Babu Wanda yataba ko barin gari acikinsu bare Hawa jirgi har gwara Sa’adah tana Dan yawan tafiya wasu lokutan tareda umma Jamila kokuma Haj Karima Amma ba Wai tafiyar nesaba.

Tafiyar awanni sukai sai gasu a garin Abuja inda manyan Mercedes beymach ke jiran saukarsu Aka daukesu zuwa *_AB TURAKI RES_*.
##MAMUH#

*_SAKINA VENDABLES_* 🔥🔥
*_Ina ma’abota son qamshi da gyara? Ina masoya qamshi dasuka San darajar qamshi da gyara irin na qamshi?_*
*_To kuzo ga SAKINA VENDABLES Tasake zuwar muku da ingantattu Kuma tsararrin kayan qamshi masu kyau da qarko,_*
*_Ga wainda suke buqatan turarukan gaske masu kyau na asalin qamshi da Kama jiki da Kaya suzo ga inda aka tabbatarda kyau da qarfinsu a gurin SAKINA VENDABLES_*

*Turaren wuta list*
Queens special
Kajiji mix and r
Kajiji whole
Gabgab
Brown Hawiii
Special Halut
Sandal balls
Sandal strips
Sandal flakes
Dubai oud
White Hawii
Classy Dufr
Black bange
Black bange
Musky Dorrot(Na tsuguno)
Cous cous
Khumra White & Black
*Kulaccam* Black(for hair) white (for body)

Handles *Instagram* @sakina_vendibles *Facebook* @Sakina vendible *Tiktok* @Sakina vendibkes
08106974073

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

*_Mamugee 15_*
Koda suka iso Turaki na gida sbd Ganin Daya daga cikin motocinsa _Rolls Royce phantom_ baqa pake a hanyar daf da Shiga sashensa hakama ganin A Abdoul a harabar gidan yasake tabbatarda hakan sbd idan Yana gidane kawai kake ganin A Abdoul.

A Abdoul da sauran masu aikin sashen Anne ne suka fito tarbanta tareda daukan kayan da akazo dasu duk da bawasu Kaya bane daga qaramar luggage din Anne sai handbag dinta su Sa’adah da laylah akwati dayace sukazo da ita na iya sabbin kayan da aka dinkawa Sa’adah sai kayan Laylah guda biyu aciki itama sababbin da Anne ta Bata dinne Kai tsaye aka karba komai akai ciki dashi kafin suka nufi babbans sashen Annen Dake baya kadan daga can gefen sosai danasu Turakin.

Daga Sa’adah data Saba zuwa gidanjen masu ‘yan kananun kudi dangin uwarta har Laylah da Bata zuwa koina daga gida sai gida sai kasuwa sai asibiti
Babu Wanda ya rudar da kansa da wani kalle kalle sbd daidai gwargwadon nutsuwarsu,
Dan sani Kam sunsan sunzo wata duniyarce ta daban Amma Kuma Basu  rikita kansu da wani kalle kalle a saima kokarin sake nutsuwa dasukeyi Dan kuwa jikinsu duka sanyi yayi Dan Basu dauka Haka duniyar gidan Turakin take da banbanci fiyeda tunani da inda Suka fitoba.

Ita Laylah Bata tunanin komai bayan bin duk dinta Yar uwarta tayi sbd dama tasan dawainiyar Yar uwarta tazo yi duk da taga yanayin gurin Kam ba lallai ta iya wasu ayyukan batareda an koyar da ita saidai Kam har a zuci da sarari tayi anty Sa’adah fatar samun rayuwar farin ciki da kwanciyar hankali tareda mijinta Dan kuwa shima da Anne zasu Shiga adduarta tunda suka aminta da karban riqonta a gidan batareda sunqi amincewaba.

Palon Anne Kam zaunawa sukayi Sa’adah na kallon koina tana yaba tsarki na ubangiji Mai ni’imta bayin dayaso.

Sanin akwai gajiya da buqatar hutawa a tareda dasu tace akaisu dakinta daya dake sama Kai tsaye Dan qasan manyan palone guda biyu da kicin dasu dining room sai dakin baqi guda daya Dana masu aikinta su biyu dasukai shekaru masu tsayi tare.

Ana kaisu dakin da’akace na Sa’adah ne aka fito aka barsu Sa’adah na kallon koina cikin dakin dayaji English royal set na gado Ash Mai haske da curtains milk masu touch na Ash kadan kadan aciki,
Daga gefe ga wasu set na sofa gua uku golden da table a tsakiyarsu.

Ac da aka kunna ne yafara Kama dakin da Sanyi Mai Dadi ga qamshin turaren _Rose night_ dake fita kadan kadan daga Air defyair Yana sakar da wata irin nutsuwa da kwanciyar hankali a dakin.

Kallon Laylah wadda ke kallonta cikin Dan yanayi na sake shaidar da farin cikin da Antynta take ciki Ahankali tace”

Laylah???

Ahankali ta amsa cikin Taushin lafazinta da cewa”

Na’am.

Jinjina Kai Sa’adah tayi tana sauke numfashi ajere tana cewa”

Zamu iya rayuwa Inshallah anan,
Zamuyi kokarin inganta rayuwarmu sbd tamkar marayu muke yanzu mu dukan,
Ta wani sashen Kuma tamkar nice marainiyar kinfini gata yanzu.

Dan sauke Kai Laylah tayi cikin qaramin sauti Mai sanyi tace”

Anty Sa’adah kece kadai gatana a yanzu da Allah ya bani,
Nagode sosai Allah yasaka Miki da alkhairi Kuma Zan Miki biyayya daganan har qarshen rayuwata Anty Sa’adah,
Anne ma da mutanen gidan Nan Zan musu biyayya kowa bazan Bari kiyi danasanin zuwa daniba har su Abba yadawo Inshallah.

Murmushi Mai sauti Sa’adah tayi tana cewa”

Naji wannan maza muje toilet Naga abinda Zan koya Miki kiyo alwala akwai salloli akanmu.

A toilet kam qarasa saddakar da komai sukayi na gidan da rayuwar gidan Dan kuwa yanzu sukam sai abinda kawai idanuwansu suka ganar musu Amma girman toilet din da tsaruwarsa har kayar da agaban Laylah yayi.

Alwala sukayo bayan sunfito Aka kawo musu kayan ciye ciye dansu suci su huta kafin su sauko cin abinci,
Mai aikin ce ta nuna masu inda zasu kalla suyi sallah kafin ta fice.
Suna idarwa anty Sa’adah ce tafara cin su snacks din da akayi su a tsare sunyi kyau da Dadi Sosai sai fresh milk masu sanyi.

Sai data cewa laylah taci tukuna tasaka hannu a natse tafara dauka tanaci tareda Shan fresh milk din datai sanyi sosai ga wani irin kauri da dadin zallar Madara da nono.

Sosai sukaci suka koshi kafin Sa’adah ta miqe ta Haye gado tareda miqewa sbd gajiyar datake ji.
Laylah kuwa tattare gurin tayi tareda daukan kayan ta fito dasu har qasa
Masu aikin sukai saurin tarbanta cikin tsananin girmamawa suka karba suna cewa ta ringa kiransu a kowane aiki.

Ba musu ta gyada Kai a girmame itama kafin ta juya tana Shirin komawa wani qamshi Mai qarfin sanyin qamshi ya fara gauraye palon batareda ta dakataba ta Dan waiwayo kadan daidai shigowarsa Sanye cikin wani tsaddaden farin yafin filtex daya fitarda haskensa da annurinsa sosai
Take tayi saurin sauke kanta tana sauke idanuwanta daya cika matasu har Saida gabanta ya fadi
Taqarawa kanta sauri zata qarasa wucewa Kamar daga sama muryar Anne ta sauka cikin Kulawa tace”

LAYLAH dawo ki gaidasa.

Cak ta tsaya tareda juyowa ahankali batareda takuma dagowaba muryarta a wani irin Sanyaye ta furta”

Ina wuni?

Gabaki daya Bai lurada kowaba agurin Saida Annen tayi magana Dan Haka Kai tsaye ya amsa gaisuwar da sautinsa Mai kamewa batareda ya kalli gurinba yaqarasa wucewa zuwa palon Anne Dake hade da bedroom dinta.
Kallon Laylah dake sanyeda kayan dasukazo dasu har lokacin ajikinta Riga da skirt na wani babban zallar farin lace Mai adon golden ajiki.
Fuskarta ta kalla tasaki Dan murmushi tana cewa”

Jeki kihuta za’a kawo kayan sawarki zuwa Anjima ko gobe da safe
Karkiyi aikin komai kinji.

Gyada Kai tayi Ahankali tareda furta” Nagode” cikin sauti qarami kafin ta wuce tabar Anne nabin Dan kwankwasonta da kallo duk da akwai mayafi Mai Dan girma ajikinta Amma Kam Laylahn batada kiba ko kadan saidai ahakanma duk da Bata ganta dakyauba ta lurada tanada cikar qirji da qasa saidai Suma Kam duk Basu wani fitoba sbd Ganin take harda yunwa ajikin Laylan.

Juyawa tayi itama tayi hanyar palonta da Turakin ya nufa.

Laylah nakomawa daki zaunawa tayi tunda basuda abin Yi ga Sa’adah ba damar samun Momy a waya bare takira suji duk da kila Basu isabama
Qarshe dai Kawu suka Kira suji koya Isa din shima tunda shima a ranar ya wuce da nasa tarin Sha Tara ta arzikin da Turaki yabasa Wanda sai lokacin daya tak ya sawa dangin Momy albarka dasuka kirasa yazo Dan son ransu gashi shi gaba takaisa Dan kuwa yasan Inshallah shi da rashi sunyi hannun Riga Dan babbar sanaar zaije yafara da abin daya samo din.

Kawun bai Isa nijar ba Amma suna Hanya Dan Haka sama sama yakuma musu Yar nasiha tareda gargadi Mai girma akan su maida hankali ga karatun da za’a sakasu Dan iyayensu suyi alfahari dasu idan suka dawo.

Sai bayan sallar magriba aka kawo musu kayan dogayen jallabiya marasa nauyin adon stones ko wani abun daban sukai wanka akai musu ison fitowa cin abinci suka sauko Sa’adah ce agaba Laylah na bayanta.

Dining room aka nufa dasu aka Basu gurin zama a kujerun dining din
LAYLAH ita aka bawa wadda ke facing ta Anne sbd sanin itace Matar gidan sai Sa’adah da aka bawa ta gefen Anne din alamar itakuma ‘ya kaidar zaman dining kenan.

Laylah data dauka hakan amatsayin kusancin alaqar Mata da sirikane yasa Sa’adah ke zaune gefe ahankali ta furtawa halima data ja mata kujerar data zauna “Nagode”

Abinci kusan kala biyu ne sai drinks da fresh milk da kayan plates dasu Tumblrs ke jere a fadadden dining din da Air-cooler ke facing dinsa suka fara cin abinci Banda Laylah data kasa sakewa sbd rashin sabo
Dan a gida tasaba tsaitsaye takecin abinci sbd tarin ayyukan gabanta Bata iya cin abinci Haka.

Lura da yanayinta yasa Anne kallonta da kulawa tace”

Laylah?
Lafiya ko?abincin baiyi bane a kawo wani?

Ahankali ta girgiza Kai tareda Kai hannu anatse tadauki spoon cikin cutlerys Dake gefen plate dinta tasaka cikin lafiyayyar fried basmati rice dataji veggies da nikakken Naman rago da spices na qamshi tafara ci ahankali.

Anne wayayyar tsohuwar Yar boko ce data Gama jiquwa acikin daula da hutu tareda rayuwar yanci Dan Haka batada wahalar zama saidai tsayayyar  mace ce da Bata daukan shirme ko shiririta tareda zancen banza Dan Haka duk Wanda yasanta yasan Yar kaifi daya ce Dan Haka Dole Sa’adah ta tilastawa kanta sakewa tareda tilasta Laylah wadda tasan bazata Saba da mutane lokaci dayaba sbd yanda ta taso duk da hakan tanata nanata Mata sakewarta cikin mutane nada amfani.

Kwana daya sukai da wuni daya a gidan aka kawo wasu irin tarin kayan suturar sawarsu da abubuwan buqatarsu Wanda yasa Sa’adah kasa daina mamakin rayuwar gidan Dan kuwa hatta skin products set na kayan gyaran fatar jikinsu kusan kowa da kalar nasa fatar Haka aka siyo musu set set tunda ba kalar fatarsu dayaba Laylah tafita haske sosai.

Kaya kuwa bazasu iya gane iya adadinsuba Amma Kam sunada yawa Saida suka Kuma kwana daya sashen Anne kafin aka Ware musu babban shashe a gidan maqale da sashen Anne Wanda yake hade Dana Anne din Dan akwai palonda zai kaika Kai tsaye palon Sashen Annen daga nasu palon,
Palone Wanda yaji gyaran English royal set na komai blue and milk,
Kayan Dake palon ko Haj Karima da ake gani wadda tafi kowa a dangin Momy kaf gidanta Babu kayan dasukai kyawu da tsaruwar wainnan kayan,
Qatuwar TVn Dake palon tana aiki Laylah ta kalla tana sauke numfashi Dan said yanzune zata Dan sake da aka barsu suka dawo Sashen anty Sa’adah,
3 bedrooms ne apalon sai dining area da kitchen,
Babu abin Jin Dadi da Babu a Sashen Dan Haka Kai tsaye aka kaiwa kowacce kayanta makeken dakinta.

Kallo Sa’adah ta wuni Yi ranar bayan sungama cin abincin rana tareda Anne wadda yau ta fita,
Ita Kam Laylah aikin zama kallon Sa’adah tayi wadda take harta fara sauyawa da sakewarta.

Sai dare Anne tadawo Dan Haka can suka tafi sukaci abinci
Suna gamawa suka dawo sbd Anne a gajiye take shigewa tayi kawai Dan hutawa.

Ahaka ba sakawa ba fitarwa sukai sati biyu a gidan
Bayan cin Mai kyau da Shan Mai kyau su kwanta suyi bacci cikin AC da gado Mai taushi Babu abinda sukeyi
Har gwara Laylah da Bata Saba da zaman hutun ba Dole tasaka kanta fara Shiga cikinsu halima tana tayasu aikin Abinci
Anne dataga Kamar hakan na Bata nutsuwa sai Bata hanata ba Amma Kam su su halimar ba ruwansu tsananin girmanta suke Bata duk da gargadi da umarnin da Anne ta bayar na Kar Wanda yasan LAYLAH ce Matar gidan.

Ko ba’a fadaba sauyi yazo musu
Fatarsu ta bayyanarda hakan Dan kuwa tuni fatar kowannensu tafara wankewa dayake dama can tunda ba yawo sukeba anyhow sunada kyan fatarsu musamman Laylah da zaman gida da rashin fita yasa fatarta koyaushe a lafiye take Dan Haka sai taqara washewa sosai.

Sa’adah kuwa ba damuwa sabuwar rayuwa ta bude a gidan musamman kullum tana Kiran Momy suji yanda jikin Abban yake
Momyn dai har lokacin taqi cemata komai akan Abin daya farun Dan kuwa yanzu ita tagama shiga shock na mutane dakeson kasheta da qarfi da yaji.

Psychologist ta musamman ce take zuwa gida suna hadawa da therapy gurin kokarin dawo da Laylah daidai dan kuwa yanayin depression data Shiga yasa Sam sam tanada matsalar sabo da mutane ko kadan Dan Haka kafin maganar karatunsu hakan Anne taga yafi.

Babban cigaban da aka fara samu shine Dr Meenah wayayyar macen datasan me takeyi da Laylahn tafara dan sakewa da ita
Aikuwa hakan ba qaramin farin ciki yasaka Sa’adah ba da Anne.

Ms Na’imah wadda tabi Turaki Lagos Dan zai koma tun washe garin ranarda su Annen suka dawo batareda tasan abinda akayo Mata ba sai data cika wata biyu da sati daya a Lagos cif kafin tadawo Abujar.
##MAMUH#

*_SAKINA VENDABLES_* 🔥🔥
*_Ina ma’abota son qamshi da gyara? Ina masoya qamshi dasuka San darajar qamshi da gyara irin na qamshi?_*
*_To kuzo ga SAKINA VENDABLES Tasake zuwar muku da ingantattu Kuma tsararrin kayan qamshi masu kyau da qarko,_*
*_Ga wainda suke buqatan turarukan gaske masu kyau na asalin qamshi da Kama jiki da Kaya suzo ga inda aka tabbatarda kyau da qarfinsu a gurin SAKINA VENDABLES_*

*Turaren wuta list*
Queens special
Kajiji mix and r
Kajiji whole
Gabgab
Brown Hawiii
Special Halut
Sandal balls
Sandal strips
Sandal flakes
Dubai oud
White Hawii
Classy Dufr
Black bange
Black bange
Musky Dorrot(Na tsuguno)
Cous cous
Khumra White & Black
*Kulaccam* Black(for hair) white (for body)

Handles *Instagram* @sakina_vendibles *Facebook* @Sakina vendible *Tiktok* @Sakina vendibkes
08106974073

Follow me @ArewaBooks
Mamuhgee For my latest updates

*_KUFAN WUTA_*
_Safiyya Huguma_

*_BAQAR INUWA_*
_Billyn Abdul_

*_RAYUWAR MACE_*
_Hafsat Rano_

*_MASARAUTA_*
_Miss Xoxo_

*_NOOR ALBI_*
_Mamuhgee_

Bilkisu Ibrahim Musa
1487616276
Access bank

Number shaidar biya👇🏼

*_09032345899_*

*KATIN MTN*

09166221261

_*Mamuhgee 16*_
Ranarda Ms Na’ima tadawo Bata shigo gurin Anne ba sai ta fake da cewar da zazzabi tadawo na sauyin yanayi,
Wanka tayi taci lafiyayyan abinci da masu aikinta suka jere Mata a babban dining din Dake sashenta.
Bedroom dinta Takoma tana wayoyinta hankali kwance cikin hutawa Dan kuwa USA takeda Shirin bin Turaki kowane lokaci idan tagama shirye shiyenta Dan babban abin data lura dashi ayanzu shine Kamar yana Kan magani
Dan Haka tagama daukan shawarar Haj Zinat qawarta binsa zatai ta maqale Masa ko bayaso Dan kila harda rashin Jin mace jikinsa yasa lafiyar tasa taqi samuwa a cewar haj Zinat,
Batason zuwa Dan batada raayin barin Nan Dan kuwa dukiya Babu irin wadda baya sakar Mata anan Dan taji dadin rayuwarta Dan Haka Bata raayin zuwa koina,
USA baida lokacinta tunda busy yake koyaushe hakama bazata sakata tayi yanda takesoba acan sbd wasu qaidojinsa da matuqar Yana gida Dole ake kiyayesu Koda anan ne kuwa yazo
Amma dai zata gwada binsa din ko shekara daya tayi taga idan zata samu Koda so dayane,
Koda sunan tsautsayi ya sadu da ita tasamu ciki
Idanma Bata samuba Idan ya sadu da ita din angama Mai wuya ciki Kota inane zuwa zaiyi.
Tana Gama wayar datake ta miqewarta a gado.

Sai dare tafito tazauna dining tafara cin abincin Daren Mai aikinta Kuma Yar rahotonta siddika tana tsaye gefenta bayan tagama zuba Mata abincin ta kalleta cikin zaquwa da fargabar fada Mata abinda takeson fada matan.

Ganin yanda saddiqan take Dan satar kallonta yasata kallonta Kai tsaye tana cewa”

Fada koma menene Dan nasan magana kikeson fada.

Dan so tayi ta waske da zancen Amma sanin Ms Na’ima din batada sauki yasata Dan gyara tsayuwa tareda qara matsowa tana rage sautin muryarta tace”

Anne tafiyar datai kwanaki tareda Turaki da zankada zankadan ‘yan Mata biyu tadawo masu tsananin kyau musamman dayar wadda da alama itace qarama
Kuma Kamar dai ba lafiyayya ba likita gareta kullum sai anzo gurinta
Hakama da alama Anne na tsananin sonta Dan ko yanda take Kiran sunansa a zaka gane,
Saidai babbar naga Kamar su halima sunfi bawa girma da alama itace kila Anne zata……
Kasa qarasawa tayi sbd mummunan tarin daya sarqe Ms Na’ima cikin tsananin firgici da baqin ciki tareda zallar mamaki.

Ruwa ta miqa Mata da sauri tana cewa”

Sannu,kiyi hkr bansan zancen zai damekiba Haka ba.

Ruwan tagama Sha tana kallon siddikar da jajayen idanuwanta da tari dakuma tashin hankali suka sauyasu ta aje ruwan tana cewa’

A Ina suke zaune?
Me kikaji Annen ta fada akansu?

A Sashen dake maqale da Annen Wanda yake kusan hade da nata,
Ita qaramar wadda sunanta Laylah ita naji Kamar Annen nata yabont kamanninta da Matar Aminin Sir Turaki wadda ta rasu
Itadai inaga riqo ta dauko ta sbd Yar Aminin Sir ce Wanda duk yazo kike cewa Yana zuwa dubosa
Dayar ce dai bansan komai akanta ba shiyasa nake zargin itace wadda Anne  ake cewa zata aurowa Sir Dan Bayan sun dawo agurin securities na gate din farko naji kamar Suna maganar an dauro aure da sir wallahi Amma ba tabbatarwa nay…..

Wani irin dannewar kirji takeji ta dagawa siddika hannu tana cewa”

Ya Isa kafin ki kasheni
Dama ke bana samun labarin alkhairi daga gareki kullum Kika fara bani rahoto sai ciwon zuciya ya kamani.

Shiru siddika tayi tana sake miqawa uwar dakin tata ruwa Aranta tana cewa”

Kekikace komai da komai na ringa fada Miki.

Miqewa Ms Na’imah din tayi tadawo Palo tana kokarin zama jikinta na rawa sbd duk mugayan labaran da siddika me kawo Mata rahoto a gidan ba kamar wannan,
Wani zafi da ciwo takeji cikin zuciya da jiki,
Ta yarda tabbas dama daga Anne har Turaki zasu qaunaci ‘yar Mahmoud sbd tsananin kaunar Dake tsakaninsu Dan Haka Dan Andauko Yar Mahmoud riqo ba matsalarta bace Dan itama tasan Dole zata nunawa ‘yar kauna da janta ajiki ko Dan wannan sabuwar hanyar kame Turaki da Anne ne takara samun durmiya cikin dukiyar gidan,
Babbar matsalarta da baqin cikinta tareda takaicinta da damuwarta shine ‘dayar da siddikar ke magana wadda tasan tabbas da wata niyar Akan Turaki Anne takawota gidan.

Kallon siddika take kallonta tana jiran  tagama fitowa tashin hankalin data Shiga tayi tace”

Me sunan dayar Dan kuwa yanzu Kai tsaye zanje na tambaya Dan bazan taba yarda da wannan rashin kauna da kashe Jin dadin da koyaushe Anne keson yimun ba,
Kafadamun komai da kikaji Kika sani,
kinzama Mara amfani ko kadan da zakice mun bakida tabbaci,
Meye amfaninki a gurina idan bakya da tabbaci akan duk wani Abu da kikaga alamar cutace gareni Zinat zankira nafada Mata bakida wani amfani tazo ta tafi dake…

Cikin rashin abin cewa da fadan Uwar dakin nata data Gama Shiga tension  da tabbatarwa siddika ta hada zancenta Dan bawa Ms Na’ima data Gama Hawa sosai sbd itakam ko a mummunan mafarki bazataso barin gidan Amb Turaki ba Dan Haka tace”

Dayar matarsa ce anriga an daura aure Kuma saboda ‘yar riqonsu da suka dauko aka aurota Dan ta kula da ita ace hannun matarsa take Kuma duk Dan sbd basuda magajin gidan ne yanzu itace magajiyar Anne da Turaki……

A haukace Ms Na’ima tace”

Da  dafarko ubanwa ya Hana ki fadan komai Kai tsaye kike fadamun Baki tabbatarba?
Siddika Allah ya kwashe Miki da wannan mugun labarin naki
Wallahi bazan yarda ba
Da anbani rikon ne ban karba ba daza’a auro wata kawai sbd riqo
Dan ita datai riqon ta riqe harda tarin dukiyar da za’a bawa yarinyar kenan
To idan hakan ne ai nice nasan taren Mahmoud din da Turaki..

Miqewa tayi ranta na tsananin Kuna zata give daga palon saiga Kiran Haj Zinat wadda siddika takira daga Nan inda take tsaye Dan itace kawai Mai iya dakatar da Ms Na’ima idan ranta ya baci idanuwanta rufewa sukeyi.

A matuqar hasalce ta daga wayar
Haj Zinat tace”

Karkije koina yanzu Yi zamanki gobe da wuri zanzo gidan musan abin Yi
Kinsan siddika munafuka ce karki hau zancenta duka kiyi abunda Zaki qarasa Bata kanki agurin Anne tunda dama ba wani Yinki takeyiba,
Idanma duka gaskiya ne ai a ruwan sanyi Zaki qwace riqon yarinyar Mahmoud din tadawo hannunki mu taru mu ringa nuna Mata gata da kauna
Kinga a sauki ga babbar damar mamaye zuciyar Annen dakuma ogan Mai gaba daya
Idanma tafiyarki tayi USA gurin Turakin sakata gaba Zakiyi kije da ita can danma yagani da idonsa yanda kike tsananin kauna da kulawa akan ‘yar tasu.

Haka Zinat tayita lallaba Ms Na’ima din harta fasa zuwa Sashen Amaryar bawai Dan ta sauko ko taji sassauci ko kadanba a ranta saima wani sabon zafi da tiririn datake ji tayi hanyar bedroom dinta tashige tabar siddika na Mata Saida safe cikin girmamawa.

Saida tashige siddikan ta juya ta nufi dining tafara kwashe kayan Kai tana gyarawa saiga Kiran Haj Zinat
A ladabce ta dauka tana cewa”

Eh tashige Bata tafin ba.

Siddika abinda Kika fada kin tabbatar dashi?
Idan kikai qarin zance Dan ki Kare kanki daga Na’ima Ni karkimun qarya  fadan gskia.

Sanin daga Haj Zinat har Ms Na’ima halinsu daya sbd Aminin gske ne yasa takuma fadar abinda tafadawa Ms Na’ima din Dan ko gskiyar tafada musu cewa batasan komai akaiba ba yarda zasuyiba karshema Mara amfani zasu kirata Kuma tsaf zasu iya korarta su sauyata duk da dadewar datai Mai tsayi ataredasu shiyasa duk lokacinda taga gskiyar zance Bata fiddataba abinda tasan shi sukeson rahotonsa take hadawa ta fada shiyasama takawo har tsawon lokacin ataredasu sirrinsu Babu Wanda bada Bata saniba Dan itace Yar aiken sirrinsu.

Washe gari qarfe goma Sha daya Haj Zinat ta iso gidan Nan suka Gama Yan sirrance su suka fito zuwa Sashen Annen Dan gaidata.

Zaune Annen take a babban palonta tana waya da Turaki Wanda yatafi Zurich wani aikin Yana waya da Annen cikin nutsuwa da kamewarsa duk da Mahaifiyarsa sosai take mutunta Dan nata so da Dama sbd mutum ne Mai haibar cika ido har nata ita Annen nasa.

Cikin girmamawa suka qaraso Suka zauna masu Aikin Sashen Annen suna gaida Ms Na’ima din a matuqar girmame tana amsawa batareda ta kallesu.

Saida Annen tagama wayar ta ajiye gefe ta kallesu fuska a sake tace”

Zinat kina gidan kenan?

Eh Anne yanzune shigowata nace kafin nashige gurinta Bari nazo nafara gaidake,
Barka da Rana Anne?

Barka Zinat ya iyali?

Alhmdlh Anne.

Cikin girmamawa Ms Na’ima tana kallon Annen a ladafce tace”

Anne barka da Rana?
Jiya cikin dare na iso shiyasa ban shigoba sbd lokacin nasan kin shige bakya fitowa.

Murmushi Annen tayi irin nasu na manya tace”

Bakomai ai
Ga gajiyan tafiya dama kin debo
Allah a muku albarka duka to.

Firar rashin makama Ms Na’ima ke Dan yiwa Annen cikin girmamawa
Annen na tankawa ahankali tana duba sakon wayarta na Admission din Sa’adah daya fara samuwa kafin na Laylah da sai anhada da Mai sake koya mata wasu abubuwan.

Ms Na’ima na cikin magana Laylah tashigo palon sanye cikin Riga da skirt na Grand super red data fitar da yanayin shafaffen cikinta da tudun kirjinta sai hips dinta dasuka Dan fito
Dayake dinkunansu kaf a anan Abujar ake musu komai daidai jikinsu ake musu fuskarta fayau sai Hasken fatarta Dake qaruwa kanta red turban hula ce da Bata rufe duka ba sai qamshin turaren _Valentino Donna_ takeyi Mai sanyin dadi…

Wuta Ms Na’ima ta dauke tana hadiye wani mugun yawu tareda Dan rikicewa da abinda take fada idanuwanta gabaki daya Babu wani basarwa ta zubasu akan Laylah wadda Bata lura dasu ba hanyar kicin ta nufa gurin aikin abincin ranar data barwa halima ta duba Mata.

Haj Zinat kanta sakin Baki tayi tana kallon Laylan mamaki na neman kashesu,
Duk kyau da wayewa tareda budewar ido irin nasu na tsoffin Yan duniyar dasuka Gama bude ido a yawan Jin Dadi da daula Saida Suka tabbatar ba kushe yarinyar kyakkyawace.

Zuciyar Ms Na’ima bugawa take neman Yi ba shiri ta bude Baki Yana rawa zatai magana cikin yanayinta duk ya sauya zuwa firgici Haj Zinat tayi saurin Kai hannu zata dafeta sai Anne ta rigata da Kiran sunan Laylan Kai tsaye.

Da sauri suka waiwayo suka kalla Annen atare lokaci daya suna sake maida kallonsu Kan Laylah
Take wata boyayyar Ajiyar zuciya tazo musu Ms Na’ima na sake maimaita sunan Laylan a fili
Haj Zinat kuwa sakin fuska tayi sosai tareda sakin wani faffadan murmushi tana cewa”

Masha Allah yarinya kyakkyawa
Anne baquwa kikai n….
Bata qarasaba Ms Laylah ta saki zancen dayasa Anne kallonsu da idanuwanta cikin boye mamakinta Jin Ms Na’ima na cewa”

Itace Laylah Yar Mahmoud da aka dauko Mana sbd ba yara gidan….

Tsit Haj Zinat tayi cikin tsananin takaicin Aminiyar tata da koyaushe Bata iya danne zance ko boyewa shiyasa komai nata yake gashinan idan badan itabama da yanzu ba sauran labarin Na’ima a gidan Turakin wlh.

Boyayyan tsoki taja cikin ranta na takaicin Na’ima Amma a fili washe Baki tayi tana sake Kiran Laylah cikin bayyanarda kauna afili tace”

Masha Allah
Sannu da kokari Anne wlh Kam anyi dabara gida da yara yanada Dadi
Gashi dama Na’ima nata tunanin samun Dan dazata riqe ai shikenan an huta.

Murmushi Anne tayi sai kawai tace”

Eh ai yanzu gashinan mun samu qarin yarinya cikin gidan
Saikuyi addua daga kan yarinyar Allah yabude Mana haihuwa a gidan  yara suyita zuwa masu albarka.

Amin suka amsa bakunansu daukeda murmushi kafin cikin kulawa Anne ta kalli Laylah data qaraso gurin tace”

Laylah ki gaida manyanki,
Matar Turaki ce da kawarta.

Cikin ladabi ta bude Baki da muryarta Mai sanyi ta gaidasu.

Ms Na’ima tayi saurin cewa”

Anne Laylah nada nutsuwa gskia
Amma dai gurina zata zauna ko?

Murmushi Annen tayi tana cewa”

Zaki iya rikon nata ne?

Anne akwai Wanda yakamata yayi riqon wanda yake matsayin ‘da tamkar ‘Dan da Turaki ya Haifa Kamar ni?
Inshallah Zan kula da ita nabata gata tamkar nida Turakin ne muka haifeta.

Cikin wani yanayi na ganin wautar Na’ima Anne tasaki murmushi tana basar da zancen da kallon kofar da Sa’adah ta fito tana sanye da doguwar rigar lace din daya kwanta baida nauyi ko kadan sbd kudinsa pink kala
Dayake tafi Laylah son kyale kyale harda siririyar sarqa a wuyanta Mai kyau gashi girmanta akan Laylah Ana Dan ganewa sbd jiki datafi Laylah.

Kallon Sa’adah Ms Na’ima tayi dakyau ta tabbatarda itace kishiyar tata wadda ta kutso rayuwarta da abinda tafi so da kauna a rayuwarta wato kudi da Turaki,
Itace wadda takawo kanta acikin masifar da batasan kalar hadari da girmanta.
Dauke Kai tayi tai kamar bata ga Sa’adah din ba Dan kuwa wannan Koda Bata Isa haihuwarta ba ta Isa yin qanwar qarshe sosai da ita,
Dan wannan ma tasan auren Anne ne tayisa Amma Turaki ko ita datake macen data Gama zama mace tako Ina  ga kyau ga jiki Mai Kyau da ilimi da wayewa da komai Bata Gama zama shi yazama itaba bare wannan da da ita da wannan Yar Laylah bawani banbanci.

Haj Zinat ma Yi tayi kamar bataga Sa’adah din ba wadda ganinta yasa sukaji duk zafinsu ya rage sbd Dan wannan ba abun daga hankali bane Dan kuwa ba lallai ma Turakin ya dauketa mace ba saidai ‘ya ko Yar riko.

Anne dataga basarwar dasukaiwa Sa’adah data gaishesu cikin mutuntawa tana satar kallon Ms Na’ima da akace Matar Turaki duk sai jikinta yake neman mutuwa Dan kuwa a kallo daya tasan Ms Na’ima ba qaramar mace bace ga kyau ba laifi ga gayu da komaima.

Laylah dama ta wuce kicin tuni Dan Haka itama tana gaishesu kicin din ta nufa
Ko bayanta Babu Wanda yasamu damar bi da kallo sai Anne data kalli Ms Na’ima tace”

Dukkaninsu tamkar ‘yaya suke gareni
Zasu zauna damu har abada Inshallah  ‘yar riqona da aure kawai zai rabani da ita Amma dayar kamar yanda Naga alamu sun nuna kinsamu labarin Matar mijinki ce
Turaki Bai fada Miki bane sbd shima Kai tsaye auren yaxo
Kuma ninace yabari Zan sanar Dake saigashi Kikai zamanki Lagos sai yanxu da Kika dawo
Dan Haka Kamar yanda Kika gani yarinyace qarama akanki sosai
Ina fatar bazaki wani damuba Zaki zauna lafiya da ita kamar yanda na tabbatarda zata Baki girmanki sosai.

Zinat tasake fadawa tasake yiwa qawar tata nasihar zama da kishiya musamman Miji irin nata da baya kaunar fitina ko kadan.

Murmushi Haj Zinat ta nuna bakomai ai tunda ma yarinyace Kuma ma ai kamar ba guri daya suke zauneba.

Da wannan suka tashi suka baro Sashen Annen harda Kiran Laylah Haj Zinat tayi sukai sallama cikin kulawa
Anne dai Bata sake bi takansu ba.

Bayan futarsu Ms Na’ima wasu hawayen baqin ciki da takaici ne suka silalo Mata dan tagama tabbata dai Kishiya akai Mata
Turakin da Bata taba dandana kayantaba shine za’a kawo Mata Kishiya Dan Yana samun lafiya arasa waye zai fara samun rabon dashi.
Wlh bazata taba yarda da wannan dakon wahalar datai ba
Ba Sa’adah ba ko uwar Sa’adah ce bazata Bari ko inda inuwar Turaki take ta kusanta ba bare harya ringa tunawa da ita da wani aurenta.
#MAMUH#
pay 300 @+234 903 234 5899

Mamuhgee’s complete books

Deen Marshal
Ubayd maleek
Min qalb
Kaunarmu
Buri daya
Tarayya
Eznah
Dawood
Zucuyarmu daya
Daiman
Auren raba gardama
Dacewa

Duka completes dinsu suna AREWABOOKS @Mamuhgee

*_Mamuhgee 17_*
Duk yanda Ms Na’ima taso Kar tayi kishin Sa’adah kasawa takeyi saidai kamar yanda Haj Zinat ta fada Mata dannewa kawai takeyi Bata wani nunawa saidai ko inda Sa’adah take Bata kalla sbd duk iya qanqantawa tagama daukan Sa’adahn a qasqance ganin harda ilimin boko Mai qarfi sosai Bata dashi Dan Haka sai sukafi maida hankali akan Laylah wadda cikin kwanaki kadan Ms Na’ima din tagama fahimtar irin kaunar da Anne ke yiwa Laylah ga laylan nada wuyar sakin jiki da mutane Dan Haka tuni ba itaba ba Haj Zinat ba suka maida hankali sosai Kan nunawa Laylah kulawa Sosai,
Musamman Ms Na’ima ke janta ajikinta tana Mata siyayyar kayan Yan gayun ‘yan Mata ‘yayan manyan duk da Anne Babu abinda Bata siya musu na duk Wani abun buqata Amma dayake Ms Na’ima wayayyar Yar gayun gaske ce sai siyayyar datakewa laylan yana sake wanke Laylan
Anne said kawai takawo ido tasake sakawa Na’ima Dan tagama gane manufarta ta son abata Laylan Dan samun damar data fi wadda take da ita yanzu Alan dukiyar Turaki,
Murmushi kawai takeyi na ganin wautar Na’ima so da dama idan taga yanda suka taqarqare akan Dole qaunar Laylah sukeyi ba
Kuma ganin rashin sanin zaisa bazata taba cutatar da Laylahn ba ayanzu Dan Haka saita bar komai ahakan yanzu saima tabada fuskan da Ms Na’ima din ke daukan Laylah tana fita da ita.

Laylah Bata sakewa da Ms Na’ima Sam ko kadan sbd sanin matsayinta na kishiyar Sa’adah batason jawowa Sa’adah matsala sai Anty Sa’adah din ta nuna Mata bakomai ai hakan shizaisa azauna lfy kowa da kowa,
Da Haka Ms Na’ima taja Laylah sosai jikinta har Dan Dole Laylah tafara sakewa da ita Dan har cikin ranta so take ta cusa qaunarta Mai qarfi a zuciyar Layla ta yanda zata dauketa tamkar uwa tako Ina yanda Turaki zai sake musu komai yanda yakamata tunda ta rungumi ‘yar Kamar ita ta Haifa.

Sa’adah tafara zuwa makaranta tuni a one hundred level takuma farawa tana karantar Biology
Kuma ba laifi tafara sabo da makarantar da ‘yan friends din data fara tsirarru ga uwa uba surutu da manyan designers Kaya data duka
Ga hankalinta tuni yagama kwanciya Dan Laylah tasamu lafiyarta cikakkiya itama karatun zata fara Amma Ms Na’ima ta dage akan ita baza’a sakata anan Abuja ba da ita zata tafi USA acan zata sakata karatun kafin su tashi dawowa Laylan tagama Inshallah idanma harta tashi dawowan Laylah Bata kammala karatun ba zata jirata ta kammala kokuma tabarta acan tadawo tunda Turaki na can ga maids a gidan Kuma.

Da wanna ba musu Anne ta Amincewa tafiya da Laylan wadda da farko ta daga hankalinta Amma Sa’adah ta lallasheta tareda sanar da ita Anne tace acan kusa suke da gurinsa Abba zaa ringa kaita tana dubo Abba da Momy tarea Bata qwarin gwiwar karatun shine zai tallafi rayuwarsu data iyayensu Inshallah Dan Haka badan tasoba Haka ta amince musamman da Anne ta zaunar da ita ta rarrasheta Akan Turaki nacan Dan Haka kartaji tunda yasan matsayinta akansa na dolenta.
Hakama dai maganar ganin abbanta shine yafi komai Bata nutsuwa da tafiyar wadda takasa gane dalilin dayasa Ms Na’ima ke sonta Haka Bayan ita din qanwar kishiyarta ce Amma idan ta tuna wasu daga nasihun Anne sai tana yadda da akwai sauyin da Allah ke kawo maka na rayuwa da basai ka tsaya wani tunaninba Bayan gode Masa.

Da wannan aka hau Shirin tafiyarsu USA, Ms Na’ima farin cikin tafiyar takeji sosai musamman ta kalli Haj Zinat tana zare siririyar sarqar white gold din Dake wuyanta dasuka dawo daga Gama harhada bayanan komai na manyan stores data barwa babban ‘dan Haj Zinat ragamar cigaba da kulawa da komai tace”

Zinat kisake yiwa siddika sabuwar huduba sbd tana min hauka acan ko kudin ticket din dawowa bazan siya Mata ba Zan korota
Dan kuwa banason duk wani abun damuwa ko ciwon Rai acan
Hutawa najeyi da mijina.

Murmushi Haj Zinat tayi tana aje wayarta data Gama amsawa tace”

Idan hankalinki Bai kwantaba da haukarta ki barta Mana a samo wata kije da ita.

No zuwa da itan zaifi sbd Laylah da ita tasani zatafi Jin dadi idan akaje da Mai Mata hidimar data sani tun anan sbd Kinga turancin ba wani jinsa takeba Dan Haka masu aikin can zasuyi Mata wuyar muamala shiyasa sbd ita kawai zanje da siddikar.
Dan Haka idan tamun abinda zai sakamun ciwon zuciya ratayeta zanyi kowama ya huta” taqarasa fada da Dan takaicin halayen siddikar duk da sune suka sakata ta gwane a munurfin da gulmar Dan kawai dauko musu kowane irin zance.

Dan gyara zama Haj Zinat tayi cikin Isa tana cewa”

Laylahn ma sai anyiwa Siddikar fadan kiyaye abinda takeso da Wanda bataso Dan zata iya kwafsawa tunda munafurci kawai tafi gwanewa akai.

Wani lafiyayyan murmushi Ms Na’ima tayi tana daukar face wipes taqara da Neutrogena makeup remover akai tafara goge fuskarta tana cewa”

Duk halinta zatai tabari ne Dan kuwa amfanin dagewa da tafiya da Laylah shine Zan fake da karatun nata naqi dawowa Dole yanzu zamu zauna Kamar kowanne ma’aurata gani gashi a gida daya qari ga ‘yar riqo duk ihun Anne da damuwarta Akan rashin haihuwa dai yanzu Zan huta tunda burinta yacika ta aura Masa gagari
Dan kuwa ko ganinsa ita Annen bazataiba bare juyayyar Matar da aka aura masan saidai taqaraci karatun bokonta tagama tayi gaba tasamu bokon koshi taqaru dashi taje tasamu wani mijin Turaki Kam bana yara bane
Ita kanta dataji komai ta Isa Bata Gama saninsaba bare wadda ya Isa haihuwa.

Dama duk tsanani Kam karkiyi sake yadawo Baki Gama sakashi a kwana ba da kisisina da komai
Tunda gaki da ‘yar Mahmoud a hannu kowa yasan irin Aminci da qaunar Dake tsakaninsu Dan Haka kinsan tunda suka dauko yarsa duk Wanda ya sota shine nasu
Tunda gashi yanzu Anne Tadawo tana sake Miki sosai sbd Laylan Dan Haka Turakin ma karkiyi sake
Gwara ki nuna Masa da gaske kike kece uwarta yanzu.

Wani murmushin tayi kawai batareda tace komaiba Dan kuwa kamar anyi komai angama ne.

Bayan dogon shiri da tsare tsare dai jirginsu ya daga zuwa USA inda Laylah take zazzabi da mutuwar jiki suka sameta na yanayin data samu kanta a jirgi doguwar tafiya duk da wannan shine karonta na biyu Hawa jirgi Bayan Wanda suka shiga zuwansu Abuja tareda Anne.

_AMB & Alt perm rep AB TURAKI north Buckhead Atlanta Georgia_

Cikin wata black Audi A8 aka daukosu daga airport zuwa gidan Wanda Laylah Bata wani damu da yanayin tsananin tsaruwarsa da sabuwar duniyar dasuzoba sbd yanayinta batajin Dadi zazzabi sosai ne ajikinta dukda tana daurewa
Dan Haka suna shigowa gidan aka nufi lafiyayyan dakinta da Ms Na’ima tasa aka gyara Mata shi daga shigowar tasu aka ja luggages dinta zuwa can tace saddika ta kula da ita itama zata huta tana Jin gajiya
Tadaga wayarta da tun a mota tasaka layinta na qasar takira numbern A Abdul dasuke tareda Turaki a office Yana Masa bayanin wasu takardu ya sati kallon Turaki Dake zaune yayi crossing dogayen qafafunsa cikin wasu irin Ash Alexander amosu vanquish ii  suit fuskarsa da fararen idanuwansa na kallon screen na Apple iPad Air Dake gabansa na bayanin da A Abdoul ke Masa.

Wani Kiran ne yakuma shigowa yakuma kallon Turaki da tun Kiran farko Bai dagoba bare na biyun
A natse A Abdoul din ya dakata da fadin”

Ms Na’imah ne take Kiran shud I take the call ko naci gaba??

Agogon _jaguar executive_ dake daure a hannunsa yafara kalla yaga lokaci yasan ta isa isowane a yanda Anne ta fada Masa Na’ima din Hanya
Kafin ya dago ya kalli A Abdoul din dake Kiran umarninsa yace ya amsa Kiran.

Juyawa yayi ya fice daga office din tareda daukar wayar cikin Bata nata girman yace”

Barka da isowa.

Kai tsaye ko gaisuwarsa Bata amsaba tace yaturo Mata likita tazo da yarinya ba lafiya.

Tana Gama fadar hakan ta kashe wayarta.

Saida yafara Kiran Dr Noah ya sanar Masa kafin ya kashe Yana mamakin inda tasamu yarinyar zuwa da ita
Ya koma gurin Turaki Yana barin tunanin zancen.
##MAMUH#

pay 300 @+234 903 234 5899

Mamuhgee’s complete books

Deen Marshal
Ubayd maleek
Min qalb
Kaunarmu
Buri daya
Tarayya
Eznah
Dawood
Zucuyarmu daya
Daiman
Auren raba gardama
Dacewa

Duka completes dinsu suna AREWABOOKS @Mamuhgee

*_Mamuhgee 18_*
Duk yanda takeda sani ba laifi akan kayan gidajen masu kudi yanzu sbd rayuwarsu ta Abuja Nan Saida ta Raina kanta dan komai na gidan wata rayuwace daban,
Toilet din komai nasa tsarinsa daban yake Dan Haka Saida Siddika ta hada Mata komai na ruwan wanka masu dumi sosai tayi wanka ta fito sanyesa white bathrobe wadda Zata shiga toilet din aka kawo matasu sabbabi ajere kusan guda biyar kala daban daban saidai dukansu ba wasu masu tsayi bane Dole ta Sanya ta fito har lokacin siddika na dakin tana qarasa jera Mata kayanta a closet Wanda Basu wani da yawa Dan Ms Na’ima Bata barta tazo da wasu kayan ba sai anzo Nan.

Koina dakin yadauka qamshin Untrasonic Humidifier dake aiki sai  sanyin AC da siddika ta rage Mata sanin akwai zazzabi tareda ita.

Kan couch ta zauna ta jira siddika tagama jera kayan ta fice kafin ta miqe jiki amace ya dauki wata doguwar English gown da siddikar tabar Mata Kan gado tasaka sai qaramar hula Mara nauyi
Cikin qarfin hali tayi sallolinta da aka nunar da ita gabas tana gamawa zazzabin yaci qarfinta sosai ta kwanta agurin kenan saiga saqon zuwan dr Dole ahaka saddika ta kamata suka fito zuwa main hall na gidan ma’ana babban palon farko.

Kallonta Dr Noah yayi anatse kafin yafara mgna da ita saidai ganin maganar bazata yiyuba sbd Bata Gane abinda yake fada sai kawai ya taba duba temperature dinta da sauran abinda yakamata ya Bata magunan dasuka kamata ya tafiyarsa.

Bedroom dinta aka maidata tareda Kai Mata black tea Mai zafi Tasha sosai kafin Tasha magani take bacci ya dauketa siddika ta rufeta da abun rufa Mai tsakanin taushi aka rufo Mata dakin ta nufi nasu dakin na maids tana sauke ajiyar zuciya a gajiye Dan tunda suka iso Bata zaunaba sai yanzu zataje ta huta tayi nata sallolin.

Dayake baccin zazzabi ne sai yamma sosai ta tashi da Rashin qwarin jiki Amma dai zazzabin ya saketa Dan Haka tana farkawa dmta tashi zaune cikin sanyi tareda zuro qafafuwanta qasa ta sauko ta miqe tana nufar toilet  ta shige.

Wani wankan da alwala tayo ta fito jikinta na sakewa da samun qwari Dan Haka Kai tsaye sallah tafara Yi kafin ta saka wata doguwar rigar Mai hannuwa Dan ta dazun qaramin hannune da ita Takoma ta zauna Kan couch tana jingina tareda rufe idanuwanta tanajin kewar mutanen data Saba dasu a rayuwarta Wanda ayanzu Anne tana ciki sbd ko ahalin data shiga na yanayin lafiyarta ta shaidar da girman kaunar Anne gareta Dan Haka take sake Jin girman Anty Sa’adah a zuciyarta sbd duk itace ta Bata wannan kyakkyawar rayuwar tunda gidan Aurenta ne ita Anty Sa’adah din.

Tana zaune agurin cikin tunani har tsawon lokaci saiga siddika tashigo dauke da manyan varieties na turarukan Zubawa a humidifier Dake dakin ta jeresu tsaf a inda ake jerawa ta fice Bayan ta sanar da ita anjima zata fito cin abincin dare tareda su Ms Na’ima Dan Haka saita shirya,.

Wasu turarukan tafita takuma shigowa dasu kala daban daban masu tsananin tsada ta jere agaban makeken madubin dakin tana sake sanar da ita koina na gidan basa Wasa da qamshi sbd Mai gidan da zasu zauna guri daya dashi anan gidan.

Sai alokacin ta Dan dago fararen idanuwansa daga zaunen ta kalli siddika da farar baturiyar Dake tayata shigowa da kayan dasuketa shigowa dasu wainda online shopping ne akai Mata masu delivery suka kawo.

Anty Sa’adah na can mijinta na Nan daban
Dama Haka zasuyi rayuwar auren? Kokuwa Dan antyn tana karatu ne
Dan Kam zaman kishi da irin Ms Na’ima Dole a taimakesu anty Sa’adah tayi karatu Mai zurfi sbd samun damar nutsuwa dako wane irin al’amari zaman zai kawo duk da tana jinjinawa Ms Na’ima wani bangaren da batada Kishi ko fitina har tana iya daukar riqon qanwar kishiyarta da zuciya daya Dan Bata taba nuna mata wata fuskar ba bayan ta kulawa da kauna saidai duk girmanta da mutuncinta data gani har abada bazata Kai Mata ‘yar uwarta agurinta ba.

Da daddare bayan tagama sallar ishai tana kokarin kwantawa duk da yunwar datake ji saiga knocking kofar dakin ahankali cikin nutsuwa dake nunin ba’a son damunta da bugawar.

Batace komaiba Saida aka Kuma bugawa ta sauko gadon ta nufi kofar ta bude a natse tareda kallon farar baturiyar dasuketa aikin hidimarta dazu da Siddika.

Kallonta tayi da fararen idanuwanta kafin ta Dan sauke idanuwanta tana sauraren abinda take fada Wanda bayan come da waiting in dining room Babu abinda ta fahimta acikin kalmomin Dan turancin yamata tsauri musamman dayake turancin na asalin baturiya ne Dan Haka tunda Bata da wani abun cewa a natse ta saki kofar tabi bayanta cikin nutsuwa.

Doguwar rigace ajikinta Mara nauyi Mai Fadi sosai wadda fadin nata da rashin nauyin material din rigar yasara kwantawa ajikinta sai hular kanta ta bacci mara girma sosai da Bata rufe gaban gashintaba dayake kwance cikin zallan gyaran dayakesha a Abuja Dan kuwa anty Sa’adah da qarfi da yaji Takoma Kamar Mai saloon dinta.
Suka nufi hanyar dining room din Dake palon kurya na hanyar hayewa sama asalin palonsa da master bedroom din Mai gidan.

Daga bakin kofar shiga Cindy ta Dan dakata tareda bata hanya tana nuna Mata tashiga,
Kallonta Laylah tayi kafin takalli kofar data iya jiyo qamshi na musamman na tarbonsu tun daga Nan din,
Jin tayi zuciya na neman shiga rawa sbd ita daza’a barta dakin dayafi Mata
Sam Bata Saba da irin wannan rayuwar ba.

Sake nuna Mata kofa Cindy tayi Wanda yasata daga qafafunta ahankali ta shiga tana kokarin sauke kanta Dan kuwa tana saka Kai akan farar kamilalliyar fuskarsa Data cika palon da kwarjini idanuwanta suka fara sauka.

Zaune yake Kan dining din Kan kujerar Dake saiti da kofar shigowa wadda itace asalin kujerarsa dayake zama cin abinci,
Sanye yake cikin wata black jallabiya da farar hular sallah gabaki daya qamshinsa na _Bois Elite_  ya cike dakin cin abincin
Ms Na’ima na zaune Kan daya daga cikin kujerun dining din itama sanyeda doguwar Riga mara dogon hannu fuskarta ba kwalliyar komai sai lipstick data Dan lura so da dama kamar Yana burge Turakin tunda dadewa sbd duk ranar datasha lipstick Yana Dan yawan kallonta saita dauka hakan da duk suna guri daya lipstick baya rabuwa da bakinta sai idan bacci zatai kokuma tashinta da safe kenan batai wankaba.

Qamshin body mist dinta na _Perry Ellis_ ne yasa Ms Na’ima waiwayowa kofa ta kalleta fuskarta daukeda yanayin damuwa da kulawa tace”

Heyyy Laylah qaraso zo ki zauna
Yaya jikinki?
Kinji sauki da kikasha magani kuwa? Kodai asake Kiran Dr yadawo?

Dagowa yayi ya zuba Mata idanuwansa akaro na farko daya fara ganinta gabansa Dan kuwa tun tana jaririyarta rabon daya Kuma ganinta,

Dogon hancinta zuwa idanuwanta da yanayin jikinta gabaki dayanta yake kalla Wanda tsaf tanajin kallon na yawo akanta Dan Haka sai takasa daga qafafuwanta ta qaraso taja ta tsaya da inda take tsaye zuciyarta na Dan bugawa da rashin sakewa dakuma tsoro harma da shakkar kallo Dan duk abubuwane wainnan gabaki daya da Bata Saba da subaba.

Tasowa Ms Na’ima tayi ta qaraso inda take tareda Kama hannunta ta qaraso da ita tana kallon Turaki Wanda ya maida hankalinsa Kan abincin da aka gama zuba Masa ya saka spoon yafara ci cikin nutsuwa da kamewa tace”

Laylah ki gaida dadynki kafin ki zauna muci abinci ko.

Turaki dama Suprice naso baka shiyasa ban fada maka tareda Laylah zanzo ba
Karatu nakeson tayi anan Dan inason tasamu ilimin dayafi na makarantannin Nigeria sbd gaba idan zata riqe matsayi masu girma a companies dinka”” taqasa fada fuskarta daukeda farin ciki da murmushi Mai yalwa.

Dan dagowa yayi yayi mata kallon seconds biyar na mamakinta Yana tabbatarwa da kansa tabbas batasan matsayin Laylah ba agurinta Amma dai koma tasani ko batasaninba baya tunanin hakan nada amfani Dan kuwa ayanzune ya sake tabbarwa da wannan auren Kamar wani riqone agaresa Dan kuwa Babu ta yanda zai iya kallon ‘yar cikin Mahmoud da Zainab amatsayin Mata,
Alaqar aure da ita Kamar abune daya Riga ya haramtawa kansa
Zamanta a matsayin Yar riqo garesa kamar yanda Na’ima tadauka
Da kansa zai aurar da ita Inshallah idan lokacin hakan yayi.

Cikin wata irin sanyin murya da nutsuwar dake bayyanarda rashin sakewarta agurin ta furta”

Ina wuni.

Gyada Kai yayi Kai tsaye Yana cewa”

Seat.

Zaunawa tayi a darare tanajin duk girmansa ya cika gurin Dan Haka sama sama taci abincin Wanda dama Bata iya cinsaba Dan macaroni salad ne sai baked potato da fresh fruits masu sanyi kadan.

Ita tafara gamawa Amma takasa barin gurin Saida yagama ya miqe yabar dining din Yana yimusu Saida safe cikin sautin girma da kulawa.

Yana fita Ms Na’ima tasake zuba Mata abincin Wanda tasata ci Dole ahakan kuwa cikinta ya cika ba laifi kafin suka baro dinning din zuwa Palo Ms Na’ima na janta da zantukan yanayin qasar da rayuwar gidan
Dayake zuwa yanxu tasaba da yanayin Laylan sai rashin tankawarta sosai baya damunta tunda tasan hakan Laylahn take.

Saida bacci yazowa Laylah sosai kafin Ms Na’ima tabarta ta nufi bedroom dinta tayi Shirin bacci ta kwanta
Take bacci ya dauketa sbd koshi da gajiya.

Washe gari da safe data Gama tabbatarda sake kiranta za’ai gurin Cin abincin safe Dan Haka saita lafe taqi nuna ta farka duk yawon kiranta da Cindy taringa Yi Dole aka barta sbd lokacin Turaki ya sauko harya zauna cin abinci
Yana gamawa ya fice.

Sai qarfe goma Sha daya ta nuna ta farka ta tashi tayo wanka tuni akai Mata nata abincin aka Kai dining ta fito Dole sanye da farar chiffon lace blouse da blue palazzo kanta daureda qaramar veil fari fuskarta ba komai bayan glowing na savor beauty moisturizer Babu abinda takeyi
Kai tsaye dining room din Cindy ta nufa da ita agaba tana binta.

Ba laifi abincin da akai ta iya cinsa sbd pancakes ne da Black tea sai soyayyan kwai da potato chips.

Tana gamawa daki Takoma tayi zamanta cikin kadaici da kewa.

Da yamma Dr Noah yasake dawowa yaduba yanayin jikinta ya tabbatarda tasamu lafiya saiya tafiyarsa.
Haka ta wuni ba wani abin Yi ko abokin Hira har dare takuma dojewa fita cin abincin Amma da Rana dayake akwai Dan sani da sabo tsakaninta da Ms Na’ima taje sunci abincin Rana tare a dining din.

Washe gari Bayan fitar Turaki A Abdoul yasakawa Ms Na’ima wasu irin maqudan kudi na siyayyar Laylah da har anshigar da maganar sakata makaranta,
Dadin duniyane yafara cika Kan Ms Na’ima ganin tafara morewa riqon Laylah tun baaje koinaba Dan kudin da aka batan idan siyayyar haukar me zataiwa Laylah bazasu cinyesu Dan Haka Laylah Nagama breakfast Ms Na’ima na jiranta cikin Shirin doguwar Ashape gown ta chiffon Mai tsadar gaske suka fita cikin daya daga cikin manyan motocin gidan.
#MAMUH#

Follow me at Arewabook @mamuhgee Dan samun complete books Dina dama sauran pages na Noor Albi Dake fara sauka acan.

👇👇
Eznah
Tarayya
Deen Marshal
Ubayd maleek
Min qalb
Buri daya
Kaunarmu
Noor Albi
Dacewa
Dawood
Zucuyarmu daya
Auren raba gardama
Taura biyu

_*Mamuhgee 19*_
Siyayya sosai Ms Na’ima tayiwa Laylan ta kayan Yan Mata ‘yayan gata,
Komai da aka siyo Mata designers na yayan gayu tun daga kan handbags da shoes da kayan sawar dasu agago,da perfumes da undies ma da aka siyo Mata Kaya guda harma da nightwears.
Harda sabuwar waya Mai tsada sosai ta aka siya Mata tun acan aka saka Mata komai tasaka Mata Numbern Anne wadda takejin buqatar su dawo gida takira ta gaisa dasu musamman anty Sa’adah datakejinta tamkar uwa.

Sai yamma suka dawo gida sbd Saida suka biya spa.
Suna dawowa sallah kawai Laylah tayi ta saka Kiran Anne wadda Kamar tasan Laylah ce Bata qi daga Kiran ba kamar yanda take wasu lokutan na qin daga baquwar numbern Amma ganin international number saita daga.

Cikin sanyi da nutsuwa Kamar koyaushe Laylah tace”

Assalamualaikum Anne Ina wuni.

Da mamaki Mai tattareda farin ciki Anne ta amsa sallamar tana cewa”

Masha Allah Laylah tasamu Kira kenan.

Ahankali Laylan tasaki murmushi Mai qaramin sauti tana cewa”

Dazu ne aka bani wayar,
Ya gida Anne?
Inasu halima duk suna lafiya?

Dariyar manya Annen tayi tana cewa”

Duk lafiya kalau Sa’adah ma da kike Jin nauyin fara tambayarta kafin kowa lafiyarta kalau
Tana daki tareda baqi datai dangin mahaifiyartane sukazo Zan Bata numbrnki saita kiraki,
Yaya kike?
Ya qasar kina Jin Dadi kuwa?
Zaki iya zama kokuwa nasa Turaki ya dawo Dake Nan?

Murmushi kawai ta iya saki ahankali tana cewa”

Lafiyarta kalau.

Kin tabbata Zaki iya zama dasu anan din dai ko?

Kasa cewa komai tayi sbd itakam duk yanda sukai da ita Yi zatai Dan Haka batajin tanada zabin inda zata zauna acikinsu koina zata iya zama ayanzu tunda Bata tareda mahaifinta.

Ga dangin Momy da Annen tace sunzo kilama tafiya zasuyi da ita kamar yanda dama sukace bazata zauna dindindin hannun Sa’adah ba zasu dauketa Takoma gida,
Yanzu da Momy Bata Nan idan Suka dauketa tasan gidan umma Jamila za’a tafi da ita direct Dan Haka ita batada zabi aduk inda za’a kaita
Me gata ne yakeda zabin gurin dazai iya zama.

Sosai Anne ta tambayeta lafiyarta dakuma tambayoyi akan idan batada matsala da komai na gidan
Hardai suka gangaro akan karatu da Laylan zata fara ta Bata qwarin gwiwa da tabbacin zata iya sosai idan tabada himma kafin suka aje wayar tanajin nutsuwa da kwanciyar hankali akan maganar datai da Annen Dan kuwa magana da Anne na Bata nutsuwa shine abinda tasabu dashi a zamansu.

Wanka tayi kafin ta fito komai na dakinta da siyayyar da akayo Mata angama tsarasu ako Ina take dakin yazama na cikakkiyar budurwa
Tana fitowa Cindy data Gama aikin tana ficewa tabar siddika datake qarasa kunna Mata humidifier itama tana gamawa ta fice.

Zama tayi gaban mirror tana kallon fuskarta akaro na farko data zauna tana qurewa kanta kallo tareda Shiga tunanin wannan wace irin rayuwace tasamu kanta aciki kuma wadda take ga Kamar Jin dadin yayiwa marainiyar kamarta yawa.

Mai tashafa da body mist ta miqe ta duba closet dinta da aka gama gyarawa shaqe da Kaya saidai abin sanyin jikin shine yawanci ba kayan mutunci bane Dan mafi yawansu wanduna ne da skirt na Yan gayu da batasan yazatai sabo da sakawa
Dogayen rigunan ciki qalilan ne Suma duk ba masu mayafai bane saidai idan ka saka ka daura qaramin scarf akai.

Batada zabi Bayan saka wando da Riga Takoma bakin gado ta zauna tana daukar sabuwar wayarta da har cikin ranta tayi farin cikin samun wayar sbd waya dasu anty Sa’adah duk da tanajin tanason kira taji abbanta Amma tasan Momy bazata taba iya magana da itaba Dan Haka ta hakura da hakan tunda anty Sa’adah na waya da ita tanajin komai tana fada Mata hakanma yayi zataci gaba da Masa addua ta jira hukuncin ubangiji akan ranar haduwarta da Mahaifinta.

Da daddare ba dalilin rashin fitowarta cin abinci Dan Haka Dole ta fito sanye cikin Riga da wando masu Fadi kalar Ash kanta daure cikin qaramin scarf saidai gashinta ya fito kadan
Tana shigowa dining room din taga ba kowa aciki tasaki boyayyar Ajiyar zuciya tana Shirin juyawa saiga Turakin ya doso dining room din sanye cikin Ash Armani’s da slippers baqaqe da Suka bayyanarda Hasken qafafuwansa
Kyakkyawar fuskarsa a sake saidai bakuma Wai Yana murmushi bane ko dariya
Tana ganin hakan ta dawo tana matsawa daga hanya Yana kawowa ya dago fararen idanuwansa yayi Mata kallo daya ya dauke Yana amsa siririyar gaisuwarta datai Masa itama bayan ta sauke idanuwanta daga kallonsa.

Ms Na’ima Dake gefensa ta miqa Mata hannu ta Kama suka qarasa dining din tana cewa”

You look fresh my girl.

Sunkuyar da Kai kawai Laylan tayi suna zaunawa.

Bayan sun Gama cin abincin Kai tsaye kallon Laylah yayi bayan ya miqe yace ta samesa Palo idan tagama.

Kasa hadiye ruwan dake bakinta Tai sbd wata irin fargaba data sameta ta dago ahankali ta kalli Ms Na’ima Dake Mata murmushi tace”

Take it easy Girl ba komai bane zaiji abubuwan dakike buqata ne da Kuma raayinki Akan abinda kikeson karanta.

Kallon Ms Na’ima din tayi tareda bude Baki cikin sanyi da nutsuwa tace”

Me zance?

Wata dariyar Jin Dadi Ms Na’ima tayi ta Jin dadin Laylah tafara zama tafin hannunta akan sai abinda tace.

Ta Kama hannunta suka miqe zuwa gurin Turakin tana cewa”

Daddynki ne kibar Masa zabi da kansa ya zaba miki kawai dai ki dage kiyi karatu sbd akwai yiyuwar rayuwa Mai kyau agaba idan kikai karatu zamuji Dadi Sosai agaba.

Gyada Kai kawai tayi batareda tana fahimtar komai da Ms Na’ima din ke fada ba Dan duk Bata nutsuwarta.

Zaune yake gabaki daya yagama sauya iskar palon da qamshin jikinsa Wanda Babu Wanda zaiyi haduwa biyu zuwa uku dashi batareda ya Gama sanin wannan qamshin nasane na musamman.

Saida suka kawo tsakiyar palon kafin ya dago daga wayar daya keyi ya zuba musu idanuwansa take Laylah ta Dan rage takunta ta danyi bayan Ms Na’ima itama kanta Ms Na’ima din idanuwan Turaki kasheta sukeyi Dan Haka ita qafafuwanta sauri suka qara Kamar ansaka musu batir ta qaraso gefensa ta zauna tanajin a duniya batajin akwai ranar dazata iya barin Turakin ya iya kallon wata macen da sunan so ko makamancin hakanba Dan kila Aron hauka zatai ta halaka koma wace da danginta gabaki daya.

Dauke kallonsa yayi daga kan Laylan wadda duk tabi ta rikice Tama Rasa gurin zama saitayo gurin Ms Na’ima din tana kokarin zama a qasa.

Muryarsa dake sake rudar da ita sbd kamewa da Rabin Wasa ko kadan acikinta ya furta”

Gobe za’a fara fita Dake zuwa harkar makaranta Dan Haka ki ringa kula Nan ba Nigeria bane karkiyi qawayen banza ok??

Bata Gama gane meyace ba kawai dai ta gyada kanta cikin biyayya tareda furta “nagoge”  ahankali.

Daga Haka Ms Na’ima ce ta ringa tsarowa Laylan zance da nasiha akan ta dage tayi karatu.
Ita dai Kai kawai take gyadawa Bata iya bude Baki.

Sai kusan goman dare tadawo bedroom dinta ta sauke numfashi tareda Ajiyar zuciya tana zare kayan jikinta ta nufi toilet tayo alwala ta fito ta Sanya kayan bacci Kamar yanda Ms Na’ima ta Gama Bata tsari da yanda zata ringa gudanar da komai.

Face cleanser ta Gama goge fuskarta kafin ta kwanta Wanda shikuma a spa din dasukaje aka karbo Mata shi akace ta ringa shafawa kullum kafin kwanciya shima duk aikin Ms Na’ima ne.

Washe gari qarfe goma A Abdoul yazo ya dauketa a motar Turakin yakaita Emory inda dama tun zuwanta washe gari aka fara process na shigar da ita Dan Haka Koda A Abdoul yakaita har process da payment nata na extra classes anyi komai tareda da daukar Mata wata Sofia Yar asalin nijar da zata ringa koyar da ita wasu abubuwan da Hausa kafin tagama iya turancin da wasu abubuwan.

Dan Haka washe gari tun safe tafara zuwa makaranta
Da farko hankalinta ya tashi sbd kasa Shiga cikin mutane tayi Saida Sofia ta ringa Bata qwarin gwiwa tana nuna Mata zata iya kafin ta Dan daure ta iya Shiga mutane Amma Kam Koda suka tashi akazo daukarta tagama ficewa hayyacinta sbd rashin sabo.

Ko data jera kwanaki tana zuwa makarantar Saida Dole Anne ta hadata da Dr Meenah suka koma communicating ta waya sbd ta ringa magana da Laylan Kota fara sakewa cikin sauran dalibai.

Ahankali ahankali tafara sakewa da makarantar sbd Sofia Dake tayata komai tun daga kan muamala da mutane har karatun da magana da kalolin abincinsu da yanayin muamalantar komai.

Taci wuya matuqa kafin tasake ta Saba da komai shikam karatu duk da tsakanin dagewar datakeyi da maida hankali sbd kullum shine burin Anty Sa’adah dinta akan ta maida hankali hakama Anne Da uwa uba Ms Na’ima da itama take sake cusa Mata cewan Turaki nason tayo kokari ta samu ilimi sosai sai hakan ya shigeta take maida himma duk da sai ahankali da bazai yiyu ace tasamu budewar Kai lokaci daya ba saidai ba laifi turancinta na samun cigaba sosai tunda Babu inda a qasar zakai rayuwa bada yaren turancin ba shiyasa shikam tuni ya Dan fara shigarta sama sama Dan ko Sofia Bata cika Mata Hausa ba da turancin take Mata magana hakama a gida datai Sabo da Cindy Sosai Dole Haka suke turancin Dan Haka kawai tafi Jin nutsuwa da Cindy akan siddika duk da siddikar ma tana jinta ba laifi sbd da ita kawai take zaunawa tayi hausarta yanda tasaba sai kuwa idan tana waya dasu Anne Dan anty Sa’adah ma ba laifi yanzu tuzama Yar gayun Abuja maganarta daya biyu turancine na ukun.

Sun samu hutun farko results dinta ba laifi tunda dai Bata Fadi duka ba Dan Haka a Dan hutun saita dage itada Sofia suna Dan tanason tayi karatun yanzu da gaske.
Ta bangaren zamanta da Ms Na’ima wadda da qarfi da yaji Ms Na’ima tasata tazama ‘yarta Dan Haka Dole mum Na’ima take kiranta Kamar yanda Ms Na’ima din tace ta ringa kiranta,
Batada matsalar komai a gidan saima gata datake samu sosai Dan kuwa kudi sosai mum Na’ima din ke karba hannun Turaki na kullum qaryar siyayyar Laylan na kayan shafa ko kwalliyar kokuma shoes da handbags Dan Haka ba laifi duk ta karba takan yiwa Laylahn siyayya acikin kudin ta riqe sauran.
Sofia ma tanajin dadin qawancen da Laylah sbd sosai take samun designers Kaya a hannun Laylah Dan Laylahn nada kyauta tunda yanzu Allah yakawo sauyi rayuwarta.

Ta bangaren Turakin ne iyakacinta dashi dining room idan za’a ci abinci sai Kuma a kaidarsa duk bayan kwana biyu yakan zauna cikinsu Bayan cin abinci yayi fira da Ms Na’ima Wanda itadai daga yagama tambayarta karatu take sulalewa tabarsu Dan ba laifi ta rage tsoronsa da fargabar haduwa dashi Dan yanzu tagama daukarsa matsayi daya da abbanta tunda Anne tayi Mata bayanin irin kusanci da qaunar Dake tsakaninsu tareda kusancinsa da mahaifiyarta sai wani irin girmansa qaunasa irin ta shiqiqinka Mai girma tashigeta tana Masa kallon uba,Mariqi Kuma mijin yayarta ‘yar uwarta datakewa kallon uwa ta wani bangaren.
*_Bismillahi fa yanzu zamu Shiga labarin._*
##MAMUH#

Follow me at Arewabook @mamuhgee Dan samun complete books Dina dama sauran pages na Noor Albi Dake fara sauka acan.

👇👇
Eznah
Tarayya
Deen Marshal
Ubayd maleek
Min qalb
Buri daya
Kaunarmu
Noor Albi
Dacewa
Dawood
Zucuyarmu daya
Auren raba gardama
Taura biyu

*_Mamuhgee 20_*

Sungama session dan haka hutun dasukai Mai Dan kwanaki ne taso zuwa Nigeria Amma Mss Na’imah tace sai Ankara Gama wani session dinn
Anne ma ce Mata tayi ta zauna har gaban Dan Haka Dole ta hakura Amma taso tsananin ganin Anty Sa’adah wadda yanzu iyakacinsu vidcall Wanda kusan kullum awuni sai sunyisa yafi so biyu sbd yanzu Kam saidai raunin wani ilimin Kuma Amma wayewa da zama babbar yarinya Laylah tajima dakaiwa saidai nutsuwarta da sanyinta na Nan sai suka qarawa yanayin nata burgewa sbd sai yanayi kamar ajine da yayi Mata yawa,
Ta bangaren addini ma na laifi suna attending Islamic class a wata private school duk weekends itada Sofia Wanda ma sai daga baya da kansu suka gano gurin taiwa mum Na’ima mgnar aka sanyasu suka fara zuwa dakansu Dan ba laifi yanzu tana Jan mota sosai Dan musamman Turaki ya siya Mata motarta fara Sol kirar infinity QX50 wadda taqarasa sauya rayuwarta gabaki daya
Ga qananun kayan tuni tayi sabo da sanyasu tunda babu wasu kayan idan basuba,
Hakama ta bangaren ‘yan matanci Sofia ta Bata sosai dason kwalliya saidai dayake Bata Saba ba sai son jambaki kawai yashigeta Dan Haka duk wasu kamfanin lipsticks masu tsada ba kalar da batada Dan koyaushe kwalliyarta Bata wuce lipstick da mascara sai eyeliner duk da Bata cika sanyataba Dan idanuwanta sunfi Mata kyau ahakan gashi tayi haske sosai idan ta Sanya liner cikin idon sai tayi Kamar zata gurin wata biki ko taro shiyasa Bata cika sakawarba saidai lipstick da idan ya zauna bakinta yake qara Mata kyau da burgewa sosai.

Daga dakinta ta fito tana waya da Anne dake sanar da ita zuwansu Inshallah itada Sa’adah idan Sa’adah tasamu Gama exams din datake
Cikin tsananin farin ciki take tana cewa zata bisu idan sunzo tayi hutu itama,
ta nufi kicin tana cigaba da wayar tana Shiga Cindy dake hadawa Turaki black ginger tea ta dago ta kalla Laylan tana Mata nuni data jira tagama saisu hadawa mum dinta abinda tace Dan tafiya zatai.

Jin mum Na’ima tafiya zatai yasata kallon Cindy bayan tagama wayar tace”

Yaushe mum din zatai tafiya?
Banji tafada ba.

Siddika ce data Gama wanke qaton kifin dazasu gasa ta kalli Laylah tana cewa”

Yau zatai tafiyan Amma kaman kwana biyu ne zatai
Kuma nasan zata sanar Miki.

Gyada Kai Tai tana cewa”

Ok bani snacks dina Bari idan sunyi ku kashemun Zan wuce Sofia na jirana karatu zamu wuni Yi yau a gidansu.

Siddika hannuwanta ta kalla tace”

Hannuwana da kifi Zan Bata muku idan na taba.

Cindy ma Dake juye tea din data Gama dafawa cikin kulawa tace”

Tea din sir AB ne bari nakai Masa Yana jira saina dawo na hada Miki.

Kallon farin gold tray din dak hannun Cindyn tayi tareda miqa dogayen hannayenta da agogon Emporio Armani glitz ke daure akai ta karba tana cewa”

Kawo nakai saiki hada abubuwan.

Karba tayi ta juya ta fice daga kicin din Kai tsaye ta nufi hanyar palonsa na qasa dayake zama da baqi wani lokacin.
Tana Isa Tai knocking ahankali tareda tura kofar tashigo Jin A Abdul yace tashigo Dan yasan Cindy ce dayace ta kawowa Turakin tea.

Qamshin turarenta na splendid wood(Yves saint Laurent) yafara shiga hancinsa yaci gaba da abinda yakeyi batareda ya dago yaduba Wanda ya shigo din ban Dan yasan itace tunda yasan qamshin turaren Na’ima ba wannan bane hakama qamshin bana Cindy bane datake maid.

A Abdoul ya dago yana ganinta kallo daya yayi Mata ya dauke kansa daga kallonta Yana maida kallonsa kan Turaki Dake duba iPad sbd Ganin kayan Dake jikinta.

Qarasowa tayi ahankali ta gaidasa tareda gaida A Abdul din shima tana kokarin ajiye tray din Turaki ya dago idanuwansa suka sauka Kan dogon pencil jeans din Dake jikinta Wanda ya fitarda tsayi iya kaurin cinyoyinta harma da fadin hips dinta Dan rigar jikinta _Satin wrapped blouse_ ce batada wani tsayi kanta daure da scarf fari Hasken fuskarta dake glowing yafara maida kallonsa akai kafin ya maida idanuwansa Kan siraran cinyoyinta yanason mamakin fitar tata ahaka Amma dai baice komaiba ya amsa gaisuwarta tareda maida kallonsa kan A Abdul daya dauke Kai yaqi waiwayowa Yana duba wayarsa.

Juyawa Tai ta fice
Yakuma Dan dagowa ya kalla kofar data fita kafin ya dawo da kallonsa kan abinda yake Yana daukan tea din yafara Sha suka cigaba da abinda sukeyi.

Tana fitowa Kai tsaye dakinta taje ta dauko handbag dinta da keys na motarta ta fito ta nufi tana kokarin Sanya half-zip jacket akan kayanta ta nufi dakin mum Na’ima
Anan take sanar da ita tafiyar gaggawace ta kamata zuwa Athens kwana biyu zatai tadawo.

Daka tawa da fitarta tayi Saida mum din tagama suka fito tare Dan takaita airport,
Koda suka fito itace agaba saddika na bayanta da luggage din mum Na’ima sai Cindy dake gefenta dauke da nata snacks din suka saka a mota suka juya ciki daidai fitowar Turaki Wanda ke gaba Ms Na’ima na gefensa idanuwansa suka sauka akanta lokacinda take tsaye jikin motar hankalinta nakan wayar Dake hannunta..
Lipstick dinta daya zauna dakyau akan lips dinta ya kalla kafin ya dauke Kai Yana sake kallon shigar tata
Ya wuce ya shige motarsa da A Abdul ke jiransa suka fice daga harabar gidan.
Suna fita Suma su Laylah suka fice ta biya ta dauka Sofia suka kaita airport sbd hanyar airport din Bata Gama ganewa dukda Google map take amfani da dama zuwa gurare.

Bayan tafiyar mum Na’ima duk sai taji kadaici ya kamata Dan Haka sai kusan yamma tadawo gida daga gidansu Sofia
Tana dawowa wankan kawai tayi bayan tayi sallah ta saka doguwar free  chiffon shift gown tasaka tareda hula ta fito tana qamshin mist na Creed ta nufi palo ya zauna tana Yan latse latsen wayarta har lokacin sallah yayi Takoma daki tayi sallah
Lokacin cin abincin dare nayi tafito Kai tsaye ta nufa dining room bakowa Dan dama tunda sukazo qasar masu aiki suka daina shigowa dining room lokacin cin abincinsu
Ms Na’ima ce ke serving dinsa.

Zama take kokarin Yi saiga isowar qamshin _bois elite_ Dan Haka tasan shine zai shigo saita fasa zama ta dakata tareda waiwayowa kadan Jin shiru
Tana kalla kofar Yana sanyo Kai sanye cikin Armani’s da slippers gashin fuskarsa akwance sosai farar fuskarsa sai cika ido takeyi
Bata ankaraba sai Jin idanuwansa tayi cikin nata ya dago ya zuba Mata nasa dasuka shanye nata girma da haske,
Faduwa gabanta yayi da sauri ta sauke Kai tana cewa”

Barka da saukowa Abbah.

Amsa Mata tayi Yana qarasawa gurin zamansa ya zauna.
Juyowa tayi ta nufosa zuciyarta na bugawa da idanuwansa dasuka shiga nata saitakejin kamarma tsoro ya kamata da rudu Dan Haka jiki amace ta qaraso batareda takuma dagowa ta kallesa ba Dan yaune Karo na farko da idanuwanta suka taba shiga Suka hadu da wani
Duk da tamkar uba yake gareta Kuma mijin Yar uwarta saitaji fargaban hakan yashigeta.

Gasashen kifine akai da akai garnishing dinsa dasu lemon
Sai fruits da farar pasta.

Matsowa Tai tazo gefensa ta tsaya ahankali,

Qamshintane ne yayi wa hancinsa shigar qarfi daidai lokacinda ta tsaya gefensa zuba Masa Masa abincin.

Agogon diamond Rolex Dake hannunsa ya kalla Yana dan maida bayansa jikin kujerar dining din ya jingina sbd dauke hancinsa daga gurin Dan akaron farko da yaji qamshin mace ya damesa ga lokacin Shan maganinsa ya kusa sbd maganin dayakesha yanzu yafara basa reaction shiyasa ya rage tafiye tafiyensa ayanzu Yana buqatan tsayawa kusada gida.

Pasta din tazuba Masa tareda kifin a gefe da boiled cabbage da aka dafa da kishiri kawai.

Komawa tayi ta zauna a darare bayan ta zuba kifin kawai kadan a plate tana zaunawa tafaraci Dan tayi tagama tabar gurin.

A natse yake cin abincinsa babu Mai magana acikinsu sai ita Dake Dan sauri tayi tabar gurin Dan atakure take yau gashi ba mum Na’ima agurin.

Ba zato sbd hankalinta da baya a natse taji qatuwar qayar kifi a maqoshinta da sauri ta aje fork din hannunta tana daukan ruwa da sauri Tasha Amma takasa hadiyewa sbd azaba da girman qayar..

Tari ta fara ba shiri tana riqe maqoshinta cikin tashin hankali da firgicewa
Dago fararen idanuwansa yayi ya kalleta saiyaga yanda idanuwanta sukai ja take tana riqe maqoshinta cikin tsananin firgici da azaba tana neman miqewa a rude.

Aje spoon dinsa yayi Yana kallonta da dukkanin hankalinsa yace”

Is everything ok with you??

Kasa magana Tai tuni idanuwanta suka fara gangaro hawaye cikin azaba da tsoro tace”

Wuyana,
Qaya..

Ganin yanda take sake rikicewa jikinta na rawa yasashi miqewa Yana nufota da cup din ruwa a hannunsa ya miqa Mata Yana cewa”

Karba Kisha..

A rude ta karba cup din Tasha ruwan Amma tana hadiyewa tarin azaba yabiyo baya take tafara fita hayyacinta Dan kuwa cikin tarin jini taga Yana Dan biyowa wasu irin hawayen firgicine suka balle Mata tahau rawar jiki tana kuka…

Ganin hakan sai hankalinsa shima ya Dan tashi ba zato Kai tsaye ya Kama hannunta yajata zuwa hanyar bedroom dinta Kai tsaye zuwa lokacin tafara kuka sosai Mara sauti jikinta Babu inda baya rawa har tsakiyar kanta takejin zabazar Dan Haka batareda ta saniba ta sake qanqame hannunsa Dake riqe da nata,

Toilet dinta Kai tsaye ya nufa da ita ya duqar da ita gaban wash basin Yana buga bayanta ahankali yace tayi kokari tayi amai.

Kasawa Tai duk yanda taso yin Aman saima sake tokale maqoshinta da qayar keyi jini nasake Dan digowa dan Haka saita qarasa rikicewa gabaki daya.

Ganin hakan saiya Kuma janyo hannunta ya nufi cikin jacuzzi da ita ya sakar Mata shower akanta
Take tasake rikicewa Dan bata wanka a qarqashin shower a tub take wanka sbd tanada tsoron ruwa,,,, qanqame hannunsa Dake riqe da nata Tai tana fizgar Numfashi da qarfi cikin ficewa hayyaci tana kokarin fita showern tayi jikinsa wani irin wahalallen amai na kufto Mata ba shiri….

amai takeyi sosai tana riqe ajikinsa tsawon mintuna saidata galabaita sosai kafin aman ya tsaya sai alokacin ta dago fuskarta da jikinta dake jiqe duka ta kallesa da idanuwanta dasukai laushi taga ita yake kalla cikin yanayi na Kamar tausayawane ko mamakin jiqasa datai da ruwan jikinta Dan gabaki daya qirjinta akan jikinsa yake.

Sauke idanuwanta qasa tayi Ahankali tareda saurin saurin sakin hannunsa cikin tana matsawa baya a hankali
Idanuwanta Kan kayan jikinta dasuka Gama jikewa suka lafe jikinta sosai tareda bayyanarda kalar bra dinta Dake ciki
Tai saurin juyawa jikinta na Dan rawa har batasan lokacinda ya bar gurinba sai Jin rufe kofar toilet din taji.

Yana barin dakin sama ya nufa ya shige Bai tsaya koinaba sai bedroom dinsa gaban maganinsa Dake cikin bedside ya dauka yasha tareda zaunawa Kan sofa ya jinginar da bayansa jikin kujera Yana rufe ido Dan maganin ya fada Masa da wuri yai Masa aiki.

Daga lokacinda yasani yakuma tabbatarda shi din ba lafiyayye bane Bai taba sanin ya tudu ko yanayin kirjin mace yakeba a jikinsa sai yau da hakan ta faru.

Kawar da tunanin abin yayi a kansa gabaki daya tareda sake daukan maganinsa ya qara akan Wanda yasha Amma bayajin daidai Dan Haka Kai tsaye wayarsa ya dauka ya Nemo Numbern DR Allen Sbd wani irin erotism Dake taso Masa Dan dama Dr ya basa umarnin kaucewa body contact da mace Kota Yaya sai yagama Shan sabon maganinsa sbd kaucewa matsalar irresistible desire dazata iya zuwar Masa ta sex da Bai taba having ba.
Ba shiri Dr Allen ya turawa A Abdul sunan maganin dazaije ya siyowa Turakin yakai Masa before things get out of their control.
#MAMUH#

Follow me at Arewabook @mamuhgee Dan samun complete books Dina dama sauran pages na Noor Albi Dake fara sauka acan.

👇👇
Eznah
Tarayya
Deen Marshal
Ubayd maleek
Min qalb
Buri daya
Kaunarmu
Noor Albi
Dacewa
Dawood
Zucuyarmu daya
Auren raba gardama
Taura biyu

*_Mamuhgee 21_*
Jiki amatuqar mace ta tattaro kanta ta fito toilet bayan ta zare kayanta dake jiqe acan ta dauro towel
Tana fitowa a darare ta samo Riga da wando masu kauri na bacci cikin kayanta ta Sanya ta Haye gado Bayan takira Cindy takawo Mata maganin zazzabi dataji yana saukar Mata da koinama ajikinta,
Shigewa Tai cikin bargo tareda to rintse idanuwanta dasukai jajir zuciyarta da jikinta ba Dadi.

Daqyar ta hadiye maganin zazzabin da Cindy takawo Mata sbd radadin da maqoshinta keyi
Tana Gama Shan Takoma takuma shigewa bargo tareda zura hannu ta kashe sidelamp tana rufe idanuwanta da Dan qarfi cikin azaba.

Washe gari da zazzabi Mai qarfi ta tashi Dan Haka ko breakfast Bata iya fitowa shima Kai tsaye yau din Bai tsaya breakfast a gida ba ya fice office Dan Haka breakfast din Haka taqaraci zamansa Kan dining Dole aka daukar Mata Wanda zataci aka Kai Mata daki saidai zazzabinta Mai qarfi ne Dan Haka Bata samu cin komaiba sbd tsananin zafi da ciwon da maqoshinta keyi gashi ya Dan kumbura.

Wuni tayi batareda ta iya cin komaiba sai ruwa datake Sha daqyar
Ahaka dare yazauna cin abinci Wanda Dole Cindy ce tayi serving dinsa Kai tsaye yaci abincinsa batareda ya tambaya Laylan dabai ganiba Yana gamawa ya fice ya Haye sama.

Da dadadden yunwa da azabar ciwo suka taso Mata sosai Haka ta ringa kuka tana juyi cikin mummunan yanayi
Daga qarshe wayarta ta iya dagawa daqyar ta saka Kiran Cindy
Tana dagawa taji kukan Laylan sai hankalinta yayi mummanan tashi ta taso ta nufo dakin Laylan a rude.

Ganinta cikin halinda take yasa Cindy Jin tsoro sbd kukane da Laylan Tasha farar fuskarta tayi jajir hakama fararen idanuwanta sun kumbura gabaki daya dai fuskarta ta sauya gata akwancen takasa tashi sbd sosai maqoshinta ke Mata azabar ciwo ga kumbura da yayi.

Kasa tabata Cindy tayi ta juya da sauri ta nufi main hall ta dauka wayar landline Dake hall din tayi dialling Numbers din dazasu Kai kiranta direct dakin Turaki.

Saida tasake Kira kafin ya daga cikin nutsuwa Kai tsaye furta kalmar “yes”

Cikin sauri da nutsuwa ta sanar dashi halinda Laylan take ciki tunda Ms Na’ima Bata Nan shine kawai zasu iya sanarwa Kai tsaye Dole.

Aje wayar yayi bayan yaji abinda tace tareda miqewa tsaye ya nufi closet ya sauya pyjamas Dake jikinsa zuwa milk jallabiya ya zuro slippers ya fito.

Yana saukowa hanyar dakin nata ya nufa direct Yana Dan sake saka Kiran Dr Noah Bata Shiga kafin ya kashe ya saka Kiran A Abdoul yace yaje yazo da Dr Noah.

Kai tsaye dakin ya bude yashiga sbd sanin Cindy na ciki tareda ita.

Amai tagamo a galabaice Cindy ta taimaka Mata Ta Watson ruwan zafi ta fito daure da brown towel a sulale daqyar tana bin bango sbd rashin qarfin jikin Cindy tabar dakin taje kawo Mata wani tea din Mai zafi,
Kai tsaye bakin gado Takoma tana kokoarin zaunawa aka turo kofar dakin Bata dagoba sbd sanin Cindy ce saigashi qamshunsa ya fallasar Mata da waye a matuqar wahalce ta dago daidai Yana sanyo Kai dakin idanuwansa akanta bai tsammanin samunta ahakanba,

Idanuwansa dasuka sauka Kan fararen cinyoyinta Dake bayyane ya daukesu da Yana dakatawa daga kofar.

Da Dan sauran qarfinta tayi saurin miqewa tsaye har towel din na Dan subucewa daga sama da sauri Takoma cikin toilet tana dafe bango batama Gama ankarewa sbd tsananin rudewa da firgitar datai sai wani Aman Mai karfi yakuma kufce mata tafara kelayawa da qarfin gaske Dan babu komai acikin nata.

Cindy ce data kawo tea din tayi saurin ajewa tana qarasawa cikin toilet din ta nufeta lokacin tuni jikinta yasaki agurin ta zube jikin Cindy gaba daya Bata wani motsi.

Ihu Cindy tasaki tana Kiran sunanta da qarfin gaske cikin rudewa ganin Kamar Laylan Bata numfashi….

Kai tsaye shigowa yayi toilet din ya dauketa gabaki dayanta Yana cewa Cindy ta dauko Mata Kaya ta Sanya Mata.

A gado ya kwantarda ita ya juya ya bar dakin Cindy da duka jikinta ke rawa ta dauko wata doguwar Rigar bacci bataredama tasan abinda takeba ta Sanya Mata tafito ta fada Masa.

Dan shiru yayi Kamar Bai jiba Yana nazarin lafiyarsa idan yakuma hada jikinsa da natan Dan bayan fitowarsa Saida yaje yasha magani ya dawo.

Kallon A Abdoul daya iso Yana jiransa yayi Dan Dr Noah baya gari Dole asibiti za’a kaita.

Dakin yashiga ya daukota da kansa yakaita mota batareda ya lura da kayan da Cindyn tasanya mata Saida Suka Isa asibitin bayan an dauketa anyi ciki da ita A Abdoul ne ya kalli Cindy cikin Dan fada yace”

What was that??

Sauke Kai tayi saboda itama Saida Suka iso asibitin ta lura da abinda tasanyawa Laylan
Cikin damuwa da ban hankuri ta saci kallon inda Turaki ke zaune kamar baisan da tsayuwarsu agurinba murya na rawa tace”

I’m sorry sir I….

Abdoul kaita gida takawo wani kayan.

Daga Haka Bai qaraba ya duba agogon hannunsa Dan koma menene bayason su kwana a asibitin data farfado gida zasu koma.

Kaya kala uku ta dauko sbd gudun wani shirmen suka dawo asibitin lokacin har Laylan ta farko tana bacci Dan Haka drugs kawai suka karbo suka dawo gida.

Yana kwantar da ita ya bar qasan gabaki daya ya Haye sama Bai Kuma saukowaba har washe gari Babu Wanda yaga ya sauko breakfast Haka ya wuni Bai fito ba saidai A Abdoul daya damu sosai yayita kiransa karshe dayake Babu Wanda yake shiga samansa bayan A Abdoul shima tunda su Ms Na’ima Suka dawo qasar Bai qara bin hanyar saman ba Dan Haka hankalinsa ya tashi Sosai yayita Kiran wayar Ms Na’ima Bata dauka ba Dan Haka baida zabi bayan Kiran Anne.

Washe gari har dare ba Turakin ga wayayinsa a kashe Dole yanda Anne tace hakan zaiyi duk da yasan ran Turakin Zai baci Idan aka tura Masa Laylah dakinsa,
daddare yashigo babban palon qasa ya tambaya Cindy jikin Laylah ta tabbatar Masa da taji sauki sosai harma yau ta Dan fita taje makaranta.

Kira Masa ita yace Cindyn tayi
Ba jimawa sai gata tafito sanyeda doguwar jacket data Dora Kan kayan baccinta Dan tuni Tai Shirin bacci harma ta kwanta.

Cikin nutsuwa ya sanar da ita kwana biyu Turaki Bai fito ba wayoyinsa akashe shine Anne tace taje tadubosa tunda masu aikin gidan kaf basa zuwa   gurin.

Shiru tayi tareda sauke kallonta daga kansa zuciyarta na harbawa da fargaban haduwarta dashi sbd abinda ya faru kwana biyu Wanda haramun ne gareta faruwar hakan,
Mijin yayarta Abokin mahaifinta duk da tsautsayine na ciwo da zuwan Abu Amma hakan ya tsaya Mata arai harta fara Jin kamar zamanta anan Bai kyautu ba duk da riqontane ake Amma sai tanajin tsoron zamanta nan Yana shigarta.

Kiran Anne ne yashigo wayarta tana dauka Kai tsaye Annen tace”

Laylah kije kidubo Mana Turakin ko lafiya hankalinmu duk ya tashi ga ba Wanda zai dubaso maza jeki kidubo Mana tun kafin Abu yayi nisa.

Jin hakan yasa gabanta faduwa ta dago ta kalli A Abdoul da duk yayi wani iri lokaci daya na rashin sanin halinda uban gidansa yake ciki Jin yake kamar yayi tsalle yagano lafiyar Turakin.

Da sauri ta juya ta nufi hanyar saman ta Haye gabanta na tsananta faduwa da sauri,
Bata taba ko kallon hanyar Master bedroom dinsaba sbd iyakacinta palon shima sai babban dalili idan ankirata kokuma taje Kai wani abin Dan Haka Bata taba kallon hanyar bedroom din nasa ba…

Tsayawa Tai bakin kofar tana Dan knocking kofar hannuwanta na Dan rawa,
Sake knocking takeyi tafara tsorata da Shirun itama Dan Haka taci gaba da bugawa tana jiran Jin motsi Amma shiru.

Rasa sanin abin Yi tayi ta daga wayarta da sauri ta saka Kiran Anne tana dauka Bata jira me Annen zatace ba tace”

Ba’a bude ba..

Laylah kishiga ki duba
Bari kawai nakira Abdoul ya hawo ya duba..

Komawa gefe tayi tana jiran tahowar Abdoul din sai gashi ya hayo da sauri ya qarasa dakin tareda knocking so daya ya Murda kofar yashige.

Sosai hankalinsa ya tashi da ganin yanayinda turakin yake Dake nuni da rashin lafiya sosai ataredashi saidai Kuma qarfin halinsa yasa Yana zaune Kan sofa tarin magungunansa birjik agabansa wainda yaketa faman Sha Amma erection dinsa yaqi sauka shiyasa ya nesanta kansa da fita ko Ina sbd kallo daya zakai Masa ka iya gano wani abin.

Ahankali ya dago idanuwansa dasukai wani iri yayiwa A Abdoul din daya shigo kallo daya ya dauke Kai yana bude Baki cikin dauriya yace”

Akwai damuwa ne?

Cikin tsananin kulawa da damuwa A Abdoul yace”

Hankalinmu ya tashi da rashin fitowarta Anne tabada izinin nashigo na duba,
Wayarsa yafara laluba Yana cewa”

Zankira Dr Allen yanzu na sanar dashi halinda kake ciki.
Juyawa yayi da sauri yafice Yana Nemo Numbern DR Allen.

Qasa ya sauko Laylah na biye dashi cikin sauri yace”

Ahada Black tea Mai zafi akai Masa Kar asanya sugar likita zaizo ya dubawa yanzu ba jimawa.

Gyada Kai kawai tayi jiki a Sanyaye
Ta nufi kitchen din da kanta ta Dora Masa tea din tana cewa siddika ta gasa Mata bread uku da kwai.

Tana gamawa ta hada a tray ta fito dasu ta nufi saman da tuni har A Abdoul yaje da gudun masifa yazo da Dr Noah duk da bashine likitansa na asalin lalurarsa ba Amma zai iya taimakawa.

Allurar da Dr Allen ya rubuto musu yanzu yanzun itace Dr Noah yayiwa Turakin tareda kallonsa cikin kulawa da nutsuwa yace”

Baka buqatan riqe kanka Haka sosai you have to let it out sbd zakaiwa kanka illa sosai tunda desire din tafara zuwane gadan gadan control nata zai fara wuya saidai Kuma saika lura sosai gurin having first sex din zai iya zuwa da tangarda.,
Amma dai for now Dole zaka daina kokarin dannewa lokacine yazo Dole zaka Bari abinda kakeji ya fita.

Dr Noah na fitowa tareda A Abdoul Dake Palo Yana jiransa Dan Bai shigaba tana shigowa daukeda tray din harma da fresh milk Mai sanyi kadan ta hado duk ta kawo.

Kallonta A Abdoul yayi Yana cewa”

Ki Kai Masa bedroom…

Ficewa sukai ganin dakin bude Kuma ganin Suma duk ciki Suka fito ya sanyata nufar dakin Kai tsaye tareda sallama Mai sauti Bata dagoba ta kutsa Kai dakin qamshin Bois elite na tashi tako Ina Yana rikita kanta da qafafunta Dake Dan rawa ta nufi table Dake dakin tafara kokarin ajiyewa.

Tunda tashigo Yana zaune a sofa Bai motsa ba bayan idanuwansa dasukai taushi Babu abinda ya zuba Mata Yana kallon yanda qafafuwanta ke hardewa
Tana dososhi ya dauke kallonsa daga gefenta gaba daya musamman qamshinta na Creed Dake tashi daga jikinta ahankali ahankali.

Tana ajewa cikin nutsuwa tace”

ALLAH yasauwaka yakawo afuwa.

Juyawa tayi ta fice tabar dakin da qamshinta dabaiyi qarfi da yawan nasa ba Amma hancinsa na Jin natan na shigarsa.

Da sanyin jiki tayi bacci hakama da safen da sanyin jiki ta tashi batareda tasan meya kawo Mata hakan ba Haka ta shirya ta tafi makaranta tagamo wuninta tadawo har lokacin batajin dadin ranta Sam.

Ms Na’ima lokacinda saqon Turaki na ticket da akai Mata booking na dowowarta yashigo wayarta tayi mamaki sosai saidai koda Laylah takirata ta sanar da ita bayada lafiya kwana biyu saita fasa dawowa Dan Bata Gama abinda takeba tunda ba wani abin zatai Masa idan tadawoba.

Kwana biyun sosai ciwonsa ya damu Laylah dake daukan hakan amatsayin kaga Wanda ya kyautata rayuwarta data mahaifinta dama ta Yar uwarta tagansa cikin Hali na ciwo.

Sam baya saukowa cin abinci yanzu saidai Cindy da A Abdoul yace anbawa damar Hawa Kai Masa abinci acan sbd har lokacin Ms Na’ima Bata dawoba.

Da wannan gidan yakoma kamar rayuwar kadaici takeyi sbd yanzu kowa Bata gani daga ita sai masu aiki take rayuwar gidan,
Kwata kwata ta daina ganin Turakin sbd ya yankewa kansa nesantarta sbd yanayin lafiyarsa ga Na’ima Bata dawoba Dan Haka yasaka kansa zama busy Sosai Sosai ko gidan Baya dawowa sai dare daya shigo Babu Mai sake ganinsa a qasa sai zai fita Kuma.

Ganin Haka ta maida hankalinta Kan karatunta itama ta rage zama gida sosai koyaushe tana makaranta ko gidansu Sofia.

Ahaka Ms Na’ima ta shanye kusan sati hudu kafin tadawo lokacin Turakin baya gari yayi tafiya Dan Haka sai gidan yadan dawo Mata daidai Amma hakanan takejin kewar su Anty Sa’adah.

Washe gari tana dawowa daga makaranta tana shigowa gida sai ganin Anne tayi A Palo zaune batasan lokacinda tasaki wata dariyar farin ciki ba tana qarasawa da sauri ta rungume Annen tana cewa”

Anty Sa’adah fa???

Da ido Annen ta nuna Mata bedroom dinta tana cewa”

Tana jiranki a dakinki hutawa takeyi.

Sakin Anne tayi ta nufi dakin ta tadda anty Sa’adah kwance kan gadonta tana bacci tayi wanka da alama Dan rigar jikinta bamai nauyi bace.

Kasa tada ita tayi ta aje handbag dinta tareda wayarta tana fadawa toilet da sauri tayo alwala tazo tayi sallah har lokacin anty Sa’adah Bata farka ba Dan Haka ta fito Takoma gurin Anne tana sake bayyanarda farin cikin zuwansu dayake Ms Na’ima Bata Nan tafita Koda suka iso.
#MAMUH#

*_Mamuhgee 22_*
Da kanta tashiga cikinsu Cindy sukai Abincin Daren gidan suna gamawa Takoma daki yin wanka ta tadda anty Sa’adah ta tashi
Cikin tsananin farin ciki ta qaraso gabanta tana cewa”

Anty Sa’adah sannu da tashi,
Kin gaji sosai ahanya.

Rungumeta Sa’adah tayi tana cewa”

Wannan Jin nauyin Yana Nan.

Dariya tayi tana qara rungume Anty Sa’adahn tace”

Nayi kewarki ganinki in person Sosai anty Sa’adah.

Sakinta Sa’adah tayi tana kallonta dakyau fuskarta daukeda murmushi da mamaki sosai a fili tace”

Masha Allah Laylah.

Murmushi Laylan tayi tana miqewa tsaye tace”

Zansa Miki qamshin abinci Bari nayo wanka Anty Sa’adah.

Toilet ta nufa tashige tayo wanka ta fito sanyeda bathrobe blue ta nufi gaban mirror ta goge jikinta sharp sharp ta shafa Mai da spray sai body mist ta nufi closet ta dauko Kaya ta saka Anty Sa’adah nata binta da kallo cikin burgewa da shaawa sbd duk yanda ta waye take ganin ta Gama zamowa wata shegiyar Ganin Laylah yasa ta shafawa kanta sbd laylah gabaki daya Babu abinda Bai Gama sauyawa nataba kwata kwata Bayan kunya da Jin nauyi Babu abinda ya rage na tsohuwar Laylah data sani,

Fatarta tagama gogewa Takoma asalin ta mahaifiyarta fara Sol
Hakama jikinta duk ya sauya,
Kayan Dake jikinta ta kalla lokacinda Laylan tagama sallar magriba ta zare Abayar sallarta
Rigane da wando na skinny jeans blue  da black chiffon blouse da Bata kamata ba sai hula qarama akanta ta zuro slippers Suka fito cin abinci.

Ms Na’ima na dawowa ta tadda baqinda batai farin cikin zuwansu ba badan kowa ba sai Dan Sa’adah wadda batama San tanayiba
gabaki daya annurinta ya dauke Dan ma sbd Anne ta iya danne wani abin ta tarba Annen harma ta Dan daure taci abinci tareda su.

Sarai Anne ta fahimci rashin murnar zuwansu agun Na’imar Amma Bata damuba saima tausayinta data Dan ji wani bangaren Amma Kuma sanar da ita asalin kishiyar tata ayanzu ba alkhairi bane Dan zata cutatar da Laylan tunda suna guri daya.

Ganin yanayin Ms Na’ima baiwa Laylah Dadi ba sbd tasan Dan zuwan Anty Sa’adah ne duk da ta lura anty Sa’adahn ko ajikinta kamarma ba gidan mijinta tazo ba,

Sunyi fira a dakin Anne Amma dasuka koma dakinta firar Yan uwantaka suka bude Nan take sake Jin yanda su Momy suke Dan momyn takoma Nigeria ta Dade sosai Amma Takoma gurin Abban sbd ya farfado Amma baya iya komai Yana daga Nan kwance yanajin komai.

Farin ciki da godiyar Allah tahau Yi tareda bayyanarda zaquwarta tason zuwa gurin ganinsa tace”

Anty Sa’adah yaushe Zaki tambaya Momy sai muje muga Abban Dan Allah kafin ku koma.

Murmushi Sa’adah tayi tana cewa”

Ki fadawa Anne Zaki bimu kila ta yarda sbd daga Nan mu dama zamuje ganinsa.

Cikin zaquwa tace Zan fadawa Anne da mum Na’ima Inshallah zasu barni.

Da wani irin mamaki Sa’adah ta kalleta Jin takira Ms Na’ima da mum cikin zuciyarta dake cikeda mamaki da tausayi Tace”

Dake da ita Kuna cikin wani yanayi
Ita tana rainon Kishiya kema kina kiran Kishiya da sunan uwa.

Sai dare sosai suka Gama firar yaushe rabo da juna kafin Laylah takuma yowar wani wankan ta saka pyjamas dagama shafe shafenta tazo ta kwanta gefen Anty Sa’adah tareda shigewa bargo.

Washe gari da pyjamas dinta ta nufa dakin Ms Na’ima ta rarrasota ga fito sukai breakfast taredasu Annen da Anty Sa’adah da mamakin duniya na Ms Na’ima din yagama kasheta Dan kuwa qarara tsanartace bayyane da Ms Na’ima tun Bata tsarguba harta fara tsarguwa sbd tsoronta Ranarda Ms Na’iman zata gane waye Laylah agurinta komaima zai iya faruwa.

Bayan sunyi wanka Suka fito tareda anty Sa’adah da zata fita da ita yawo
Tana sanyeda long pencil skirt Ash da farar blouse sai kimono shrug data sanyi akai.

Yau Bata dauka Sofia ba daga ita sai Anty Sa’adah suka wuni suna yawo takaita gurare daban daban sai dare suka dawo Lokacin Anne ma ta fita Ms Na’ima ma daman bazata zaunaba tunda suna gidan hakama da gayya ta Hana masu aikin gidan suyiwa kowa abinci Laylah kawai akaiwa pancakes da akasan shi tafi ci yawanci da daddare batacin abinci Mai nauyi shiyasa jikinta yake yanda yake batai qiba ba.

Pancakes din sukaci suka kwanta Banda Anne da Dole akai Mata abinci kala biyu a Daren.

Washe gari ma yawo sosai sukai tareda Sofia Saida sukai kwana hudu suna fita kafin aka fara Shirin tafiyarsu dubo Abba harda ita murna gurinta da farin ciki Kamar me.

Ms Na’ima ba wani dogon zance tace aje da Laylan sbd a matse takeda su Annen su koma Dan Haka taje su tafi.

A Abdoul ne yayi musu komai na tafiyar a waya duk da baya gari suna Vegas tareda Turaki
Kai tsaye tareda Ms Na’ima aka siya tickets na tafiyar abisaga umarnin Turaki Amma taqi zuwa Dan Bata buqatan hada Hanya da duk inda Sa’adah take Dan zuciyarta ingiza take Dan Haka ta sharewarta taqi zuwa suka tafiyarsu.

Koda suka Isa LA jikin Laylah sanyi yayi sbd farin cikin yau zataga abbanta datai shekaru Bata ganiba…

A gidan Turakin Dake LA suka sauka duk da ba babbane sosai ba gidan zamansane shi kadai idan aiki ya kawosa Dan duka idan aka cire bedroom dinsa sauran dakuna biyu a agidan da makeken sitting room Dan gidan tsarin hutawane kawai.

Dayake Yana gari Dole a daki daya da ita da Anty Sa’adah suka sauka Anne Kuma a daki daya.

Baccin gajiya sukai kafin dasuka tashi sukai wanka sukaci abincinda cook yazo ya dafa musu sukai Shirin zuwa asibitin.

A Abdoul ne yazo da wata farar Audi8 ya daukesu zuwa asibiti Dan Turaki na gurin wani conference.

Sanye take da Riga da skirt na atampar Holland datai masifar Yi Mata kyau Wanda tuni ta manta rabonta dasu Dan Bata taba samun sakonsu ba tunda Babu Mai zuwa daga gida hakama itama batada Mai zuwan yanzun ma na Anty Sa’adah ce Kamar tasani taxo Mata dasu Dan idan zasu ganin Abba ta Sanya sbd koyaushe sukai video call taga qananun kayane jikin Laylan.

Batazo Mata da mayafi ba Dan Haka siririn qaramin gyaran Abayar rigar Anty Sa’adah ne a jikinta sai handbag dinta ta Lv da takarmin Versace Dake qafarta wedges.

Sa’adah ma lace ne ajikinta Riga da skirt daya fidda shape dinta dakyau saidai transparent gyalenta ya rufeta
Sai qamshin khumrahs din Amaryar kb masu dadin gaske Dake tashi jikinta.

A Abdoul ne yakaisu har kofar dakin Abban yakoma gefe ya bawa Anne Hanya tafara shiga kafin Sa’adah tabi bayanta sai Laylan daga baya wadda zuciyarta keta harbawa da qaguwar son ganin Abbanta.

Momy dake zaune tana amsa waya shigowarta kenan daga gidan da Turakin ya Kama Mata tana zama Sosai tashiga mamaki da farin cikin ganin Sa’adah Dan batama lura da Laylah dake bayanta ba sai daga baya…

Wani irin bugu zuciyarsu tayi dasukaga juna daga momyn har Laylan tayi saurin sauke kallonta daga Momy a matuqar ladapce da bayyanarda girman momyn agunta tace”

Momy Ina wuni?
Ya gida?

Akaron farko da momyn ta bude Baki ta Amsa gaisuwarta batareda takuma kallonta ba saita maida hankalinta Kan Anne suna gaisawa fuskarta daukeda murmushi Wanda duk na ganin Sa’adah ne data Gama sauyawa tana alfaharin ganin yarta akoyaushe yanzu sbd rayuwarta ta ingantu.

Laylah Kam qarasawa tayi gaban gadon Abbanta da idanuwansa suke bude Yana kallon sama takai hannunta dake rawa ta Dora Kan NASA tareda sake wani irin murmushin tsananin farin ciki hawaye nabin fuskarta
Ahankali ta furta”

Abbah.

Tana gani hawaye Suka biyo gefen idanuwansa da alama yajita yakuma ganta din
Da wani sabon farin cikin ta qanqame hannunsa tana fashewa da kuka Mara sauti tana share hawayensa Dake gangara tace”

Abbah nayi kewarka sosai
Allah yabaka lafiya katashi..

Anty Sa’adah ma qarasowa tayi cikin nutsuwa da kulawa idanuwanta na cika da hawayen tausayi da kewa tace”

Abba ya jikinka?
Allah zai baka lafiya Inshallah,
Zaka tashi kaga burinka na Auren Laylah da Turaki yacika kasamun Albarka ko akwance sbd na tabbatarda cikar burinka……

Tsit kowa yayi sbd subutar zancen da Sa’adah tayi gaban Laylah wadda itama dauke wutar tayi duk da zancen Bata wani fahimcesa illah ma saita Dan dago ta kalli Sa’adah da idanuwanta dake kaca kaca da hawayen farin cikin ganin Abbanta tace”

Anty Sa’adah Abbyana kukan farin cikin ganinmu..

Hawayen Abban ne suka ninka gudu alamar zancen Sa’adah ya shiga zuciyarsa sosai Kuma dukkaninsu sun gano hakan shiyasama Anne ta matso tayi Masa sannu tareda adduoi dakuma sake basa tabbacin Aure tsakanin Turaki da Laylah anyi shekaru yanzu kam saidai fatar alkhairi aciki.

Maganar Anne tasanya Laylah dagowa wannan karon tana kallonsu da kyau Dan yanzu zancen ya wuce subutar bakin Sa’adah da rudu tunda Anne tana fada.
Kan Momy ta maida kallonta zuciyarta na tsananin bugawa da tsoro da fargaba dama komai,

Dauke Kai akanta Momy tayi Kai tsaye ta juya zata bar dakin Laylah tayi saurin Shan gabanta tareda zubewa qasa idanuwanta na sauyawa ja murya na rawa tace”

Momy wallahi har abada bazan taba cutatar da Anty Sa’adah ba sbd ta wani bangaren kallon tamkar uwa nake Mata,
Har abada bazan taba kallon mijin anty Sa’adah da wani manufa ba daban bare hada wata muamala dashi ,
Momy wallahi ba……

Hannu momyn ta daga Mata tana sake dauke kallonta daga gefen Laylan tace”

Karki haramtawa kanki abinda yake halas gareki Dan Aure Kam Dake aka daura tun farko bada Sa’adah ba,
Ki gode Allah daya karbe uwa daga gareki saiya Baki uban daya fifitaki akan Yar uwarki.

Tana Gama fadar Haka ta raba ta fice daga dakin
Anty Sa’adah da jikinta yayi Sanyi da yanda momyn ta qarasa zancen saita bi bayan momyn.

Kasa dagowa Laylah tayi saima wani irin nauyi da hawayen kunyar kanta dasuka rufeta data Gama sauraran abinda Anne ke fada cewan itace asalin matarsa bawai Sa’adah ba
Takuma jaddada Mata akan tabar zancen ahakan ba buqatan Ms Na’ima tasani sbd gujewa fitina tukuna.

Jin tayi duk ta muzanta agaban anty Sa’adah da Momy sbd ta tabbata Kamar yanda Momy ke fada cewan zata zamewa Sa’adah matsala
Gashinan ta zama sanadin hanata aurenda aka gama Sanya Mata rai,
Bayan Haka ta Yaya Rana tsaka zata iya kallon mijin yayarta a matsayin nata mijin?
Tayaya zata kalli Abokin mahaifinta amatsayin mijinta,
Tayaya mariqinta Wanda takewa kallon uba mahaifi amatsayin miji¿
A bangare daya Kuma mijin uwar riqonta data dauketa ‘ya lokaci daya ace itadin kishiyarta ce,
Wannan wani al’amari Mai girmane gareta daga ita har mum Na’ima din Dan itace Mai tabbacin zafin kishin mum din tata dakuma yanda take fada bazata iya hada kowa da Turakin ba.

Ziyarar Abban gabaki daya rage armashi tayi sbd Laylah gabaki daya ansanyata cikin wani Hali Mai wuya da tsaka sbd Jin tayi tagama muzanta a gabansu Momy harma da mum Na’ima da Bata tareda ita
Dan Haka Koda suka dawo masaukinsu kasa sakewa tayi tana Gama komai ko abinci bataciba ta kwanta.

Washe gari bayan sallar asuba qin tashi tayi da wuri sbd kunyar anty Sa’adah takeji matuqar gaske data Momy data biyosu gidan ta kwana
Dan Haka Bata fitoba Saida Momy da Anty Sa’adah sukai wanka Suka fita Dan Anty Sa’adah taga inda momyn take zama Anne ma ranar akwai likitan dazata gani na ciwon qafafu dayake ba motaci a gidan da yawa sai guda daya ta Turakin sai A Abdoul ya fita dasu da ita Dan Anne wuni zatai a wani gurin daga asibiti anty Sa’adah ma gurin Momy zata wuni dayake ranar ba’a ziyara asibitin,
Dan Haka Bata fitoba saidataji gidan tsit alamar sun fice ta tashi tafada toilet jikinta duk amace sbd damuwa da yunwa ta sakarwa kanta ruwa tayo wanka.

Tana fitowa spray da mist kawai tashafa ta Sanya dogon pencil skirt fari da red ruffled top ko bra Bata saka ba sbd Babu inda zata fita Kuma ba kowa a gidan sai ita, tafito kanta ba dankwali sai band Dake daure da gashinta ta zuro slippers ta nufi kitchen Kai tsaye ta bude fridge ta dauki mango juice mara sanyi sosai ta zuba a cup ta shanye ta dauki sauran sandwich din Dake cikin plate ta cinye guda daya tasake Shan juice ta fito tana kokarin zama a palon sai ga kofar bedroom dinsa anbude
Tun kafin ya fito qamshinsa ne ya sanar da ita shine Mai fitowa
Take gabanta yayi mummunan faduwa ta juyo gabaki dayanta ta kalli kofar
Saigashi ya fito sanye cikin dogon Wandon _Totème_ fari tas da farar transparent openchest longsleeves wadda maballanta ke bude gabaki daya sai farar fatar faffadan kirjinsa Dake bayyane tana daukan ido shima slippers dinne kawai qafafunsa.

Ganinta yabasa mamaki Dan saninsa duka gidan sun fita sai shi daya
Dan Haka ya Kama rigarsa Yana maida maballan Yana rufewa ya kalleta kamar wadda aka dasa agurin takasa motsawa sai Kai data dauke daga kallon bugun zuciyarta na ninkuwa.
#MAMUH#

*_Mamuhgee 23_*
Kai tsaye daya daga cikin sofas dake palon ya nufa ya zauna tareda crossing legs Yana daukan remote din Dake gefensa ya kunna tv da kamammiyar murya batareda yakuma kallontaba yace”

Ki kawomun drink Mara sanyi Sosai.

Kamar jira take yafada tabar gurin sbd ta Rasa ya zataine ta motsa daga inda taken
Tana zuwa kicin Kai tsaye fridge ta nufa ta dauko Masa wani mango juice din da ba’a fasa ba ta juye a qaramin jug na glass ta dauko a qaramin tray ta fito duk a kidime sbd yanzu datasan da zancen aurensa akanta sai abin yayi Mata wani gagarumin banbarakwai har batasan tayaya zata iya kallonsa da al’amarin ba Dan kuwa a zuciyarta tarigada tana Masa kallon mijin Yar uwarta Kuma mariqinta mijin uwar riqonta.

Tana fitowa kicin ta doso inda yake zaunen da tray din zuciyarta na Dan harbawa Sosai
Jin qamshinta daya Shiga hancinsa sosai ya sanyashi rintse ido batareda ya dagoba har saidata ranqwafa ta ajiye tray din Kan qaramin table Dake gefensa ya ware idanuwansa ahankali ya suka sauka kanta alokacinda ta miqe tsaye daidai zata juya
Cikin second daya idanuwansa suka sauka Kan rigarsa dakeda Dan transparent kadan
Juyar da kansa yayi tareda miqewa Kai tsaye yabar palon ya koma dakinsa.

Yana barin palon itama ta koma dakinta Dan dama batasan Yana gidan bane shiyasa ta fito.
Har yamma Babu Anne Babu anty Sa’adah sai bayan magriba ta fito ta dafa noodles taci tana Shirin komawa daki saiga Anne tadawo Anty Sa’adah kuwa agurin Momy zata kwana Dan Haka wanka kawai tayi bayan sallar isha ta saka kayan bacci masu kauri tayi kwanciyar.

Washe gari da safe ma ita kadai ta wuni gidan bakowa Duk da hakan Bata fitoba sbd rashin sanin ko Yana gidan shi.
Kwanansu shida a garin su Anne Suka koma Suka barta da kewa Dan ita saita qara kwana biyu zata koma tanason sake ziyartar Abban Kuma qarin son qara kwananta Ms Na’ima datace zatazo.

Da safe data tabbatarda Babu kowa a gidan sai ita daya fitowa tayi ta nufi kicin tayi duk abinda take buqatan ci taci Takoma daki tayi wanka ta shirya cikin doguwar Riga Mara Fadi sosai ta daura scarf ta rataya Jakarta ta nufi asibitin acan ta wuni sbd Momy na ganin tazo asibitin takomawarta gida Dan Haka ita kadai ta wuni tareda abbanta sai 6 ta koma gida amatuqar gajiye wanka kawai tayi ta sanya Riga ta kwanta sai bacci.
Washe gari ma data sake zuwa asibitin Momy kin zama Tai ganin hakan sai jikinta yayi Sanyi tayi bankwana da abbanta Takoma gida akan saita Kuma dawowa LA din Dan tunima taji gida takeso Amma sbd mum Na’iman tazo sukoma tare yasa take zaune garin.

So kusan biyar A Abdoul nayiwa Ms Na’ima booking ticket na zuwa LA din tana kasa zuwa sbd uzurinta na babbar baquwar cin mushenta datazo wato Haj Zinat Dan Haka sai taqi zuwan Kuma takasa fadawa Turakin bazata zoba sbd karta Bata Masa Rai,
Hakama Bata fadawa Laylah dake jirantaba tabarsa akan su jira idan Haj Zinat ta wuce zatazo.

Dr Allen kallon Turaki Dake zaune gabansa cikin Baqaqen Armani’s sai agogon diamond Rolex dinsa dake daukan ido cikeda kulawa yace”

Munkai stage na bazaka qara Shan kowainne drugs ba saika fara rage desire dinka sbd zuwa yanzu Kuma drugs din zasu maka illa Dan Haka daga yanzu ba wani maganin saika gwada making love mungani
Sbd a iya bincike da results dinmu Kuma idan har kayi marking love anan zamu San cewa lafiyanka yazo kawai dai yanzu zamuga qarfin buqatankane so that zamusan idan zaka iya controlling nasa…

So Kai tsaye matsayanmu anan shine you have to make love ko nace sex da mace.

Dan kallonsa da fararen idanuwansa  Turakin yayi tareda miqewa tsaye yabasa hannu Yana cewa”

Thank you.

Fitowa yayi Kai tsaye yashiga mota A Abdoul yaja sukabar gidan Dr Allen din.

Suna Isa gida dayake dare yayi ajesa kawai A Abdoul yayi Bai shigaba ya wuce masaukinsa.

Daga kitchen ta fito sanye da Riga pink da farin skinny jeans data wuni dasu Dan yau harda Dan zazzabin kadaici tayi
Cake tagama gasawa Yan qwarorin da baifi biyarba zuwa shiga ta aje dan tafara zuwa tayo wanka tadawo..

Ba tsammani suka hade Palo daidia ya shigo palon idanuwansa suka sauka fes akan ‘yan cinyoyinta sirara Dake cikin Wandon jeans daya lafe Mata….
Kokarin dauke kansa yayi zuwa kallon fuskarta datai fayau ba komai akai zuwa Dan dogon wuyanta da rigar jikinta.

Da hanzari ta cikin Yar rikicewa ta bude Baki tace”

Ina wuni Abba.

Fararen idanuwansa ya zuba akan bakinta da yayi magana kafin ya amsa a gajarce Yana wucewa bedroom dinsa.

Bedroom ta wuce itama tayo wanka Dan tayi sallar isha tuni
Ta Sanya pyjamas masu tsantsi sosai royal blue ta sako qaramar hular bacci akanta ta fito taje kitchen…

Ruwan black tea tafara dorawa tazuba duk abinda zata zuba tazauna jiran yayi Yana latsa wayarta chatting da Sofia harma da anty Sa’adah…

Ma tsammanin ganin juna a kitchen din taji motsi da sauri ta juyo sukai Ido hudu Yana sanye da fararen pyjamas shima fuskarsa fresh sbd wanka yagamo sai qamshin Bois elite daya cike kitchen din take.

Rufe wayarta tayi tareda sakawa cikin aljihun kayan baccin jikinta ta nufi ruwan tean dasuka kashe kansu tuni tana kokarin zubawa ta dago a natse cikin girmamawa tace”

Wani Abu za’a kawo?

Black tea za’a kawo mun.

Gyada Kai tayi batareda ta dagoba
Ya juya ya fice.

Dayake Taci cake dinta sama Sama Tasha tea din tana Gama sha nasa data Dora Yana mutuwa ta juye Masa tareda jera cakes biyu a gefe ta kashe komai ta fito kitchen din.

Bata gansa Palo ba Dan Haka saita qarasa bakin kofar bedroom dinsa cikin nutsuwa tayi knocking ahankali tareda dakatawa.

Saida takuma knocking kafin ahankali taji muryarsa daga cikin yace”

Yes.

Faduwa gabanta yayi sbd alamar tashigone yayi Mata saidai Bata fatar zuciyarta sufara yimasa wani daukan da kallon daya wuce na uba tunda Kai tsaye take Shiga dakin mahaifinta Dan Haka Murda kofar dakin tayi Ahankali tashigo ba haske sosai a dakin Yana zaune Kan sofa idanuwansa akan waya Bai dagoba Amma duk da hakan ta lurada idanuwansa sun sauya alamar rashin lafiya ko damuwar aiki.

Nufarsa tayi qafafunta na Dan rawa da hannuwanta Dake riqe da tea din ta Isa gabansa ta ranqwafa ta ajiye idanuwansa suka dago cikin rashin sa’a Suka sauka cikin nata take ta rikice ba tsammani ta sakarwa hannunta daya tea din cikin tsananin azaba tayi saurin kokarin ajewa tana sakin qaramar qara a bayyane jikinta na qara daukan rawa saidai sbd arikicen datake batama San ba daidai zata aje sauran tea dinba…..

Hannunsa na dama yakai ahankali ya Kama hannunta Dake rawa zata qarasa Kona kanta
Lokaci daya ta dago batareda ta iya kallonsaba
Ya karba cup din ya ajiye ahankali kafin ya dago ya kalleta da idanuwansa Dake kokarin sauyawa Yana kokarin controlling din kansa ya saketa tareda dauke kallonsa gabaki daya daga kanta can qasan maqoshi ya furta”

Ki ringa kula kina kiyayewa.

Daukan cup din tayi ta fita daga dakin Takoma kicin takuma zubo Masa wani a cup daban tadawo takawo Masa Allah yasa koda ta fita a bude tabar dakin tana dawowa sallama tayi ta shigo ta ajiye Masa ganin bata gansaba yasa Bata tsorata ba ko Shiga wani yanayin ko kadan…

Tana juyowa zata fice taji an janyota ahankali ta bayanta Tareda Bata wata kyakkyawar runguma ta bayan Yana matseta sosai cikin jikinsa hannuwansa Suka sauka Kan shafaffen cikinta yayinda tudun kirjinta da taushinsu da batada bra aciki ya shafar Masa hannu take ya qarasa kasa riqe kansa
Yasake shigarda ita jikinsa sosai Yana sake wasu numfashi a jejjere dasuka kusan sumar da Laylan wadda Tai mutuwar tsaye cikin tsananin firgici, tsoro dama dauke wuta sbd ba qaramin riqo yayi Mata ba jikinta sosai ya dauki rawa idanuwanta na kankancewa saidai ko kadan takasa motsawa sbd tsabar firgita.

Kansa ya zura cikin wuyanta ya shaqa wani qamshinta Mai shegen dadin gaske Yana sake matseta da hannuwansa ba zato ya saketa tareda birkitota ya daga cak ya aje zaune Kan mirron dakin kayan Kai duk wasu Suka watso qasa bai tsaya komaiba ya kamo kanta da hannayensa ya Kai bakinsa ya hade da nata cikin yanayi na zazzafar sha’awarsa data Gama galabaitar dashi Dan Haka yahau kissing dinta cikin yanayin dayayi Masa masifar dadin gaske,

Kokarin qwatar kanta tayi Amma Bai Bata damar hakan sbd yariga ya tare gabanta Babu wani motsin dazata iya ba cikin jikinsa ba,

Hannu yasa ya Kama rigar jikinta ya farka tareda jefarwa fararen jikinta suka bayyana a filin Allah gabansa
Yakai hannuwansa masu taushi yafara yamutsa tako Ina har Lokacin bakinsa na cikin nata wani irin rough kiss yake Bata da gabaki daya jikinta ya mutu mutus Dan kuwa kasa yunqurin kwatar kanta tayi tanajin hannuwansa Babu inda basa tabawa ajikinta cikin yanayi Mai zafi da Dadi.

Duk wani abin dake gaban madubin dakin sun Gama watsoshi qasa sbd komai yagama daukan zafi a yanayinsun
Musamman daya Gama farka kayan jikinsu ya watsar a tsakiyar dakin
Yakuma daukan cak ajikinsa batareda ya raba bakinsa da nataba dayake Bata wani rough passion kiss daya Gama rikita kwanyarta gabaki daya komai ta daina fahimtar abinda yake
Ya nufi lafiyayyan qaton gadonsa Dake shimfide da fararen beddings masu shegen taushi ya Haye da ita sai Alokacin ya zare bakinsa a nata Yana kissing wuyanta zuwa kirjinta Dake sama Yana qasa tsabar tashin hankali da tsoro
Shikuma hakan ya qarasa birkita desire dinsa yafara kokarin Yin babban aikin ta qanqamesa tana sakin kukan Mai tsananin qarfi tana Kiran sunansa a wahalce tareda girgiza Kai cikin magiya…..

Dakatawa yayi cak cikin wani Irin mummunan yanayi Yana Dan dawowa kansa yaga abinda yake Shirin aikatawa
Take ya saketa Yana komawa gefe cikin mummunan yanayi ya sauka gadon tareda zarar towel daya fito toilet dashi dazu ya daura ya shige toilet ya sakarwa kansa ruwa cikin yanayi Mai matuqar wahalar gaske.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 24_*
Jikinta amatuqar mace yake Yana rawa ta janyo rigarsa Dake gefenta ta rufawa jikinta ta sauko gadon tareda nufar kofa ta fice dakin ta nufi Wanda take ciki tashige.
Tana Shiga daki toilet ta nufa da sauri itama ta sakarwa kanta ruwa tana Jero Ajiyar zuciya ba kakkautawa sbd ba qaramin yamutsa kwanyarta da birkita tayiba da abinda yafaru mintinan dasuka wuce a bedroom dinsa.

Saidataji tana neman shidewa ta fito ruwan tadauro towel ta fito ko kanta daya jiqe da ruwan data sakarwa kanta Bata busarba ta saka wasu kayan baccin ta kwanata tareda duqunqunewa cikin bargo.

Asubar fari ta tashi sbd dama Bata samu damar bacci ba ko kadan
Dukkanin abinda yafaru ya tsaya Mata cikin Kai koina ta juya hannuwansa takeji suna yawo jikinta,
Bakinta kuwa harda safen datai brush tanajin sauran qamshin Lebon mint mouth wash aciki.

Wayarta tahau dubawa Bata ganiba Dan Haka tayi amfani da iPad dinta tayiwa kanta booking ticket na komawa Atlanta
Ta tashi tayo wanka ta shirya cikin dogon pencil skirt da Riga ta Dora kimono har qasa akai ta fito janyeda akwatinta cikin sa’a kuwa batagansa ba bare motsinsa ta fito ta tari taxi sai airport.

Kodata Isa Atlanta Sofia takira tazo ta dauketa takawota gida lokacin mum Na’ima na babban palon gidan tareda Haj Zinat suna fira hankali kwance suna jiran agama hada dining suje cin abincin Rana.

Tare suka kalleta dukkaninsu cikin kulawa da farin ciki Haj Zinat tace”

Masha Allah Laylah tadawo
Ashe da rabon zamu hadu kafin natafi.

Janyo hannunta ms Na’ima tayi tana cewa”

Happy to see back baby,.so ku gaisa da Zinat tanata son ganinki kafin ta tafi kuwa..

Wani irin nauyin mum din takeji Mai tsanani da kunyar kanta Dan sai tanajin Kamar wani zaisan abunda yafaru tsakaninta da Turakin acan
Ta qaraso a darare gabansu tana Dan sakin murmushin Dole da sanyin murya tace”

Sannu da suwa Momy Zinat,
Ya hanya?
Yaya su Anty farida?

Lafiya kalau Laylah
Ya karatu?
Da rayuwan Atlanta?
Kinata kokari ko?
Allah ya taimaka kinji?

Amin Momy Zinat nagode.

Kallon Ms Na’ima tayi a sanyaye tace”

Mum ya gida?
Bakizoba nadawo sbd school Sofia nata kirana.

Da kulawa tace”

Barin nayi har Zinat ta tashi tafiya saimuje LA din tareda ita itama ta duba Abban naki dama daga can ta wuce.

Murmushin yake kawai tayi tareda nufar hanyar dazata kaita bedroom dinta tana cewa”

Ok Bari na shiga ciki da ciwon Kai na dawo sbd mura.

Tana shigewa dakinta Cindy dake gyara Mata dakin tun shigowarta ta Isa dakin tafara gyara Mata kafin tashigo ta kalli Laylan tana cewa”

Welcome Ms Laylah.

Kai kawai ta gyada tareda aje kayan hannunta tayi hanyar toilet tashige.
Kodata fito Cindy tagama komai ta fice Dan Haka sallah kawai tayi ta Haye gado ta kwanta ko abinci Bata fito taciba taredasu mum Na’iman Dan wani irin mutuwar jiki yake tareda ita.

Sai dare ta daure ta fito sbd mum Na’iman datake ta tambayar lafiyarta kalau kuwa
Dole ta sake tafito sukaci abincin dare tare harma ta zauna Palo tana Amfani da iPad dinta kusan karfe goma kafin ta tashi tashige.

Washe gari tanada zuwa school Dan Haka tana tashi wanka tayi sama sama Tai breakfast sbd tayi latti ta wuce makaranta.

Kwana biyu Bata zama Sosai sbd makaranta kafin tasamu kanta har tana hutawa gida sosai
Daga bayama dasuka samu break koyaushe tana kicin taredasu Cindy matuqar tana gida Dan mum Na’iman kam tayi busy Sosai Bata zama sunata hidimar business dinsu dasuke na kayan da Haj Zinat zata tafi dasu.

Ranar data cika kwana Tara da dawowa ranar Turaki ya dawo gidan tana fitowa daga dakinta da safe ya nufa dining room sanyeda fararen Riga da wando kanta sanyeda hular sanyi fara itama ta shiga Kai tsaye
Sai ganinsa tayi zaune Kan kujerarsa sanyeda milk Balenciaga polo shirt da milk Wandon Alexander yayi wani irin fresh haske gabaki daya yacika dakin da qamshinsa fuskarsa na Kan abincin dayake ci Bai dagoba.

Rudewa take nemanyi sbd faduwar da gabanta yayi na rashin tsammanin ganinsa ta saci kallon Ms Na’ima Dake zaune tana cin abincin tana Masa Dan surutu ta daidaita kanta da murya Mai Dan sanyi tace”

Ina kwana Abba.

Dagowa yayi a zuba Mata fararen idanuwansa dasuka qarasa rudar da ita Amma ta Dan Dake tana kallon Ms Na’ima tace”

Good morning mum.

Morning Laylah
Qaraso Mana,
Abbanki ma gashi yadawo
Zo muyi family breakfast.

A sulale ta qaraso tana zaunawa batareda takuma dagowaba.

Gurin yayi tsit suna cin abinci sai Ms Na’ima Dake zuba zancenta na kisisinar son bin Haj Zinat dazatai Dubai su qarasa siyayyar kayan manyan shagunansu Dake Nigeria din Dan Haka kudi takeso sosai yabata dakuma qarin kamar yanason daukar tsarin zamanta a gida a Yan kwanakin ta lura saidai tunda yariga ya Saba Mata da baya takurata sai hakan yazo Mata wani iri bakuma tanajin zata iya zama guri daya.

Suna gamawa ita tafara tashi ta bar gurin Dan tanajin takurar zaman dama
Daki Takoma ta kunna wayarta da Cindy tabata tana fitowa tace A Abdoul ne yace tabata.
Cajin wayar tasaka tareda Shiga ciki tana duba abubuwa.

Wunin ranar ms Na’ima Bata zaunaba sbd gobe da qarfe shidan asuba jirginsu zai tashi Dan tana lurada Turaki zai hanata tafiyar saita nuna Masa jikin qanwar mahaifiyarta uwar riqonta ya tashi dama ba lafiyayya bace Dole yabarta tayi tafiyar da sharadin sati biyu cif zatai tadawo.

Bayan tafiyar mum Na’ima sai itama Bata wani cika zama ba Dan Haka Yan aikin gidan ne sukadai koyaushe.

Kwanan mum biyar da tafiya tadawo school a gajiye taci abinci kawai tayi wanka ta kwanta da wuri Dan Haka ko dining bataje cin abinciba sbd ko Turakin Ms Na’ima na tafiya ya daina zuwa cin abinci dining itama daina fitowa tayi a daki ko kitchen takecin abincin ta shige.

Kwana biyu saita lurada kamar bayanan ta daina ganin A Abdoul a gida Dan Haka itama hutu take kwana biyun na fashin zuwa makaranta.

Sanyeda Riga da skirt marasa nauyi ta fito daga kicin bayan sungama barnarsu a kitchen itadasu siddika saiga Sofia Nan Suka dunguma zuwa dakinta suna Hayaniya
Sai dare Sofia ta fito zata tafi tasaka driver yakaita tadawo ciki Kai tsaye wanka tashiga.

Tana fitowa ta tadda siddika dakinta tana jiran fitowarta.

Kallo daya Tai Mata tana nufar gaban mirror tace”

Akwai wani abin ne?

A Abdoul yau duka Bai shigoba ga abincin sir Turaki is ready
Munkira A Abdoul din yace afada Miki kikai Masa sama.

Shiru tayi tsawon mintuna tareda tuno abin daya faru dasu a LA tanason Jin fargabar zuwan Amma ganin Nan gidane hakan bazai taba faruwaba
Bare tasan abindaya faru a LA wani tsautsayine da dukkaninsu yakamata su manta Dan kilama shi bazai iya tuna abinda ya farun ba.
Ta cire tunanin komai tace to
Siddika na fita ta shirya cikin kayan baccinta Riga da wando ta saka doguwar kimono Mai zip har qasa ta fito kanta rufe da hular kayan baccinta taje ta dauka abincin ta nufi saman tana cire tunanin komai aranta.

Bakowa a palon bayan tv Dake aiki ba murya ko kadan ga sanyin AC da yayi yawa da qamshinsa daya Gama kame palon duk da humidifier Dake aiki tana sakar da nata qamshin Amma nasa ya fita daban.
Kayan tea tagani ajiye Kan table na kujerar dayafi zama alamar yariga yasha tea Dan Haka ta ajiye abincin Kan table tana kokarin juyawa sai Kuma ta juyo ta kalli kofar master bedroom dinsa ta qarasa tayi knocking ahankali Dan sanar dashi takawo abincin.

Shiru ba’a budeba
Takuma bugawa ahankali saitaji shiru
Dan Haka sai ciwonsa na wancan Karon ya Fado Mata arai ta janye daga jikin kofar ta daga wayarta Dake hannunta ta saka Kiran A Abdoul Yana dauka ta sanar Masa takawo abincin tayita buga kofar Abban Amma ba motsinsa.

A Abdoul Baya gari Amma cikin daren zai dawo Dan Haka yace”

Nakira wayarsa akashe suke tun yamma karki tafi kishiga ki duba ko lafiya.

Kashe wayarsa yayi sbd Yana airport sunfara shiga jirgi dama dan Haka ya kashe wayar gabaki dayanta Yana sakawa aljihu harda Kuma qarin rashin baiwa Laylahn zabi bayan na shiga duba Turakin da kanta tunda Ms Na’ima Bata Nan.

Kallon kofar tayi tareda komawa jikin kofar takuma bugawa kadan taji still ba motsi Dan Haka cikin fargaba ta Murda kofar tashiga tana kallon koina ganin dakin da haske kadan sai sanyi da qamshin ke tashi.

Wani yawu ta hadiye sbd qamshinsa da yanayin duhun dakin da tsit din da taji duniya ta dauka ya tuno Mata da tarayyarsu a LA ta rufe idanuwanta ahankali tana kokarin dakatawa daga inda take tsayen batareda ta qara gaba ba sai gashi ya fito toilet dinsa daureda towel da rashin Hasken sosai yasa batasan wace kalar bace illa farar lafiyayyar fatarsa datake bayyane Yana zuba qamshin shower gel dinsa masu tsada ya zuba Mata idanuwansa alokacinda da ta hadiye wani mugun yawun faduwar gaba daya ratsa maqoshinta.

Ganinta ya tabbatar Masa da A Abdoul ne yayi sanadin zuwanta Saman sbd sanin halinda yake ciki Dan Haka Yana shaqar qamshinta yaji wani irin yanayi Mai qarfi gske Yana taso Masa Dan dama ruwan dayaketa watsawa kansa na kokarin kwantar da kansane dan Haka qamshinta na saka shigarsa yanayinsa na sake sauyawa ya tako da fararen qafafuwansa ya tsaya gabanta tayi saurin yin baya zata juya ta fita ya riqo hannunta wannan karon juyo da ita yayi Kai tsaye tareda rungumeta Yana kokarin fara samun nutsuwar gudanaar da komai.

Sanyin ruwan jikinsa na wanka yasata sakin Ajiyar zuciya Mai qarfi ta tsoro kafin ta dago hannuwanta ba zato ta Dora tafin hannuwanta Kan tsakiyar bayansa da Babu komai akai zata janye jikinta
Jin tafin hannuwanta Kan fatarsa da Babu Kaya akai yasashi dagata cak ya dora akan closet din fa tsadaddun suits dinsa suke jere Yana matseta jikinsa tareda hade fuskarsu ya fara kissing dinta a haukace suna watso kayan kasa.

Yanda yake kissing nata ba Wasa ko kadan aciki hakama ba damar Bari yasata qanqamesa ba shiri tana fida numfashi daqyar
Tanaji yaga duka kayan jikinta yayi wurgi dasu tareda daukanta gabaki dayanta ya nufa gadonsa suka zube akai Yana dago fuskarta da idanuwanta ke qanqame yayi Mata wani mawuyacin kallo Yana maida kansa cikin wuyanta hannuwansa na zazzafan yawo ajikinta.

Duk yanda taso kwatar kanta yau ta Hanasu aikata abinda take ganin barnace agurinsu hakan Bai samuba sbd Babu wani dama daya Bata na qwatan kanta saima zafi da al’amarin ya dauka tafara kuka tana turesa saidai yariga yayi loosing control.
##MAMUH#

KUYI FOLLOWING DINA A AREWABOOKS DOMIN SAMUN COMPLETE LITTAFAINA.

*_Mamuhgee 25_*
Wani irin qarfine ke fizgarsa dayake kasa controlling kansa zuwa gareta gabaki daya musamman sautin kukanta Dake Shiga kunnesa direct tareda numfashinta Mai fita da qarfi sbd bakinta Dake Kan fatar kunnensa hakan na matuqar qarasa kuntar da jarumtar riqe kansa dayeson Yi daga gareta saidai takasa gane cewan motsinta, kukanta da hannuwanta Dake yawo jikinsa Dan ceton kanta sune suke rura wutar komai Dan Haka ba damar tsayawa.

Wani irin kuka takeyi Mai qarfin gaske tana yawo da hannuwanta akan fatar jikinsa da Babu komai akai Dan ceton kanta sbd wata irin masifar wuya da azaba take ciki,
Bata tunanin yasan da waye yake wannan muamalar Dan kuwa Uban riqon hakama Aminin Mahaifinta bazai Mata hakanba……
Kuka takeyi sosai saidai bawani sassauci ko kubuta tanaji tanaga gani Aminin Mahaifinta uban riqonta ya karbi budurcinta a tsananin wahalce Dan kuwa Babu wani Sauki ko sassauncin daya nuna Mata saima tsananin qarfinsa da qwanji daya sakar Mata sosai.

Ahankali ya zame ya kwanta gefenta bayanda dukkanin buqatuwarsa dayaja lokaci Yana riqewa ta sauka
Wani irin Numfashi da zafi jikinsa ke fitarwa Sosai Dan kuwa shima matuqar wahala yanajinta sbd abune da Bai taba faruwa dashiba a rayuwarsa,
Yau itace ranar farko daya taba saduwa da mace arayuwarsa Kuma yau itace Rana ta farko daya tabbarda yanda mace take kusan cikinta da wajenta,
Wani irin zafi zuciyarsa da gangar jikinsa ke Masa,
Ahankali ya zura qafafunsa qasa ya miqe tsaye batareda ya waiwayoba sbd waiwayowa ya kalleta wani babban fami ne ga tsananin Dana sanin dayake ciki na abinda yafaru din ya nufa toilet ya shige dukkunin jikinsa na Masa radadin yakushinta dama intimacy daya samu da mace ga wani irin dumi da mararsa ke Masa na nauyi Mai qarfi daya sauke.

Ruwan sanyi ya sakarwa kansa Yana dafa bango idanuwanta dasukai jajir a rintse yanajin kukanta da numfashinta na amsa amo cikin kunnuwansa cikin yanayi na matuqar   cakuduwa dasukai.

Ya Jima sosai kafin yafito wani irin zazzabi mai qarfin gaske Yana dukansa daga cikin jikinsa Dan wani hucin zafi yake fitarwa daga bakinsa,
Ahankali ya kalli gadon da jajayen idanuwanta dasuke cikeda wata irin sabuwar shaawa ganinta kwancen cikin yanayi na tsananin galabaita da wuya,

Ahankali ya doso gadon Yana kallon fuskarta datake yamutse tayi jajir da zafin kisses dinsa daya ringa sakar Mata masu zafin gaske…
Kasa kallon fuskarta Dake tsiyayar hawaye yayi yakai hannu ya cirota gabaki dayanta tareda ya dagata tareda nufar toilet da ita sai ganin yayi duk jikinta yasake alamar tayi suman kwance Dan Yana iya ganin hawayenta da Basu daina gangarowaba alamar tana jinsa jikin ne bazata iya motsawaba.

Yanayinta yasa Dole tana jikinsa ya sakar musu ruwa tare Yana qin kallon fuskarta da itama har lokacin idanuwanta a rufe suke taqi budewa sai hawayen dake tsananta gudu.

Ganin halinda take ciki yayi tsanani yasanshi dawo da ita dakin ya aje tareda kallon dakin cikin yanayi na takaicin kansa da kunayar kansa,
Koina kayansu ne dasuke a yashe,
Kan rigarta yakai idanuwansa Yana iya ganin yanda rigar take a yaqe Dan Haka rigarsa fara longsleeve ya saka Mata ya saka Riga da Wandon rugby ya daukota ya fito da ita
Yanajin zafin jikinta na haduwa da nasa zafin jikin da zazzabi Mai qarfi yakeji Amma Haka ya daure ya sauko da itan ya nufi dakinta da ita Kai tsaye ya kwantar tareda rufa Mata bargo yafito yakoma sama ya dauki wayarsa Kai tsaye yakira A Abdoul yace yakawo Dr Noah acikin Daren.

Wani irin ciwon Mara da zazzabi Mai tsananin gaske ne yaci qarfinsa Dole ya kwanta cikin mawuyacin hali.
Itama zazzabi Mai qarfin gaske da tsananin ciwo gabobin jikinta ke Mata uwa uba acikin jikinta wata irin azaba take ciki Dan Haka kafin zuwan dr Noah da qyar ta iya daga hannunta ta Danna Kiran Cindy tanajin ta dauka Amma takasa iya magana sai hawaye Dake bin gefen idonta.

Ko mintuna uku baaiba saiga Cindyn da dan saurinta tana ganin halinda Laylan ke ciki ta tsaya kanta tana kamata cikin tsananin kulawa da tausayi tana tambayarta lafiyarta kuwa?
Bata iya ko daga hannunta Dan Haka sai kukanta ya tsananta tana sake rintse idanuwanta dasukai jajir.

Ganin hakan ya daga hankalin Cindy sosai taje da sauri ta hado ruwa da towel tana gogewa Laylan jiki sbd batasan wa zata kiraba acikin tsakar Daren Dan kuwa ko hauka bazata sakata zuwa saman sir Turaki ba kiransa ga Ms Na’ima Bata nan Dan Haka taringa goge Mata jikinta Batareda Tama lurada rigar jikin Laylan ba…

Tana kokarin baro dakin taje ta sanar da siddika tazo ta tayata kada ‘yar Mutane ta mutu a hannunta ita kadai bayan ta fito dakinsu saitaji doorbell na tashi ahankali ta kalli hanyar zuwa kofar gabanta na faduwa da karfi
Ta juya ta kalli makeken agogon dake palon taga lokaci sai kawai ta juya zata nufi hanyar komawa daki wayarta Dake hannunta tayi haske tana vibrating da sauri ta daga ta duba ganin sunan A Abdoul yasata dauka da wuri har jikinta na rawa.

Kai tsaye yace ta bude Masa kofar shigowa ya kashe wayar.

Da sauri takuma juyawa ta dawo ta nufi kofar ta tana zuwa ta bude ganinsa tareda Dr Noah da wata nurse yasata matsawa tabasu hanya Suka shigo
Ya kalleta kafin ya kalli siddika data fito itama tana kallon kowa cikin tsoron menene yake faruwa yace”

Ki shiga dasu gurin Ms Laylah.

Juyawa tayi suka bita
Ya maida kallonsa kan Cindy Yana magana da ita Dan tunaninsa yagama basa abinda yafaru Dan Haka ya sanar da ita zata kulada Laylahn sosai batareda ya sanar da ita abinda yake damun Laylan ba.

Sosai Dr Noah ya duba manyan raunikan da Laylah tasamu yayi Mata treating dinsu tareda taimakon nurse dinsa kafin yayi Mata allura yabar nurse din zata kwana anan harsai da safen idan Laylah tasamu kanta.

Allurar da Dr Noah yayi Mata yasa ciwon datake ji suna Dan raguwa sai jikinta yaqarasa sakewa ta lumshe idanuwa bacci ahankali ya dauketa a wahale.

Guestroom aka Kai nurse din suka barta tunda tasamu bacci tareda kashe wuta da rage Mata AC.

Bata farkaba sai qarfe Takwas na safe ta bude jajayen idanuwanta tareda motsawa kadan tana kallon dakin dake qamshi alamar har Cindy tashigo tayi gyaransa.
Ahankali ta dafa ta tashi zaune tareda zuro qafafuwanta qasa ta miqe tsaye tafara takawa ahankali ta shige toilet tana shiga ta shige ruwan zafi sai alokacin ta Dan saki numfashi tana rintse ido tareda Hana kokarin Hana kanta tuna komai Dan kuwa tsautsayi ne kawai zata iyace ya gifta Wanda har abada bazasu tunawa,
Bazata Bari zuciyarta ko gangar jikinta ta tuna komaiba game da wannan Kota halin Yaya…..

Hawayen datake riqewane suka balle Mata takasa riqe kukanta tasake kukan tana qanqame jikinta Dake amsa radadin duk wani cakuda da kisses dinsa dake yawo jikinta.

Ta Jima a toilet saidatayi kukanda Babu Mai rarrashi ko Wanda zata iya fadawa wannan qaddararren tsautsayin kafin ta fito idanuwanta da fuskarta a matuqar kumbure ga wani ja datai na kukan.
Towel ne ajikinta ta fito kanta na tsayayyar ruwa
Lafiyayyar fararta sai sheqi takeyi kanta a qasa yake jikinta amace ta nufi bakin gadonta zata zauna ta huta sbd gajiya da rashin qarfin jiki…..

Qamshin daya doki hancintane lokacinda takai tsakiyar dakin yasata dagowa ahankali jikinta na sake mutuwa ta kalli inda take jiyo qamshin idanuwanta na sake fidda tsananin mutuwar jikin datake ciki….

Tsaye yake sanye cikin farar jallabiyar data bayyanarda wani Hasken daya qara Wanda ke bayyanarda bayajin dadin shima Amma ba’a wani ganewa, sauraron nurse da zata tafi yagama Yi kafin ya dago oily eyes dinsa da har lokacin Basu Gama dawowa daidaiba yayi Mata kallo daya ya dauke idanuwansa Yana juyawa ya fice Dan ganin yanayinta na rashin kaya sbd towel din jikinta qarantarsa Tayi yawa gashi rashin qarfin jikinta yasa takasa dauresa dakyar riqe kawai take dashi saman saman kirjinta Yana Dan bayyana.

Jiki mace ta iya saka Riga Mara tsayi Takoma tasanya jallabiya tayi sallah a zaune kafin ta lallaba ta koma gado tana kokarin kwantawa aka shigo Mata da breakfast batada apatite Amma Sbd magani da zatasha Dole Tasha tea da kidney sauce Mai kwai aciki Tasha maganin Takoma ta kwanta wani baccin yakuma daukanta.

Sai yamma ta farka lokacin zazzabinta ya Dan rage Amma dai tana Jin pains kadan kadan ajikinta Dan Haka takuma komawa tasakarwa kanta ruwan zafi.
Wayarta a kashe ta wuni Kuma Bata kunnaba Saida takwana biyu zuwa Lokacin taji sauki ba laifi tana iya fitowa daga bedroom dinta Amma iyakacinta kitchen kokuma qaramin palo wadda bazata hadu da Wanda batason haduwar dashiba.

Kwana biyu tasake samun sauki sosai suka koma school Dan Haka ta fara fita school ta rage zama gida Sosai sbd mum Na’ima Bata dawoba har lokacin,
Abin daya faru tsakaninta da Abban ta dannewa zuciyarta ta Hana kanta tunawa sbd ta dauka hakan babbar qaddara wadda tariga ta faru tunata kamar tunawa kanta kuskuren dayariga ya faru ne Dan Haka ta danne ta talastawa kanta Yi kamar Bata tana sanin wani abin makamancin hakan ya faruba ta saka kanta zama busy Sosai a karatu
Danma kada ta bar duk wani tunanin dazai tunatar da al’amarin saita sake sosai tana yin rayuwarta Kamar koyaushe acikinsu Cindy.

Sai Bayan sati biyu Mum Na’ima ta dawo gidan lokacin Bata Nan tana dawowa school taganta wani irin Abu taji Yana bugawa a zuciyarta na tsananin kunyar Mum Na’ima din Mai tsananin qarfi da baqin cikin kanta Dan kuwa sai tanajin kamar ta zama babbar butulu saidai tayi alqawarin qin saka zancen wannan al’amarin cikin kanta Dan Haka ta qaraso da murmushi a Kan fuskarta da murnar ganin mum din ta rungumeta kamar yanda ta ware Mata hannu tana cewa”

I’m back princess.

Murmushi tayi Mai sauti tana cewa”

We miss you mum.

Dariya Mai sauti Ms Na’ima tayi ta farin ciki Dan kuwa da farin ciki ta dawo sbd abinda sukaje Yi sunyi komai cikin Jin Dadi yanda sukeso na kasuwancinsu tace”

Nayi kewarki sosai My baby keda Abbanki gashi nadawo shima bayanan tun last week Yana Nigeria yatafi.

Dan murmushi tayi tana cewa”

Mum lemme go and freshen up, I’m morethan tired.

Bedroom dinta ta Isa ta tube tafada toilet tayo wanka ta fito ta shirya cikin qaramar Riga mara nauyi da skirt tayi sallah ta fito ta nufi kitchen ta hado Krispies tafito tanaci ta zauna tareda mum din daketa Mata labarin boutiques da sabbin shagunanta da za’ai launching.

Da daddare tare sukaci abinci a dining Kamar yanda aka Saba tunda mum din tadawo Kuma qarin samun nutsuwarta a dining din daga ita sai mum din Dan Haka har fira sukai sai 10 ta shige tayi wanka ta kwanta.

Da anty Sa’adah sukai waya wadda take fama da Dan rashin lafiya kwanakin Amma dai tasan bazai wuce stress na karantun datake Shirin kammalawaba,
Tunda wannan abun yafaru da ita Bata iya waya da Anne sbd wani irin nauyi Mai girman gaske takeji duk da tasan har abada Babu Wanda zaisan hakan ya faru Amma ta kasa Hana kanta Jin tsananin nauyin Annen,
Annen da kanta take kiranta Amma hakanan sai Bata wani Gane Kan Laylan sbd yanda take magana cikin rashin sakewa bayan suna murnar lafiyarta data Dade da samuwa saidai Bata damuba sbd tasan bazai wuce yanayin jiganiyar karatuba itama.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 26_*
Dawowar mum Na’ima yasa takoma dawowa gida yanda ta Saba gashi dama kwanakin wunin a waje na Dole ne sbd Bata wani sabawa kanta da yawo sosaiba gashi gabaki daya ta Rasa asalin kuzarinta na zamtowarta budurwa duk ba Wanda yasan hakan,

Mum Na’ima itama kwana biyu dayake tana cikin farin ciki sosai Haka suka ringa yawon shoppings Dan kudi tasake karba daga gurin A Abdoul sbd wannan karon ba dashiba Turaki yaje Nigeria wani aiki ya tsaya Yi,

Sosai Laylah itama ta qaro kayan sawarta dasu handbags da tarin takarma da kayan turare dukda tanadasu har wainda batai amfani dasu ba Amma Haka taqara lodo wasu gashi suna Shirin zuwa Florida wani program na wata daya.

Kwana biyun tasakewarta tareda manta komai tunda Abban ma bayanan,
Daga kitchen ta fito sanye da doguwar Riga har qasa ta sallarta data fito bayan Gama sallarta batareda ta tube rigarba sbd gajeran wandone a jikinta da farar armless top.,

Abincin dare suka Gama Wanda yau harda ita akai aikin Dan Dama idan tana gida Bata komai itace ma Mai abincin wasu lokutan,

Bedroom dinta ta nufa tafara zare doguwar rigarta kafin ta nufi toilet tayo wanka tana fitowa tafarayin sallar ishai tagama ta saka Riga da wandon Enamor na bacci masu Dan kauri red color sai hular rigar data janyo ta rufe gashinta dayake zuba sheqi a daure da black band.

Wayartace kawai a hannunta ta nufi dining room hankalinta nakan wayar tana duba saqon Sofia fuskarta daukeda murmushi harta qaraso tana kokarin zama ta aje wayar tareda dagowa ta sbd qamshin dataji yakamata dakin cin abincin idonta ya sauka Kan kyakkyawar fuskarsa datai wani irin fresh gashin kansa ya kwanta sai sheqi yakeyi yana sanye cikin fararen Kaya tas bayan slippers dinsa dake baqaqe hatta Dan qaramin Rolex watch din Dake hannunsa fari ne Bai dagoba abinci yakeci cikin nutsuwa da kamewa
Ahankali ta dauke idanuwansa daga kansa bugun zuciyarta na neman sauyawa ta waiwaya gefen Ms Na’ima dake zaune tana kokarin fara cin abincin cikin wata Kuwait gown Brown sai shining na stones ke tashi fuskar fes da kwalliya alamar tasan da dawowar Turakin yau ta sauke idanuwanta qasa ahankali batada damar juyawa Dan Haka taqarasa zaunawa a natse cikin girmamawa tace”

Ina barka da dawowa Abba.

Ruwa yadauka yafara Sha kafin ya aje ya dago cikin nutsuwa da kamewa yayi Mata kallo daya da idanuwansa dasuka kusa sanyata zuba macaroni din data debo a serving spoon cikin cup din juice,

Yauwa barka ya school?

Alhmdlh ta furta batareda ta dagoba.

Cin abincin sukeyi kowa cikin nutsuwa da Sanyi
Itace tafara gamawa tana kokarin tashi tsaye ta saci kallonsa taga gabaki daya hankalinsa Yana Kan abinci dayake ci a natse ba wani garaje.

Tana barin dakin cin abincin ya dago fararen idanuwansa ya kalli kofar data fice kafin yaci gaba da cin nasa abincin,
Bayan Gama cin abincinsu sama ya Haye Kai tsaye Ms Na’ima kuwa dakinta Takoma sbd bacci takeji yau bazata Kai Masa firaba gashi Daman idan yayi tafiya ba’a damunsa sbd Yana buqatan hutawanda gajiya.

Itama tana komawa dakinta ta aje wayarta bakin gado tareda zaunawa Kan kujera tana rintse ido tahau sauke ajiyar zuciya da sauke numfashi ajere tana sake tunatar da kanta Babu wani abun,shi din abbantane uban riqonta,mijin mum dinta Dan gashinan shima bataga alamarma ya tuna wani abin daya faruba ya manta komai tas,

Da Haka ta sake bawa kanta damar manta komai ta tashi tayo brush tadawo tayi cleansing fuskarta ta kwanta tareda daukan wayarta tafara chatting hankalinta kwance.

Washe gari qarfe goma ta shirya ta fito zuwa school sanyeda Riga da wandon Armani’s na Mata black ta Sanya wasu wedges takarmi masu tudu na Versace bayan wani irin qamshi Mai dadin gaske Babu abinda take ga fuskarta Dake glowing tana sanyeda sun glasses na Vincent Chase daya qarawa fuskarta kyau.

Kai tsaye kitchen ta nufa ta dauko fresh milk Tasha da cake ta fito riqeda Apple daya a hannunta ta nufi dakin Mum Na’ima Dake bacci har lokacin tayi Mata Ina Good morning ta fito…

A harabar gidan tana fitowa ta nufi motarta tana kokarin Shiga saiga A Abdoul yashigo da motar Turakin
Da alama Kuma Turakin n ciki sun dawo wani guri dasuka tafi tunda uwar Safiya.

Kallonta yayi daga Samanta zuwa qasa ya tsaida kallonsa kan bakinta dake sanyeda wani nude colour lipstick
Ya dauke Kai a natse tareda cigaba da wayar dayake amsa itama fadawa motarta tayi tada taja tabar gidan.

Tana sane tayi zamanta gidansu Sofia saidataci abincin dare kafin tadawo Kuma mum Na’ima Bata wani damu da saka ido ko takurawaba shiyasa duk abinda Laylah tayi ita agurinta ba matsalarta bane idanma lalacewa tayi matuqar bazatai shaye shaye ba komaima daidaine.

Wanka tayi tasaka kayan bacci tayi kwanciyarta sbd gobene kawai ba ranar tafiyarsu ba gashi Dole zata fadawa Abban Dan ita mum Na’ima tuni ta sanar da ita tafiyar tasan komai shine Bata saniba ko mum din ta sanar Masa Dan Anama buqatar signing dinsa a takardun tafiyarta sune takeson sanar Masa takuma basa ya Sanya hannu.

Washe gari ba zuwa school sbd shirye shiyen tafiyarta kimono ta Dora Kan silky kayan baccin Dake jikinta ta fito da takardun a hannunta ta tafi dining cin breakfast dasu Dan fadawa Abban.

Tana shigowa room din ko zama bataiba sai gashi yashigo sanyeda black Laurent rugby polo
Manyan Idanuwansa akanta yayi Mata kallo daya ya dauke Kai Yana qarasawa kujerarsa ya zauna,

Zama tayi itama tareda ajiye takardun gefe tana bude Baki a natse tace”

Good morning Abba.

Wani kallon Mai shegen rikitarwa ya dago yayi mata,
Gashi kimono dinta a bude take ga kayan baccinta Matsu tsantsi ne ga qarin Babu bra ajikinta.

Ahankali ta juya ta saci kallon mum Na’ima wadda hankalinta na Kan wayarta ko gaisuwar Laylan Bata amsa ba sbd hankalinta gabaki daya dayake Kan wayar.
Sauke kanta tayi tareda fara cin abinci Rabin hankalinta nakan kallon mum Na’iman kadan kadan.

Suna gamawa Saida ya fita ya koma palonsa kafin suka fito tana bin bayan Ms Na’ima tabisa palonsa na sama mum Na’ima kuwa sbd yau duk batada kamai gabanta bayan lissafin waya dasuke dasu Haj Zinat Dan Haka  bedroom dinta Takoma.

Ajiyar zuciya da numfashi tafara saukewa data Isa bakin kofar shiga palon nasa kafin tashiga da siririyar sallamarta idanuwanta sauka kansa Yana zaune da iPad ahannunsa da alamar aiki zaiyi ta Dan sauke ido daga kallonsa bugun zuciyarta na sauya ta hadiye yawu tana kokarin daidaita kanta duk da ba qaramin bugawa zuciyarta ta sauya ba.

Kallo daya yayi Mata daga samanta zuwa qasanta ya dauke idanuwansa Yana maidawa kan iPad din hannunsa  cikin kamewa batareda yakuma kallontaba yace”

Komai lafiya dai ko?

Ahankali tana matso gabansa ta ajiye Masa takardar hannunta tana cewa”

I need your signature on ths,maganan tafiyanmu Florida ne program na school nafadawa mum tuni nace tafada maka.

Qamshin libre Yves saint Laurent ne Dake jikinta ya shiga hancinsa sbd matsowar datai sosai ta aje Masa takardar ya Dan sauke numfashi Yana dauke kansa kadan sbd gujewa Fitina.

Ya dauki takardar Yana budewa yace”

Tsawon wata daya Zaki iya?

Dan dagowa tayi ta kallesa kadan daidai ya dago Yana kallonta jiran amsarta idanuwanta suka shiga cikin fararen idanuwansa dasuka sace qafafunta tayi saurin daga kejerar dayake Kai
hakan yasake bawa qamshinta damar shiga hancinsa sosai ya zubawa wuyanta Dake bayyane ido kafin yayi kalleta Yana cewa”

Idan kinjie A Abdoul will arrange inda Zaki zauna gashinan arubuce anan no accommodation kowa zai zauna inda yakeda.

Gyada Kai tayi Ahankali tareda juyawa ta fice batareda ta tsaya ta amsa takardarba tace” thank you Abba” ta juya ta fice da Dan sauri sbd tsayuwar takusa gagararta.

Barin fitarta ko kofar Bai dago yabi da kallo ba ya dauki iPad dinsa Yana cigaba da abinda yakeyi.

Bedroom dinta Takoma ta hada dukkanin kayan tafiyarta cikin suitcases na Louis Vuitton ta fito tayi wanka tasaka Kaya ta nufi kitchen inda Suka hau aikin abinci dasu Cindy suna firar kewarta da zasuyi.

Da daddare taso karban takardarta Dake hannun abban sbd tafiyar sassafe zasuyi gashi Bai fito cin abinci ba daga ita sai Ms Na’ima sukai dinner Dan Haka ta sanarwa mum din tana buqatan takardar.

Bayan Takoma daki wanka tayi ta Sanya kayan bacci da turare ta kame gashinta ta nufi dakin mum Na’ima ta zauna Kan sofa tareda janyo wayarta tana chatting tana jiran Mum din tagama abinda take idan taje gurinsa ta anso Mata takardar.

Wata dagowar silky rigar bacci ce take jikin mum Na’iman sai wani irin qamshi take zubawa fuskarta har lokacin kame da lipstick tana sake gyara gashinta duk dan zata gurin Turakin Kai Masa fira.

Ido Laylah ya zuba Mata hankalinta na rabuwa biyu daga chatting datakeyi adon na mum yawa takeji aranta saidai Kuma ba huruminta bane Dan Haka saita dauke Kai daga kallon mum din gaba daya tana kokarin tattara hankalinta Kan wayarta saidai hakan na neman gagara ta miqe ta nufi kofa tana cewa”

Mum Bari naje palo na jiraki akwai program ma dazan kalla a tv.

Tana fitowa kitchen tafara zuwa ta Dan Sha ruwa a fridge kafin tadawo palon ta zauna lokacin mum din ta fito ta Haye sama.

Acan sama bayan zuwan Ms Na’ima ta tararda mamakin duniya alokacinda yau akaron farko da Turaki da kansa ya janyota jikinsa ya rungume da kyau Yana shaqar qamshin jikinta idanuwanta dasuke sauye a rufe Yana matseta ahankali cikin jikinsa…..

Mummunan faduwa gabanta yayi cikin yanayi na mamaki Mai girma da tsoro ta janye jikinta tana kallonsa da idanuwa a bude..

Idanuwansa Dake cikeda wani irin yanayinda zai iya raba mace da nutsuwarta sbd buqatuwa dashi da wannan idanuwan,.
Maida kallonta tayi Kan kayan baccin dake jikinsa riga da wando masu tsananin taushi farare tas taga yanayin jikinsa gabanta yakuma faduwa da sauri ta dago ta kallesa tanaja da baya cikin dimauta da mamakin yaushe yasamu lafiya????

Janyota yakuma Yi jikinsa Yana kokarin zura hannayensa cikin rigarta a kunnenta ya Dora bakinsa ya sauke wani irin Numfashi zaiyi Mata magana ta janye da sauri cikin shiga mummunan yanayin firgici Dan bazata yarda Turaki yafara haduwa da itaba ayanda take yanzu ba shiri,
Batasan yasamu lafiya ba da Babu abinda zaisa Bata shiryaba,
Ta Yaya zata Bari wani Abu yashiga tsakaninsu a karon farko yajita ayanda take,
Bazata yardaba Kota Yaya zatayi gyaran gaske kafin wani abun yafaru Dan kuwa a burinta da buqatarta Turakin na saninta mace bazata Bari yakuma sanin wata macen ba…

Juyawa tayi tana gyara rigarta da tuni yafara warware daurin ta saman tana Dan sake murmushin yaqe tace”

Umm..ammn.. I’m off….

Baice komaiba kallo daya yayi Mata da kyau kafin ya dauke idanuwansa Yana gyada Mata Kai  tareda wucewa bedroom dinsa yashige..

Ajiyar zuciya tahau jerowa cikin tsananin firgici da samun kubutar dabai yimata zuwan gaba dayaba
Hakama ta Dan Dole tayi saurin kwace kanta sbd batajin idan hannuwansa suka sauka cikin jikinta zata iya kwace kanta sbd tsananin baqatarta ta haduwa dashi
Hakan na faruwa za’a iya samun matsala Dan kuwa ba lallai ya iya tsayawa akanta ita dayaba tunda ba lallai yasamu gamsuwa akaron farkonba….

Da sauri ta juya ta fito ta sauko tana kokarin Isa daki takira Zinat Koda bala’i ta Aiko Mata da sakon abubuwan dazata buqata Dan hade kanta tsaf cikin gaggawa sbd komai zai iya faruwa yanzu tunda yasamu lafiya zai iya qara aure…

Yanda ta saukowa a rikice ko gabanta Bata gani Sosai yasa ko takan Laylah dake jiranta bataiba ta nufi hanyar bedroom dinta
Laylah dake jiranta taga yanda ta sauko saida gabanta yayi mummunan faduwa ganin yanayinta ga rigarta ta saman a Dan bude…dauke kallonta tayi da sauri tana cewa”

Mum takardan fa?

Bata tsayaba tana shigewa bedroom dinta sbd nutsuwarta da gabaki daya Bata Nan tana Kan wayar datake tsananin buqatan Yi da Zinat tace”

Kije ki dauko tanan palon saman.

Rufe dakinta tayi da karfi tana shigewa
Laylan ma yanda zuciyarta ke bugawa yasa batai tunanin tsayawaba ta nufi palon saman da zuciyarta ke ingizata ga zuwa dauko takardarta duk da tana Jin fagarbar zuwa Dan kada tasamu abinda zai Hana zuciyarta daina bugawa da qarfi saidai hakanan ta tafi tana Shiga palon ba kowa saidai kafar bedroom dinsa a bude take
Ta dauke kallonta daga kallon gurin ta nufi inda taga takardar takai hannu zata dauka taji tsayuwar mutum a bayanta..

Bata juyoba sbd qamshinsa yasata kasa waiwayowa ta kallesa hakanan zuciyarta ke Hana waiwayowa sbd kada taga wani abun daban kamar yanda tagani a jikin mum Na’ima…..

Ba tsammani hannuwansa masu taushi taji sun zuro ta bayanta zuwa Kan shafaffen cikinta dake cikin kayan baccinta ta rintse idanuwanta tana hadiye wani yawun daya tsaya Mata a makoshi tun dazu batareda tayi wani qwaqwaran motsiba…

Bayanta ya hade da kirjinsa Yana zura kansa cikin wuyanta inda yayiwa qamshin jikinta kyakkyawar shaqa Yana rufe ido cikin wani mawuyacin yanayin daya sanyashi birkitota gaba daya ya kalli fuskarta da jajayen idanuwansa yana kamo wuyata da hannayensa ya janyo fuskarta garesa a haukace ya hade bakinsu tareda cirata sama ya manna jikin bango.
##MAMUH#

Noor Albi
Pay@+234 903 234 5899

*_Mamuhgee 27_*
Duk yanda take tunanin zata iya Hana  abinda ke Shirin sake faruwa ya faru batajin zata iya din Dan Babu inda baya yamutsawa ajikinta cikin wani Irin salon daya girmi tunaninta
Kanta gabaki daya yakasa dauka ta bude idanuwanta dasuke a matuqar tsorace da firgici ta kalli fuskarsa Dake bayyanarda zallan buqatuwa….

Dauketa yayi cak suka nufi bedroom dinsa bayan yayi watsi da duk suturar datazo da ita ajikinta palon ya shige da ita ko kofar dakin ba’a samu damar rufewaba….

Yanda komai ke gudana yasake gigita qaramar qwaqwalwarta Dan kuwa wani rough romance ne yake faruwa a dakin musamman a gadon hadda pillows Dake Kan gadon Saida ya watsosu qasa duka yazama duk Fadi da girman gadon dagashi sai itane akai Yana cakuda kwanyar kanta dake Dan da juyewa da tsananin azaba da wani Halin dayake sanyata najinsa koina a gangar jiki da jinin Dake gudana a jikinta……

Wanka yafito daureda towel a qugunsa farar fatarsa na sheqi cikin Hasken Dake dakin Dake kunne….

Idanuwansa da Basu Gama komawa yanda sukeba ya zubawa farar fatar wuyanta zuwa fuskarta dasuke bude daga farin duvet din datake rufe acikinsa idanuwanta a lumshe tanajin idanuwansa akanta Amma takasa iya bude idanuwanta saima motsawa tayi ahankali tareda sake Jan duvet tana rufe kirjinta dayayi jajir sbd cakudar datasha….

Ba zato taji ya zauna bakin gadon tareda Kai hannuwansa biyu duka ya janyota ya zaunar da ita saidai bazata iya zamanba sbd radadin datake ciki ta bude idanuwanta da Dan sauri cikin azaba batareda ta saniba ta kallesa shima itan yake kalla wani abun nakuma fizgarsa komawa gareta saidai Yana controlling kansa ta hanyar dannewa
Ta zame tana kokarin saukowa ya miqe tsaye da ita a jikinsa baice komaiba sai toilet daya koma da ita tanajin lokacinda ya sakar musu ruwa Yana riqe da ita sbd ya lura last time da tanada matsalar tsoron ruwa shiyasa ya tsaya shower din da ita tana jikinsa har Saida jikinsu duk yayi dumi da ruwan dake zuba akansu yasan tasamu Dan qarfi Lokacin saiya saketa tareda kallon hannuwanta Dake rufe da kirjinta ya dauke ido akai tareda bude Baki cikin wani Irin sautin daya Kuma kashe kuzarinta yace”

Zaki iya da kanki??

Kasa magana tayi sai dagowa tayi Ahankali ta zuba Masa manyan idanuwanta Dan kallon bakin dayayi maganar Dan kuwa sautin muryar Sam wani sautin ne dabam…
Shima zuba Mata nasa idanuwan yayi tsananin kunya ta rufeta ta sauke idanuwanta tana gyada Kai ahankali cikin qarfin hali,
tanaji yafice ta Tara ruwan zafi cikin bathtub tashige ciki tana rintse ido cikin wani Irin mummanan Hali na tsananin ciwon datake ji na ratsata.

Daureda towel dinsa fari qal ta fito kanta na tsiyayar ruwan dake sake nauyaya kunyarta da tsananta Mata azabar ciwon datake ciki
Tana fitowa takasa qarasowa tsakiyar dakin ganinsa tsaye gabaki daya qamshinsa ya qarasa birkita daki da sanyin AC yacika…

Qasan dakin ta kalla taga yanda komai na gadon kusan an watsoshi qasa da sauri ta dauke Kai tareda nufar kofa tana takawa a wahalce da qarfin hali
Tana Dora hannu Kan handle zata bude ya riqo hannunta daya sauka Kan handle din sai alokacin tafara Jin wani shock na haduwar jikinsu ta rintse ido batareda ta juyoba ko motsaba…

Bakinsa taji daidai kunnenta ahankali ya furta”

Zaki iya fita ahakan??

Tsikar jikinta ne Suka tashi gabaki daya sbd yanda yayi maganar ta sake rintse ido tana qanqame hannun kofar da hannunta Kai.

Bude kofar dakin yayi yaja hannunta a hankali ganin bata iya tafiya sosai har zuwa palon inda kayanta suke watse ya dauko rigarta ya Sanya Mata duk tana tsaye batareda ta iya motsawaba ko dagowa Saida yagama saka Mata rigar akan towel din ta dago ahankali ta kallesa idanuwansa na kanta….

Zame jikinta tayi daga nasa ta nufi kofa ta bude Yana tsaye gurin Yana kallonta ganin yanda take tafiya daqyar yasashi takowa ya dauketa cak fito da ita Batareda la’akarin wani zai iya ganinsu yakaita har Kan gadonta ya kwantar ya kalli fuskarta Dake Sunkuye taqi dagowa su hada ido yaja Mata bargo ya juya yabar dakin.

Bayan fitarsa zamewa tayi tashige bargo tareda zubawa kofar daya fita ido a Dan wahalce Dan take taji zazzabi Mai qarfi na taso Mata ta rufe idanuwa tana qarasa shigewa bargo.

Da asuba daqyar ta iya tashi ta lallaba ta shiga toilet tasake gasa kanta sosai da ruwan zafi kafin tayo wanka ta fito tayi sallah ta busar da kanta da hand dryer
Daqyar ta shirya kanta cikin Riga da wandon pencil jeans blue tasaka blazer akai da qaramin veil ta nada akanta ta fito su Cindy na janye da suitcase dinta hannunta handbag dintace kawai sai black fararen Balenciaga sneakers Dake qafarta…

Tea Mai zafi sosai kawai Tasha da cake biyu ta nufi dakin Ms Na’ima daketa waya tanajin kamarma Dole tana buqatan zuwa Nigeria a gaggauce taje tadawo Dan Haka har bankwanan tafiyar Mum din sukai Suka fito tare takawo Mata takardarta data baro saman ta kalleta lokacinda take kokarin Shiga mota da wani sanyin sauti tace”

Mum Zaki sanarwa abba mum wuce sbd kafin ya fito lokacin tashinmu ya wuce.

Gyada Mata Kai tayi cikin kulawa da Yar qaramar magana tace”

Daga can kisamo Min babbar tsarabar saurayi ko miji Dan Naga anan bakida alamar yin ko daya….

Murmushin rashin abin fada take kokarin saki idanuwanta suka sauka Kan Wanda ke fitowa kwarjininsa ya cika idonta da bakinta takasa fadar abinda zata fada ta dauke kanta tana maidawa Kan Ms Na’ima tace”

Good morning,
Barka da fitowa.

Kallonta yayi kafin ya kalli Ms Na’ima Data dawo gurinsa tareda riqo hannunsa cikin nata tana cewa”

Good morning Turaki.

Amsawa yayi Yana daga wayarsa da hannun daya ya Dora a kunne Yana amsa Kiran daya shigo wayarsa
Ya zare hannunsa a hankali tareda kallon Laylahn data dauke Kai tana kokarin shigewa mota Kai tsaye yace”

A Abdoul zai kira Wanda zai daukeki dakun isa….Harya gotasu ahankali ya furta”” ki kula…
Ita kadai ta iya Jin kalmar saidai Bata bi bayansa da kallonba harya shige mota suka fice da A Abdoul sbd mum Na’iman Dake gurin.

Juyawa tayi ta fada mota itama Dan tsayuwar ta isheta jiri jiri take kamar ji sbd zazzabin tun Daren jiyan datake tareda shi.
Suna Isa gidansu Sofia ta shirya ita kawai take jira Daman
suka dunguma zuwa airport dinsa sauran yan tafiyar suke can
Suna Isa ba jimawa Suka daga.

Koda suka Isa Florida zazzabine sosai a jikinta Haka ta lallaba Suka Isa gidan step sister din Sofia
Suna Isa ta kwanta Dan gabobin jikinta gabaki daya ciwo suke.

Bacci tayi Mai nauyi sai yamma sosai ta tashi lokacin zazzabin ya fada mata tayi wanka da ruwan dumi tayi sallah kafin ta shirya ta fito sanyeda half gown da doguwar socks har cinya da cardigan,

Tea Aunt siya ta hada Mata ta Bata tareda maganin zazzabin dayake Nurse ce
Saida tayi mintuna da Shan tea din suka nufi Dan dining din gidan mai kujeru hudu sukaci abinci sbd mijinta baya qasar yaje gida nijar ba yanzu zai dawoba..

Wanda zai dauketa yakirata kusan so uku tana bacci Bata dagaba Dole takirasa Dan kada yakira Abban ya fada Masa ta sanar dashi yabari sai gobe yazo ya dauketa sbd batajin Dadi yau din.
Anan ta kwana gidan, washe garin ma anan ta wuni sai yamma takirasa yazo ya dauketa tareda Sofia suka tafi zuwa apartment din da aka Kama Mata,

2bedroom ne sai Palo dasu toilet
Komai na gidan yagama tsaruwa yanda zataji dadin zaman garin fiyema da yanda tayi tunani dan kuwa  dagani gidan ba qaramin kudi aka biyaba aka Kama matashi da dukkanin kayan cikin da aka zuba Mata sabbi.

Bayan tafiyar wanda yakawosu kayanta Sofia ta jera Mata a closet ita tana kwance tana waya da Anty Sa’adah har Lokacin dai ba wani qarfi ajikinta..

Sofia tayi musu order na wasu abubuwan abinci ba jimawa aka kawo musu ta gasa musu bread sukaci da kwai da hot milk sallar ishai kawai Laylan tayi ta kwanta bacci yayi gaba da ita.

Saida Suka kwana biyu a floridan tana fama da zazzabin datazo dashi kafin tasamu warwarewa bayan magungunan data samu gurin Aunt siya tasha Suka fara fita zuwa abinda yakawosu Wanda kullum da qarfe 10 suke shiga su fito 12 daganan saisu koma gidanta kokuma gidan Aunt siya danma bata cika zamaba gida tana asibiti koyaushe,
Hakan yasa Suka fara yawon shoppings da guraren bude ido a garin tunda basuda wani abin Yi dasun fito class din program nasu.

Kwanansu goma a garin suka Saba da garin sosai musamman dayake cikin abokan tafiyarsu akawi Yar garin Kuma suna Shiri sosai da Laylan gashi tanada mota Nan suka ringa yawo kala kala.

Yau pleasure beach sukaje Suka shiga water Ride daqyar ta iya shiga sbd tsoronta da ruwa Amma su Sofia suka tilasta Dan Haka tana shiga Bata jimaba a ta fito kanta na juyawa ta nema guri ta zausa Saida Suka Gama Suka fito suka nufa Cinema acan Suka qarasa wunin Suka kamo hanyar dawowa gida.

Gidan Aunt siya Suka nufa suna shiga ko tsakiyar palonta Bata Gama kaiwaba ta tsaya cak jirin datake ji tun fitowarta water Ride tana daurewa ya dibeta tayi gefe ta zube idanuwanta na rufewa.

Kiran sunanta Sofia tayi tareda yowa kanta da sauri tana qwala Kiran Aunt siya Dake Shirin fita zuwa asibiti…

Da mamakin Kiran Aunt siya ta fito tana ganin Laylah akwance da sauri ta taho tana cewa”

Meya sameta?

I dnt know….she just fainted….

Ruwa Aunt siya ta nufa fridge ta dauko da sauri tadawo tana kokarin bude robar ruwan idanuwanta ya sauka Kan jinin Dake biyo gefen Laylan ta qarqashinta Yana gangarowa ta saki robar hannunta da sauri tareda fadar”

is she pregnant Sofia????? Da mamaki Mai tsanani girma Kan fuskarta qarasa tambayar Sofia hakan.

Sai alokacin Sofia ta lurada jinin ta kalli Laylan da sauri wadda idanuwanta ke rufe da alama ta some
Tace”

She can’t be pregnant Aunt,batada ko saurayi fa bare,
Wani abun ne daban just do something Aunt siya….

Da sauri taje ta daga wayarta takira motar asibiti tareda dawowa ta Kama hannun Laylan tana Jin pulse dinta tasake kallon fuskan Laylan ta bude tafukan hannunta ta duba cikeda mamaki ta miqe tana sintirin jiran motar asibitin sbd ta tabbata Inshallah Laylah is having a miscarriage…

Koda motar asibitin tazo hankali tashe suka kwasheta zuwa asibiti
Lokacin Sofia takira wayar mum Na’ima yafi so nawa baya shiga sbd ranar ta wuce Nigeria….

Shiga tashin hankali Sofia tayi sbd batasan waye zata kiraba Kuma ta sanar bayan mum Na’iman sai Abban Laylan Wanda take Jin shakkar kiransa sbd tsoron idan cikin ne da gaske karyazo yaji tajawa Laylan fitina a gida Dan Haka ta daure Bata kirasaba tafara kaida kawon jiran ganin laylan tafara samuwa tukuna.

Aunt siya tayi mamaki miscarriage a jikin Laylah saidai sbd yanda yazo Mata da matsala yasa Bata tsaya wannan ba aka duqafa ganin bata galabaita sosaiba sbd cikin duka suka baifi sati ukuba suke saka gani Dan Haka Dole Sofia takira Abban ganin jikin yazowa da Laylah da wuya.

A Abdoul takira ta sanar Masa suna asibiti Laylah batada lafiya.

Shiru yayi bayan yagama Jin abinda tafara ta dago ya saci kallon Turaki dake zaune cikin navy blue Ralph Lauren Kaftan suit fuskarsa sai sheqi yakeyi da alama Yana cikin nutsuwa.

Dan gyara necktie din wuyansa yayi tareda aje iPad Dake hannunsa
Turakin ya kallesa ganin magana yakeson fada ya dauke ido akansa alamar yanajinsa.

Ms Laylah na asibiti batada lafiya
Da alama kamar sosai ne sbd qawarta data Kira akwai sautin kuka s tareda ita…..

Dakatawa yayi iya Nan sbd Ganin cak Turakin ya tsaya daga signing dayake a takardu batareda ya dagoba ya kallesa.

Shiru ya ratsa office din kafin ya dago ya kalli A Abdoul Dake jiran umarnin abinyi.

Kallon da yayi Masa yasashi gyada Kai Yana cewa”

Zanyi booking tickets yanzu.

Juyawa yayi ya fice da sauri Yana fidda wayarsa take yayi musu booking tickets din zuwa Florida
Yakoma ya tattara sauran ayyukan Dake desk na office din Turakin yayi clearing schedules dinsa na ranar gabaki daya dama na gobe ya dawo ya sanarwa Turakin jirginsu Nan da 3 hours zai tashi.

Sai cikin dare ta farka idanuwanta jajir sun Mata nauyi hakama jikinta ba qarfi ko kadan
Ta waiwaya gefenta ahankali taga Sofia zaune tana riqeda hannunta daya idanuwa sun Dan sauya alamar harda kuka tayi
Ta lumshe ido hawayen dake ciki Suka gangaro gefen fuskarta tanaji ahankali Sofia tace”

Laylah you had a miscarriage…

Wani irin kukan da bataso zuwansa bane ya taho Mata cikin qaramin sauti da rashin kuzarin jiki na tsoro da damuwar da batasan ta halinda take ciki ko kunyar kanta datasu Sofia din.
##MAMUH#
NOOR ALBI

PAY AT +234 903 234 5899

Masu buqatan complete su duba Arewabooks.

*_Mamuhgee 28_*
Rarrashinta Sofia tahau Yi har Aunt siya tashigo dakin riqeda result na scanning din da akai Mata na tabbatarda cikin yafice gabaki daya ba wata matsala,
Kallon Laylan tayi tareda aje folder da scan din yake ciki tana hada Mata sauran allurar dazatai Mata ta kalli Sofia tana cewa ta zubawa laylan ruwan zafi tasha.

Allura Tai Mata tareda Bata magani bayan Tasha ruwan zafi.
Kamata Aunt din takaita toilet din Dake dakin tayo wankan ruwan zafi sosai ta gaso jikinta sai taji tadan ji jikin ya Dan saki kadan ta fito da Taimakon Sofia ta Sanya Riga da wando masu kauri Sosai da hular sanyi Takoma ta kwanta Suka lullubeta take bacci ya dauketa Tana sauke Ajiyar zuciyan kukan datasha.

Daga Aunt siya har Sofia Babu Wanda yayi Mata maganar cikin da abinda ya danganci waye uban cikin sbd bawai Jin cikin ajikintane abunda ya Basu mamaki ba illa sanin Laylan Batada saurayi ko daya,duk samarin Dake bibiyarta Babu Wanda ta taba kulawa bare tabasa damar soyayya da ita har wani abun yashiga tsakani..tunda su din duka tashin turaine Basu damu da wani samun cikiba ga mace rashin sanin saurayin Laylan shine yafi bawa Sofia mamaki itada sukeda kusanci Sosai.

Washe garin fayau ta farka guraren 11 na safe
Jikinta ba qwari sosai har Lokacin sai Idanuwanta dasuka sake kumbura sbd kuka dakuma bacci,

Brush tayo tareda sake shiga ruwan zafi kafin ta fito Tasha tea da liver sauce aka Bata magani takuma Sha saitaji ta sake warwarewa
Saidata Bari abincin dataci ya zauna acikinta bayan mintuna sosai kafin ta miqe tashiga wanka sbd gida zasu koma anyi discharging nata..

Ruwa masu tsananin zafi tayo wanka acikinsu kafin ta sako bathrobe da aka dauko Mata tareda Kaya a gida ta fito Rabin gaban kanta duk ya jiqe da ruwan wanka sbd qarantar hular Dake kanta…

Qafa kawai ta sako cikin dakin hancinta ya shaqa qamshin Bois elite
sai kawai jikinta yayi Sanyi ta dago ahankali idanuwanta dake kumbure har lokacin ta kalli inda yake zaune Kan kujera A Abdoul na tsaye a gefensa gabaki daya qamshinsa yagama cike lungu da saqo na dakin
Ta tsayar da idanuwanta Kan kyakkyawar farar fuskarsa Dake wani irin sheqin kwarjini da cika ido
Batasan lokacinda idanuwanta suka ciko da hawayen cikin daya bare ba Dan kuwa can qarqashin qasan ranta tanajin kamar tana qaunar cikinta saidai Kuma wanzuwarsa babban qalubale ne da tashe tashen hankulan dazasu biyo baya ta bangare daya tayaya zata iya kallon kowa da cikin Aminin Mahaifinta ajikinta bayan duniyarma ba kowane yasan itadin matarsa bace,
Hakama ta isar bulluwar ciki ajikinta na Turakin Zai iya saka wasu daga cikin dangin Momy shiga wani Halin Dan kuwa za’a kirata da irin sunan dasuke Kiran mahaifiyarta..

Shigowar Aunt siya tareda Dr Erica yasanyashi dagowa sai alokacin ya lura da tsayuwarta tana sanye da bathrobe din dukkanin Hasken fatarta yakuma bayyana tayi fari
Ya sauke idanuwansa Kan wuyanta da rigar Bata gama rufewa
Ya juyo ya kalla inda A Abdoul yake yaga baya gurin
Tuni ya Dade da fita tana fitowa sbd Ganin halinda take ciki tafito batasan dasuba Dan Haka ko dago Kai baiyiba ya fice.

Yanda ya zuba Mata mayun idanuwansa yasa jikin qarasa sakewa tana neman faduwa ya miqa hannunsa daya ya kamota tareda miqewa tsaye ya qarasa riqota dakyau da hannunsa daya tashiga gefen jikinsa har bakin gado ya zaunar da ita idanuwansa na Mata wani irin kallon mamakin ganin cikar data qara…

Kallo daya Aunt siya Taiwa Turakin da Laylah ta dauke Kai tana mamakin irin kallon Dake fita daga idanuwansu yafi sabawa uba da ‘ya Dan Haka take tasan ba lallai Turaki shine ya Haifa Laylah ba
Tana cikin tunani kafin tayi yunqurin Hana Dr Erica fadar sakamakon ciwon Laylan sai Jin tayi Dr Erican na cewa Laylan had a miscarriage due to Shan magani anyhow batareda sanin cewan she was pregnant ba………

Akaron farko tun shigowarsa daya dago gabaki daya ya zubawa Dr Erica manyan idanuwansa dasuka sata Jin fadawa sonsa lokaci daya Yana cika Mata ido….

Da muryarsa Mai shegiyar kamewa da bayyanarda mamaki yace”

Did you just said she had a miscarriage?

Kallon yanayinsa daya bayyanarda wani irin da bama zasu iya fassara meyeba Dr Erica tayi kafin ta maida kallonta Kan A Abdoul daya shigo tana cewa”

Yes,
she was pregnant and she lost th…..

Kukan da Laylah tasake ahankali yasa Dr Erica kasa qarasawa ganin wata irin kyakkyawar rungumar da yayi Mata Yana lumshe fararen idanuwansa dasuka sauya take duk da baice komaiba dukkaninsu zasu iya fadar zancen ya dokesa.

A Abdoul kallon Dr Erica da Aunt siya yayi da ido yace musu”

Can we talk outside please?

Fitowa sukai batareda kowannensu ya waiwayoba sai Dr Erica Dake Dan sake waiwayowa tana kallon yanda Laylan ke cikin tsakiyar kirjinsa a rufe ya zagayeta gabaki dayanta tamkar wata babynsa da bazai iya rayuwa bata ba.

Bayan fitarsu sunjima ahakan tana tsiyayar hawaye ahankali harsaida tayi shiru kafin ya dago da ita ahankali daga jikin nasa ya kalla fuskarta data qi dagowa ta kallesa idanuwanta a qasa.

Hannu yakai batareda yasaniba ya Dora Kan fuskarta ya shafa hawayenta Yana kallon yanda suke sauka ba zato taji muryarsa dake cunkushe da nasa yanayin ya furta”

Are you sad sbd kin Rasa babyn????

Wani irin yanayi Mai tsananin girma da daukewar wuta ya sanyata da tambayarsa da shima Bai Gama tantance shine yayi tambayarba bayan dukkaninsu suna daukan abinda ya farun har aka samu cikin a matsayin kuskure da qaddara,
Saidai fitar cikinda baimasan da Allah yayi Masa arzikin samunsaba ya tabasa Amma ba zai iya nuna hakanba tunda abune da babuma Wanda ya San s ga Kuma yanayinta da alamar ita bazata iya riqe nata radadin Rasa cikinba.

Hannunta ya Kama zuwa bakin gado da kayanda zata Sanya suke Kai ya
Kalla farar _la Perla_ bra dinta Dake gefen kayan ya dago ya kalleta ta rufe idanuwanta dake da hawaye har Lokacin sbd taga abinda idonsa ya sauka akai kafin ya kalleta.

A hannu ya saka bra din kafin yakoma kujera ya zauna a hankali yace”

Ki shirya zamu tafi gida.

Kasa motsawa tayi kamar yanda takasa dagowa ta kallesa harsaida ya miqe ya fita daga dakin zuwa ganawa da Dr Erica.

Bayan fitarsa Sofia tashigo dakin tana kallonta a mamakinta a bayyane Kan fuskarta Dan takasa munafurcin boyewa
Laylah dataga hakan jikin amace tana Sanya bra murya ba Dadi Kai tsaye tace”

He is the father basai kin tambayaba.

Wani mamakin ne yakuma rufe Sofia Mai girma saidai Kuma Bata buqatan sake wata tambayar yanzu sbd yanayin Laylan
Tadai tabbata cewan Sir Turaki bashine asalin dadyn Laylan ba tunda hakan ta faru.

Riga da wandon Gucci brown ta Sanya sai cardigan akai da qaramin scarf Suka fito qafafunta sanye da slippers,
Aunt siya ce tazo ta dauki qaramar jakar kayan Laylan Sukabi Bayan A Abdoul Dake kofar dakin Yana jiransu zuwa motar Turakin Lexus.

Bude Mata bayan motar A Abdoul yayi tashiga ta zauna ahankali kafin ya kalli Sofia Dake gyarawa Laylan scarf dinta cikin kulawa
Yace”

Are you with us Ms Sofia??

Kallon inda Laylah take kalla tayi taga Turaki tafe cikin wata Irin nutsuwa da kamewa komai na jikinsa na nuni da shi din Wanda Allah yayiwa Arziki ne da sauri ta juyo ta kalli A Abdoul din tace”

No, no I will wait for Aunt siya
Allah yakaiku lfya.

Rufewa Laylah kofa tayi tareda matsawa ta juya tabar gurin gabaki daya
Yana zuwa A Abdoul ya bude Masa dayan bangaren yashige ya rufe ya zagaya yashiga gaba ya tada motar suka bar asibitin.

Suna Isa gidan ga mamakinta saitaga har ankira home cleaner tagama gyare koina a gidan sai sanyin Air-con da qamshin hayaqin humidifier Dake fita.

Daga Palo A Abdoul ya tsaya tareda kallon Mai aikin data Gama komai har abinci yace zata iya tafiya akan sai gobe idan tadawo sbd ta kamfanin da aka daukota ake payment din kudin hidimar dazatai na tsawon sati uku da aka biya.

Bayan fitar A Abdoul da Rosalie bedroom dinta ta nufa
Shima dayan bedroom din ya nufa Wanda dama Bata taba shigaba Dan jikinta ya Bata nasa ne sbd tunda sukazo dakin a refe yake bai taba buduwaba.

Zama tayi bakin gadon dakinta tareda Ciro wayarta ahankali ta kunna massages din anty Sa’adah da Anne Suka fara shigowa hardana Mum Na’ima da Cindy.

Daya bayan daya taringa Binsu tana Kira suna jimawa suna magana kafin tagama da kowannensu ta aje wayar Bayan ta sanyata silent Babu kuma Wanda yasanda tayi gangancin fadawa tayi rashin lafiya bare asalin maye rashin lafiyar.

Ta bangaren A Abdoul duniyace tadawo Masa sabuwa ranar sbd duk da cikin Ms Laylah ya bare garesa wani babban farin cikine tunda alamu ya nuna Sir turakinsa nada Rabon samun haihuwa da magaji sbd har cikin ransa yanajin duk wani radadin damuwar Turaki Kamar yanda yake Jin farin cikinsa har cikin tsakiyar ransa Dan Haka wani irin farin ciki yake ciki ayau din Dan Haka ya Kira Anne yaso fesa Mata labarin saidai akai rashin sa’ar Anty Sa’adah ta dauka wayar saiya kasa sanar Mata Dan kuwa komai daya danganci Turaki da Laylah abin kiyayewane sbd Abune na sirri kuskure daya akai wani yaji Wanda Bai kamata yaji ba za’a iya samun matsala Dan kuwa Ms Na’ima a yanda yasan wasu halayenta da Turaki da kowama Bai saniba zata iya kisan Laylan kokuma abinda yake kwatancin kisan,
Yasan alaqar Laylah da Sa’adah Mai tsananin girma ce saidai bayan Anne bazai iya fadawa kowa hakan ba Dan Haka tunda ta dauka annenma yafasa fada Mata saiya waske ya bige da fira ahankali da Sa’adahn wadda mamakinsa yasata biye Masa har suka dauka lokaci Mai tsayi sosai suna wayar batareda sun sani ba.

Bacci takwanta tayi sai yamma sosai ta farka lokacin taji saukin jikin nata sosai ta sauko gadon ta nufa toilet tayo wanka tana fitowa body oil kawai ta shafa ta sako guntun wando da singlet fara ta zuro slippers ta fito tana qamshin Valentino.
Gabaki daya ta manta da waye a gidan bayan ita ta nufi kitchen ta dauki qaramin kwalin Madara tayi heating dinta Tai zafi sosai ta dauka ta bude ta zuba a cup tafara Sha ahankali sbd zafinta sosai ta fito Palo tana kokarin Isa kujera ta zauna taga mutum yafito sanye cikin fararen Paul Smith T-shirt da farin wando sumar kansa data fuskarsa ta kwanta sai sheqi takeyi duk da alamar Babu abinda ya shafa wanka kawai yayi..

Tsabar rudewa data kamata da faduwar gaban ta manta da Yana gidan cup din hannunta kufce Mata yayi tayi saurin riqewa tareda sakin qaramar qara sbd zubewar da madarar Mai zafi a kirjinta…

Kallon inda madarar ta zube Mata yayi da mamakin rashin kulawarta tayi yawa.

Aje cup tayi akan dining datake kusa tareda daukan tissue Dake gurin hannunta na Dan rawa sbd Jin takunsa na kusantato alamar Nan yayo
Dak saita sake rikicewa Tama Rasa ta Yaya zatai amfani da tissue din ta aje da sauri ta juyo zata bar gurin tajita kirjinsa ya tokare ta sbd tsayuwarsa daf da ita
Ta sauke Kai tareda Dan qanqame dining din data dafa daga bayanta sbd sun matse sosai har sai data dafa dining din ta baya.

Ahankali yakai fararen hannunsa datake bi da kallon Ina Suka nufa ya zaro tissue Mai yawa ahankali ya nufi kirjinta inda madarar ta zuba sosai gashi ba bra ajikinta
Singlet din jikintama farace da Dan transparent Dan Haka madarar na zuba ta lafe a jikinta tana bayyanarda siffar kirjin nata..

Yana Dora tissue din da hannunsa akai tayi saurin rintse ido tana Jan wani irin Numfashi Mara sauti…
Idanuwansa ya zubawa gurin Yana sake gogawa ahankali kamar Wanda ke gudun yaga fatar jikinta Idan ya goga da qarfi….

Yana sake zura hannu cikin rigar Dan gogawa wani shock yasata kasa riqe dining din dasuke jingine ta saki sukai baya ya tarota tareda dafe dining din shi Yana kallon idanuwanta dake rintse kirjinta na bugawa da wani irin qarfi Yana sama da qasa ahankali…
##MAMUH#

NOOR ALBI na kudi ne pay at +234 903 234 5899
Kokuma latest pages dinsa a Arewabooks

*_Mamuhgee 29_*

*MG’s skinCare*
Duk wacce batayi anfani da sabulunnan ba anbarta abaya acan karshen bayama kuwa duk Mai tantama akan sabulai nagyaranjiki cewa basa Aiki toh yacire mg’s domin kankat ne insha Allah babu Wanda yayi anfani dasabulunmu yace baiyi ba koyaushe mg’s sai sanbarka amare da uwargidaye hardama yanmata kuhanzarta kusamu naku ba karya domin bama cika Baki kugwada kubada labari da bakunanku sabulu daya tamkar dubu wadandama basason using cream sabulun mg’s31hrs herbal whitening black soap yawadacemuku jikinku zaiyi kyau koyaushe kukasance clean cikin kamshi Kuna glowing koda bakusa turare ba🤗

Kayanmu bana bleaching bn organic ne sunagyarajiki fiye da tsammaninku  zaifiddomuku da ainihin natural beauty dinkine Wanda yagwada shi zaitabbar amare kuyi kokari kumallaki mg’s domin baruwanku da zuwa adirjemuku jiki zakuga yanda fatarku zata dinga walwali
Ina masu pimples
Tabo(spot)
Sunburn dama dukwani matsalar fata kuyi kokari kunemi soap dinnan before 2weeks zaisharemuku hawaye kuzama abun kwatance
Sister’s masu nankarwa kuma kunemi soap dinnan Yana rage nankarwa sosai🧖🏻‍♀️duk me shakku tayi kokari tagwada mg’s insha Allah bazakiso rabuwa dashi ba

Akwai maisa haske Amma kayanmu nafada bana bleaching bn zaifiddomiki d ainihin halittarkine yagoge dukkan dattin jiki

Akwai Kuma Wanda zaimiki maintaining skin dinki yasaki fresh fatanki tazama kalar hutu

Pls bamacika Baki you HV to try it and see for yourself
100%tested nd trusted

Soap price:3k
Location:kaduna buh munaturawa ko Ina Amma delivery is not free

Maiso kindly message 08062991549
07046881166
Call 08064532391

Note:Babu inda zakusami mg’s herbal whitening black soap sai a number dinnan bairiga yakai market  b inyakai we will let you know buh as for now wnn numbern ne kawai🙏

Maiso yahanzarta before yaji sold out akwaisu available now insunkare you HV to wait akawo so maiso yahanzarta🙏adade anayi sai gsky🤭🤝

*************
Kallon dayake bin hannuwansa masu goge Mata madarar yasata kasa motsawa jikinta na sake sakewa Musamman da hannunsa yakuma shiga rigarta taja wani sabon numfashin tareda qanqame qugunsa batareda ta saniba…

Ahankali ya Dan rintse idanuwansa tsawon seconds hudu kafin ya bude ya saukesu akan bakinta dake fidda numfashi ahankali…
Kokarin sakinsa take Jin shiru ya dakata da goge Mata jikin ta bude idanuwanta tareda Dan motsawa zata zame batareda ta dago ta kalli fuskarsa ba
Dagata yayi cak ya Dora Kan dining din suna fuskantar juna Amma takasa dagowa har lokacin saima bugun zuciyarta Dake qara tsananta Jin irin kallon dayake Mata,
Tsit gurin yadauka ba motsin komai hakama bataji ya motsaba Dan Haka ta dago ahankali ta kalla fuskarsa idanuwanta suka shiga cikin nata yana tsayen ya zuba Mata su Yana kallo cikin wani Irin yanayi data kasa iya tsayawa fahimtar na meye tana kokarin dauke idanuwanta ya Kama fuskarta yakai tasa ahankali yayi kissing cikin tsakiyar bakinta kafin ya saketa Yana kallon reaction dinta
Tayi saurin sake dauke kanta.

Saukar da ita yayi qasa Suka nufi tsakiyar palon ya saketa tareda zama Kan kujera Yana jinginawa a natse da ya kalleta yace”

Kije ki gyara.

Sai data kallesa kafin ta juya ta nufi dakinta tana gaf da shigewa yakuma cewa”

Idan kin gyara ki dawo zakisha magani da abinci.

Batareda ta waiwayoba ta gyada Kai tareda shigewa bedroom din jiki amatuqar mace.

Rigarta ta cire ta nufi toilet ta goge jikinta sosai da ruwa da towel kafin ta fito
Harta Sanya wata rigar batareda ta Sanya bra ba ta nufi kofa ta tuno
Dan Haka ta dawo ta cire rigar ta Sanya bra ta fito.

Waya yake amsawa ko data fito Dan Haka dining ta nufa Kai tsaye taga abincin da komai a jere Rosalie ta jere kafin ta tafi Dan Haka ta nufa kitchen ta dauko ruwa da orange juice ta kawo dining din takoma ta dauko Madara Mai sanyi tana dawowa ta tararda Yana dining din zaune batai maganaba ta qaraso gabansa zatai serving nasa ya riqe hannunta ya kalleta cikin yanayi na nutsuwa yace”

Barshi ki zauna kawai.

Da kansa ya zubawa kansa macaroni salad din da fries.

Ita Kuma Naman kazar da aka gasa tareda potatoes da veggies takeci ahankali.

Tana gamawa da kansa ya nuna Mata maganin daya aje gabanta yace”

Bismillah ko.

Karba tayi bayan ta saci kallonsa Tasha da madara kafin suka baro dining din hannunsa na riqe da nata saidai takasa kallonsa ya zauna kejera tareda zaunar da ita gefensa ya dauka remote ya kunna TV.

Ita kadai ke kallon duk da zamanta a kusa dashi sosai yasa Bata wani Gane kallon shi hankalinsa nakan wayoyin da yaketayi ahakan har lokaci yaja sosai gashi sai yamma Sosai tatashi Dan Haka batajin wani bacci ta Dan kalla agogo taga karfe kusan goma Sha daya na dare Dan Haka ta zare jikinta daga nashi tareda kokarin miqewa
Ya Dan waigo daga aikin dayake dubawa a iPad ya kalleta a natse ya furta”

Zakiyi bacci?

Gyada Kai tayi tareda miqewa tsaye ahankali ta furta”

Saida safe.

Dakinta ta nufa tashige tareda nufar toilet brush tafara Yi tayo wanka da ruwan zafi tana fitowa rigar bacci dasu pant kawai tasaka ta kwanta take bacci ya dauketa.

Washe gari sai 10 ta fito Bayan tayi wanka sanyeda Free gown tana qamshin Valentino ta kalli koina a palon bataga alamarsa saidai qamshinsa daya Kama gidan Kuma daga zuwansa jiya zuwa yau Dan Haka sai ta nufa kitchen ta bude fridge ta dauka Madara tazo tayi heating dinta ta zuba a cup ta tsaya Nan kitchen ta shanye tareda Biscuits  tana kokarin barin kitchen din door alerm dinta yayi qara ta nufa kofar ta bude Kai tsaye sai taga Rosalie ta janye daga kofar tana komawa ciki ta zauna palon tareda daukan wayarta takira Sofia Dan Jin Yaya program dinsu tunda kwana biyu bataje ba.

Tana zaune palon tana kallo tana amsa waya jefi jefi tareda sanar kallon kofar bedroom dinsa Jin ba alamar Yana gidan Dole ta sakewarta har Rosalie tagama gyara koina abin mamaki tana zaune Kuma Rosalie din tashiga dakinsa ta gyaro
Harta wuceta saitaga bazata iya shiruba ta kalli Rosalie din tace daga yanzu iya Palo da bedroom dinta saisu kitchen zata gyara tabar dakin Sir AB TURAKI kamar yanda taji tana kiransa.

Abinci ta miqe taje taci a dining Tasha magani Takoma daki ta kwanta tanajin duk ba Dadi
Kadaici takeji na zama guri daya tasaba da yawo koina suna tareda Sofia gashi sofian tace baza tazo gidanba yanzu.

Batajin komai yanzu lafiya kalau take Jin kanta Dan Haka saita shirya da maraicen taso fita kenan sai gashi ya dawo da alama Kuma kamar wani guri Mai Dan nisa yaje ya dawo Dan Haka saita fasa fitar ta zauna gida.

Tare sukai dinner da daddare yauma shi yabata magani Tasha duk da taji sauki shima da kansa yaga alamar hakan
Dayake akwai gajiya tare dashi bai zauna palon ba suna gamawa ya shige bayan ya rakata har dakinta.

Washe gari ma ko data fito ya fita sbd tayi lattin tashi Kuma Rosalie ma tuni ta iso har tayi aikinta tagama Dan Haka breakfast kawai tayi ta shirya cikin pencil skirt blue da sky blue open neck blouse ta saka blazer akai ta fito rataye da handbag din Lv dayake tayi booking mota tana fitowa motar na isowa ta fada Suka nufi gurin karatunsu.

Ko data Isa Sofia na waje tana amsa waya da sauri ta katse wayar tayo gurinta tana washe dukkanin bakinta tana cewa”

Heyyy…look who’s here,

Murmushi Laylah tasaki tana dauke kallonta daga kan sofian ganin irin kallon datake Mata na gulma tace”

Meyene kike mun wannan kallon?

Dariya sofian tasaki ahankali tana qasa da murya tace”

Hmmmn baby banajin wannan Laylan Dana Saba gani ce
Dan wannan gabaki daya qamshin Wata rayuwar takeyi dabam…

Wani banzan kallo Laylah tasake Mata tana wucewa tace”

Bayan rabuwarmu kwana biyun Nan Kika iya gulma ko?

Ciki suka qarasa suna cigaba da magana
Sofia nason Jin gulma Laylan taqi tsayawa suyi mgn Dole ta hakura har su fito.

Sai 12:30 suka fito ta duba wayarta taga saqo kawai ya rubutu mata

“something urgent came up,will be back soon Inshallah..take care.”

Sake karanta saqon tayi tareda sakin Ajiyar zuciya jikinta na mutuwa ahankali ta kalli sofia Dake kallonta tana jiran taji menene tace”

Ya tafi.

Cikin rashin Jin Dadi sofia tace”

Meyesa ya tafi yanzu munason sabon baby fa….

Wani mugun kallo Laylah ta sakar Mata tana cewa”

Muje gidan Aunt siya yau acan Zan kwana ma.

Motar da Suka tsayar Suka shige Sofia na cewa”

Yes eh gwara muje gurin Aunt siya tana buqatan Baki gyara Mai kyau Dan Bata rabo da irin wainnan kayan tana kawosu daga nijar muje ayiwa Abba gyara.

Banza Laylah tayi Mata har suka Isa gidan
Dayake yau Aunt din tana gida sai Suka baje a gidan sukaita ciye ciyensu
Aunt siya dinma data Gama sanin dai matsayin Sir Turakin akan Laylah ba kunya taringa dura Mata magunguna masu tsananin kyau da inganci duk da Laylan taqi Shan wasu Sam Dan ita kunyar hakan ma taji Wai Tasha wani abin Dan bada gamsarwa ga Wanda takewa kallon uba mijin mum dinta.

Da daddare Haka takuma ganin text dinsa na cewan karta manta ta rufe koina.

Ahankali wani boyayyan sanyi ya sauka a zuciyarta ta aje wayar tareda fitowa Tasha Madara Takoma daki ta kwanta zuciyarta na yalwatuwa da farin ciki Wanda take Hana zuciyarta ta yarda na ganin sakonsa ne.

Washe gari suna dawowa daga karatunsu Suka sake bajewa sukaci ciye ciyen Aunt siya
Anan dai suka wuni suna Abu daya sai dare tayi wanka ta kwanta Bayan tagama waya da Anty Sa’adah dake sanar da ita wani labarin na yawan kiran da A Abdoul ke Mata yanzu.

washe gari dayake batada Kaya a gidan yanzu Dole tayi shirin komawa gida Dan Haka daga school Bata dawo gidanba gidanta ta wuce suka rabu da Sofia akan zataje gida ta hado Yan kayanta kadan tadawo anan zatai Mata weekend.

Tana dawowa gidan dayake Rosalie tasan Bata Nan kwana biyu Bata zo ba da kanta ta gyara gidan koina yayi fes yadauki qamshi da sanyin Air-con
Dayake har bedroom dinsa ta gyara dukda bayanan takuma Yi mamakin Jin dakin bude tunda tasan duk zamanta gidan kafin yafara zuwa dakin rufe yake,so yanzu dinma batai tunanin samun dakin a abudeba
Haka ta gyara dakin da komai na cikinsa yake white sai wasu abubuwan dasuke golden ta fito Takoma dakinta ta tube tayo wanka,
Tana fitowa ta Sanya wata qaramar singlet Mai Dan tsayi zuwa cinyoyinta ta daure kanta tafito qamshin body mist na tashi ajikinta kadan kadan ta nufi kitchen ta debo mango juice a fridge tanasha Dan batajin yunwa sbd Kafin tayi aikin saidataci noodles data dafa.

Ahankali qamshin da Bata kuskuren shaqarsa yashiga hancinta ta aje cup din hannunta zata waiwayo da sauri sai taji an rungumota ta bayanta Tareda zuro hannayensa ahankali zuwa cikinta dake shafe.

Take dukkaninsu suka saki Ajiyar zuciya, tata a bayyane tasa a sirrance,

Sun Dan Yi mintuna a hakan kafin ya saketa Yana juyowa da ita Suka fuskanci juna mayun idanuwansa akanta Yanawa rigar jikinta wani irin kallo daya sanyata bude Baki a hankali tana neman rikicewa tace”

Sannu da zuwa….

Cup din data aje ya kalla kafin ya bude Baki ahankali yace”

Na sameki lafiya??
Ja jikinki?

Cup din juice daya dauka take kalla tana amsawa a natse,
Ganin ya nufi bakinsa da cup din tayi saurin riqewa batareda Tama San tamayi hakan ba da sauti Mai sanyi tace”

Zan zuba maka a cup Mai kyau…

Akaro na farko daya sakar Mata wani irin qayataccen murmushin daya kusan rabata da bugun zuciyarta na seconds ta ware dukkanin idanuwanta Kan bakinsa Dake murmushi tana kallo ya daga Tumblr din ya shanye juice din duka ya aje tareda janyota jikinsa yayi kissing lips dinta Kai tsaye kafin ya sake kallonta yace”

Me Mike kallo?

Dauke Kai tayi da sauri tana kokarin Hana murmushinta bayyana saidai yariga yaga saukan murmushin a fuskarta hakan ya kashesa Bai tsaya komaiba yakuma janyo fuskarta ya hade bakinsa da nata wannan karon wani irin deep French kiss Suka fara Dan kuwa Yana jefe Mata bakinsa ta Kama batareda tasan tana hakan ba.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 30_*
Daukarta yayi cak ya bakinsu na hade ya nufi Palo da ita ya zaunar Kan dining suna cigaba da wani irin kiss
Hannayent na sakale da wuyansa
Nasa hannuwan Kuma suna Kan singlet dinta daya fincike batareda Bata lokaciba yabarta da white lace padded push up bra data Kuma daukan hankalinsa tareda yamutsa kansa gabaki daya,
Ya shafo wuyanta tareda saukar Mata da wasu kisses ajere dasuka sata dauke numfashi tana bude idanuwanta daqyar ta kallesa…

Qwayar idanuwanta suka sake haukatar da hakurin dayake kokarin bawa kansa ya barta
Ya Kuma kamo fuskarta Yana cusa kansa cikin wuyanta ya shaqa qamshinta dayafi komai barazana ga hakurinsa koda yaushe…
Wata irin yamutsa yake mata Yana kokarin zare bra dinta kawai sukaji Ana kokarin bude kofar palon da sauri ta dago jajayen idanuwanta ta kalla kofar tana Shirin zame jikinta yaqi sakinta saima daukanta da yayi bayan yagama wurgi da bra dinta palon suka nufi dakinsa Yana rufo kofar da qafafunsa Sofia na shigowa palon Kuma idanuwanta akan bra din laylan yafara sauka Dan taji lokacinda kofar dakinsa ta rufe
Da sauri ta qarasa gurin bra din ta kalla tana kallon koina a palon fuskarta daukeda murmushi dakuma fargaba ta qarasa gurinda akai jifa da singlet din ta Layla takuma sake murmushin farin ciki tareda miqewa da sauri Takoma ta fice tareda rufe kofar Dan dama abinda yasa ta iya shigowama tasan pins na bude kofar ne.

Acikin bedroom din Sir Turaki kuwa komai yadauka zafi Dan kuwa wani irin hot romance yake Bata daya kusa zauta qaramar qwaqwalwarta musamman kisses dinsa dake sauka koina jikinta…

Tun tana iya daurewa Dole ta fara janyewa tana hawaye harda rokonsa wannan karon akan yabarta Dan haryanzu saitajin kamar lokacin farko daya fara zuwa gareta Dan Haka ko ayau din ba qaramar gurzuwa tayi a hannunsa shiyasa da kansa yayi Mata wanka yakaita har daki ta saka wasu kayan baccin yakuma daukota ya dawo da ita ya kwantar a dakinsa
Tana kwantawa kuwa sai bacci.

Washe gari ko data farka baya gadon Yana zaune Kan sofa Yana amsa waya a natse Kamar ba wayar yakeyiba
Tashinta zaune yasashi maida fararen idanuwansa Dake wani sheqi akanta gabaki daya harma da hankalinsa duk ya koma kanta Amma dai Bai daina wayarba.

Yaye lallausan duvet cover Dake jikinta tayi tareda zuro qafafuwanta qasa ta miqe tsaye gashin kanta dake daure ya Dan yamutse ta kalli irin kallon dayakewa rigar baccin jikinta da batada tsayi ko kadan duk da Mai kauri ce Amma fararen siraran cinyoyinta dake bayyane sunfi komai Jan hankalinsa Yana kallo ta shige toilet batareda tayi magana ba ganin Yana amsa waya musamman da kamar ta lura da mum Na’ima ce Amma Bata tabbarba.

Brush sabo ta fasa a toilet din tayo brush dayake sunyi sallah da asuba tana fitowa ahankali ta furta”

Good morning Abba” da sauti Mara fita.

Hannu ya miqa Mata alamar ta Kama tazo
Ba musu Kamar wata baby ta qarasa gabansa batareda ta Kama hannunba
Ya zaunar da ita Kan cinyarsa tareda kallon kirjinta daya hadu da nasa kirjin ya lumshe ido a natse Yana cigaba da wayar…

Jin wayar na neman gagararsa yasashi sakinta ta miqe ta fita.

Kai tsaye kitchen ta nufa tafara kokarin hada breakfast.

French toast tayi sai fries da green tea sai cereals da Madara datafi so.

Tana gamawa bedroom dinta ta nufa tayo wanka ta fito ta duba kayanta suka Babu masu irin girman Nan dazaisa yau dai tayi shigar matan aure a gida,
Kayanta duka qananun kayane
Gashi ko kananun kayan mum Na’ima ta sabar Mata da Sanya irin kayan da yawanci celebrities ke sawa sbd koyaushe cikin gayun tsadaddun designers Kaya take.

Doguwar chiffon half gown tasaka kalar red Mai fadin wuya ta wuce cinyarta ta sauka zuwa gwiwanta kadan sai qaramin red silky scarf data daura akanta ta fito tana waya da Sofia Dake sanar da ita tazo jiyan Amma dai….

Bata qarasaba tahau dariya tana cewa”

Sai bayan weekends dai zamu hadu Mrs Abba Turaki.

Kashe wayarta tayi ta qarasa palon tana kokarin tattara kayansu Dake yashe palon na jiyan sai yanzu ta lura dashi tana kokarin kaiwa daki ta fito daka bedroom dinsa sanye cikin black
Calvin Klein set dasuka fidda haskensa Sosai ya da Kuma nutsuwarsa da kamewarsa.

Kayan hannunta ya kalla tareda qasarowa fuskarsa na bayyanarda sanyayyan murmushin dabai fito duka ba yace”

Can I have my breakfast now??

Waiwayowa tayi tabi bayansa daya nufa dining da kallo fuskarta daukeda murmushi kafin ta aje kayan hannunta da sauri tabi bayansa tana kallon qafafuwansa dakeda haske sosai cikin black Gucci slippers.

Yanda take Shan cereals da sauran abincin ahankali kamar batason ci yaketa qara daukan hankalinsa akanta,komai nata fizgar hankalinsa yake,
Dayake hakan ya dauke kallonsa daga kanta yafara cin abincinsa a natse har suka kammala ta tattare gurin tana kaiwa kitchen saiga Rosalie tazo,saita bar Mata ayyukan ta fito Palo ko zama bataiba ta nufi bedroom dinsa ta gyara tas tareda mixing turaruka daban daban ta zuba a humidifier
Take tafara hayaqin wasu irin qamshi masu Dadi
Dayake baya dakin ya fita Yana waje.
Har toilet dinsa ta wanke ta fasa sabbin towels biyu ta qara akan ukun dake toilet din ta tana fitowa Yana shigowa riqeda waya Yana amsawa baice Mata komaiba ya Jaya jikinsa ya zauna tana Kan jikinsa ta dauka wayarta Dake blinking haske alamar shigowar sako ta bude tana karanta saqon Sofia da murmushi Kan fuskarta sbd abinda yake rubuce cikin sakon.

A dakinsa tayi baccin ranarta sai kusan yamma ta farka tayi sallar la’asar ta fito taci abinci tazauna Palo tana kallo da chatting har akai magriba Takoma dakinta tayi
Saidata Gama sallar ishai tayi wanka tareda saka cotton Riga da gajeran wando na bacci.

Fitowa tayi Shan madararta kamar yanda ta Saba duk dare kafin ta kwanta sbd batajin yunwama kwata kwata.
Tana shiga kitchen yadawo ya wuce dakinsa direct Dan samun damar wanka da hutawa.

Palon ta zauna tana kallo sama sama dakuma chatting sai gashi yafito
Bata dagoba sbd nauyin kayan Dake jikinta hakama tanajin idanuwansa na yawo ajikinta Dan hakan taqi dagowa tafara kokarin cigaba da chatting dinta Amma hankalinta yaqi komawa akai har daida yazo ya ranqwafa a hankali ya shafa fuskarta suka lumshe idanuwa atare
Ya zauna a nutse Yana cewa”

Ina buqatan ruwa,
Mara sanyi.

Aje wayarta tayi tareda miqewa taje ta dauko Masa ruwan takawo Masa ta tadda Yana waya Dan Haka da kanta ta bude Masa ta zauna ahankali tareda miqa Masa Dan tabbas tasan da mum Na’ima yake waya,
Zucuyartace ta buga da qarfi tana tsananta bugu sbd tunanin mum din daya fado mata.

Barin gurin take kokarin Yi ya hanata ta hanyar riqeta Kuma Bai daina wayarsa da Ms Na’ima dinba wadda keta jeho Masa maganganun batsa na yanda ta Matsu tadawo su hadu.

Batajin Mai mum din ke fada Amma yanayin yanda yake amsawar yasa ta fahimci baya buqatan taji abinda mum din ke fada
Duk sai taji wani iri tasake miqewa daga jikinsa zata bar gurin ya dago manyan idanuwansa ya zuba Mata Dole ta zauna jikin nasa Amma fuskarta a wani irin yanayi na kamar Mai Jin bacci.

Yanda take lumshe idanuwanta tana budewa ne yasa zancen dayake a wayar yafara subuce Masa dan Dole yacewa Ms Na’ima din zai kirata sbd zata iya gane wani Halin dayake Shirin Shiga zakuma ta dauka Dan zantukan tane suke rikitasa Dan Haka gwara ya kashe zai kirata idan Laylah Bata kusa Dan dama bayajin ya kamata yayi zance irin wannan agaban da mum din Laylahn a gabanta.

Cikin sanyi ahankali ta furta”

Bacci nakeji.

Sai daya qarewa yanayinta kallo tsaf kafin ya saki wani gajeran murmushi Yana rungumeta ta baya cikin wani Irin sautin daya tada dukkanin tsikar jikinta ya furta”

Qawarki tace tanason wani baby,
Zaki Bata…..?

Batasan lokacinda ta rintse idanuwanta da qarfi ba sbd tabbas kenan dazu yaga massage din Sofia datake karantawa tana jikinsa.

Hannu ya zira ahankali cikin rigarta tana Jin hakan tasan sunan kayan baccin sorry Dan kuwa farkasu zaiyi,
Ya shafo cikinta ahankali Yana shinshina wuyanta zuwa kirjinta daya  zuba idonsa akai sbd Yana iya gani qarara bata sanyeda bra Dan Haka ya zura hannunsa daya cikin rigar dayan ya kamo kanta ya hade fuskarsu suna sauke numfashi atare.

Da safe daqyar ta iya tashi ta fito jikinta koina na Mata ciwo ko breakfast din daqyar ta hada take tayi wanka suna Gama breakfast Suka koma bacci sbd shi kansa yanajin gajiyar Dan Haka ko Rosalie cewa yayi A Abdoul ya sanar da ita karta zo baya buqatan hayaniya a gidan zai huta yau.

Yini guda sukai a gidan zur ko kofar fita baije ba daga bedroom dinsa sai nata sai Palo da kitchen
Tayi bacci isashshe yau din ajikinsa sbd taji jiki iya Jin jiki wayarsa ma ranar a kashe ta yini sai dare ya kunna ta.

Washe gari asibiti Suka tafi gurin wani Dr Matt ya dubata akan ciwon jikin datake after sex
Ya tabbatar musu ba komai bane rashin sabo ne dakuma qarfi da Turakin yafita sosai
Duk sai taji kunyarsa tadawo Mata sabuwa
Suna dawowa gida ya sanar da ita washe gari zai koma Atlanta sbd Ms Na’ima na hanyar dawowa itama.

Sukuku ta qarasa wuninta sai dare data yamutsu tasake tana wanka baccin gajiya yayi gaba da ita.

Washe gari jirgin safe zaibi Dan Haka ko breakfast baiyiba green tea kwai data dafa Masa yasha yafito suka tafi da A Abdoul Dake jiransa a qasan building din da mota suka fito tareda ita Suka fara ajeta school.

Kallonta yayi bayan A Abdoul yayi parking ya zari wayarsa ya bude motar Yana cewa”

Zan amsa waya a waje.

Ahankali ya matsi hannunta Dan ta dago ta kallesa Amma Bata dagon ba.
Kamo fuskarta yayi da hannunsa daya ya Kai bakinsa yayiwa bakinta kyakkyawar Sha kafin ya sakeya Kai tsaye ahankali ya furta”

Take care,
A Abdoul yasaka Miki kudi a account naki,
Banda yawo ok??

Gyada Kai tayi tareda cewa” thank you”  ahankali.

Suna barin gurin kafin ta qarasa ciki sofia ta sauka a mota suka qarasa ciki tare tana Mata iskanci kala kala itadai Bata wani tankaba sbd batada abinda zata Kare kanta dashi akan iskancin sofian.

Bayan tafiyarsa kullum zai Mata txt wani lokacinma yakan Kira Amma dayake baicika zamaba sai Kiran Yana wuya saidai txt din duk da idan Kuma ya Kiran suna dadewa suna wayar  wadda duk Rabi lalace Masa takeyi da wata irin shagwabar da batamasan tanayi ba Dan kuwa a kwanaki kadan dasukai atare ba qaramin lalatata yayiba da komai daya dangancesa,
Ahaka har suka kammala program dinsu cikin Saida aka qara musu sati biyu Dan Haka ita sai dama taqara sati daya akan biyun sunata shiririta gidan Aunt siya kafin sukai Shirin dawowa itada Sofia suka biyo jirgin yamma na ranar alhamis suka dawo.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 31_*
Bata sanarwa kowa dawowar tata yau na Dan Haka suna sauka taxi Suka dauka zuwa gida,
Gidansu Sofia suka fara biyawa aka sauke Sofia din kafin aka wuce da ita gida.,
Su Cindy dasuka ganta sunfi kowa farin cikin dawowarta suka hau farin ciki da murna,

Mum Na’ima dake main hall(babban palon gidan) zaune tana amsa waya ta aje tareda miqewa tsaye ta ware hannuwanta fuskarta daukeda farin ciki tace”

My baby is back,Masha Allah, Masha Allah.

Qarasowa Laylan tayi tana sake lallausan murmushi itama ta rungumeta a natse Yana cewe”

I missed you mum.

I missed you too Honey,
Yaya hanya?

Lfy kalau mum,na sameku lfy?
Ya Nigeria?

Wata Yar dariya tayi tana cewa”

Nigeria kalau,zanma sake komawa Inshallah Nan bada dadewa sosai ba.

Okay mum Bari naje nayi wanka da sallah.

Bedroom dinta ta nufa tareda siddika dake Jan suitcases dinta cikin murnar dawowarta, Cindy Kuma tuni ta Isa dakin Dan gyarasa kafin tashigo.

Dayake ba wani aiki bane gyaran dakin sbd komai nata na Nan fes zaune a inda yake kamar tananan gashi dama duk bayan kwana daya sai Cindy tayi gyran dakin idan tana aikin gidan Dan Haka ko data shigo Cindyn tagama komai sai qamshi da sanyin Air-con tana toilet tana wankewa.

Saida Siddika tagama cire duka kayan akwatinan data dawo dasu ta jere Mata su tsaf a closet ta fidda masu datti da zata fita dasu,
Handbags da shoes dinta data dawo dasu duka harsu sai data jera komai a gurin zamansa kafin suka fice Suka bar Mata dakin ta tube tafada toilet tayo wanka da alwala.

Data fito sai data fara sallar magriba kafin ta shirya cikin A line frowy dress red kala,ta daure kanta da qaramin silky scarf ta zuro slippers ta fito qamshin posses da volentino na tashi jikinta ta ahankali,
Kitchen ta nufa tana zuwa ta tadda sun Gama komai tuni aka shirya dining Dan Haka Madara ta saka Cindy dimama Mata Takoma gefe ta tsaya suna fira,
ALLAH ya hada jininta sosai da Cindy akwai shaquwa a tsakaninsu Dan sosai suke sakewa suhi firarsu,

Labarin gidan Cindy keta Bata tana saurarenta daukeda murmushi Kan fuskarta,
So take ta tambaya Cindyn ko Abban na gari Amma Bata buqatan hada damar da wani tunani ko kafa akan sanin alaqarta dashi ko kadan sai Bata tambaya din ba sukaci gaba da zancensu har tagama ta zuba Mata a cup ta dauko ta fito zuwa dining sbd lokacin cin Daren yayi tasan mum tana dining din yanzu.

Tun daga kofar dining room data sako Kai ciki qamshin Bois elite yashiga hancinta ahankali,
Lumshe ido tayin ahankali tareda sauke boyayyan numfashi kafin ta qaraso dining din,

Kallo daya yayi Masa da idanuwanta sbd Jin alamar idanuwansa dake yawo akanta,
Ahankali ta dauke Kai tareda zaunawa cikin murya Mai siririn sauti tace”

Barka da fitowa Abba.

Sai daya Mata wani kallon seconds shiga kafin ya dauke nasa idanun akanta ya amsa a natse cikin wata irin kamewa da cewa,

Kindawo lfy?
How was the trip?

Alhmdlh” ta furta tana maida kallonta Kan mum Na’ima data serving dinsa tayi nata tafara ci,
Laylah ta kalleta bsywb ta zuba nata abincin kadan tafara ci kenan mum Na’ima ta dago ta kalleta fuska a sake Sosai tace”

Laylah munyi kewanki a dining kafin ki dawo dinnan,
Gskia next time bazan Bari ki sake tafiya Mai tsawo irin wannan ba, infact ma tafiyan daya wuce sati dayama bazan Bari ba sai aure kawai idan anmiki Zaki tafi gidan wani ki……

Tari ne Mara sauti sosai ya Kama Turakin ba tsammani,
Ya dauki ruwa Mara sanyi dake gabansa yasha ahankali tareda daukan tissues yagoge bakinsa batareda ya dago ya kalla kowaccensuba yaci gaba dacin Abincin nasa a kame.

Satar kallon gefen dayake Laylah kafin ta kalli mum din tana sake murmushi tace”

Mum ba yanzu zanyi aurebafa..

Wata qaramar dariya Ms Na’ima tayi Jin dadin zancen Laylan Dan kuwa har qasan ranta Bata son Laylah tayi aure ko kadan yanzu batareda dukiyan Anne da Turakin tazo hannunta ba ta hanyar Laylan sbd tana Gama karatu tasan dole wasu dukiyan zasu Shiga hannunta sbd ilimin iya kula da huldodin dukiyan data yalwatu dashi Dan Haka tasan tana aure mijinda Laylan zata aura zai iya finta samun dukiyar ita data raineta ta qarfafa Mata gwiwar samun ilimin shiyasa kwata kwata Bata qaunar ko saurayi taga laylah tayi yanzu, idanma shekarunta da lafiyarta sunkai tafara buqatuwa da namiji tayi watsewarta da mazan yafi komai sauki ita Bai dameta ba Amma dai bazata taba barin Laylan tayi aure yanzuba,

Fuskarta cikeda farin cikin zancen Laylah tace”

Hakane my princess,
To Ina fatan kinji dadin Florida sosai?
Baku takura kanku duka da karatuba keda Sofia Kun shaqata kunji dadin garin?

Shiru Laylah tayi tareda Dan dakatawa daga tauna abincin Dake bakinta ta dauki ruwa tana kaiwa bakinta,

Ganin reaction dinta yasa mum Na’ima tunanin wani abun ta aikata a Florida Kuma tunaninta baije Kan komaiba sai Kan saurayi kokuma abin dayafi tsayawa a iya saurayi kawai sai abun yai Mata Dan Dadi kadan ta murmushi Kan fuskarta tana kallon Laylan wani iri tace”

Wani Al’amari Mai Dadi yafaru acan kena…….

Ruwan datashane Suka dawo Mata da sauri tana tari ta dauki tissue da sauri tana goge jikinta ta kalli inda Abban yake zaune taga ya zuba Mata mayun idanuwansa ko a jikinsa saima Kamar dadin tambayar da akai matan yaji ganin yanayin data shiga yasashi miqewa yabar dining din tabisa da ido a sirrance harya fice
Ta waiwayo ta kalli mum har lokacin tarinta Bai tsayaba tace”

Mum please…

Dariya Ms Na’ima tayi tana cewa”

Ok ok am just kidding kinji,
Nadauka nasamu siriki ne acan har kunyi nisa shiyasa.

Kai tsaye tace”

No mum,banda ko wane saurayi haryanzu.

Tare suka fito da mum din daga dining room tana ganin mum ta nufi hanyar Hawa sama ta dauke Kai tareda nufar dakinta tashige tana daukan wayarta dataga alamar shigowan sako ko Kira.

Massage ne yashigo wayar ta zauna tana budewa..

“You look great today, sleep well”

Numfashi ta sauke ahankali murmushi na saukar Mata saidai zuciyarta nashiga wani yanayi na sanyin jiki Dan haka kiss emoji kawai ta tura Masa tareda miqewa ta sauya kayanta zuwa na bacci tazo ta kwanta Dan bacci ma taji tanaji kawai.

Washe gari ba school sbd saisun kwana biyu da dawowa kafin su fara zuwa Dan Haka da wuri tayi wanka ta nufi kitchen da ita sukai aikin breakfast,
Bayan angama komai ankai dining sai data dafa green tea ta hada daban takai dining din kafin takoma dakinta ta sauya pink gown din dake jikinta zuwa Riga Da pencil skirt na Burberry red ta dawo dining din.
##MAMUH#

KUYI HAKURI INADA UZURI PAGE DIN BA TSAYI..🙏🙏

*_Mamuhgee 32_*
Tana shigowa dining room din Yana shigowa tareda mum Na’ima a gafensa tayi ado sosai harda kwalliya da lipstick a bakinta sai qamshi takeyi hannunta riqe dana Turakin tana maqale dashi sosai sai walwala da nishadi takeyi fuskarta yalwace da murmushi..

Zubawa hannunsu dake hade idanuwa tayi har Saida Suka qaraso zasu zauna Turakin ya janye hannunsa ta dago ta kalli mum din tana sake murmushi dayazo Mata take da murya Mai nutsuwa tace”

Barka da fitowa Abba,
Good morning mum.

Kallon fuskarta da Bata dagoba yayi tareda amsawa Kai tsaye Yana sake kallon gefenta a hankali.
Ms Na’ima kuwa murmushi tasake tana cewa”

Good morning to you too my princess,
Kin tashi lfy?

Lafia kalau mum.

Shiru sukai babuwa Wanda ya sake magana suna breakfast din.

Ita tafara gamawa sbd Bata wani ci abincin ba ta tashi ta fice tareda cewa”

Zanje na huta kafin lokacin girkin lunsh yayi.

A natse yabi bayanta da kallo harta fice kafin ya Dan rufe ido ahankali ya bude tareda daukan Green tea din dayasan itace ta dafo Masa sbd sanin Yana sonsa ya Kai bakinsa yaqarasa shanye sauran Wanda yake ciki ya dauki tissue ya goge bakinsa tareda miqewa tsaye ya kalli Ms Na’ima Dake kallonsa cikin nutsuwa da wani son Jan ha kalinsa yace”

Zan fita sai na dawo.

Wucewa yayi yanufa kofa ya fice,
Yana Isa Palo ya nufi hanyar kofan fita sai gata ta fito daga kitchen gurin Cindy tana ganinsa ta Dan dauke kai tana kokarin nufar hanyar bedroom dinta harta Isa kofar bedroom din zata shige ba zato taji anriqo hannunta tareda dawo da ita baya ahankali.

Qamshinsa da Taushin hannuwansa yasata Dan rufe idanuwanta batareda ta juyoba sanin shi kadaine Mai ikon kamota hakan.

A tsakiyar bayan wuyanta taji saukar kiss dinsa daya sanyata saurin daga kofar dakinta dake rufe sbd yanda taji saukar lips dinsa ba tsammani.

Ahankali ta juyo saidai tuni ya juya kamar bashine yayi abinda yayinba harya Isa kofa yana kokarin ficewa ya juyo ahankali Suka hada Ido ya juya ya fice yabarta daqyar ta iya qarasawa cikin dakinta sbd jikinta daya mutu.

Kwantawa taso yi ta huta Amma kasa baccin tayi sbd Haka kawai taji komai baya Mata Dadi a ranta breakfast dinma dama daurewa kawai tayi tayisa taredasu sbd yanda mum ke cikin nishadi da alama sbd kallon datake jifansa dashi cikin yanayi na nuna soyayyarta.

Juye juyenta tagama Yi qarfe goma Sha daya ta fito ta nufi kitchen tuni su siddika Suka fara aikin abincin Dan Haka ta saka musu hannu tareda Basu umarnin sauran abincin da za’ai.
Suna gama girkin Takoma dakinta tayi wanka tayi sallah tasaka kayan Shan iska tayi kwanciyarta tana chatting Dan Bata buqatan fita cin abuncin duk da tasan baya gidan yawanci lunch dama daga ita sai mum din itama so dama tana school mum dince kawai.

Da daddare ma Bata fito cin abincin ba Biscuits da milk tea tasa Cindy takawo Mata daki taci tayi brush ta kwanta.
Washe gari ma Haka ta wuni a gida bataje koinaba hakama dining dinma ta qaurace zuwa tace batajin Dadi kawai.
Tana cika kwana hudu da dawowa daga Florida Tafara fita school sbd tuni tafara matsuwa data fara fitan sbd duk kwanakin Abban na gari
Idanuwanta sunkusa makancewa da ganin salon soyayyar mum datake nuna Masa.

Gidansu sofia tafara biyawa acan ta tsaya sukai breakfast tareda Sofia da mum dinta Suka fito suka wuce makaranta sofia nata zuba Mata tambayar Yaya mum tagane wani Abu kuwa?
Girgiza Kai kawai tayi sbd bazata iya magana akan al’amarin ba.

A school din ta wuni cur Bata dawoba sai Yamma Kuma agajiye take Dan Haka tana shigowa gida ko gurin mum Bata tsayaba gaidata kawai tayi ta wuci daki ta tube tafada toilet ta sakarwa kanta ruwan zafi.
Bayan tayo wankan jikinta ya sake da Yar gajiyar datakeji sallar magriba tayi tana idarwa ta saka kayan bacci dogon Wando da singlet saita saka qaramar hula ta fito ta nufi kitchen ta tadda angama Kai duka abincin dining gashi yunwa takeji so Dole taredasu zataci abincin bare taci anan kitchen ko dakinta.

Fitowa tayi ta nufi dakinta zata sanyo wata rigar Akan singlet dinta saiga mum tafito cikin Riga da wandon black jeans da purple Riga Mai Dan Fadi da tsayi kadan fuskarta ba wani kwalliya saidai lip balm Dake Kan lips dinta.
Dan dauke Kai Laylan tayi tareda sakin murmushi tana cewa”

Mum Zaki fita ne?

Dariya mum Na’iman Tai tana cewa”

Ina zanje a Daren Nan Abbanki na gari¿Kwalliyan Abbanki ce wannan.

Kai tsaye ta furta”

Abba red and white kala yafi so wannan da Kika saka ba…….

Shiru tayi gabanta yayi mugun faduwa tayi saurin dagowa sbd Jin abinda take Shirin fasawa kanta na fadar maganar…

Mum Na’ima kuwa da qaramin mamaki tace”

Hakane Kuma fa na manta duka
Kinyi kokarin sanin abinda Abbanki yafi so baby muaahh, ko ba yanzuba idan namanta da irin wannan abubuwan dasuka danganci Abbanki ki ringa tunan ok??

Gyada Kai tayi Ahankali batareda tasake kallon mum dinba tana kokarin wucewa mum takama hannunta ta jata zuwa dining tana cewa”

Kin kwana biyu bakici abinci tareda muba zo muje yau kici tareda mu kinji baby.

Janta tayi batareda damuwa da kayan Dake jikin Laylan ba har cikin dakin abincin suna kokarin zama sai gashi ya qaraso yashigo dakin a natse sanyeda fararen kayan zaman gida na DG Sai daya kusa qarasowa inda suke qamshinta ya tabbar Masa da tana gurin Dan Haka ya dago ahankali cikin basarwa ya kallesu su biyun saidai Kuma zuciyarsa ta rinjayesa takasa barin idanuwansa janyewa saga kallon wadda yayi kusan kwana ukun Bai Sanya a idanuwaba.

Irin kallon dayake sauke Mata a natse ba magana ba komai yasata hadiye sauke wani boyayyan numfashi ahankali kafin ta dago ta kalli saci kallon mum Na’ima wadda sai alokacin ta dago ganin baya kallonta hankalinsa na Kan Cindy data shigo da green tea dinsa da Laylah tasaka aringa dafo Masa sbd yanasha sosai.

Rigar jikinta ta maida kallonta taga dai maganar Laylan ce ba kalar yakesoba dan Haka ba lallai ya Bata dukkanin hankalinsa ba Wanda yanzu a duniya Kam bayan duqufa ga yin duk wani abun daukan hankalinsa akanta batada wani sauran aiki anan yanzu bayan hakan sbd yanzune tasake tabbatarda irin mijin datake aure Dan kuwa ya jiyar da ita Dadi da nishadin da Bata taba samuba.
Juyowa tayi ta kalli Laylah dake tsaye har lokacin a hankali tace”

Kuci abincin kawai zanje nayi wanka na sauya wannan kayan anjima naci idan naji yunwa yanzuma ba wani yunwa nakejiba.
Juyawa tayi tabar dining room din ta fice Cindy tabi bayanta bayan ta aje tea din Takoma dauko madarar Laylan datai Mata heating itama.

Suna ficewa dukkanin hakurinsa akanta ya qare ya kamo hannunta tareda janyota jikinsa ya rungume ahankali suka saki boyayyan Ajiyar zuciya atare Yana sake shigar da ita jikinsa tana shaqar qamshinsa dake kashe jikinta da kyau
Ahankali ta dago hannayenta ta zura bayansa ta qanqamesa sai alokacin tasaki bayyanannar ajiyan zuciya Haka kawai idanuwanta na Dan cikowa da hawaye.

Dagota yayi daga jikin nasa Yana yiwa  fuskarta wani irin kallo kafin ya gangara da idanuwansa zuwa wuyanta da jikinta da kayan datake sanye dasu ya tsaida idanuwansa Kan singlet dinta Yana iya hango farar padded bra din dake jikinta kalar datafi komai naukan hankalinsa itama shi take kallon ganin irin yanda yake sakar Mata mayen kallo ta lumshe fararen idanuwanta ahankali tana kokarin janye hannunta daga jikinsa ya Kuma janyota ahankali yakai bakinsa kunnenta ya sakar Mata wani masifaffen numfashi Mai dumi kafin ahankali ya furta”

Karki tafi,I want to keep staring at you while eating…

Tashi duka tsigan jikinta sukayi ta dago cikin mutuwar jiki ta kallesa da idanuwanta cikin nasa idon tana kokarin dauke idanuwanta ya cirata sama lokaci daya tareda dorata akan dining din ya kamo fuskarta ya hade bakinsa da nata Yana Bata wani irin deep kiss daya sata qanqame qugunsa tana rufe idanuwanta wahalarce sbd jikinta daya Gama daukan dumi lokaci daya.

Yanda yake kissing nata yasata fara maida Masa hakan yasake dumama yanayin nasu tuni plates da cups din Dake Kan dining din suka watsosu qasa suna wani irin gigitaccen romancing,
Rigar jikinta ya fincike ya wurgar yayiwa farar bra dinta wani mayen kallo…ganin irin kallon dayake Mata Yana Kai hannu Kan bra dinta yasata riqe hannunsa ahankali jiki amace ta dago ta kallesa tana maida hannuwansa bayanta Dan ya rungumeta ahankali ta bude Baki tace”

Mum zata iya dawowa any moment.

Bakinta ya kalla dake maganar cikin yanayi na tsananin kewarta batareda yace komaiba ya dauketa Kai tsaye ya fito da ita gabanta na faduwa da sauri ta kallesa tana tsoron mum tagansu ahaka Amma ko ajikinsa Dan kuwa baya cikin mazan Dake shakka bare tsoron macen da itace a qarqashinsa bashine a qarqashinta ba.
Sama ya Haye da ita tareda shigewa palonsa ya rufo kofar tun a palon ya fincike bra dinta data Gama tsole idonsa yayi wurgi da ita anan Suka shige bedroom dinsa cikin tsananin kewar juna yafara juyata son ransa tana sakar Masa koina ajikinta musamman dayake sun Saba da wani irin gigitaccen romance Mai shegen zafi Dan Haka sai dasuka Gama haukata dakin kafin suka fada gado Dan sauran aikin.

Cindy da koina jikinta ke rawa da abinda idanuwanta sukazo Suka ganar Mata data dawo kawo madarar Laylan da sauri ta qarasa dining room din bayan taga fitarsu tafara tattara kayanda duk sukai watsi dasu daga kan dining din ta sbd Kar Ms Na’ima tafito tagani sbd ko yayane batason Laylan tashiga matsala.

Fes ta kwashe kayan dasuka farfashe na cups da plates takai kitchen ta zuba shara tadawo tasake jere wasu ta gyara gurin kamar Babu abun daya faru tadauke rigar jikin Laylan dake qasa a yaqe tayi dakinta takai Mata tadawo ta sidade Takoma dakinta mamaki da tsoron al’amarin na kamata hakama wasu tunanin abubuwan dasuka faru tun kwanaki da dadewa na dawo Mata na yanda Sir din yake shiga dakin Laylan lokacinda tayi rashin lafiya dakuma ciwonsa Laylah ta taba Yi har akai Mata dinki lokacin kenan……

Sbd yanda Suka kwana biyu Basu haduba yasa ba qaramar gurzuwa tayi ba Dan Haka jikinta ba wani qwari tayi wanka tafito daureta babban towel dinsa Yana zaune Yana kallonta cikin towel dinsa gashinta na tsiyayar ruwa suna gangarowa daga kanta suna bi wuyanta zuwa Kan kirjinta da haskensa ke sake daukan hankalinsa musamman ganin kaman ba sun sake cikowa.
Gyara dakin tayi sbd yanda ya hargitse tana gamawa ta fito Palo ta dauki bra dinta tasaka tadawo dakinsa da kansa ya Sanya Mata farar longsleeve dinsa ta fito gabanta na faduwa hannunsa na riqe da nata harsuka Gama saukowa bakowa a palon ta zare hannunta ta nufi dakinta ta zare rigarsa dake jikinta ta aje cikin closet ta sako wasu Riga da wandon bacci farare ta sako hula Mai kauri akanta sbd sanyin gashinta karya bayyana ta fito sbd yunwa takeji.

Tana fitowa Yana zaune palon yace taje takira Ms Na’ima suci abincin.

Tana juyawa zuwa dakin mum din yabita da wani irin kallo kayan baccin nata nakuma daukan hankalinsa
Ya dauke idanuwansa ahankali daga kallonta cikin wani yanayi na kamewa Dan komai zai iya faruwa.

Ko dataje dakin mum kiran nata tana zaune gaban mirror tagamo sabon wanka ta saka wata doguwar English gown red tayi Yar kwalliya kadan da red lipstick sai fesa turare takeyi.

Dakatawa Laylan tayi tareda rufe ido ahankali ta sauke Numfashi tareda Ajiyar zuciya a sirrance ta dannewa zuciyarta Jin kowane irin yanayi akan hakan kafin ta bude ido tana kallon mum din tace”

Mum Abba na jira haryanxu bamuci abincin ba.

Wani juyowa mum din Tai cikin tsananin farin ciki da mamaki tace”

Turaki baici abincinba haryanzu Ni ya tsaya jira?

Wani numfashi Laylah takuma ja a boye kafin tace”

Eh ke yake jira.

Murmushi tasake tareda tasowa cikin farin ciki batareda ta lura da sauyin kayan jikin Laylan ba bare damuwa Suka fito kowacce qamshinta dabam Yana tashi ahankali sbd mahaukatan designer perfumes dasuke amfani dasu masu tsada Wanda idan kana buqatan irinsu ka tuntubi @ Instagram _aceeyah
08104673847
Ba perfumes kawaiba duk wasu designers zaku samu agurinta,
Designer bags in dky, calvein klein, aldo, coach
Victoria secret cream, lotion and body mist
Bath and body works creams lotions and mist
Bath and body works candles, diffusers
Bricks, dkny suit cases
Kids, men, women designer wears and lots more…..08104673847
##MAMUH#

NOOR ALBI NA KUDINE PAY AT +234 903 234 5899 kokuma a arewabooks for more pages.

*_Mamuhgee 33_*

Assalamualaikum lovely brothers and sisters. Please support our YouTube channel *sudais kura* for Allah sake our channel is all about Qur’an recitation and other Islamic studies 🙏🏼  I am not perfect, but I’m a mother who love to see kids Recite Qur’an. I’m trying my best with the little I know to install the love of the holy Qur’an into sudais heart at this young age31. Please support our journey by subscribing to *Sudais kura* YouTube channel 🙏we are planning to start some simple craft and art work too on the same channel insha Allah. Just subscribe and you will not regret❤️ the channel link 👇🏻
https://youtu.be/g6BGEBv-X8Y

**********
Suna fitowa qamshin Valentino hancinsa yafara shaqa a natse sbd shine turaren daya Gama kamata da kuka kayanta,
Dagowa yayi a natse da mayun idanuwansa yana Shirin saukesu akanta qamshin Dior ma Ms Na’ima yashiga hancinsa yayi musu kallo daya lokacinda suke nufosa cikin kalolin kayan dayafi so ga mace Laylah farare mum din Kuma red.

Miqewa yayi tun kafin su iso ganin irin kallond mum ke Masa cikin washe Baki
Laylah Kuma kallo daya Tai Masa ta dauke Kai lurada mum din zata iya Kama hannuwansa ko rumgumarsa agabanta
Shima lurada hakan yasanshi wucewa gaba kafin taqaraso gurinsa yayi gaba Suka bi bayansa.
Daga Laylan harshi sunyi mamakin ganin dining room din a gyare Dan said alokacin ta tuna da yanda suka hargitsa gurin gabaki daya kafin su barsa,
Satar kallonsa tayi Dan kuwa da ace a yanda Suka barsa suka taddasa mum saita tada gidan da hayaniyar sai anfada Wanda yayi wanan barnar
Amma ganin ko kallonta yaqi sake Yi alamar ko ajikinsa Koda ta tadda gurin a hargitse yasata dannewa tana godewa koma waye ya gyara gurin duk da ta San bazai wuce Cindy ba.

Zaunawa sukai cin abincin farin ciki Hana mum Na’ima cin abincin a natse sai surutu take zubawa na bayyana yanda take jinsa aranta duk da ba fili tafito tana fada ba kawai cikin kissarta data ganin Turakin baida kowa cikin ransa bayan ita sbd ta jiyar dashi zaqin zumarta…

Shiru Laylah tayi tana cin abincinta cikin nutsuwa Saida mum din tayi maganar basa buqatan qarin kowa arayuwarsa su kadai ahaka sun Isa happy family musamman idan kafin ayiwa Laylan aure sun samu wata qaruwar ta dago kallesa shima ita ya kalla Yana daukan cup din green tea yakai bakinsa..

Sauke Kai tayi tana cigaba da cin abincinta cikinta nutsuwa da sauraron mum din.

Madararta ta dauka tanasha ahankali saitaji idanuwansa na yawo akanta ta aje cup din ahankali tareda dagowa tafara kallon mum Dake cin macaroni salad zalla taga idonta nakan abincin datake ci ta dago da idonta ta kallesa da Ido ya kalli buttons din gaban rigarta Dake bude daga sama gashi ta cire bra Dan Shirin bacci ne Tai tana komawa busar da kanta kawai zatai ta kwanta.

Irin kallon dayakewa gaban rigar tata yasata hadiye madarar Dake bakinta da qyar tareda sake satar kallon mum da har lokacin idonta Bai kansu da Ido Tai Masa Rau rau da idon ya daina kalla..

Ganin mum ta dago Kuma har lokacin idonsa nakanta ta miqe tsaye tareda daukan cup din madararta tana cewa”

Good night mum zanje na kwanta inda school gobe da safe,
Harta kusa kofa ta dakata tareda juyowa ahankali ta kalli cikin idanuwansa Dake kanta ahankali ta furta”

Good night Abba.

Dauke ido yayi akanta wani siririn murmushi na kufce Masa saidai a natse ya sakesa kadan tareda cigaba da Shan tea dinsa Yana maida kallonsa kan Ms Na’ima Dake Masa wata maganar daukanta sbd murnar Laylah tabasu gurine yasaki tsaddaden murmushinsa Mai haukata qaramar qwaqwalwarta.

Laylah na Isa dakinta kuwa zare hular kanta tayi itama da murmushi Kan fuskarta ta nufi hand dryer ta kunna ta busar da gashinta tareda saka socks ta nufi gadonta tana Hawa ta hangi rigarta dasuka watsar a dining room ajiye Kan sofar Dake kusada gadonta takai hannu da sauri ta dauka takalla dakyau tana Jin wata irin kunyar Cindy Mai tsanani na shigarta sbd hakan ya tabbatar Mata da Cindy ce ta gyara dining room din takuma kawo Mata rigarta daki Kuma ta tabbarda akwai yiyuwar Cindyn tagansu da Abban kenan¿
Rintse ido tayi tana cewa”

Sorry Cindy Kinga abinda baikamata ki ganiba nasan Kuma bazaki fadawa kowaba.

kwantawa tayi tareda Addua take bacci ya dauketa sbd gajiya da ciwon jikin datake ji.

Washe gari Bata tsaya breakfast ba ta shirya cikin black halfripped jeans da farar Balenciaga top sai printed Blazer blue data Dora akai da scarf da qatuwar cold jacket sbd hakanan takejin sanyi sosai cikin jikinta.

Lipstick din bakinta yanda ya zauna daram da eyeliner dinta zaka dauka ahakan zasu zauna bazasu gogeba musamman yanda fuskarta ke glowing kamar wadda Tai makeup Amma Sam Bata wani makeup iyakacinta lipstick da eyeliner Suma Dan kamar tasan sunfi komai yimata kyau.

Qamshinta yasa Cindy dake kitchen tana aiki dagowa Suka hada Ido ta lumshe ido tareda sakin Ajiyar zuciya sbd bazata iya goge abin daya riga yafaruba Dan Haka ta kalli Cindyn Kai tsaye tace”

Thank you.

Gyada Kai Cindy tayi kawai tareda nunawa Laylan breakfast data kusa kammalawa tace”

The breakfast will be ready in 10min.

No Cindy I can’t wait, am late for my school already…

Madara kawai ta karba Tasha ta fice tana fiddo key din motarta daga handbag dinta ta fice.

Sai yamma tadawo gida tashige ta tube tayi wanka a daki Cindy takawo Mata noodles data sakata tadafa Mata taci takwanta sbd bacci datake masifar ji.

Da daddare harsun fara cin abinci ta fito ta nufi dakin cin abincin sanyeda Riga da wandon masu kauri na bacci sbd sanyi takeji harda socks ta Sanya.

Kallon fuskarta mum tayi lokacinda take gaidasu taja kujera ta zauna.

Cikin kulawa tace”

Laylah lafiyarki kuwa kayan sanyi da Daren Nan harda socks?

Lumshe ido tayi Ahankali tace”

Sanyi nakeji mum.

To lafiya kalau kike kuwa?

Yes mum kawai gajiyan school ne.

Yanajinsu Amma Bai dagoba Bai Kuma daina cin abincinba qarshe dai miqewa yayi ya fice daga dakin yabarsu.

Sun Jima gurin Cin abincin itada mum daketa Mata zance dabam dabam har suka Gama Suka fito mum din ta wuce dakinta itama ta wuce nata.

Tana Shiga dakinta ta rufo kofar tareda nufar toilet Dan yin brush.

Tana cikin yin brush sai jin tayi anrungumota ta Bata tareda Dora kansa Kan kafagarta Yana kallon fuskarta ta cikin madubi da idanuwansa dasuka kashe jikinta daga brush din datake ta zuba Masa ido tacikin madubin itama tana kallon yanda shima yake kallonta.

Ahankali ya dago hannunsa daya yakai Kan hannunta data tsaya daga brush din tana kallonsa yafara yimata brush din ahankali Yana magana cikin kunnenta wadda ita kadai tasan meyake fada saidai wani irin murmushi da kunyane Suka rufeta lokaci daya tareda wata muguwar qaunarsa data Gama cikata tun kwanaki.

Yanda yake cigaba da magana cikin kunnenta da qaramin sauti Mai tafe da wani sanyayyan numfashi Mai dumi zuwa cikin kunnenta yasata juyowa gabaki daya tana kallonsa ya dobo ruwa Yana wanke Mata Baki Yana binta da kallo.

Yanda take wanke bakin cikin wani salo kamar batason Yi yasashi janyota ya matse jikinsa Yana kallon fuskarta yace”

Are you testing my patience??

Wani murmushi tasake tana Masa wani irin kallo tace”

Why wll I do that??

Dan juyar da Kai yayi Yana sake wani qayataccen murmushi yakai hannu ya fara zare band din Dake daure da gashinta ya jefar Yana nufar kunnenta da wata sabuwar murya ya furta”

Bansaniba Zan gwadane na gani.

Maganarsa tasata juyar da kanta ahankali gefen fuskarta ya shafa wuyansa ya sake matseta jikin bangon toilet din Yana shinshinar gashin kanta dake qamshin Aveda zuwa wuyanta da qamshin _All over body spray_ na Tom Ford..

Yanda yake shinshinata yasa duk tsigan jikinta tashi ta qanqamesa tana kokarin kallonsa ya cirata ya Dora akan inda tagama Gama brush yafara yamutsata.
Dakin Suka dawo inda Suka cigaba da abinda suka faro toilet din…
Wannan karon dayake sunriga sunyi sabo da yanda suke gurzan juna ba qaramin dumi komai ya daukaba kafin suka samu nutsuwa.

Tana yin wanka takwanta bacci ya dauketa ajikinsa take.
Saida bacccinta yayi nisa sosai kafin yayi wankan shima lokacin dare yayi sosai ya nufi office dinsa na cikin gidan ya dauko iPad dinsa da wasu abubuwan dazaiyi aiki dasu bayan asuba ya dawo ciki ya Haye sama Yana shiga bedroom dinsa ya tadda Ms Na’ima kwance kan gadonsa tuni tayi bacci saidai shigowarsa yasata farkawa sbd da tunanin inda yaje baccin ya dauketa..

Kallonsa take cikin dan mamaki da bacci a idonta sai idonta ya sauka a hannunsa,
Ganin abin dake hannunsa yasata komawa ta kwanta batareda tace komaiba sbd iPad da takardun hannunsa sun nuna daga office dinsa na cikin gida take.

Aje kayan hannunasa yayi ya dauko redbull drink yazauna a sofa Yana Sha anatse idanuwansa a lumshe.

Washe gari daqyar tayi Shirin makaranta ta fice Dan kamar harda zazzabi takeji na gajiya Haka dai ta lallaba ta wuni a school din dagacan ta wuce gidansu Sofia acan Suka qarasa wunin sai dare tadawo gida tana dawowa wanka kawai tayi ta kwanta sai bacci.

Washe gari da safe tana tashi taga text dinsa yayi tafiya.
Daga school yauma spa Suka wuce da Sofia sbd mum Yana tafiya itama tayi tafiya zuwa Dubai zasu hadu da Haj Zinat acan suyi wani siyayyan kayan kasuwancinsu Dan Haka gidan ita kadai ke kadaici saisu Cindy dake debe Mata kewa dasu Anne da Babu ranar da basa waya
Anty Sa’adah kuwa sun saka Rana zasu sake zuwa dubo abbansu ance ya samu sauki sosai Ana tadashi ya zauna Yana ganin kowa magana da sauran motsa jiki sosai ya rage Dan Haka ta matsu taje tagansa Dan Haka tana waya da abba Turakin bayan isarsa Australia ta sanar Masa tanason zuwa dubo abbanta zata siya ticket yace ta jira kwana biyu zaiyi yadawo.

Mum kuwa data buga ta sanar Mata zata dubo abbanta hanawa tayi Kai tsaye sbd Bata kaunar yawan tafiyar Laylan yanzu dan kada tasamu Wanda zata fara soyayya dashi batareda manufarta akanta tagama cikaba,
Nacewa Laylan tayi da rokonta Amma mum din taqi Haka ta hakura washe ba zato sai gashi A Abdoul yazo ya dauketa suka nufa airport basu Bata ko awa biyu ba sukabi flight.

Koda suka Isa tayi mamakin samun Turakin ma garin already Dan Haka ranar Basu samu zuw asibiti dubo abbanta sbd zafin jiki na zazzabin tafiya dakeson kamata sai washe gari Suka tafi lokacin Abban na bacci momy kuwa tun kafin su iso tabar asibitin dataji labarin zuwansu daga Sa’adah wadda Bata isoba tkuna sai gobe ko jibi Inshallah.

Suna dawowa tun a mota jikinta da yayi Sanyi rashin ganin Momy yaqara daukan zafi Dan Haka suna dawowa gida abincima daqyar taci tayi sallah ta kwanta bacci ya dauketa.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 34_*
Washe gari lafiya kalau ta tashi da qarfinta ba zazzabi ko wani ciwon jiki Dan Haka wanka tafara Yi ta fito sanyeda bathrobe kanta a daure da qaramin towel jikinta daya qara haske sosai sai wani daukan ido yake musamman ‘yar kyakkawar fuskarta,

Zaune yake Yana amsa waya sanye da fararen Armani’s tafito tana tafiya cikin wani yanayi na daukan hankalinsa
Ya miqa Mata hannu daya Yana kallon gaban rigar wankan da Bata rufe dukaba..
Maimakon ta Kama hannun nasa qaqarin wucesa takeyi ya kamo hannunta tareda janyota kansa da dan qarfi harsaida ta saki wani siririn ihu cikin kunnensa daya sanyashi kusan dauke wuta daga wayar dayake,
acan bangaren Anne kuwa Dake waya dashi kunnuwanta Suka jiyo Mata ihun duk da Babu sauti sosai.
Shiru tayi tsawon seconds tana nazarin tasan Na’ima na Dubai,
Kasa shiru tayi sbd zuciya irin ta uwa zatafi kowa baqin ciki da takaicin ace Turakin na wata hulda da Mata bayan ta aiki Kuma adaidai wannan lokacin tasan Bai Isa fita aikiba Dan Haka cikin nutsuwa taso tambayarsa muryar wadda taji sai Laylan tayi wani juyo ajikinsa tana kokarin tashi kirjinta ya mannu da nasa sosai take ya kashe wayar Dan kuwa Annen zata iya Jin abinda Bai kamataba.

Yana kashe wayar yayi switching nata off gabaki daya ya ajiye gefe Yana Kama tafukan hannayenta dakeda Dan sanyi ya matsa Ahankali tareda dagowa ya kalli fuskarta da tamkar fuskar Zainab ce aka zaro aka Dora Mata saidai kuruciya da haske tareda kyan fata ta hutu da Laylan tafi mahaifiyarta ya lumshe ido ahankali tareda kwantarda kansa cikin wuyanta ya sauke qaramin numfashi yana sake rufe ido cikin nutsuy Yana tuno lokacinda ya Ciro sadakin mahaifiyarta daya biyawa Aminsa ranarda aka daura auren Mahmoud da Zainab.

Hannu yakai ahankali ya rungumeta tsam tsam jikinsa wani irin sabon dumin shigarta jininsa nabinsa koina,
Dan kuwa ita kadaice takeda matsayi dabam dabam fiyeda daya agunsa kaf rayuwarsa,
Tana matsayin kyakkwan rabo na alaqar aure daya qulla tsakanin Aminsa da ‘yar uwarsa dayakeda aminci sosai da ita,

Tanada matsayi na ‘yar daya biya sadakin mahaifiyarta da hannunsa,

Sanadin haihuwarta ya Rasa lafiyarsa ta zamtowarsa namiji,

Akanta ya warke Wanda Allah ya yanke hukuncin akanta zai fara sanin mace shiyasa aranarda tazo duniya ranar ya Rasa lafiyarsa harsai data girma ta zama cikakkiyar mace a qarqashinsa,

Ga matsayi na Matar da igiyoyinsa uku na aure suke kanta,

Itace macen data fara saninsa Kuma mace daya data fara daukan cikinsa duk da ya bare ko ahakan yasamu tarihin yasamu rabo a duniya na ciki….

Kwantar da kanta datai a kansa Dake wuyanta ya sanyashi bude idanuwansa ya zuba Mata Yana kallon bakinta Dake saiti da nasa suna shaqar numfashin juna light kiss yabata Kan lips dinta kafin ya tayarda ita cikin nutsuwa yace”

Zamu fita,
ki shirya.

Gaban mirror suka nufa Yana tsaye bayanta ta shirya cikin doguwar _Annah Hariri_ Abaya wadda shine yayi Mata odarsu jiya ganin duka kayanta qananune Babu na zuwa gurin abbanta.

Makeup tayi daidai yanda ta saba bakin Nan yadauki hot red lipstick qamshinta Dake tashi ajikinta shi kadaine yake jinsa sbd ya hanata sanyawa da yawa matuqar zata fita sbd jiyan a asibiti duk inda ta motsa qamshinta kawai ke tashi yana birkita kansa.

Fitowa sukai ga breakfast Nan jere a dining Wanda A Abdoul yayi ordar
Suka zauna taje ta dauko duk wani abun buqata sukai breakfast din suka fito suka nufa asibiti.

Shiru sukai a motar hannunsa na riqe da nata kowa na tunanin yanda zai hadu da Abban musamman a yanayin dasuke ciki kallo daya Abban zai musu zai iya gano abinda yake faruwa da ita da Abba Turakin..

Tunanin hakan ya hanata nutsuwa da sukuni,
Tsananin kunyar Abban da momyn ma takeyi tanajin Kamar zasu Gama gano abinda yake faruwa da ita.

Ahankali cikin nutsuwa ya waiwayo ya Dan kalleta Yana maida hankalinsa Kan wayar dayake tabawa da hannu daya cikin muryarsa mai nutsuwa da kamewa yace”

All ok???

Numfashi ta Dan sauke jikinta na mutuwa tace”

Tare zamu shiga gurin Abban?

Tambayarta ta sanyashi Dan kallonta kadan tareda basarda yanayin yace”

No,zamu ajeki idan nadawo Zan shigo.

Ajiyar zuciya tasauke ahankali Jin abinda yace shima Daman bazai iya Shiga da itan ba kunyar Amininsa yakeji,
Bazai iya kallon cikin idonsa ba bayan abunda ya tsakaninsa da ‘yarsa yanzu duk da bazaiji komaiba idan shikadai zai tunkari Mahmoud dinba,
Da ita dinne bazai iya fuskantar Amininsa ba da baya iya boyewa kowane sirrinsa Amma yanzu Kam Banda wani.

Parking driver yayi A Abdoul Dake gaba gefen driver ya fita yabasu guri.

Hannunta Dake cikin nasa yayi kissing ahankali tareda furta”

Take care.

Gyada masa Kai tayi Ahankali tareda budewa ta fito suka wuce ta qarasa ciki fuskarta sanyeda sunglasses na Prada sai heels Dake qafarta da handbag din LV.

Kai tsaye dakin abbanta ta nufa cikin sa’a tana knocking kofar ahankali ta Murda ta tura Momy Dake zaune tana Masa waya shigowarta kenan ta dago Suka hada Ido.

Faduwa gabanta yayi ganin Momy
Ta sauke idanuwanta qasa dama ta zare glass Dake idonta tun data iso kofar dakin.

Ahankali taqaraso gefen momyn tareda sunkuyawa cikin tsananin girmamawa anatse tace”

Momy Ina kwana?

Wayar datake kashe batada ikon fita tabar dakin tunda Laylan tariga tashigo Kuma ga Abban idonsa biyu tun shigowar Laylah ya zuba Mata idanuwansa Dake bayyanarda tsananin farin cikin da zuciyarsa take ciki na ganinta gabansa ayau din,
Hannu yakeson miqa Mata Amma ba Hali Dan Haka wani sanyayyan murmushi ne mamaye Kan fuskarsa datai haske sosai na ciwo dakuma hutawa da fatarsa keyi.

Batareda Momy ta juyo da kyauba ta kalleta ta amsa gaisuwarta tana koma gefe ta zauna Kan lafiyayyar sofa Dake dakin ta dauki news paper tana dubawa sbd itama zamanta a turai tasamu cigaba na wayewar Kai da zurfafa Dan iliminta sosai ba laifi duk da matsi da takurawar dasu umma Jamila dasu Haj Karima sukai Mata Akan tadawowarta Nigeria sbd suna buqatan Shiga jikin Sa’adah sosai Amma ba dama sbd koyaushe cewa ake Bata qasar itama duk sukai waya da ita Bata Nan koyaushe cikin tafiye tafiye take Dan Haka sunsan ko zata Bari sushiga arzkin gidan AB TURAKI sai uwarta data haifeta tadawo Nigeria tunda ita sunada dama da ikon juyata son ransu,
Ita kanta momyn ta matsu a sallami Abban su tattara sukoma Nigeria ayita aqare su umma Jamilan Susan bada Sa’adah aka daura aurenba.

Jikinta sanyi yayi da yanayin momyn Dan kuwa har gobe har ranarda numfashinta zai barta bazata daina Jin kauna ga girman Momy a rantaba,

Idanuwanta ta maida Kan abbanta Dake sakar Mata murmushi taji wasu hawayen farin ciki na cikowa idanuwanta ta qarasa gurinsa ta rumgumesa Yana zaune
Ahankali hawayen idonta Suka gangaro takira sunansa cikin wata murya dake bayyanarda irin kewarsa datai tace”

Abba nayi kewarka,
Abban kullum da kewarka na tashi na wuni na kwana.

Murmushinsa qara fadada kawai yakeyi yanajin inama zai iya rungumarta shima,
Wani irin kauna yakewa Laylah fiyeda kansa da duk abin dayakeda a duniya,
Qaunarta daban take a Zuciya da rayuwarsa,
Bazai taba kaunar laylansa da kowaba sai Sa’adah wadda yake kaunarta sosai saidai tausayin maraicin Layla da rayuwar data taso ciki yasa qaunarta ta dara ta Sa’adahn cikin ransa bawai Dan fifikon ganin damaba kawai.

Sun Jima ahakan cikin tsananin kewan junansu kafin ta sakesa ahankali ta dago tana kallonsa idonta har lokacin da sauran hawaye tasaka fararen yatsun hannunta Dake sanye da zoben white gold guda biyu marasa hayaniya ta share hawayenta tareda sakin murmushi tana sake kallonsa tace”

Abba Allah yabaka lafiya naji muryanka kaman yanda kowa ke ji muryan mahaifinsa,
Naji ka Kira sunana da bakinka ka sanyani wani aikin.

Kyakkyawan murmushi yasake Mata Yana Dan rufe ido alamar ranar na zuwa Inshallah.

Momy na zaune har lokacin tana jinsu Bata waiwayo ta kallesu ba,
Haka ta wuni tana zaune maqale kusada abbanta har yamma,
Abinci ma aranar itace ta basa sbd tayi tsananin kewar hakan sai gap da magriba Anty Sa’adah ta iso Kuma daga airport direct asibiti tazo Dan Haka tana shigowa da tsananin murna na farin ciki taso tarbanta saidai ganin Momy na zaune Kuma ita ta tarba Yar tata shiyasata dakatawa Bata Isa gurin Sa’adah din ba saidai daga inda take cikin takaita bayyanarda farin cikinta sbd gudun batawa Momy Rai tayiwa anty Sa’adah din barka da zuwa tareda miqewa ta janyo Dan qaramin akwatinta na lv guda daya data zo dashi takai gefe ta aje.

Gurin Abba Sa’adahn tazo cikin nutsuwa da farin cikin ganinsa ta zauna gefensa tana gaidasa tareda Masa ya jiki.z

Zuba Mata idanuwansa yayi Yana kallonta cikin farin ciki tareda tausayinta Mai girma cikin ransa,
Tabbas Sa’adah Mai hakuri da tawakkali ce tunda Bata Bari son abun duniya ya hanata barin Yar uwarta ta auri Wanda akace dinba,
Kawu saidu ya sanar dashi komai Dan Haka har abada bazai daina sakawa Sa’adah albarka ba gode Mata.

Tunda Anty Sa’adah ta iso Momy take Nan Nan da ita sai jikin Laylan yasake yin sanyi tanason sakewa da anty Sa’adahn Amma ta Kama kanta sbd gudun bacin ran momyn.

Ana Gama sallar magriba saiga A Abdoul yayi knocking ahankali yashigo dakin sanye cikin white Balenciaga sleeves da blue Armani trousers sai jacket din sanyi Mai tsayi datakai gwiwarsa,
Qamshin turarensa na D&G na tashi ahankali ya kalli Momy cikin tsananin girmamawa ya gaidata…

Dayake ta Saba dashi sosai sbd komai na dawainiyarsu shi yake zuwa yayi shiyasa sukeda sabo cikin sakewar fuska da kulawa tace”

Lafiya kalau Abdoul, Jiya saika tafi baka Bari nadawo ba.

Murmushi yayi Yana cewa”

Nakira wayanki naji akashe shiyasa na wuce din kawai…

Zatai magana sukaji shigowar Turaki Wanda qamshin turarensa yafara shigowa dakin kafin shi din yashigo Yana sanye cikin navy blue Ralph Lauren Kaftan St, Hasken fatarsa yafito sosai sbd duhun kayan jikin nasa hannunsa dake sanyeda agogon diamond Rolex riqeda wata paper bag  da tsadadden turaren dayasan Amininsa Yana amfani dashi tun lokacin Yana lafiyarsa cikin arzkikinsa yasaba duk zaizo gurinsa saiya zo Masa dashi Dan Haka cikin nutsuwarsa da kamewarsa ya qarasa shigowa dakin duk sukai tsit suna Dan rage kallonsu daga kansa,

Sa’adah kallo daya tayi Masa ta Dan sauke Kai tareda bude Baki ta gaidasa cikin girmamawa,
A hankali ya amsa tareda Dan kallon gefen Momy suka gaisa Yana tambayarta jikin Abban Dake kallonsa da dukkanin kauna irin ta Dan uwa na jini dayake jinsa.

Daga inda take zaune ta saci kallon abbanta da Momy harma da anty Sa’adah kafin ta Dan saci kallon gefensa taga yanda kwarjininsa duk yabi ya cika idon dukkanin wainda ke dakin sai Taji kunyar da Babu dalili ta kamata Dan Haka ahankali itama cikin nutsuwa kanta a qasa tace”

Abba barka da shigowa.

Bai waiwayoba ya amsa Mata a gajarce cikin kamewa sbd idan yayi gangancin waiwayowa ya kalleta gurin amsawa za’a iya gane halinda suke ciki Dan Haka gabaki daya hankalinsa na Kan Mahmoud dayake magana dashi.

Miqewa tayi ta sulale ta fito Momy ma  dama duk fita zasuyi Dan Haka gabaki dayansu Suka fito dakin aka barsa daga shi sai Abban…

*_Mamuhgee 35_*
Suna fitowa waje Momy taja Sa’adah suka nufa inda zasu zauna taje ta siyo Mata ginger drink Mai zafi suka zauna suna magana.

Itama zama tayi a can gefe tareda fidda wayarta jiki amace ta Rasa wa zata Kira saiga Kiran Anne ya shigo wayarta wani sanyayyan murmushi ne ya sauka Kan kyakkyawar fuskarta ta dauki wayar anatse cikin farin cikin Jin Annen tafara sauke nannauyan numfashi tace”

Nagode Anne.

Murmushi Annen tasake Jin irin numfashin da Laylan tasake na samun saukin damuwa kafin tace”

Kina asibitin ne haryanzu tareda Momynku kenan?

Sunkuyar da Kai tayi takuma sauke wani numfashin kafin ta dago ta saci kallonsu anty Sa’adahn yanda Momy ke magana da ita cikin tsananin kauna da kulawa irin ta mahaifiya zuwa ga yarta,
Jin tayi idanuwanta suna kokarin cikowa da hawaye akaro na farko dataji kewa da maraicin rashin uwa,

A da rayuwarta batasan Jin Dadi,yanci ko walwalaba,
Batasan wani kwanciyar hankaliba ko wata yancinda har zatai kewar uwa,
Batada lokacin kanta batada na mahaifinta koyaushe rayuwarta acikin hidima da dawainiyar Momy da Anty Sa’adah da dangin Momy take,
Bata samu yancin kewan tata mahaifiyarba sai yanzu datai rayuwar yanci,
gata,
Jin dadi da kwanciyar hankali,
Tabbas itadin marainiyace badan Anne da Abba turakiba harma da mum Na’ima dake kishiyarta sun Bata kauna da kulawar da Bayan abbanta da anty Sa’adah Babu Wanda ya taba kaunarta Haka…
Meyasa Momy bazata kaunacetaba Koda so dayane?
Aranta har Koda yaushe Momy zataci gaba da zama uwa gareta Koda bazata taba kaunartaba ko yafe Mata laifin mahaifiyarta datake kallonta dashi…

Kokarin maida hawayenta tayi a sanyaye tace”

Anne inason zanbiyosu Abba idan an sallamesu.

Murmushi Annen takuma Yi a natse tace”

Karatun naki fa?
Kinriga kin fara Haka Zakiyi hakuri ki lallaba ki Gama kafin kidawo
Koba komai dawowarki ai Dole ne idan har za’a sanarda Na’ima matsayinki zamanki acan nada hadari,
Dan Haka kici gaba da kiyayewa karkiyi maganar da kowa Koda Wasa fa,
Ba yanzune lokacinda zata saniba sbd akwai zafi kishi Sosai agun Na’ima kici gaba da rayuwanki bakida alaqan komai da Turakin Bayan ta Abbanki ayanzun tunda nanma bakowa yasan matsayinki agunsa dinba saikin Gama karatun tukuna Zaki dawo kafin ayi komai kowa ya shaida ke matarsace…

Tsit Laylan tayi sbd batada bakin mgana akan maganar Anne Dake gargadarta akan ta tsaya a alaqar abba da ‘yar riqonsa tsakaninta da Abba Turakin,
Kunyar kantama taji ta kamata sosai tunowa da dabatai barin cikin data samuba tayaya zata fuskanci kowa da cikin?
Ko sama da qasa zata hade tasan bazata fadawa mum Na’ima cikin waye ajikintaba,
Annenma batasan tayaya zata iya Bari ta hada Ido da itaba da ciki ajikinta,uwa uba Anty Sa’adah da afarko take Masa kallon mijintane…..gasu umma Jamila da Suma Suka Fado Mata arai
matuqar kuwa sukaji cikin jikinta na Wanda sukasan mijin anty Sa’adah ne umma Jamila zata iya ratayeta sbd irin tsanar datake Mata da bakin dasuke Mata Mai jinin cin Amana..

Wato tabbas akwai tashin hankali idanda cikin Bai fita ba,
Hakama akwai masifa Mai girma agabanta idan ta kuskura tsautsayi yasata samun wani cikin…

Wannan tunanin ya daga hankalinta matuqa sbd duka wannan tunanin baizo kantaba sai yanzu da maganar Anne ta tunatar da ita,
Shin yazatai da rayuwarta duk cikin Abban ya bulla ajikinta bayan Babu Wanda yakawota yace gatanan ankawota gurin mijinta,
Daga sama  zancen Aurenta dashi ya bayyanar mata…..

Gama wayarta tayi da Anne ba’a cikin nutsuwartaba sbd yanzu Kam komai ya tsaya Mata akai,
Uwa take buqata ayanzun kamar Momy Dake dawainiyar Sa’adah Dan ta kwanta jikinta ta sanar da ita abinda yake faruwa a rayuwarta,
Anty Sa’adah ce tamkar uwa gareta wani lokacin,
Ita kadai take iya fadawa komai Amma Momy bazata taba barinta sakewa da itaba saboda tasan itama tayi kewar yarta Dan Haka take kallonsu daga nesa cikin burgewa da suna kulawa da juna….

Fitowa yayi daga dakin Abban wayarsa a hannunsa Yana kokarin daga Kiran daya shigo wayar idanuwansa suka sauka akanta jikinta duk amace ya zubawa su momyn Ido…

Yana iya hango yanayinda take ciki na kallon datakewa su momyn,

Wani iri yaji har cikin ransa na yanda take a kadaice tana musu kallo daga nesa..,

Jin kamar zuciyarsa bazata iya daukaba yasashi dauke Kai daga kallon gurin ya nufi inda take
Tun kafin ya qaraso taji qamshinsa na tunkarota ta Dan waiwayo ta zuba Masa fararen idanuwanta dasuka Tara hawaye saidai Basu saukaba tafara kokarin maidawa tareda sauke Kai daga kallonsa..

Yana zuwa Inda take a natse ya furta”

muje sanyi Yana sauka,
Mahmoud yariga yayi bacci.

Kallon inda su Momy suke tayi tana cewa”

Inaso zanbi su Momy da Anty Sa’adah Nima na kwana gurin Momy.

Kallonta ya juyo yayi dakyau kafin ya dauke ido Yana kashe wayar hannunsa yace”

Kin tabbata Zaki iya binta?

Gyada Kai tayi Ahankali tana Dan dagowa ta kallesa.

Ba musu yabarta Akan tabi su momyn yatafi A Abdoul yakaisa gida yadawo ya daukesu zuwa gidan momyn.

Da A Abdoul yayi parking suka fito harda Laylan daga mota
A Abdoul kuwa juya motar yayi ya wuce,
suna kokarin shiga gidan Momy da Bata lurada harda Laylan ta sauka motarba ta tsaya tareda kallonta takuma dauke Kai lokaci daya tana cikin yanayinta na rashin son doguwar magana da Laylan tace”

1sitting room 1bedroom ne
Ki koma masaukinki zamu matsu da yawa.

Kasa motsawa Laylah tayi sbd wani irin yanayi daya shigeta
Ta sauke Kai Dan dama Bata wani dago Kai gaban momyn Sosai..

Anty Sa’adah da tun a asibiti take fama da momyn itama jikinta saiya mutu cikin rashin Jin dadin abunda momyn ta fada tace”

Momy tariga tazo Kuma zakice ta koma?
Zata iya kwanciya a Palo Mana,
Nima a palon Zan kwana
Zan kwana tareda ita.

Wani kallo momyn tayiwa Sa’adah Kai tsaye tace”

Nafada cewan zamu matsu bance Babu gurin kwanan bane,
Idan ankwanan zamu matsu a gidan shine maganata,
Meye na damuwa tunda tanada masaukin dayafi nan
Takoma can koba komai kowa zaifi sakewa a inda yake…..

Magana anty Sa’adah tasake bude Baki zatai Laylah ta riqe hannunta cikin nutsuwa tareda girgiza Mata Kai cikin sanyin jiki tace”

Saida safe Momy,
Anty Sa’adah good night.

Juyawa tayi tabar gurin tafara takawa ahankali tana tafiya saiga taxi ta tare tashige batareda ta waiwayoba.
Sai data Shiga mota hawayen dake idonta suka gangaro
Ta Sanya hannu ta share ahankali sbd har zuciyarta tayi kewan kasancewa dasu yanda suka saba,
Ita da anty Sa’adah da momyn.,
Taso yau dai Rana daya su kwana guri daya tayiwa Momy hidiman data Saba Kona dare dayane sbd tasan ita kanta momyn bazata Rasa kewan hidiman datake Mataba Koda sau dayane.

Akwai nisa Dan Haka ko data Isa gida qarfe goma ta Dan wuce,
Kai tsaye ta saka codes din kofar ta bude tashigo,,
Yana zaune palon sanyeda white pyjamas Yana Shan redbull drink ahankali idanuwansa Kan tv Amma da alamar ba kallon yakeba
Kaman yasan zata dawo din shiyasa yake zaune apalon.

Waiwayowa kadan yayi ya kalleta bayan ya kalli time,
Ya Dan rufe idonsa ya bude batareda ya iya cewa komaiba saidai zuciyarsa ta dauki ‘daci,

Ya kalli fuskarta datake kokarin boye damuwarta yaga yanda idanuwanta suka sauya ya dauke Kai tareda aje drink din hannunsa batareda yace komaiba,

A qaidarsa Abu yayi tsananin Bata ransa baya magana dauke ido yake akai sbd kaucewa fitina shiyasa ba’a Gane fushinsa da bacin ransa a saukake.

Fahimtar hakan yasata wucewa bedroom ta tube tashige toilet tayo wanka tana fitowa ta Sanya kayan bacci masu santsi black ta Haye gado ta kwanta.

Koda yashigo dakin ta Dade da yin bacci tuni Dan Haka gyara mata rufa kawai yayi tareda komawa ya zauna Kan sofa saiti da ita ya zuba Mata mayun idanuwansa dasuka Dan sauya.

Washe gari fes ta tashi tacire damuwar komai cikin ranta dama tun asuba dasukai sallah take cikin jikinsa aciki tayi baccin Dan Haka tana bude ido akan fuskarsa Dake daf da tata tafara sauke idanuwanta tana kallonsa cikin wani Irin yanayi Dake rura zuciyarta akansa.

Dogon hancinsa ta kalla da idanuwan kafin ta gangara da idon Kan bakinsa
Wani siririn murmushi ya saukar Mata lokacinda take Jin hannunsa na sake zagayo bayanta tasan idonsa biyu dan haka tafara kokarin zamewa ya matseta Yana bude idanuwansa dasukai laushi akanta.

Kallonsa tayi tana murmushi da wata siririyar muryar data juya kansa take ta furta”

Good morning Abbah”” cikin kunnensa.

Ita kanta tasan saukar numfashinta cikin kunnensa matsalane Dan Haka Yana bude idonsa dasuka fara sauyawa akanta ta zame da sauri tayi toilet tashige.

Brush tafarayi ta madubi taga shigowarsa toilet din tasaki boyayyan murmushi tana zare brush din daga bakinta Yana zuwa kuwa ya Dora bakinsa akan nata tareda janyota jikinsa Yana cirata sama Suka jingina jikin Jacuzzi Yana balle botiran rigarta gabaki daya suka cire suna zubewa qasa.

Botiran gaban rigar dama sune ke riqe da rigar sbd tsantsinta Dan Haka suna zubewa rigar tabar jikinta
Hakan yasata mannuwa da kirjinsa sbd Jin nauyin wani irin kallon dayake zubawa jikinta.
##MAMUH#

NOOR ALBI na kudine pay @+234 903 234 5899

Or arewabooks @mamuhgee25 for more pages

*_Mamuhgee 36_*
Wanka tafito sanyeda bathrobe ta nufi gaban mirror ta zauna a natse ta shafa body oil na Neutrogena kafin ta shafa spray dasu body mist,

Gashinta ta gyara ta kama da bnd kafin ta nufi kayanta dake jere cikin closet din dakin dayake matsayin nata,

Short pencil jeans tasaka Wanda iyakacinsa cinyoyinta da farar ripped top datake ko’ina hude Kamar wadda aka yanka da scissors saidai designer ce kaman yanda Bata saka kayanda ba designers ba,

Slippers ta zuro ta fito ta nufi kitchen ta hada Masa tea da honey pancakes ta fito masu dashi ta aje a dining Dan Itama green tea din nasa zatasha shi take shaawan Sha.

Kitchen Takoma ta dauko Yar kullum dinta wato Madara Mai zafi a cup tana fitowa Yana zama dining din sanye da fararen kayan marasa nauyi na _salvatore ferragamo_

Rigarsa transparent ce sosai data bayyanarda haske da lafiyar fatarsa,
Slippers din qafarsa na D&G couples slippers ne cikin siyayyar da akai musu jiyan suke kusan komai da akayo order couples set ne.

Zama yayi itama aje cup din hannunta tayi tana kokarin komawa nata kujeran ta zauna ya kamo hannunta yanabin fararen cinyoyinta dasuke daukan idonsa da kallo ya janyota ta zauna Kan cinyarsa tana sake murmushi ta goga Masa gashin kanta dake daure ya shaqa qamshin Dake cikin gashin ya lumshe ido Yana budewa Akan bayanta dake bayyane cikin cikin rigar wadda da ita da babu kusan daya…

Zumar Dake jikin pancakes din ta kalla tareda sake wani murmushi ta juyo ta kallesa ta dauko pancakes din takai bakinsa ahankali ya karba yanaci Yana kallon hannunta Dake basa…
Wani mayen murmushi yasake ganin zumar data zuba a gaban rigarta..

Ya dago ya kalli cikin idonta da itama shi take kalla din ya qarasa cinye pancakes din bakinsa tareda birkitota da kyau ta zauna Kan cinyarsa suna facing juna ya Kuma kallon rigar da alamar wata matsiyan tambaya ya bude Baki qasan maqoshi yace”

Kina sake gwada hakurina ne¿

Wani murmushi ta sauke tana kallon inda zubar ta zuba tasake dagowa ta kallesa tana sake murmushin har lokacin…

Hannu yakai idonsa na Kan fuskarta Yana jifanta da nasa murmushin ya Kama rigarta Dake yala yala ya barka biyu daidai ya zare yayi wurgi da ita gefensa.

padded lace bra ce ajikinta fara tas,

Ya dago yayi Mata wani kallo yanaci gaba da cin Pancakes din datake saka Masa a Baki anatse..

Zumar Dake aje cikin glass bottle ta dauka ta sake zubawa cikin pancakes din sosai.

Yana gani yasaki wani murmushin mamakinta da neman maganar datake baice komai ba takuma dauko Pancake din tana zubarda Zuma sosai ta nufo bakinsa tareda saka Masa abaki dukkanin zumar ta Bata bakinsa ciki da waje sbd yawan datai…

Yana Gama taunawa ta kawo bakinta ahankali ta fiddo harshenta tafara kashe zumar datake wajen bakinsa..

Wani firgitaccen kallo ya sakar Mata
saura kiris numfashinsa yakusa barin jikinsa ya sake matseta jikinsa Yana kallonta idanuwansa na sauyawa yana kallonta tagama lashe zumar tas….
Takuma dauko wani yankan pancake din Yana digar da Zuma ta nufo bakinsa ya riqe hannunta Yana kallon idanuwanta da murmushin Dake Kan fuskarta ya zubawa hannunta daya riqe Ido Yana kallon yanda zuman ke diga Kan kirjinta Yana gangara har cikin bra dinta…

Inda yake kalla ta Kai idonta ta kalla tana kokarin maida pancake din Kan plate ya riqo hannun tareda kaiwa bakinsa ya karbe ya cinye Yana kallon zumar Dake gangara Kan jikinta… Ya sake matsota jikinsa sosai Yana sake Bata damar matso Mata da kirjinta..

Idonsa Kan fuskarta yakai bakinsa ahankali yayiwa zumar wani lasar data sanyata qanqame kansa tana neman dauke numfashi,
ya sake zira harshensa ya laso zumar wannan karon banqarewa tayi tana sake kamo kansa.

Hook na bra dinta ya balle batareda ya zare Mata duka ba yaci gaba da lasheta cikin salon birkata Mata karamin kanta harsai daya lashe zuman tas ya dago ya kamo bakinta yafara kissing Yana qarasa zare Mata bra din yayi wurgi tareda miqewa tsaye da ita ajikinsa bakinsu ahade suka koma bedroom
Suna shigewa ya turo kofar da qafarsa.

***
Baccin Rana tayi sai kusan 5 ta farka amatuqar gajiye ta tashi tayi sallar la’asar tareda fitowa Palo taje kitchen ta hado cereals da Madara tadawo Palo tazauna tana kallo tana chatting tana Sha a natse sbd bayanan ya fita tun tana bacci.

Da sofia suke chatting tana Mata korafin ciwon jikinta akan Aunt siya Dake hudubantata Dan kuwa itace taqarasa zugata ta zarewa Abban gaba daya.
Tana cikin chatting din yadawo ta dago ta kallesa fuskarta a Dan sakalce da gajiyan datake ciki
Kafin ta tashi yariga ya iso inda taken ya zauna gefenta ahankali tareda kallon abin datake Sha ya kalleta yace”

Wannan abinci ne?

Gyada masa Kai tayi tana sake marairaicewa da fuska tace”

Yunwa nakeji Kuma banajin Dadi bare na dafa abinci shine nakeshan wannan din.

Kallonta yayi da kulawa Kai tsaye yace”

Kinajin wani abun ne?

Girgiza Kai tayi tana qasara shanye cereals dinta tace”

Zazzabine idan nayi bacci sosai Zan warware.

Shiru yayi kawai tareda fidda wayarsa yakira A Abdoul ya sanar masa asiya Masa tickets guda biyu na zuwa New Jersey zuwa gobe.

Tanajinsa Amma batai tunanin da ita zasuyi tafiyarba sai washe garin tanama baccin safe yace ta tashi ta shirya su tafi Dan Haka ba wani shiri ta shirya cikin blue skinny jeans da farar long sleeve kamar yanda shima blue jeans ne jikinsa da farar lv long sleeve,
Sneakers ne a qafarsu farare na Nike
Doguwar Blazer kawai ta Dora akan kayanta blue Suka nufi airport hannunta na cikin nasa dayan hannunta na riqeda handbag dinta tana yiwa Anty Sa’adah txt din cewan”

Zataje New Jersey tadawo kwana biyu.

First class suke Dan Haka ko acikin jirgin tana manne gefensa ba Bata lokaci bacci ya dauketa.

Koda suka Isa New Jersey A Abdoul yariga yayi musu booking suites a _Grand Cascades Lodge_

Motan hotel din ce tazo ta daukesu daga airport Suka Isa,
A matuqar gajiye take Dan Haka wanka tayi da ruwan zafi tayi sallah daqyar taci kadan daga tarin varieties na abincin da yabada order
Tana gamaci ta kwanta sai bacci dama  dare yayi.

Washe gari ma bacci ta wuni Yi sai data Gama cire gajiyarta duka cikin kwana biyu kafin ta sake tafara Jin dadin garin sbd Babu inda yake zuwa tunda ta fahimci ba aiki yazo yiba hutawa yake buqata Dan Haka ta sake Masa jiki sosai Suka Gama haukata dukkanin dakin da Palo da koinama..
Kullum idan za’ai gyaran dakin saita tafara harhada dakin sbd yanda suke hargitsa komai.

Tunda tazo garin jikinta baya ganin suturar arzki idan ba sallah zataiba kokuma zasu fita..
Wasu shegun nighties take sakawa da qananun shorts dasuka Gama hautsina hakuri da kawaicinsa ya ringa juyata son ransa suna hutawa..

Kwanansu Tara a garin suka koma LA sbd wata tafiyar data taso Masa Dan Haka suna dawowa tace yabarta a LA din sbd Anty Sa’adah na qasar har yanzu Bata komaba suna buqatan kasancewa da juna.

Ranar daya wuce a asibiti Suka wuni sai dare Suka koma gida tareda Anty Sa’adah da zata kwana gurinta sbd su samu lokacin kasancewa da juna.

Momy tasan duk yanda tayi bazata iya hanasu kasancewa da junaba sbd aka Laylah tasan kafiyar Sa’adah Dan Haka Bata wahalda kantaba hanata zuwa Suka wuce.

Suna dawowa dayake sun Dan gaji tea suka Sha suka kwanta a dakin Laylan,

Washe gari ma dai hakanan ta tashi ba wani qarfi jikinta ta hada musu breakfast Takoma tayi wanka ta Sanya Doguwar Riga Mara nauyi Suka fito sukai breakfast suna gamawa Takoma ta kwanta Dan yanzu Kam zazzabi takeji sosai.

Ahankali zazzabi Mai qarfi ya kwantar da ita kwana biyu Dole yasa anty Sa’adah ta takurata sukai booking appointment da wani likita a asibitin da Abba yake akan washe gari zasu.

Kafin suje asibitin Kuma sai gashi tasamu Dan sauki Dan Haka taso qin zuwa asibitin Dole Anty Sa’adah Tai Mata Suka tafi tashin farko Dr na Gama dubata ya sanar dasu she’s 7weeks pregnant…

Wani mummanan tashin hankali da matsananciyar kunyar duniya tashiga gaban Anty Sa’adah har batasan lokacinda hawaye Suka ringa gangarowa Kan fuskarta ba takasa dagowa ta kalli Anty Sa’adah.

Anty Sa’adah ganin hawaye da Kuma halinda Laylan tashiga Kan sakamakon da aka Basu yasa hankalinta mugun tashi gabanta yashiga bugawa da qarfi cikin fargabar me hakan ke nufi?

Ita kanta zancen cikin ya firgitata sosai saidai Kuma kukan Laylan yafi Bata tsoro indai cikin bana wanine dabanba Dan kuwa Turakin dabai Gama sanin kamar laylanba bare daukanta matarsa tayaya zaace cikinsane? Dan Haka itama hawayen tafara cikin tsananin tashin hankali da fargabar wannan wane abune yake Shirin faruwa dasu suna zamansu cikin rufin asiri da qaunar mutanannan ace wannan Abu ya bullo.

Gida suka koma Suka zauna Palo jigum jigum kowacce na tsiyayar hawaye musamman anty Sa’adahn datake hango inda wannan tashin hankalin zai kaisu..

Sun Jima ahakan kafin Laylah dataga kukan Anty Sa’adahn yayi yawa Kuma idan ta fahimceta tasan tunanin dayake ranta baifi na inda ta samu cikiba Dan Haka ta share hawayenta tareda kallon anty Sa’adahn ta bude Baki cikin kunya da sanyin jiki tace”

Anty Sa’adah ba abinda kike tunani bane,
Wlh bazan taba aikata zinaba duk inda nasamu kaina da yardan Allah…..

Wani kallo anty Sa’adah Tai Mata tanason magana Amma Tama kasa sbd batasan me zataceba.

Itama shiru tayi takasa fadar yanda cikin yake,
Ba fadawa anty Sa’adahn ba shin tayayama zatai da cikin?
Wannan cikin bayyanarsa masifar Dake lafe ce zata farka Dan a duniya bayan Haj Zinat Aminiyar mum Na’ima itace tafi kowa sanin irin masifar Dake cikin mum din akan Abban Dan kuwa tasha fada agabanta kisa ma zata iyayi akansa…

Wasu sabbin hawaye ne suka gangaro Mata ba masifar mum ba kunyar bayyanar cikin kansa wani tashin hankaline gareta.

Anty Sa’adah da ranta yafara baci da quluwa da Shirun tace”

Bana buqatan wani dogon sharhi ko bayani amsa daya zakiban cikin waye????

Kasa dagowa tayi da fuskarta ahankali ta furta”

Abba.

Tana fadar hakan anty Sa’adah batace komaiba ta miqe jiki a salube tayi daki,
Al’amarin farin ciki mai girma Amma tsoron abinda ke bayansa ya Hana murnar.

Haka suka kwana gidan Babu Mai dogon motsi sbd damuwa sai washe garin bayan sun Gama breakfast jiki amace anty Sa’adah ta saki Bayyanannar ajiyan zuciya tareda cewa”

Jiyan halinda kikaga nashiga Jin ciko ajikinki wlh Bantaba zarginkiba da alfashaba ko makamancinta Laylah,

Samuwar ciki a irin yanayinda aurenki yake ciki yanzu akwai hadari wlh Laylah,
Idan Matar Nan tasan kinada alaqar da Bata uba da ‘yaba tsakaninki da Turaki komai zata iya aikatawa Dan Haka Ni wlh duk kinsa hankalina tashi Kuma yanzu,

Ni kaina wlh kunyar sanarda Anne nakeji,
Amma dai duk da hakan karki Bari kowa yasani mubar maganar ahakan tunda kince Nanda wata biyar Zaki samu zuwa Nigeria dogon hutu idan kinje ma fadawa Anne komai
Saidai wlh kiyi kokari Kar Wanda yagane ciki a jikinki.

Kallonta Laylan tayi jiki sanyaye tace”

Anty Sa’adah zai boyu kuwa har wata biyar?

Zaiyi Mana idan kinyi kaffa kaffa tunda ita uwar Taki ba wani zama takeba kullum tana gantalin yawon kasuwanci.

Ajiyar zuciya Laylah ta sauke tareda cewa”

To anty Sa’adah Amma Dan Allah karki fadawa Momy da Anne wlh kunya zanji, bansan ya zanyiba.

Murmushi Sa’adah tasake sai alokacin takejin kaunar cikin sbd tuno farin cikinda Anne zatai da cikin sbd kullum burinta Laylan tagama karatu tadawo ayi gagarumar walimar aurenta da Turakin kowa yasan ita matarsace saita tare da sunan matarsa, Ashe bidirin banza suke can.
##MAMUH#
NOOR ALBI Na kudi ne pay at +234 903 234 5899

Or arewabooks for more pages.

*_Mamuhgee 37_*
Wunin ranar cikin sanyi tayisa zazzabin ma tuni ya gudu sbd kunyar anty Sa’adah dake dawainiya da ita musamman da Abban yakirata tana zaune tareda Anty Sa’adahn sai kame kame take tana amsa Masa a Dan gajarce duk da irin maganganun dayake Fado mata.

Asibiti ma dasukaje kasa sakewa tayi tana ganin Kamar abbanta da Momy zasu gane Dan Haka duk tabi ta takura
Daqyar Suka Gama kwanakinsu anty Sa’adah ta karbe duka takardun asibitin dasukaje na sakamakon cikin da harsu scanning dasukai sbd kada tsautsayi yasa wani ganinsu a hannun Laylan,

Anty Sa’adahn tafara wucewa tanajin kamar ta tafi da Laylan tayi rainon cikin agabanta Dan har cikin ranta take Jin rashin nutsuwar barin Laylan a tareda Ms Na’ima sbd tana ganin irin girman qiayyar da Ms Na’ima ke Mata sbd kallon datake Mata a matsayin kishiyarta,
kadan take jira tasamu sanadin illarta rayuqarta,
To bare idan daga sama kawai tasamu cikin mijinta jikin ‘yar datakewa kallon ‘yar data Haifa, take raino agabanta,
Ba labarin aure ba komai tafara Jin ciki…. Tabbas komai zata iya aikatawa Dan kuwa ta wani bangaren an Mata saukar masifaffiyar bazata ta inda Bata tsammani.,

Dan Haka idan Takoma taji Bata nutsuba zata sanarda Anne Dan gwara kunyar da Laylan zatai akan wani abun ya sameta suna ganin sunfara samun lafiyar abbansu zuciyarsa bugawa zatai wani Abu yasamu Laylah.

Bayan tafiyar Anty Sa’adah itama jirgin dare tabi Takoma Atlanta bayan ta nawa kanta qwarin gwiwa ta tattaro karfinta da nutsuwarta Takoma yanda take Dan kada ta taba bada Daman ganin sauyi atareda ita har shi Abban Dan Yana gano da ciki jikinta tabbas bazaiyiwa kowa boyoba asirinsu tonuwa zaiyi,
Gashi kunya da tausayin mum Na’ima takeyi sbd tamkar taci Amanarta ne.

Tana sauka A Abdoul ne yazo daukanta yaja suitcase dinta har mota tana Shiga motar qamshin Bois elite daya cika motar ga sanyin AC ya shiga hancinya ta waiwayo da Dan sauri ta kallesa Yana zaune cikin navy blue Ralph Lauren suit dasukai masifar yimasa kyau sbd ta Jima Bata gansa acikin suit ba,
Da alama kodai yayi dare sosai daga office kokuma yayi taron aiki da baqi a office din.

Rufe motar A Abdoul yayi tareda shigowa ya tada motar yaja Suka wuce sbd dukkaninsu harshi din baby Wanda baya tareda gajiya Dan Suma yau din baqi yan china sukai shiyasa sukai dare a office.

Ahankali ya Kai hannu ya kamo nata ya matse cikin nasa da sauti Mai taushi Mara hayaniya yace”

Welcome.

Kallonsa tayi Jin yanda yayi Mata sannu da dawowan sai taji jikinta ya sake sanyi da gajiya ta matso ta shige jikinsa ta kwanta tana cewa”

Sannu da gajiyan aiki.

Lumshe fararen idanuwansa Dake sake bayyanarda gajiyarsa yayi har suka Isa gida har ciki A Abdoul ya shigo Mata da akwatinta Cindy dake murnar dawowarta ta karba sukai ciki.

Sama ya wuce itakuma ta wuce dakinta,
Cindy ta janyo akwatinta ta bude tana cire kayan ciki Dan maidawa closet ta jera ta cire masu dauda ta fita dasu itakuma wanka ta fada tayo jikinta ya sake da gajiya tana fitowa tasaka Riga da wando na bacci masu kauri da hula tayi sallar ishai dan ita kadaice batai ba.
Dukda tanajin gajiya Amma batajin nutsuwar barinsa ya kwana ahaka tunda tasan haryanzu Mum Bata dawoba Dan Haka ta nufi kitchen ta dafa Masa green tea ta Dan gasa sliced hudu na bread ta Madara Mai zafi daya Dan fara Sha yanzu sbd kwanakin Nan dasukai tare.

Samansa ta hau takai Masa har bedroom dinsa Kamar tasan Yana buqatan Dan har yayi wanka Yana zaune Yana kashe wayoyinsa zai kwanta.
Kallonta yayi da shanyayun idanuwansa harta qaraso da kayan jere ta aje Kan table din gabansa ta fara miqa Masa madaran ya shanye a hankali da qaramin sauti ya furta”

Thank you.

Qaramin cup din tea dinsa ta miqa Masa tareda gasashen bread daya gasu da butter kadan aciki.

Ahankali cikin nutsuwa yagama Shan tea din Yana kallonta tana zaune gefensa harya Gama yaje yayi brush tana zaune har Saida ya fito tajasa har gado ya kwanta taja Masa bargo ta rufesa tareda kashe Masa wuta ta kwashe kayan ta fice bayan ta furta masa” good night” ahankali Yana binta da wani irin kallon zuciyarsa na narkewa da kallon yanda take kulawa dashi kawai kafin ya lumshe ido ahankali take kuwa bacci ya daukesa kamar wani baby.

Kitchen ta maida kayan itama tasha Madara Mai zafi kafin ta wuce daki tana Isa hayewa gado kawai tayi ta kwanta bayan takashe wuta take bacci Mai Dadi ya dauketa.

Washe gari sai kusan 11 ta farka ta sauko gadonta ta nufi toilet tayi brush tafito ta zauna Kan couch tana daukan wayarta da massages suka shigo duk na Abban ta bude tana karantawa fuskarta daukeda boyayyan murmushi.

Anty Sa’adah tafara Kira Bata sameta ba Dan Haka ta Kira Anne,
Daqyar ta iya dannewa tayi waya da Annen.
Tana gamawa sofia takira data isheta da Kiran tadawo tana dauka tace”

Nadawo saikizo kiban abinda Zaki ban.

zira slippers tayi tareda miqewa ta fito tana waya da Sofia ta nufa dining sbd yunwar datake tsananin ji.

Tana shiga ta kashe wayarta tana kokarin ajewa ta zauna Kan dining din sakonsa yashigo wayarta tana budewa tabasa reply da tana dining room.

Ta zauna kenan tafara cin abincin taji qamshin turarensa ya Shiga hancinta ta saki wani murmushi tasan shine ya shigo..

Yana qarasowa ta dago ta Suka hada Ido kafin ya gangara da idanuwansa Kan bakinta datake cin avocado toast da cheese wrap,

Good morning” tace tana kallonsa da murmushi akan fuskarta.

Cheese din daya Bata gefen bakinta ya kalla Bai amsa gaisuwar ba ya ranqwafo yakai bakinsa ya cinye cheese din tareda kissing bakin…..

Dariya takeyi sbd yanda yake Mata harda waiwayi yake data.

Ta cikin qaton console mirror Dake dining room din ta hango Cindy shigowa daukeda madarar datace ta dafo Mata…

Janyewa tayi tana kallon fuskarta da Ido ta nuna Masa kofar da Cindy tuni tashigo tana ganin yanayin tsayuwarsa akan Laylan ta juya zata bar gurin ya Dan gyara murya tareda kamewarsa ya nufi kujerarsa ya zauna Yana cewa ta shigo kawai.

Qarasowa tayi tana kasa kallon gefensa tazo ta aje ta juya ta fice.

A Palo Cindy taja ta tsaya tareda daukanwa kanta aikin goge gogen rashin dalili a palon cikin fargaba sbd yau Ms Na’ima zata dawo Dan Haka tsoro takeji tunanin zata iya dawowa kowane lokaci hakama suma acan dining room din komai zai iya faruwa Dan Haka tsoronta tasan ba Laylan kawaiba kila idan Ms Na’ima tadawo Ana Haka ko su sai ansamu Wanda zata raunana Dan Haka ta tsaya aikace aikace palon farko Dan gudun bacin Rana.

Babu Bata lokaci kuwa tajiyo Kamar karar faduwa kaman cups daga dining room din..ta sulala taqara matsawa nesa da kofar dining room din tana cigaba da aikin datake Yi.

Saida Suka Gama Bata dakin Suka Bata lokaci Mai tsayi kafin suka bar dining room din zuwa bedroom dinta inda suka qarasa shiriricewa kafin yaje yayi wanka ya fice aiki guraren 1pm bayan A Abdoul tuni ya Isa office yafara ji da baqinsu na jiyan da Basu Gama dasuba.

Bayan fitarsa wanka tayi ta Sanya guntuwar doguwar Riga sofia tazo suka shiririce da fira wuni guda sai yamma sosai Suka fito ta sauya kayanta Dan Kai sofian gida da kanta.

Bayan fitarta yadawo Dan Haka shi kadai yaci abincin dare ya fito yakoma yayi wanka ya Sanya pyjamas black ya zauna Yana amsa wayoyi cikin nutsuwa da rashin hayaniya.

Sai karfe tara saura tadawo daukeda shopping bag sbd sun biya itada sofia sunyi shopping a _Lenox square_ turarukanta taqaro da undies da Bata gajiya da yawansu harma da singlets dinta da yawanci Abba ya tadasu aiki.

Direct dakinta ta wuce tafara aje kayan takira Cindy tace ta jera Mata su closet ta tube ta shige toilet.

Wanka tayo da brush ta fito har lokacin Cindy na aikin jera kayanta
Dan kayan Doguwar rigar bacci Mai tsantsi ta saka har qasa tareda daura qaramin silky scarf akanta ta dauki turaren _Nirvana Black_ ta fesa a jikinta ta kalli Cindy dake aiki tace”

Abinci Yana dining ko kitchen?

Yana kitchen sbd Sir AB na gamawa na tattara gurin amma siddika ta dafa Miki fish soup din dakikace Yana kitchen.

Nufar kofar fita tayi tana cewa”

Sai gobe zansha soup din yanzu zansha low fat yoghurt na kwanta ba Sosai nakejin yunwan ba.

Kai tsaye kitchen ta nufa ta bude fridge ta dauko qatuwar roban yoghurt din ta bude ta zuba a cup ta maida tareda juyowa zata dauka cup din ta fito taga mutum tsaye bayanta Yana kallonta hannuwansa nade a kirjinsa.

Ajiyan zuciya ta sauke sbd ta firgita bataji shigiwansa ba.

Kallon kitchen din yakeyi koina sbd baisan yaushe ranar daya taba shigowa kitchen din ba tsawon shekaru sai yau Dan Haka ya yabawa su Cindy da komai na kitchen din yake fes Kamar ba’a aikin komai cikinsa.

Cup din takai bakinta ta kurba yoghurt din tana cewa”

Kana buqatan wani Abu ne?

Matsota yayi sosai har Suka jingina da qaton table din Dake kitchen din Yana kallonta da rigar jikinta Mai santsi data Gama lafewa jikinta Kuma batada bra ya lashi yoghurt din bakinta da Bata qarasa hadewaba yace”

Meyasa Kika Dade a waje?

Kallonsa tayi tareda Dan maraice fuska zatai magana yace”

Daga yau Bayan school ko Ina karki sake zuwa bada izininaba,harda gidansu sofia.

Kallonsa tayi tareda gyada Kai tana kokarin aje cup din hannunta ya riqe hannun yakai cup din bakinta ya ringa Bata abakin harta shanye duka ya aje cup din tareda Kai fuskarsa wuyanta ya shaqi qamshin sabon turarenta Mai masifar qamshin dayayi Masa ya kalleta da murmushi gefen bakinsa yana qara zura kansa cikin wuyanta yace”

Hmmm I love it…

Hakan daya fada yasata sake tura kansa wuyanta ya shaqo qamshin da kyau ya lumshe fararen idanuwansa tareda Kama qaramin qugunta ya cira sama ya zaunar Kan table din Yana kallon rigar jikinta datasan tagama tashi aiki daga yanzu…
Aikuwa balle hannun rigar yayi ta zame ta sauka ta tsaya gurin cikinta..
Ta zura hannu ta zagayo bayansa take ya kwashe rigar tata fararen cinyoyinta suka bayyana suna cikin abinda yake qara rabasa da hakurinsa akanta ya zare scarf din data daure kanta ya saki qasa sukai baya Yana kissing bakinta dakeda sauran zaqi da sanyin yoghurt take cup din data gama Sha dashi ya Fado qasa ya fashe da qarfi..

Ms Na’ima da shigowar kenan babban palon daga dawowarta
Tayita Kiran A Abdoul Bata samuba hakama Turakin tayita Kira Baya dauka Dan Haka ta tawo taxi tadawo gida sbd tafiyar tata tayi dare sosai.

Qarar dataji ta fashewar Abu a kitchen ya sanyata daka tawa daga ita har Cindy data bude Bata kofa Suka waiwaya suka kalli hanyar kitchen din da mamaki Ms Na’ima ta kalli Cindy zatai magana suka Kuma Jin qarar faduwar wani abun da sauri Ms Na’ima ta nufa hanyar tana cewa”

Siddika ce a kitchen din take fasa Kaya sbd batasan zafin kudin siyansu ba ko? Banason asara kun sani dukkaninku Dan Haka bazan dauka ba…….
##MAMUH#

NOOR ALBI Na kudi ne pay at +234 903 234 5899
Or arewabooks for more pages.

*_Mamuhgee 38_*
Nufar kitchen din tayi ranta a bace Dan dama da takaicin A Abdoul da Turakin da basu daga wayartaba tadawo hakama Laylah tayita kiranta bata samu itama Dan Haka duk Rai bace tadawo gidan Dan Haka take neman saukewa zafafe Kan Siddika tunda ga Cindy agabanta tabbas siddika ce a kitchen din sbd su biyu ne kawai masu aikin gidan.

Kokarin Isa kofar take tana daf da shigewa siddika dake dakinsu gefen kitchen din ta fito tana kallom Ms Na’iman da batasan da itaba,
Ta juya tayiwa Cindy kallon mamakin yanda sukai cirko cirkon ganinta
Ta maida kallonta ga Ms Na’ima da dan farin cikinta na dawowarta ta karba handbag dinta tana cewa”

Sannu da dawowa Lady Na’ima (sunan dasuke kiranta dashi kenan duka masu aikin gidan harma da securities)……

Kalmar lady Na’ima da siddikar ta furta shine ya Shiga kunnen Laylah dake baje ajikinsa Kan table din rigarta a zame,
Ta janye bakinta daga cikin nasa da sauri tana Jan rigarta ta rufe kirjinta ta kallesa Yana Mata wani irin kallon karma tafara abinda take Shirin Yi din wato janyewa ta gudu.

Marairaice Masa fuska tayi cikin tsananin tsoro da shakka take kallonsa lokacinda tagama maida rigarta Allah yasota yau ba barka kayan yayiba hannun kawai ya fincike Dan Haka da hanzari tadaure rigar tareda saukowa Kan table din ta Kama hannunsa da sauri ta jasa bayan kofar kitchen din idonta na neman cikowa da hawaye tace”

Dan Allah Abba karka fito ka tsaya anan..

What??” Ya furta Yana kallonta da alamar she’s not serious tace ya boye a bayan kofa acikin gidansa.

Kokarin fitowa yakeyi ta saki hawayenta Suka gangaro tace”

Abba idan kafito mum ta ganka ahaka  zanyi dagawa Anne hankali ta maidani Nigeria…..

Kallonta yayi mamakinsa na qaruwa yace”

Like seriously¿

Gyada Kai tayi tana qarawa da cewa”

Yes.

Ms Na’ima kuwa da mamakinta a fili ta kalli siddika kafin ta kalli Cindy data Gama jiqewa da zufan tashin hankalin da firgici tace”

Idan siddika na Nan a tsaye waye a kitchen din da aketa barin Kaya suna fashewa?

Wani mugun yawu Cindy ta hadiye a sirrance tareda tattaro nutsuwa da fuskewa tace”

Ms Laylah ce a kitchen din tana dumama madaranta ne,
May b she drop something by mistake.

Qarasawa kitchen din Ms Na’ima tayi tana cewa”

Kaya har da yawa hakan
Kodai ba lafiyanta ba.

Tana saka Kai cikin kitchen din Laylah tayi saurin fitowa bayan kofar ta tareta bakin kofar tana kokarin boye firgicinta tace”

Laahh mum yaushe Kika dawo?
Sannu da zuwa….munyi kewanki sosai….

Kallon kitchen din mum tayi batareda ta qarasoba tana kallon kayan dake zube a qasa tace”

Lafiya dai ko?
Garin Yaya duka Haka barin Kaya?
Ki kula da zubarda Kaya Haka kada kwalba ya Miki rauni wata ran.

Jan hannun mum din tayi Suka fito kitchen din tana cewa”

Zan kula Inshallah,
Yanzu dinma shagala nayi ban ankaraba.

Dakin mum din Suka dunguma su dukan suna gaf da shigewa yafito kitchen din kansa tsaye fuska a kame
Itace tafara ganinsa Dan Haka da hanzari cikin salo ta qarasa Jan mum din daki tana cewa”

You must be very tired mum,kifara wanka da sallah Bari na hado Miki tea Mai zafi Kisha ki kwanta ki huta.

Juyawa tayi Cindy tabiyo bayanta suka baro siddika na kokarin gyara dakin kafin mum din ta fito wanka duk da fes yake sbd tsarin gyaran da ake Masa kullum Koda batanan.

Kitchen ta nufa ta hadawa mum din tea Mai zafi da kauri tareda bread da butter takaiwa mum din dakin wadda harta fito wanka ta saka Kaya tana kokarin kwantawa batareda tayi sallarba.

Karban tea din tayi ta shanye tareda hayewa gado cikin wata masifaffiyar gajiya da ciwon jiki.

Daukan kayan Laylah tayi ta fice tareda kashe Mata wuta bayan Tai Mata Saida safe.

Siddika tabawa kayan da tea din tace ta maida kitchen ita Kuma ta nufi dakinta tana sake gyara zaman rigarta da taketa riqewa Kar mum din tagane a balle take.

Tana shiga ta rufe kofa tareda sai alokacin ta sauke ajiyar zuciya Mai qarfi tana dawowa hayyacinta Dan kuwa tashiga firgici da tashin hankali har sai tajima Kamar mararta ta qulle takai hannu akan mararta datai tauri tareda lumshe ido tanajin tsananin kaunar cikinta da ba lallai yakai labariba idan mum tasan dashi Dan kuwa dukan mutuwar da zatai Mata kadai zai iya hallakata da cikin…

Ba tsammani taji hannunsa Kan nata hannun Yana zagaya hannunsa qugunta ya rungumeta gabaki daya hakan.

Wata Ajiyar zuciyan takuma saukewa tareda sake lumshe ido tana kwantar da kanta jikinsa ta bude Baki tace”

Thank you Abba.

Ajiyan zuciya ya sauke ahankali shima tareda bude Baki qasa qasa yace”

This should be the last dazaki sake threatening Dina akan Zaki tafi kisani tsayawa irinsu bayan kofa…

Murmushi Mai sauti ta sake tareda zamewa daga jikinsa ta kallesa tana cewa”

Yaushe kashigo Nan Wai?

Bakin gadonta ya Isa ya zauna tareda janyota ta zauna Kan cinyarsa Yana kallon idonta yace”

Lokacinda kikaje Kai mum dinki daki.

Dogon hancinsa ta taba tareda Dan shafawa tace”

Ta kwanta zaka iya tafiya yanzu ai.

Dauketa yayi daga jikinsa tareda kwantar da ita gefensa ya kwanta shima ajikinta tareda lumshe idanuwa Yana cewa”

Kiyi bacci kema.

Daga kwancen suke abubuwansu har bacci ya dauketa ajikinsa hannuwanta na cikin rigarsa shikuma nasa na cikin gashinta dayake yamutsawa baccin ya daukesa shima.

Asubar fari suna Gama sallah ta takura Masa da marairaicewa da komai har sai data hada da hawayen qarya data lura bayaso ko kadan kafin ya fice daga dakin yakoma samansa ya kwanta baccin safe yayi gaba dashi.

Tana sane taqi fitowa breakfast Dan Haka daga mum sai shi sukai breakfast din cikin sabuwar soyayyar da mum din ta qaro Masa.

Qarfe goma ya fice aiki Dan Haka bata fitoba sai after 10 din sosai sanyeda Riga da jeans da hular sanyi ta nufi kitchen acan gurinsu Cindy tayi breakfast dinta suna Mata fira musamman Cindy dakeson tambayarta harda yanzu da mum Na’ima tadawo za’a cigaba da dafawa Sir Turakin Green tea dinda ake dafa masan gurin cin meal na safe da dare Amma ganin siddika agun yasa take shakkar tambayar.

Bata saka musu hannu a aikintaba saidai anan ta tsaya suna aiki tana zaune Kan kitchen island tana fira dasu tana latsa wayarta.

Karfe biyar na yamma mum ta jata suka fita zuwa gurin gyaran Kai dasu qafa spa dai sukaje sbd wuni baccin hutawa mum din tayi shiyasa Suka fita da yamman zuwa gyare gyare yau gurin mijinta zata kwana Dan hakane Suka fiton da yamman.

Akaro na farko Laylan taji fitarta batai Mata Dadi ba sbd Yafada Mata karta Kuma fita idan ba school ba batareda ta sanar Masa gashi ba Daman fadawa mum hakama ba Daman qin zuwan shiyasa Bata ce komaiba Suka fiton.

Harda ita akai gyaran shine qarin dadewarsu Basu dawo gidanba sai after 8,
Lokacin Bayan bacci sosai tanajin Yar gajiya
Yunwace dai bata wani hi sbd fruits dinda taci sosai acan.

Zaune yake a palon qasan sanyeda jallabiya milk color,
qafarsa daya na Kan daya shiyasa kake iya ganin coffee brown slippers na Ferregamo Dake qafarsa,
Hannunsa riqeda iPad Yana dubawa Yana sauraron A Abdoul Dake zaune Kan 1 seater Yana Masa bayani a natse.

Shigowa sukai palon tana Jin qamshinsa tasan Yana palon dan Haka ta Dan rage tafiyarta ta dawo bayan mum Dan da itace a gaban.

Suna shigowa Ms Na’ima tayi Masa wani kallo tana neman kashe Masa ido daya Amma kallo daya yayi musu ya dauke Kai tareda cigaba da abinda yake har Saida suka kusa shigewa.

_Zainab_””

yakira sunanta cikin sauti Mara alamar Wasa ko kadan acikinsa.

Dakatawa tayi daga inda taye ta tsaya cak zuciyarta ta Dan harba sbd idan bashine yakira sunanta ba har mantawa takeyi da sunanta na asalin kuma sunan mahaifiyarta.

Ahankali ta juyo jikinta amace ta tako tadawo inda suke ta kalli fuskarsa taga ko dagowa baiyiba ya kalleta
Duk sai taji jikinta ya qara mutuwa,

Mum ma dataji yanda ya Kira sunan Laylan dakatawa tayi daga shigewa ta waiwayo tana kallonsa.

Sai daya aje tab din hannunsa gefe ya dago ya zubawa laylan su a fuska ganin lipstick dinta data shafa Yana Nan daram a bakinta har lokacin kamar ma lokacin ta shafa,
Ya gangaro da idanuwansa Kan suturar jikinta,

Skinny jeans ne ajikinta da doguwar pencil gown Wanda take tsage gefe gefe daga qasa har zuwa gurin qugunta sai Ana ganin jeans din ta inda yake yanken…

Siraran cinyoyinta lafe jeans din yake jikinsu sai silky scarf datai rolling dashi akanta ko wuyanta ba Sosai ya sauka ba…..ya dauke idanuwansa dasuka sauya take da wani bacin ran fitarta daga kanta…

Gabanta ya sake mummunan faduwa tana cigaba da shiga sanyin jikin ganin yanayinsa.

Kai tsaye batareda yakuma kallon gefentaba yace”

Meye time yanzu?
Bana fada karki Kuma fita idan ba school ba?
Akwai school ne yau?

Girgiza Kai tayi tana sauke kanta qasa jikinta na mutuwa da ganin bacin ransa.

And menene wanann a jikinki da Kika saka Kika fita dashi?
Wannan kayane?

Hawayen idonta dasuka taru ne Suka gangaro ta bude Baki ahankali tace”

I’m sorry Abba,
Zan kiyaye Inshallah bazan karaba.

Miqewa yayi yabar gurin batareda ya tanka hakurinta ba ya wuce sama.

Da mamakin Mai girman gaske Ms Na’ima tabi bayansa da kallo har yashige kafin ta maido kallonta Kan Laylah Dake tsiyayan hawaye sosai tadawo gabanta tace”

Baby kinwa Abbanki laifine da bana Nan harya hanaki fita anyhow yanzu?

Laifin me kikai?

Kinje yawone kinyi dare sosai ba?

Girgiza Kai tayi Ahankali hawayenta na sake gudu tace”

Siyayya naje tareda Sofia mukai dare shine yace karna Kuma zuwa koina sai school.

Da mamaki Ms Na’ima tace”

To ai wannan baya cikin dalilin hanaki fita gskia,
Ina nakejin Hana fita a turai saikace Muna Nigeria,
Lallai wannan saidai ke Amma Kam Ni ba magana irin wannan a tarihina….wuce kije daki Zan magana dashi anjima idan mun kwanta Zaki cigaba da fitarki koina kikeso,
Zan lallasar Miki shi anjima idan naje……

Maganar mum din ta qarasa dama lissafinta taji nauyin zuciyarta na tsananta yanda mum din keta nanata idan taje sun kwanta..

Dan Haka juyawa tayi tabar gurin ta nufi dakinta tashige tareda rufo kofar  sai lokacin taji kuka na son zuwar Mata Amma ta danne ta qarasa tsakiyar dakin ta aje handbag dinta tareda cire kayan jikinta suka tayi wurgi dasu ta shige toilet.

Wanka tayo tana fitowa sallah kawai tayi ta Haye gado ta kwanta tareda dunqulewa ta rufe ido saidai zuciyarta Dake cikin Hali na qunci Babu yanda zata iya bacci musamman da kunnuwanta Suka jiyo Mata karar rufe kofar bedroom din mum data San sama zata gurin Abban koba komai tafiya tayi ta dawo yau Kam Dole gurinsa zata kwana ga gyara anyo masa…..

Wasu hawaye ne Suka gangaro gefen idonta ta rufe idon tana sake duqunqunewa cikin bargo zuciyarta na Mata nauyi.
##MAMUH#

NOOR ALBI Na kudi ne pay at +234 903 234 5899

*_Mamuhgee 39_*
Daqyar taga asuba tayi ta tashi tayo alwala tazo tayi sallah tana idarwa ta danyi karatun Qur’an tasamu nauyin zuciyarta ya sauka kafin ta miqe takoma gadonta ta Haye Tareda komawa cikin bargo sai alokacin bacci ya iya daukanta mai nauyi.

Bata fito breakfast ba sbd baccin datakeyi sai 12 ta farka tayi wanka ta fito taje ta gaida mum tadawo dakinta tayi zamanta anan tasa Cindy ta kawo Mata abincin taci tana gamawa takira Anty Sa’adah suna fira sama sama dan tasamu tasake sakewa.

Anyi Sa’adah data fahimci tana cikin yanayi Mara Dadi ta saki Ajiyar zuciya tareda Kiran sunanta tace”

Laylah kinsa yanayinki dai yanzu ba’a son damuwa ko?
Karki saka damuwar komai a ranki sbd lafiyanki Dana cikinki Dan kuwa qaramin ciki bayason saka damuwa arai zai iya fita,

Kinsamu Allah yasa daga haduwar qaddara so daya da Turaki yayi dake kin samu cikin gwara ki lallaba abinku ki haife kinsamu naki jinin,
Hakama su Anne da Turakin kin saka musu da dukkanin alkhairansu akanmu….

Nidai banason wani Abu ya samu cikin Nan Laylah sbd bakisan yaushe Allah zai Kuma kawo wannan rabonba na yaqara zuwa ya nemeki harki samu wani rabon Dan Haka gwara ki lallaba wannan din tunda kince so dayane Kuma bada saniba.

Kunyar qaryar dataiwa anty Sa’adah tun farko datake maimaita Mata yanzu da damuwar Jin cikinta zai iya zubewa sanadin damuwa yasa taqarajin duk batajin dadin komai.
Haka suka Gama wayar ba wani walwala ta miqe tayo alwala tayi asr prayer ta koma ta miqe a kujera tana chatting da Sofia itama taji ko zata sake.

Wuni tayi a daki Bata fito ko kofar palon ba hakama washe gari wuni tayi a daki taqi fitowa komai a daki Cindy ke kawo Mata.

Kwananta biyar Bata zuwa cin abinci dasu wasan boyo ma takeyi dasu gabaki dayansu sbd ko mum din datake zuwa gaidawa zuciyarta Shiga wani Hali takeyi sbd yanda mum din koyaushe take nuni da wani alamun mijinta Yana Mata yanda takeso,
a tafin hannunta yake,
Kullum biya Mata buqatanta yake, dadai sauran makamantansu duk da ba ita take fadawaba Amma koyaushe alamominta da wayarta da Haj Zinat na nuni da hakan Dan Haka sai kawai ta taqaita zuwa dakin mum din
Qarshema Bayan kwana biyu cewa tayi batada lafiya Dan Haka saita daina fitowama kwata kwata Dan wani radadi takeji cikin zuciyarta bakuma dama ko halin nunawa.

Shi kansa Abban ko txt dinsa dayake Mata ada kullum ya daina Yi itama batai Masa ba saidai kullum dare saitayi kukan data tabbatarda na mugun kishine Dake cinta Amma ba dalilinta na yin hakan shiyasa abun yake cin ranta.

Daqyar taga anyi sati biyu ta koma cigaba da zuwa makaranta sai tazama Bata wani zama gidan dama mum ko anan Atlanta ba wani zama gida takeba kullum tana gurin yawo.

Tunda Suka koma school sofia datasan da sabon cikin data samu koyaushe itace ke kokarin cheering dinta kayan ciye ciye harma da maganinda Aunt siya ta rubuto Mata na masu cikin kullum sofia ke Kai Mata school acan take Sha itakuma ta koma da sauran gidansu Dan bazasu Bari Laylan taje gida da maganinba a samu matsala.

Yau da wuri tadawo daga makarantar sbd gajiya da bacci ma kawai ita takeji Dan Haka ko data shigo harabar gidan tayi parking motarta ta fito rataye da  qaramar Gucci quilted shoulder bag dinta ta,
Jikinta Kuma Diva abaya ce ajikinta maroon sai gyalen abayan data daura akanta yayi gefe daya.

Palon tashigo kai tsaye batasan dasuba a palon saidata shigo tayi Ido biyu dashi daidai shigowarta daidai dagowarsa ya kalli kofar sbd qamshinta dayaji hancinsa ya shaqo.

Cikin Ido Suka kalla juna kafin ta dauke Kai ahankali tareda qarasowa tana kallon mum Dake zaune kusa dashi sosai Sosai hakama tana riqeda hannunsa tana zuba Masa soyayya da kudin datakeson yasaka hannu A Abdoul ya Bata.

Ahankali ta Dan sauke kanta daga kallonsu cikin murya Mai taushi da nutsuwa tace”

Abba Ina wuni?
Mum barka da rana.

Yanda ya amsa Kai tsaye batareda yabar duba wayan dayakeba yasake sakata Jin wani iri ta wucewarta Dan dama ba wani tsayawa tayi ba.

Mum dakeson kudi gurin Turakin ta kalli Laylan cikin kulawan kissa tace”

Baby yau kifito kici abinci damu anjima kadan sbd munyi kewan cin abinci as happy family dukanmu.

Dagowa yayi ya zuba Mata idanuwansa da tanajinsu akanta suke
Sai Bata waiwayoba ta gyada Kai kawai Dan batada dalilin cewa aa.

Tana shiga daki wanka tafara Yi tayi sallar la’asar da akai ta Kira Cindy a waya tace takawo Mata fruits masu sanyi.

Tana Gama cin fruits dinta waya dasu Anne tayita Yi suna debe Mata kewansu data qaru tasa Jin qasar ta isheta.
A daki tayi wuninta sai dare Bayan tagama sallar isha tayi wanka kamar bazata fitoba sbd zamanta dakin yafi Mata nutsuwa yanzu Amma sbd batada dalilin qin fitar yasata zuro slippers ta fito ta nufi dining room din.

Tun a kofar shiga ciki ta tabbatarda Yana cikin sbd hancinta daya Bata tabbacin,

Numfashi ta sauke ahankali tareda Dan rufe ido ta bude tana hadawa da Ajiyar zuciya zuciyarta na neman narkewa Amma ta daure ta qaraso ciki.

Dagowa yayi ya zuba Mata idanuwansa Dake kokarin bada kamewarsa..

Doguwar fitted pencil gown ce a jikinta red Mai zib a gaba daga sama har Wasa,
Yanda rigar ta lafe a jikinta ta kwanta ne ya fidda asalin shape Dinta Sosai
Abin dabata lura dashiba cikinta ya Dan kumbura kadan ajikin rigar yafita saidai ba a ganewa ko kadan…
Ga wani irin Hasken gaske data qara har wani glowing takeyi.

Jin idonsa akanta yasa zuciyarta takasa hakuri ta dago ta kallesa itama
Idanuwansu suka shiga cikin na juna take taji kamar zata sakar Masa kukan tsananin kewarsa datai agurin saidai ba wannan damar Dan Haka ta dauke idonta tareda zaunawa gefen mum da taketa fama zuba Masa abinci tana Masa wasu salo salon daukan hankali duk Dan samun biyan buqatarta dataketa bi ayau din na kudin.

Murmushin yaqe tasake tana kallon mum da har lokacin Bata zaunaba tana serving dinsa da kasalalliyar murya tace”

Sannu da aiki mum.

Batareda ta waiwayo ba muryarta duk a washe tace”

Thank you baby.

Har Lokacin Bai dauke idonsa daga kantaba duk sai takasa komai ta aje cup din madarar data dauka batareda Tasha ba ta dago ta kallesa yanayi na Rasa abin Yi dakuma rashin mafita ta zuba Masa idonta Dake neman cikowa da hawaye.

Wani irin rufe ido yayi ya bude ahankali cikin Jin cin abincin ya fita kansa gabaki daya ganin hawayen idon nata,

Miqewa tsaye yayi ya juya yabar dining room din
Mum tabisa da kallo da gudu ta aje serving spoon din hannunta tabisa tana Kiran sunansa cikin firgicin karta Rasa damarta na abinda takeso.

Suna fita itama ta miqe batareda taci komaiba tabar dining room din tana share hawayenta da bayan hannunta.

Har bedroom dinsa Ms Na’ima tabisa jiki na rawa hankali tashe Dan kuwa zuwa gobe da safe idan Bata turawa Zinat kudinba akwai matsala,
Shagunan kasuwancinsu da boutiques dinsu komai na neman lalacewa kudi suke nema sosai Ido rufe Dan kila sai ta danganta da zuwa Nigeria din da kanta.

Baya buqatan hayaniya ko wace irice a yanzun Dan Haka tana shigowa tun kafin tafara Masa hayaniyar ya janyo takardarda tun safe takawo Masa take bibiyarsa ya zari pen ya saka Mata hannu akai ya miqa Mata.

Maganar dataso fada na nuna damuwar barowar da yayi baici abincinba Yana miqa Mata takardar ta shanye maganar da cewa”

Thank you my love..” ta juya da tsananin farin ciki ta tafiyarta tareda mantawa da maganar rashin cin abincinsa Dan dama kusan Dan hakan ne tazo tayi kisisinar.

Tsabar tsananin buqatan kudin da yanda take matse dasu yasa tana zuwa daki takira A Abdoul ta sanar Masa zai Bata kudi masu yawa Turaki ya saka Mata hannu,
Tanason rabi cash rabin a account Dan Haka yazo yanzu ya kawo Mata cash din.

Hakuri yabata tareda sanar da ita Yana office din turaki haryanzu wasu ayyukan masu mahimmanci yake bazai samu fitowaba ko gobe idan Bai gamasuba bazai iya zuwa koinaba gskia.

Tsoki ta sake a fili tace”

Ganinan zuwa yanzu office din na amsa tunda dama a office dinsane sbd Ina buqatan su kwana hannuna gobe tun 6 akwai inda zanbi flight din Athens.

Ok” kawai yace Mata kafin ya aje wayar.

dayake Bata Saba tambaya fitaba ko sanar Masa saidai tafiya Mai nisa Haka Dan Haka Kai tsaye ta sauya Kaya ta nufi dakin Laylah ta karbi key din motarta sbd ita Bata Jan mota da kanta Dan Haka duka motocin gidan ba wadda ba’a fita cikinta da ita Kuma sunyi Mata girma data dauka yanzu ta fita tunda itace zata tuqa shiyasa ta karba ta Laylan datake ta Yan Mata Mara girma sosai sai shegiyar tsada.

Bayan fitar mum din sbd karta dawo kawo Mata key din motar batanan yasata barin kofar dakinta bude batareda ta Sanya key ba dama Bata wani saka key a dakin sai jifa jifa sbd Cindy dake shigowa tunda safe gyaran dakin idan tana bacci kokuma wani aikin.

Tashi tayi daga kwantawar datai da rigar jikinta Dan bazata iya bacci da itaba ta nufi closet dinta ta zuge zip din rigar daga sama har qasa tana kokarin janyo Ciro pyjamas dinta ta Sanya aka bude dakin tareda shigowa Kai tsaye tanajin anrufe ta dakata daga abinda takeyi batareda ta juyoba Dan kuwa atmosphere din dakin daya sauya da sanyayyan qamshin Bois elite ya tabbatar Mata da ko waye
Dan haka sai jikinta yayi Sanyi ta kasa juyowa sai Ajiyar zuciya data sake a boye.

Qarasowa yayi Ahankali bayanta Yana tsayuwa akai knocking kofar dakin.

Ta juyo tareda kallonsa kafin ta juya ta kalli kofar
Kafin tayi wani motsi ya bude Baki  Kai tsaye yace”

come in.

Bude kofar Cindy tayi tashigo daukeda qaton ceramic tray jere da noodles Mai zafi daya saka ta dafo Mata da Madara Mai sanyi sai green tea dinsa.

Aje komai taye ta juya ta fice da tray din tareda Jan kofar dakin Takoma kitchen ta dasa aikin zaman gadin dawowar Ms Na’ima duk da tasan idan tayi fitar dare irin Haka zata dauki time Bata dawoba.

Bayan fitar Cindy kallon abincin tayi zuciyarta na narkewa ta maida kallonta kansa da Ido ya nuna Mata abincin Yana kamo hannunta ya sakata jikinsa ya rungume tareda sauke boyayyan Ajiyar zuciya,

Duk kamewarsa da basarwarsa tareda riqe kansa dayayita Yi kwanakin akan rashinta sai dayayi azabtuwan zuciya Mai tsanani da har ya kame kansa a sama ya daina fita aiki sosai.

Itama tsananin kewarsa yasata sakin hawayen shagwaba tana lafewa jikinsa har sai dasuka Jima ahakan kafin ya saketa ya Kama hannunta Suka Isa qasa Suka zauna Kan center carpet Dake dakin.

Jikinsa ta zauna yaringa Bata noodles din ahankali tanaci har sai data koshi ya kalleta Yana goge Mata baki da tissue ahankali yace”

Are you sure ya Isa Haka?

Yes Abbah”” tafada tana daukan tea dinsa shima ta miqa Masa ya karba Yana Sha ahankali Yana kallon yanda take kallonsa harya shanye.

Miqewa sukai yakaita toilet tayo brush suka fito ya zauna bakin gado tareda zaunar da ita Kan qafafunsa suna fuskantar juna yace”

Fushin buya a daki da rashin fitowa cin abinci yaqare daga yau right?

Kallonsa tayi tana Hana kanta sakar Masa murmushi tace”

Ni ba buya nakeba.
Kuma ba fushi nakeba
Nigeria nakeson zuwa hutu gurinsu Anne.

Wani shegen murmushi yasake Yana kallon bakinta Dake maganar zuwa zip din rigarta Dake bude ya kalla black lace bra dinta dake jikinta kafin ya gangara da idonsa zuwa cikinta daya sani a matuqar shafe yaga ya Dan kumburo kadan yasan abincin data Gama cine yanzu
Ya kwantar da kansa kirjinta Yana cewa”

Ba yanzu Zaki ba tunda bakyajin magana kema.

Hakan daya fada yasata janye kansa jikinta tana cewa”

Kaine fa kayi fushin ko massage da kake ka dainamun
Harda rashin lafiya nayi Amma baka tambaya kaji ba..

Yanda take maganar da wata irin shagwaban daukan hankali yasa ya kamo kanta ba Bata lokaci ya zira harshensa cikin bakinta tareda matseta jikinsa sosai Suka manne.

Daga zaunen dasuke ya zare rigarta da dama a Hanya take ya jefar tareda balle bra dinta itama yayi wurgi Yana cusa kansa cikin kirjinta hannuwansa na yawo jikinta.

Bai bar dakinba sai bayan sallar asuba lokacin tuni tayi bacci sbd jigatuwan datai.

##MAMUH#

*_Mamuhgee 40_*
Da safiyar ranar dukkanin jamaar gidan da kwanciyar hankali da nutsuwar zuciya kowannensu ya tashi na kwana tareda abinda zuciya da ruhi ke so fiyeda komai,

Mum Na’ima farin ciki mai tsanani take cikinsa safiyar sbd jiyan kwanan kudi tayi shiyasa Bata je kwana dakin Turakin ba data dawo da kudin dakinta tashigewarta tana lissafin tafiyar da zatai danma takasa samun flight ranar Dan Haka sai bayan kwana daya zata tafi.

Laylah kuwa shiryawarta da Abban shine asalin nutsuwar zuciya data ruhi data samu Dan kuwa zuwa yanzu da gudan jininsa ke zaune cikin cikinta yasa ta tabbatarda irin zafin sonsa daya Gama shiga jininta Bata Ankara Haka ba,

Sir ABUTURAB MUHAMMAD TURAKI kuwa baka gane yanayinsa saidai kula nutsuwar dayake tareda ita a safiyar tafi suka tsawon kwanakin Dan ko yanayin kamewarsa ta qara bayyanarda nutsuwa da kwanciyar hankalin dayake ciki.

A gurin breakfast itace tayi qarshen shigowa sanyeda doguwar pencil gown yauma data lafe jikinta wadda take har qasa Amma kuma batakai qasan sosaiba sai slippers a qafarta ta dauro qaramin gyale akai dabai Gama rufe gashintaba sbd qarantarsa,

Fuskarta fresh sai qyalli take duk da Bata shafa komaiba natural dinta ta fito kaman baby.

Qarasowa tayi ta zauna fuskarta a sake tace”

Good morning mum.

Maida kallonta tayi kansa ta sakar masa wani kallo shima Sexy rigarta daga lafe Kan fatar jikinta ta kalla tareda dauke Kai wani shegen murmushi na fita gefen bakinsa sbd Sarai tasan kunnasa takeyi.

Da wata siririyar murya tace”

Good morning Abbah.

Da wani shegen kallo ya amsa gaisuwar tata Yana daukan avocado toast din da mum Na’ima tagama zuba Masa da tea sai fries da scotch eggs yakai bakinsa ahankali Yana taunawa.

Madara tafara Sha as always kafin ta fara cin potatoe fries da ketchup batareda ta dagoba sbd Jin kallonsa na binta
Tasan tana dagowa suka hada Ido za’a iya samun matsala gwara shi
Itakam tana tsoron tashin hankali da masifar mum musamman sbd cikin jikinta datakeson abunta,
Dan Haka taqi dagowa taci gaba da cin abinta tanayi tana kallon mum daketa Masa kisisinar tafiyan da zatai washe gari.

Sama sama taci abincin tagama ta miqe zata bar gurin sbd yau Abban ko ajikinsa kallon dayake binta dashi yayi yawanda mum zata iya gano wani Abu dabam Dan Haka tana kokarin miqewane wayar mum Dake gefenta tayi ringing da sauri ta dauka Dan Kiran take jira tun safe Dan Haka daukan wayar tareda miqewa tsaye ta nufi console mirror Dake gefen dining din ta tsaya tana amsa wayar sbd da agent dintane na dubai take wayar.

Barin gurin Laylah tayi ya riqo hannunta tareda dawowa da ita baya Yana kallon shape dinta cikin rigar jikinta yakai hannunta bakinsa yayi kissing….
da sauri ta janye hannun tana satar kallon mum dake kokarin juyowa ta Isa kofa ta fice da sauri dayake kofar yake kallo tana fita ta waiwayo ta jeho Masa kisses tana murmushi….

Shima wani qayataccen murmushin ya sake ta juya da gudu ta bar gurin ganin mum na Shirin kallon kofar.

Dakinta Takoma ta miqe a gado tayi baccin Rana sai kusan maraice ta tashi tayi sallah kafin ta fito a main palon gidan ta zauna tana kallo taci abinci tasa Cindy tayata zama suna fira sbd batajin dadin kallo ita daya gashi mum Bata Nan da siddika ma ta fita da alama siyayya zata Kuma zata Dade tunda shiyasa ta fita da siddikan Dan Haka bakowa daga ita sai Cindy.

Sallar magriba tagamo ta dawo palon ta zauna suka cigaba da firarsu suna kallo tana Kuma chatting Sama sama tareda uban fruits din Dake gabanta tanaci sbd wani masifar cin fruits take fama da ita yanzu.

Qatuwar kofar palon akai taba
Cindy dake zaune ta tashi da sauri ta nufi kofar ta bude.

A Abdoul ne Yana hango Laylan zaune Palo ya miqawa Cindy qatuwar basket din fresh fruits din dayake daukeda ita yace ta shigarwa da Ms Laylah basket din ya juya yabar gurin.

Kitchen ta nufa da basket din sai gashi yashigo palon Yana amsa waya a natse sanyeda Giorgio Armani’s suit black Mai duhu sosai sai haskensa ya fito sosai har takega kaman wani kyau aka qarowa Abban nata ta qarasa tura jajayen cherries Dake hannunta cikin bakinta tana kokarin miqewa tai Masa oyoyo ya rigata isowa inda taken ahankali ya zauna tareda rungumarta yace”

Bayan kinci abincin dare kike wannan ciye ciyen?

Grapes ta dauka takai bakinsa ta saka Masa kafin ta janyo fuskarsa ta qarasa tura Masa grapes din ciki da harshenta kafin ta dago tana kallon idonsa zuwa bakinsa Dake tauna grapes din cikin yanayinsa na Jan aji dayake cikin jininsa tana murmushi tace”

Sannu da dawowa abbahhhh.

Kama hannunta daya dauko Cherry yayi yakai bakinsa ya karbe Yana cewa”

Sweet cherry.

Dariya tasake Mara sauti tareda tashi tazauna jikinsa da kyau tana zare Masa rigarsa ta sama ta aje gefe tafara kallonsa tana balle maballan rigarsa tana cewa”

Harshenka zaiyi ja fa idan kanashan cherries dinnan shiyasa nabaka grapes.

Wani cherry din ya dauka jajir dashi ya Kai bakinsa ya saka tana dariya ta kai bakinta taqarasa tura Masa shi ciki da harshenta ya hada da Cherries din da harshenta ya riqe Yana tsotsa..

Ahaka suka cinye na bakinsa
Takuma dauko wani ta saka bakinta tana kallonsa da murmushi Kan fuskarta…

Murmushin yasake shima Yana Kai bakinsa yace”

Kinsan sakamakon wannan din ba???

Kafin tabasa amsa yakai bakinsa akai ya zura matashi tareda harshensa ta kame tana hadawa da Cherries din….

Kaca kaca sukaiwa farar rigarsa tas da kalar Jan cherries din har tata rigar ma Saida Suka Gama lalacewa a palon kafin suka kwasa sukai sama dakinsa acan suka qarasa babban aikin tayi wanka ta dauro towel dinsa suka fito ya rakata har dakinta ta shige ta kwanta kafin yakoma.

Bacci tayi sosai washe gari ko data tashi ko nutsuwar breakfast bataiba mum ta takurata akan takaita airport Dan Haka Tai Masa text ta sanar Masa  Allah ya Taimaketa Bai hanaba sbd idan ya Hana batasan Mai zata cewa mum dinba dan Haka daga airport satar hanya tayi taje gidansu sofia ta daukota suka dawo gidan tare.

Da daddare Sofia gidan ta kwana Dan Haka da wuri Tai Masa goodnight text sukai wanka suka kwanta da sofia sunata surutunsu.

Washe gari Bai nemeta ba ya fice sanin tanada baquwa saidai ta waya sukai mgana har tasamu ta rokesa fita  daqyar yabarta Dan Haka wanka sukai Suka shirya cikin dogayan pencil jeans da half ripped top gwara Laylan ita ta Dora blazer akai suka fice.

Daga can ya kwaso zazzabi Dan Haka suna dawowa magani sofia ta Bata ta wuce gida
Aikuwa daya dawo ta langwabe Masa Suka tare samansa qarshema sbd Allah yasa mum da siddika ta tafi.

Sabuwar duniya Suka bude a gidan Dan kuwa Cindy komawa tayi Bata iya fitowa koina gidan idan ta Gama aikinta ta shige Bata fitowa sbd Sir Turakin Dake gidan ba Wanda Suka sani bane
Shi kansa A Abdoul ya rungumi duka ayyukan Dake gabansu yabar Turakin ya huta a gida iyakacinsa kawo takardu a saka hannu ya koma office dasu.

Irin sabo da shaquwar dasukai yasa daqyar take iya fita school tadawo,
Idan tana waya da Anne kuwa barin dakinsa takeyi sbd ba ruwansa wani lokacin wayarsa yakeyi Annen Tasha ji Amma Bata dauka shine tunda tasan Babu shaquwa ko kusanci tsakaninsu ko kadan.

Satinsu uku suna zuba sabuwar rayuwa a gidan,
Babu inda basa soyewarsu idan Suka tashi Musamman a dining room daga cin abinci sunfi komai hargitsa dakin.

Tun Cindy na Jin tsoro da shakka harta daina sai itama gidan yafi Dadi daga ita saisu ba hayaniya ba tashin hankali,

Tareda Laylan koyaushe suke abincin Rana da dare banda na safe sbd Basa tashi da wuri.

Babban fargabar data fara kamata shine yanda cikinta yafara tasawa alamar fitowa ga Abban ya lura da tasawar cikinta Amma Bai taba tunanin ciki ajikinta ba Dan Bata Raina kanta ba Saida tafiya ta kamasa ya wuce Australia yabarta da kewa Allah yasa Cindy na Nan tana kulawa da ita sosai sbd itama tagano cikin jikin Laylan daya sakata cikin tashin hankali da tsoron ranarda Ms Na’ima zatasan cikin da uban cikin.

*********
Daga Ceddi Plaza anty Sa’adah ta fito gurin siyayyar tafiyar da zatai ganin gida Za’ayi bikin rantsar dasu Alhaji Qarami yayan Momy matsayin dasuka samu na siyasa,

Bataso zuwaba sbd tsoro da fargabar kada su Gane gaskia da aketa boye musu Dan kuwa suna ganowa tabbas batasan masifarsu ko ta Ms Na’ima wanne za’a fi Jin fargaba,

Su umma Jamila Babu abinda bazasu iya yiwa Laylah ba da dama Kawu saidun data daura auren ya wargaza dadadden burinsu,
Haryanzu alwashinsu na Kan takurawar momy dasukai tadawo Nigeria su samu su Shiga cikin arzikin Turaki da Anne tunda Sa’adah taqi bada dama umma Jamila ta tsine Mata yafi so dubu dari Akan yanda take cewan tana Amarica taqi dawowa su kutsa cikin dukiya,

Duk wasu manyan malamai da bokaye sungama shirinsu akan yanda zasu Dora Sa’adah a zuciyar Anne dashi kansa Turakin Dan samun abinda sukeso shiyasa batason zuwa Inda suken gashi yanzu Dole zata sbd ranar data dawo daga last tafiyar datai Suka hade airport da Haj Karima Dole ta sanar cewan dawowarta kenan yanzu tana Nigeria ta dawo shiyasa suka takura tazo wannan bikin da za’ai.

Motarta ta bude tasaka siyayyar datai bayan motar ta zagayo zata shiga…..

Haj Karima data Gama abinda take itama acikin gurin tana cikin motarta tana waya da Ms Na’ima da shigarta gida kenan ta koma Laylah dake fama da zazzabi Mai qarfi ta fito tana Mata sannu da dawowa….

Haj Karima ta zubawa Sa’adah Ido tana kallonta da kyau Dan ta tabbatarda ita din ce
Cikin tsananin tsana da baqin cikin ganin Sa’adahn tace”

Na’ima ga matsiyaciyar kishiyarki Nan gabana Kamar na taketa da mota…

Dakatawa Ms Na’ima tayi daga tafiyar datake zuwa daki ta miqawa Laylah handbag dinta zuciyarta na tsananin Kuna da zafi sbd da baqin cikin Turaki tadawo khairat Chiroma ta sanar Mata tagansa last month a LA da mace Kuma yarinyace,
Ayanda tace tagansu tamkar Mata da miji sbd yanda yake riqe da hannunta….
Sai data Bata rantsuwa ta tabbar Mata da abinda ta fadan shiyasa ba shiri ta baro yau din tadawo Dan kuwa saita Gane ko wacece Koda komai nata zai qare,
Tafasar da zuciyarta keyi yasa a qule tace”

Kibi kanta da mota Zinat narage masifar Dake gabana akan Turaki,
Kibi kanta da motar yanzu Nan nafada Miki Zinat Dan wlh zuciyata balbalin wuta takemun.

Tana daf da shigewa motarta Haj Zinat ta bawa motarta wuta tayi kanta da motar take kuwa Sa’adahn tayi sama ta Fado gurin ya dauki ihu da salatin jama’a akayo gurin..

Securities ne Suka taso da sauri duk Suka nufo gurin
Sai alokacin Haj Zinat ta fahimci zata iya samun matsala Dan Haka ta sauya shawara ta bude motarta ta fito da sauri ta nufi Sa’adahn tana cewa”

Innalillahi wainna ilaihirrajiun,
Ban luraba wlh,
Na Shiga uku,
Please ku taimaka min nakaita asibiti
Innalillahi….

Kama Sa’adah akai aka Sanya motar Haj Zinat tareda Mai aikin Haj Zinat din tunda tace ta santa sai securities guda biyu dasuka ja motar Sa’adah din itama Suka tafi..

Wani private hospital takaita aka karba Sa’adah din wadda taji rauni sosai take fidda jini akai ciki da ita.

Sun Jima agurin kafin aka gama dressing ciwukan Sa’adah da sauran Taimakon da aka Bata aka kaita wani lafiyayyan dakin hutawa.

Tsinuwar da Haj Zinat ta ringa sheqawa Sa’adah batada adadi Ms Na’ima kuwa acan gida daga hankalinta tayi tana Kira tana tambayar ko Sa’adahn ta mutu Dan buqatan ace ta mutu kawai takeyi.

Handbag din Sa’adah da Mai aikinta ta miqo Mata ta kalla Mai aikin cikin tsananin girmamawa tace”

Ma’am anata Kiran wayarta acikin jakarnan tun dazu.

Kallon wulaqanci Haj Zinat tayiwa jakar tareda cewa”

Bude ki dauka wayar ki sanar idan gidane suzo asibitin Dan Ni tafiyata zanyi Allah yasa kafin suzo tagama Isa lahira.

Bude jakar nafisa Mai aikin tayi ta zura hannu ciki tana neman wayar cikin jakar Amma tayi qasa
Dan Haka saita fara Ciro takardar Dake sama ta riqe hannunta daya ta maida hannu zata dauko wayar idon Haj Zinat ya sauka Kan takardar hannun nafisar da sunan asibitin 31hours pluw data sani a LA ke rubuce barobaro.

Hannu takai ta karbi takardar tareda budewa Kai tsaye idonta Bai fara sauka koina ba sai Kan 7weeks pregnancy.

Zare Ido tayi hannuwanta na rawa
A gigice takai idonta Kan date tagani….

Qafafunta wannan karon suka dauki rawa da sauri ta kalli sunan Wanda yake da cikin taga *_MRS AB TURAKI_* kawai aka saka kenan matar Turakin ce Mai ciki ita Sa’adahn harna sati 7,kenan yanzu yakai wata hudu cikin…
##MAMUH#
Mu hadu Monday Inshallah🙏

*_Mamuhgee 41_*
Girgiza Kai tayi cikin neman dawowa daidai Dan Bata Gama fahimtar takardar ba Dan Haka ta dunqule takardar tareda qarasawa kujerar Dake dakin ta zauna ta aje handbag dinta gefe kafin tasake ware takardar da kyau tafara karantowa tun daga sunan asibitin kalma bayan kalma harta Kai qarshe ta jinjina Kai tareda sauke numfashi a bayyane tana cewa”

Yaqi ga Mai yinka…

Kokarin daukan wayarta takeyi ta dauka hoton takardar Kiran Ms Na’ima yashigo wayar saidata sake sake numfashi Mai zafi Dan kuwa yanda takeji Kamar tayi Ido biyu da bomb ta latsa makunninsa asibitin gabaki daya ta buga
Bare Na’ima da zata fadawa zancen yanzu Dan Haka kallon Mai aikinta tayi tareda daukan Jakarta ta Ciro kudi masu yawa tace’

Kira securities din Dake waje maza.

Aje jakar Sa’adah nafisar tayi tareda nufar kofa ta fita da sauri.

Shigowa sukai ba jimawa
Dayan idonsa na Kan kudin Dake hannun Haj Zinat wadda a matse take da kowa ya watse abarta a dakin
Dan Haka ba Bata lokaci ta damqa musu kudin tace su tafiyarsu zata kula da sauran aikin kulawan Sa’adah din.

Dayake idonsu da zuciyarsu na Kan kudin Basu tsaya batawa kansu lokaciba Suma Suka karba Suka tafiyarsu.

Bayan tafiyarsu kallon nafisa tayi tace”

Fita waje kiban guri nayi mgn.

Ficewa tayi tareda Jan kofar.

Wayarta daketa faman vibrating na Kiran Ms Na’ima ta kalla tareda dagawa Kai tsaye tana gyara zama.

Cikin qaguwa da takaici Ms Na’ima tace”

Wai Zinat bazaki fadamun yanayinda yarinyar takebane?,
Idan batada alamar mutuwa ki biya ko nawane likitocin asibitin su Mata allurar qin tashi ta tabbata akwance na huta Dan jikina naban itace aka gani tareda Turaki L.A,
Zuciyata zafi take zancen Nan ya dagargaza hakurina wlh…

Na’ima ki nutsu ki saurara abinda yafi Wanda kikaji abakin khairat Chiroma,

Wannan yarinya dai ta tabbata itace atareda Turaki a L.A,
Gatanan a cikin Jakarta wlh nasamu sakamakon tana daukeda ciki harna wata hudu….

Dan shiru Ms Na’ima tayi na seconds kafin ta Dan gyara murya tace”

Ban fahimtaba,
Meye Kuma sakamon ciki ajikinta harda wasu wata hudu akai..
Kutumar ubanta zakicimun agurin na tafiyar datai da mijina tin kafin wannan maganar da kike ta tabbata Dan kuwa kasheta zanyi duk ta dauka cikin mijina…..

Na’ima maganar zahirin da gaske nake Miki akan abinda idona Suka ganemin Wanda tabbas takardar Babu qarya acikinta,
Wannan yarinyar cikine a jikinta
Na watanni hudu koma fiye…

Yawun da Ms Na’ima zata hadiye tayi numfashi ta nema ta Rasa abakinta
Gigice tafara taba wuyanta zuwa maqoshinta tana neman yawu Amma ya dauke qaf ta Rasa na hadiyewa….

Laylah data shigo dakinta idonta Suka sauka Kan yanayin momyn da sauri ta qaraso cikin firgici tana Kiran sunanta da Dan qarfi
Amma Ms Na’ima kokarin shaqurewa take sbd rashin yawun dazaibi maqoshinta yabi ta kirjinta kafin ya Isa cikinta ko zatai rage zafin wutar data taso cikin kirjinta…

Hankali tashe Laylah ta kamota duk da tafi karfinta sbd yanayin jikinta datake ba Mai qiba sosaiba Amma tanada nata jikin ba laifi musamman tunda tabaro Nigeria tana gaining weight ba laifi sbd ta daina dieting datake tuni.

Palo tayo da ita tana kwalawa siddika Kira tana cewa”

Yi sauri kawo ruwan sanyi ba sosaiba abawa mum, inaga tasamu attack ne
Yi sauri…..

Ruwan siddika taje da gudu takawo
Cindy ma da sauri tabiyota da wasu ruwan a qaramin bowl da towel qarami
Cikin sauri Laylah ke Bata ruwa abaki suna wucewa a wahale
Cindy ma cikin sauri take gogewa mum din qafafu da towel Mai sanyi hankalinsu duk a tashe.

Ruwan na bin kirjinta suka shiga cikinta ta dago idanuwanta cikin masifa ta tayi wurgi da robar ruwan gabanta tana miqewa Laylah tayi saurin riqota tana Kiran sunanta cikin tsoro tace”

Mum, mum lafiya kuwa?
Wani abun yafaru ne?
Please mum kina bamu tsoro…..

Wayarta take ware ido nema Dan Haka Bata iya cewa komaiba sai ture Laylan datai da qarfi tayi baya da qarfi tana sakin salati Mai qarfi Dan kuwa kife ta tafi zata Fadi
Da sauri Cindy ta tarota cikin tsananin firgici da tashin hankali…

Kallon juna sukai itada Cindyn lokacinda ta tsayu daidai suka kalli cikin tare jikinsu duka Yana Yar rawa
Take tsoron halin data tashi fadawa data fadin yasata shiga yanayi na tsoron ta dago idanuwanta da tuni Suka ciko da hawaye tabi bayan mum da kallo harta shige dakinta ta rufo…

Kasa tafiya tayi da kanta sbd ta firgita sosai itama Dan Haka hannun Cindy ta Kama suka Isa har cikin dakinta ta zauna bakin gado tareda cewa Cindy takawo Mata ruwa Mara sanyi.

Ruwa Cindy takawo Mata Tasha kadan ta Haye gadonta ta kwanta sai Alokacin tasake Ajiyar zuciya tana Dora hannunta Kan cikinta daya Dan taso.

Ms Na’ima na shiga daki ta dauki wayarta Dake yashe tsakiyar dakin ko gani Sosai batayi ta Danna Kiran Zinat.

Zinat data kasa barin asibitin sbd yanzu Kam aiki yadawo musu sabo,
Dan kuwa aikine gagarumi ya taso musu bayyanar wannan cikin.

Tana dauka tace”

Na’ima Shiga wannan halin na some some ba naki bane yanzu,
Menene abin Yi Dan Kiran da waccar tsohuwar najadun keyi yasa Dole  ansanar da ita yarinyar na asibiti Dan Haka inaga…….

Zinat Ina hanyar zuwa,
Acikin Daren Nan zanyi booking ticket nadawo nayi maganin matsalar Nan kowa ya huta Dan idan bada hannuna nayi sanadin cikin yarinyar Nan ba bazan iya nutsuwaba,
Zinat kafin ki wuce Anne tazo inason kisa ai Mata allurar wata masifar koma wace iri ce Dan wlh zuciyata wuta takeci,

Turakin da akansa nake duk wani Abu danakeyi,
Yaushe Turakin ya samu lafiyar duka duka da har wata zata rigani daukan cikinsa¿
Shin yaushema har Suka sabane har Haka tafaru Banda labari?Tabbas nayi sake Amma wlh sai tayi Dana sanin kallonsama amatsyin Miji bare hada shimfida dashi.

Kashe wayarta tayi tareda .

neman numbern A Abdoul tace tana buqatan ticket na zuwa Nigeria cikin gaggawa.

Bai tsaya tambayar komaiba tunda ba huruminsa bane Dan Haka yace to tareda bincikawa ta waya ba Bata lokaci yayi Mata komai kwana biyu kafin tafiyar.

Kamar zata Ara hauka taji daya kirata ya sanar da ita sai Bayan kwana biyu Dan Haka duk saita qara Shiga bacin Rai Dan kuwa Bata taba Jin Dana sanin baro Nigeria ba sai lokacin.

Acan Nigeria a asibitin kafin Haj Zinat ta san abin Yi akan Sa’adah din Anne ta iso asibitin Dan Haka Dole ta fuske Akan itace takawo Sa’adahn asibitin harma ta biya komai tana jiran isowarsu ne dama.

Anne Bata nuna komaiba saima jinjina Mata tayi da kokarin datai na kulawa da Sa’adah kafin su zo duk da aranta tabbas tasan da wuya idan tsautsayin ne sbd tasan halayensu ita da Aminiyar tata na boye Dana bayyane.

Duk yanda taso samun ganin likita ko nurses din dake kulawa da Sa’adahn Bata samu dama ba Anne ta toshe koina ta hanyar dauke Sa’adah daga asibiti ta aka maida wata Dan Haka damarsu ta lalace saidai ta jira isowar Na’ima su San abin Yi tun kafin cikin yawuce lokacin illatawar.

*******
Laylah kwana biyu gidansu baya cikin kwanciyar hankali sbd gabaki daya sun Rasa gane Kan mum
Ta birkice gabaki daya laifi kadan fadan gaske take rufe mutum dashi har ita Laylan Yar gaban gashinta Bata ragawaba saima tsanarta datake ji ta wani bangaren tunda sun hada jini da Sa’adah duk ba komai yasa batama kawo alaqarsu araiba sanin irin muguwar qiayyar Dake tsakanin Momy da Laylah da uwar Laylah tasan ba lallai akwai qauna a tsakaninsu ba tunda Laylan bamai surutu bace Dan hakanema batasan irin kusanci da qauna Mai qarfi Dake tsakaninsu ba,ita koyaushe kallon ba wata alaqar a tsakaninsu sbd qiyayyar Momy akan Laylan.

Kama kanta tayi daga kusantar inda mum din take sbd fushinta a kusa yake yanzu,

Ba ita kadaiba har su siddika da Cindy a kame kowa yake da gudun bacin ranta.

Makaranta ma idan Laylah ta tafi dai kusan magrib take dawowa gidan Sam gidan ba Dadi koina kayi motsi masifar mum ce ke ci ga Abban Bai dawoba bare ya iya sanin matsalarta ko zata sauko dan Haka kowa ya kame kansa Ana kaucewa fushinta.

Sai datai kwana biyar kafin tasamu wuce Nigeria data matsu Bata isaba Dan har wani tsalle zuciyarta take na zaquwa sai dataga jirgi ya saukar da ita airport din Lagos tafara jinta daidai,
Bata kwana agarinba ta hau wani flight din ta isa Abuja kafin ta sauke ajiyar zuciya tareda Jin nutsuwa da kwanciyar hankali sun shigeta.

Asibiti anso sallamar Sa’adah bayan tayi kwana biyu taji sauki sosai saidai test din da akai Mata wasu suna nuni da wata matsalar Dan Haka ba Bata lokaci Suka sake diban jininta Dan yimata wasu test din kafin aka sallamesu kafin result na test din su fito.

Bayan dawowarsu gida tayi waya da Laylah wadda ba’a fadawa abunda yafaruba sbd karta damu,
Itakuma Sa’adah abin dayasa ta nace akan Kar afadawa Laylan sbd yanayinta da lafiyarta..

Ms Na’ima ko data iso Nigeria anriga an sallami Sa’adah daga asibiti Dan Haka tana isowa Bata shigo gurin Anne ba sai data kwana ta wuni tagama danne kanta da zuciyarta sbd karta Bari Annen tagane tasan da komai sbd tunda Sa’adah ta dawo gida bazata iya komai akantaba Kai tsaye Saida wata dabarar.

****Tafiyar mum da kwana uku Abban yadawo daga tasa tafiyar murna gurin Laylan Bata boyu ba musamman dayake mum Na’ima da siddika tadawo Nigeria tunda itace Mai aikinta Koda yaushe Dan Haka Yana dawowa da kanta ta fito da gudu tayi kansa
Ba Bata lokaci ya dauketa Kan jikinsa Yana kallon haske da cikar data qara Bai sauketa koinaba sai palonsa na sama Yana kallon fuskarta datasha simple makeup sai qamshi takeyi,
Ga  wata qaramar chiffon free half gown a jikinta data qara Mata kyau kaman yarinya Yar Sha uku.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 42_*
Yasan Ms Na’ima Bata Nan ta tafi Nigeria sbd ta sanar Masa da suna waya akan zata tafin, Bai Saba hanata fita ko tafiyaba shiyasa baice komaiba Bayan Allah yakai lafiya Dan fitarta Bata fada Masa dama tafiyarce dai wasu lokutan take sanar Masa bayan tagama tsara abarta.

Hutawa yayi sosai bayan dawowarsa wannan tafiyar sbd sakewar dasuka samu dagasu saisu sai Cindy wadda take tamkar secretary din Laylah Dan yanzu maganinta ma Sofia ta damqa Mata ita ke Bata anan gida tana Sha Amma a dakinta yake boye sbd gudun tsautsayi.

Samun wannan sabuwar damar dasukai yasa suqa qarasa lalacewa juna Dan kuwa yanzu tamkar wasu chewing gum suke musamman da cikinta yaqe qara Masa Jin nutsuwa da ita duk da baisan tana daukeda cikinba,
Itama cikin yasa taqarasa lalace masa,
Babu inda basa shaaninsu musamman dayake ba sauran wata kunya a tsakaninsu bayan kamewarsa Dake motsawa wani lokacin musamman idan Yana tuno Amininsa sai yanajin wani iri duk ranarda  shaidar abinda ke faruwa tsakaninsu ta fita wato ciki idan tasamu.

*****Babbar ranar farin cikinta tasameta ne lokacinda Abban ya sanar Mata an sallami abbanta sbd saukin daya samu Yana iya magana yanzu harma da motsa jikinsa yayi komai
Tafiya ce kawai bayayi yanzu Yana Kan kujera sai antura Amman tafiyarma zaiyi ahankali wata Inshallah.

Rumgumesa tayi tana kukan farin cikin samun lafiyar abbanta,
Jin takeyi inama zata zauna guri daya da abbanta,

L.A Suka tafi inda mum tuni ta wuce samun labarin tsautsayin Sa’adah Dan Haka ba kowa agurinsa Saida suka Isa,

Harhada komai sukai Suka Gama duk wasu formalities na sallamar Suka tarkata suka kaisa wani lafiyayyan hotel da Turaki yasa A Abdoul yayi Masa booking.

Acan suka barta ta wuni da abbanta suna magana akan yanda zamanta yake da Ms Na’ima cewan batasan ita Matar Turakin bace.

Abba Bai wani ja zancen da tsayiba sbd yanda zancen ke sanyata kasa hada ido dashi,
Hakama shima zancen baya Jin sakewa acikinsa tunda ‘yarsa ake magana da Amininsa dayasan haryanxu baigama karban aurenba,
Ya riqeta ne saboda inganta rayuwarta harma data ‘yar uwarta,har abada bazai daina gode Masa akan hakanba,
A taqaicema ya karba auren ne sbd halinda shi yake ciki yanzu kuma tabbas bazai takura Aminin nasaba zai basa tabbacin zai iya sauwakewa Laylan aurensa tunda ba Kamar taimakone yayiwa Wanda yake halin ciwo da rashin gata,
Yanzu Kuma alhamdllh yasamu lafiya, Kuma Laylan tasamu ilimi Mai zurfi ko ahaka zasu iya tallafar rayuwarsu.

Da wannan tunanin Abban ya yankewa kansa shawaran idan ya natsa bayan komawarsa guda zai bawa Turaki damar ya sallami Laylan tunda dama Babu Wanda yasan da aurenta dashi Kuma yasan bazai taba karbanta amatsayin matarsaba sbd shi da  Zainab Dan ‘yarsu tamkar ‘yarsa daya haifane.

Sai dare A Abdoul yazo ya dauketa suka koma gida sbd Turakin Bai dawo gurin abbanba barinta yayi ta sake da mahaifinta suyi magana yanda yakamata sbd a kusancinsa da ita yagama fahimtar irin girman kauna dake tsakaninta da Abbanta Wanda duk ya kalli hakan ranarda ya biyawa Mahmoud sadakin zainab take Fado Masa Rai irin yanda suke tsananin son junansu baitaba saka ran ya biya sadakin da za’a hadu a Haifa Masa Mata bane…

Bayan sun kwanta tana cikin jikinsa kwance da wata qaramar fingilalliyar rigar bacci data Gama barkewa ta Samanta sbd irin yamutsar dasuka Gama Amma dayake tanason bacci da rigar sbd rashin nauyinta yasa ta maidata ahakan sbd saman ne ya Gama fincike hannuwan rigar dasuke sirara.

Cikin sigar roko da Yar yarinta ta bude Baki ahankali tace”

Abba, zanbi Abbana Nima Dan Allah naje Nigeria..

Ahankali ya lumshe fararen idanuwansa masu Dan girma ya budesu akan bakinta da yayi maganar  kafin ya bude Baki ahankali cikin nutsuwa yace”

No.

Marairaice murya tayi tareda sake shigewa jikinsa tana zagaya hannuwanta zuwa bayansa tasake Dan rugumarsa Suka manne fiyeda yanda suke tace”

Please Abbahhh.
Nayi kewan gida,dasu Anne,
Inason bin Abbana gida Dan Allah.

Zakije Amma ba yanzu ba saikin Gama exams dinki tukuna na wannan session din,
Karki manta kina last year dinki.

Sanyi jikinta yayi tace”

To waye zai kaisa gidan tunda momy ta tafi?

Tare zamu tafi Inshallah gobe Zaki koma Atlanta daga Nan zamu wuce ki zauna gida kiyi karatun exams.

Sanyi jikinta yakuma yi ta kallesa tana Jin kewarsu duk su dukan shida abbanta tun Basu wuce ba ahankali da sanyin murya tace”

I will miss everyday Abbah….
Please kadawo da wuri tunda mum tace ba yanzu zata dawoba zanyi kadaici da yawa bakanan mum batanan ga abbana ma ya tafi.

Kissing lips dinta yayi ahankali tareda gyada Mata Kai batareda ya bude Baki yayi maganaba Dan kewarta zaiyi Kamar sabuwar haihuwa yasani shima saidai ba Daman nunawa shiyasa yake wahala yanzu duk yayi tafiya sbd rashinta Yana azabtar da zuciya,Ruhi da gangar jikinsa.
Da Dan zazzabi ta kwana sbd kadaici data fara tun lokacin da Yar damuwar zuwa gidan dataso Yi,

Har asuba jikinta akwai zafin zazzabi irin Wanda yake Dan damunka Ahankali ahankali,

Da safe guraren 10 Da kansa ya shiryata cikin kayan sanyi da qatuwar jacket Suka Fito yakaita tayi bankwana da abbanta Amma Bai shigaba a mota ya tsaya sbd idan yashiga bazai iya fitowa kaita airport da kansa ba saidai A Abdoul yakaita Dan Haka Bai shigaba Ita kadai tashiga tareda A Abdoul Suka Gama suka fito.

Tunda suka Kama hanyar airport take  kwance jikinsa Yana kissing hannunta akai akai har Suka Isa airport din A Abdoul yafita motar yabarsu.

Fuskarta ya Kama yayi kissing bakinta ahankali tareda shafa fuskarta ahankali da muryarsa Mai dadi da aji ciki yace”

Ki kula sosai okay??

Gyada Kai tayi tareda Dan shigewa jikinsa ta rumgumesa yanajin zafin jikinta ahankali.

Dagota yayi ya Kama hannunta Suka fito motar Yana riqe da hannunta A Abdoul na bin bayansu da qaramar suitcase dinta.

Yanayin yanda taketa neman rikice Masa ta sanyashi sauya ra’ayi akan rashin barinta zuwa yasa Basu jira lokacin tashin jirginsu ba suka tafi Suka barta.

Yamma sosai ta iso gida bayan sofia taje har airport ta daukota da motar gidansu sbd zazzabinta qarfi yayi kafin su iso Dan Haka suna isowa gida daqyar da Taimakon sofia tayi sallah Cindy ta kawo tea Mai dumi da cupcakescake taci guda biyu Tasha magani ta kwanta a wahalce.

***Anne ce zaune tareda baqi suna magana saiga isowar baqi halima tazo ta isar Mata dama tagama da baqin zasu tafi ne Dan Haka Kai tsaye aka shigo dasu Momy…

Momy CE tareda Haj Karima Dake zaune a Abujan suka zo gidan,
Tunda momy tadawo tana gidan Haj Karima anan Abuja sbd Sa’adah tana zuwa dubata akai akai,
Bata taba zuwa tareda Haj Karima ba sbd gudun sugano gaskiyar ayi tashin hankali batareda sa’adahnta tagama karatunta tafara aiki Mai kyau ba su Bata Mata gobenta Dan kuwa saninta ne bazasu taba barwa Allah ba Koda Sa’adah bazata aura Turaki ba sunfi son ayi biyu Babu Dan kuwa dukkaninsu qiyayyar mahaifiyar Laylah da Laylah a jininsu take mai qarfin gaske.

Qarasowa sukai Anne na musu barka da zuwa cikin mutuntawa da sakewar fuska.

Mintuna qalilan aka zagayesu da kayan tarban baqi,
Drinks ne masu sanyi da sabon madarar nono Mai sanyi sai dambun Naman kazar sai snacks.

Haj Karima duk gaisawa da firar da Anne ke Dan Jansu hankalinta nakan tsabar dukiya Dake magana koina a gidan,
Ta duba tasake dubawa Babu wani Abu a gidan da bana manya bane Dan Haka ita saima taji hankalinta yakuma tashi akan ayita Mai yiyuwa bazai yiyuba Sa’adah na aure gidan arziki irin wanna ace Basu more Mataba bayan dawainiyar dasukai da uwarta da ubanta ya lalace akwance da sunan ciwo,

Tunda gida zasu dunguma su tafi ba har Sa’adah da momyn tunda Mahmoud din zai dawo ai zasuje can ayi magana
Wlh bazata Sabu ba ko kadan,
Zainab bazai yiyu su saka Mata ido tabar yarinya tayi watsi da dangin uwarta ba,

Waccar samun wahala wato Laylan sun samu ta fita rayuwarsu tunda Ms Na’ima ance ta tafi da ita sunsan aikin wahala kawai ya Isa ya juyar da sauran qanqanuwar lafiyar qwaqwalwarta.

Sa’adah Bata gida ta fita karban wani sako a school Dan hakan ma suke zaune palon Anne da tuni ankaisu palon Sa’adah din
Dayake kusan bankwana Suka taho yi tareda Jin idan tareda Sa’adahn zasu tafi tunda abbansu dai dawowa zaiyi Dan Haka suka dasa sabon zaman jira,

Anne sakawa Tai halima takaisu palon Sa’adah Dan su sake yanda yakamata kafin dawowan Sa’adah din.

Tun Rana suke jiran dawowarta har kusan yamma batadawoba
Momy tayita Kiran wayarta Bata dagawa
Anne ma tayita Kira itama Bata dagawa.

Momy ce tafara Shiga damuwa sai Anne sbd magrib da aka fara Kira sbd tun dawowar Sa’adah hannunta Bata tana fita takai dareba a waje da sunan makaranta saidai idan biki ta fita kokuma tare suka fita sukai daren
Dan Haka take tasan ba lafiya ba.

Hankalinsu tashi yayi sosai Anne tafara kiran wayoyi tana tambaya ko Sa’adahn na can,

Momy tsabar tsoro da damuwa bin Anne kawai take da Ido tana jiran Jin labari Mai ma’ana Amma Babu inda ba’a buga wayaba da ake tunanin samunta acan saidai Bata can din.

Tashin hankalin dasuke ciki zuwa yanzu yagama girmama sbd har qarfe Taran dare ba labari Mai.

Kokarin Kiran M Kabir tsohon Secretary din Turaki tayi ta sanar Masa abinda yake faruwa yace Mata gashinan zuwa yanzu.

Kafin ya iso gidan yafara shigarda missing complaint sai gashi tun kafin ya isa gida aka sanar Masa ansamu accident tunda Rana na wata motar data buge motar wata budurwa.

Bai Isa gida ba Saida yaje ya tabbatarda Sa’adah ce,

Ita din ce saidai Kam tanajin jiki sbd ta bugu sosai qafafunta da hannunta dama kanta duk bandage ne
Qarin baqin cikin abin Wai Wanda sukai hakan sun tafiyarsu ba’a kamasu…. Saidai baya tunanin guduwa sukai yafi tunanin koma su waye sunada kudi sun biyane Ana barsu sun tafiyarsu ake cewa sun gudu.

Su Anne yakira ya sanar musu halinda ake ciki
Take jikin Momy ya mutu sbd yanda takeji azuciyarta gameda lamarin tasan akwai masifar da zata sameta…

Suna Isa asibitin kallo daya Momy tayiwa Sa’adah takasa riqe kanta wasu hawaye masu tsananin zafi suka balle Mata ta share tana kokarin Kame kanta sbd Anne data bayyanarda damuwarta Mai tsanani a fili Kan al’amarin,

Haj Karima kuwa cewa tayi sai an Nemo wainda sukai wannan hadarin Dan bazai yiyuba ace sun gudu ba dalili bane.

Cikin gaggawa aka sauya Mata daki raga emergency din dasuka sameta.

Suna cikin wannan tashin hankalin su Turaki Suka sauka Nigeria tsakar Daren.

Gida aka kaisa direct bayan ankai Abba lafiyayyar masaukinsa.

Dole Momy ce aka Bari ta kwana a asibitin su Anne Suka koma gida
Haj Karima ma ta wuce gida.

Washe gari tunda Turaki da kansa yakai Abban asibiti
Yakuma qi sanarda Laylah abin daya samu Sa’adah.

Sauyawa Sa’adah asibiti akai washe garin aka maidata asibitin dasuke zuwa..

Bayan sun fito yashiga mota ya zauna ya Dan dago tareda kallon A Abdoul dake gaban motar zaune cikin kamewa da murya Mai daukeda girman kamewarsa yace”

Abincika komai akan wannan abun daya faru sbd ance ko kwanaki mota tayi kanta,
A bincika komai inason sani.

Gyada Kai A Abdoul yayi Yana cewa”

Inshallah.

Barin asibitin sukai Suka nufi gurin wasu baqinsa dazai gani Dana abbansu Laylan yabar Masa Mota daya da drivern dazai maidasa masauki idan yagama.

Dr faruk daya dubata last time shine yanzu ma take hannunsa Dan Haka ya kalli Anne da zata wuce gida yace”

Anne akwai wasu result dinta na farko da basa cikin folder dinta inaga last time dasu kukaje gida Muna buqatansu Dan result dinta na yanzu munason duba wani abun.

Ok ba damuwa inaga suna cikin handbag dinta da akazo asibitin da ita last time din zansa aduba sai akawo Inshallah.

Ok, sai abada da wuri Muna jira Dan treatment dinta zai tsaya saimunga wancan result din.

Anne na Isa gida dakin Sa’adah tafara wucewa direct tafara duba handbags dinta daya bayan daya.

Kasa ganin komai tayi Dan Haka ta nufi drawers tafara dubawa Suma.

Nanma bataga komaiba dan haka ta nufi wardrobe dinta ta bude tafara dubawa.

Handbag dinta daya tagani kicin kayanta a boye Dan Haka ta janyo tareda budewa ba Bata lokaci taga takardun asibitin aciki..

Ta kwaso ta fito dasu gabaki daya tasaka a handbag dinta kafin ta nufi bedroom dinta.

Sai dare suka tafi Kai abincin dare asibitin itada halima.

A dakin Suka tadda Abba da momy sai Haj Karima da zuwanta kenan itama tareda umma Da tuni ta iso garin yau Dan Shiga al’amarin tunda Turaki na qasar yagansu ya Sansu amatsayin dangin uwar matarsa.

Cikin girmamawa sukewa Anne barka da zuwa tana amsawa cikin yabawa karamcinsu,

Takardun Datazo dasu ta kalli halima tace”

Halima bawa Dr faruk takardun gasunan.

Dr faruk karba yayi ya fice daga dakin Dan dama yagama abinda zaiyiwa Sa’adahn data farka Amma Bata iya magana ko kadan sbd azabar ciwon da kanta keyi.

Minti hudu da fitar Dr faruk ya dawo dakin daukeda folder din Sa’adah ya Ciro wata takarda yana kallon Anne dake kallonsa ganin ya dawo
Kowama kallonsa yakeyi suna jiran Jin Mai zaice ya miqawa Anne takardar Yana cewa”

Wannan inaga ba nata bane Dan a cikin namu gwaje gwajen bamu samu ciki a jikinta ba…..

Tsit sukai gabaki daya dakin suna kallonsa,

Anne da Momy da Abba dasukasan batada aure da mamaki da suke kallonsa,

Umma Jamila kuwa cikin kasa boye halin data shiga tayi saurin cewa”

Takardar ciki ta nuna ita ko me?

Miqawa Anne takardar yakuma Yi ganin tana Masa kallon buqatan qarin ya kalli sauran Yan dakin yaga duka iyayen Sa’adahn ne ya maida kallonsa kan Anne cikin nutsuwa yace”

Takardar pregnancy test ne tareda scanning Amma banajin nata ne sbd ba’a qasar Nan akaisa ba,
A America ne,Los Angeles….

Anne najin hakan ta karba takardar da sauri ta karance tsaf taga abinda yake ciki da sauri ta dago ta kalli Sa’adah Dake zaune tanajinsu Bata iya cewa komai sai rufe Ido datai cikin yanayi na rashin abin Yi.

Qamshin Bois elite ne yafara shigowa dakin Abba da Anne dasukan asalin waye Mai wannan qamshin Suka kalla kofa kafin shigowarsa
Tukuna ya shigo A Abdoul na bayansa
Dukkaninsu suka waiwayo suka kallesa yaqaraso cikin tsananin kwarjininsa daya Hana su umma Jamila tada hayaniyar murnar batun ciki da ake lokacin….

Haj Karima ce tayi qarfin halin gaidasa tana maida kallonta Kan Anne Baki washe tace”

Barka da arziki,
Ashe ciwon dai harda juna biyu ajikinta,
Allah ya raba lafiya yasa anbude hanyar tara zuria kenan…

Kujerar da A Abdoul ya gyara Masa ya zauna Yana kallon Abba dake neman rudewa da zancen da ake…

Anne ganin Kar rashin fahimtar tayi yawa ta bude Baki tana dauke kallonta daga kan Turaki daya Gama cika musu Ido dakin da kwarjini tace”

Ba sunan Sa’adah ne ajiki ba, takardar ba tata bace sbd ba komai ajikin Sa’adah.

Miqawa Turaki takardar tayi tana cewa”

Duba kagani ko zaka gane sakamakon waye.

Karba yayi tareda Dan kallon takardar akan sunan Mrs AB TURAKI idonsa yafara sauka kafin ya kalla date din jike jikin takardar.

Da sauri ya gangara da idonsa Kan signing dinta Dake qasan takardar.

Wani irin yanayi Mai wuyar fassarawa ya Shiga saidai mutanen Dake gurin ya sanyashi dannewa ya kame,

Miqawa A Abdoul takardar yayi bayan ya nade Yana miqewa yace”

Allah yabata lfy.

Kofa ya nufa ya fice A Abdoul na bayansa
Yan dakin duka kowa tsit yakuma Yi Dan su Kam Basu gane komaiba Kuma yanzu.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 43_*
Yana ficewa Momy taqi waiwayowa ta kalli Yan uwanta da duk anbi anhansu gane komai,
Sunanson nuna mrnarsu da farin cikin wannan samu daya samesu Amma Kuma ganin daga uban gayyar Turakin ya fice baice komaiba hakama Anne takasa cewa komai Dan itama kanta duk da tana zargin cikin idan bana Laylan bane Amma Kuma da wuya hakan ta faru, ita Tama Rasa tunanin kamawa,

Abbansu Sa’adahn ma kasa Kama kowanne tunanin yayi Dan Sam Bai kawo ma Laylah a zancenba tunda yasan karatu takeyi tukuna,
Kuma Turakin ma baida ranar amsarta amatsayin Mata shiyasa ma zai nema sallamarta daga Turakin Dan gudun shiga haqqin takurawa Amininsa.

Momy ce kawai tunanin farko daya shigeta shine tabbacin cikin Laylah ce take dauke dashi ba kowaba, sbd sanin barewa bazatai gudu ‘danta yayi rarrafeba,
Ms Na’ima tayi babban kuskuren daukan riqon Laylah sbd batasan cin Amana a jininsu yakeba.. yanzu gashi itada Yan uwanta za’a kunno Mata masifa Dan kuwa su umma Jamila Allah kawai yanda zasu dauka wannan al’amari da aka rufesu baibai tsabar son Rai da cin Amana irin na Kawu saidu daya daura auren.

Anne Bata Gane sauran zancen da ake  a dakin sbd hankalinta gabaki daya baya Kai tunani take shiga daban daban na wannan takardar…

A saninta babu wata Mrs AB TURAKI Bayan Na’ima da Laylah,
Babu Kuma wata tsautsayi ko kaddaran dazai kawo sakamakon awon cikin Na’ima hannun Sa’adah,

Laylah ce kawai duniya sukeda kusancinda al’amari irin wannan Bata zaizo hannun Sa’adah…
Idan Natane to shi wannan ciki Kuma….. Lumshe ido tayi Ahankali tana cire zancen cikin kanta gabaki daya Dan kuwa bazata taba Gane komaiba ayanzu zata saka ido taga Inda ciki zai bullo daga Mr Turakin koma wacece acikinsu.

Gida ta miqe ta wuce tabarsu suna buqatan kebancewa da Momy Suma Amma ta Hana kanta sakat da aikin hidimarta Sa’adah da zata bawa tea Mara zafi Dole Suka tafi Suka barta ba Dan sunbar zancenba Wanda Dole ayisa ai.

Saida suka wuce kafin Abba ma ya fito ya wuce da drivernsa da motarsa da aka Ware Masa.

********
Tunda suka baro asibitin Yana zaune a motar Bai ce komaiba Yana zaune hankalinsa kwance Kamar Babu komai cikin ransa
Saidai wasu feelings da tsantsar nutsuwa yakeji na wanzuwa cikin ransa.

Harsuka Isa gida Babu wata magana daya furta
Dan Haka A Abdoul na ganin yafito motar ya Ciro takardar da tuni ya sanyata cikin envelope ya miqa Masa a ladabce Yana cewa”

Mu kwana lafiya.

Karban envelope din yayi tareda wacewa ya nufi hanyar shiga makeken palonsa Dake sashensa dayafi na kowa girma a gidan ya shige.

Yana shigewa A Abdoul ma motarsa Dake gidan yanufa ya bude ya shige tareda tayarwa yabar gidan ya nufi gidansu Dan Mahaifiyarsa anan Abuja  take zama duk da mahaifinsa ya Jima da rasuwa.

Bai tsaya palonsa ba Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya shige tareda nufar jikin drawer gefen gadonsa ya janyo ya sake tareda rufewa Yana aje wayar hannunsa ta nufi toilet yashige.

Wanka yayo yafito sanye da farar bathrobe ya nufi gaban mirror ya tsaya Yana goge jikinsa da qaramar towel fara.

Abubuwan daya Saba na kafin kwanciyarsa yayi kafin ya Sanya fararen pyjamas da slippers masu taushin gaske
qamshinsa na Bois elite na sake mamaye dakin ya nufi Kan sofa Dake dakin ya zauna anatse tareda daukan wayarsa Dake silent sbd rashin son damuwa
Kai tsaye numbernta dake sama yasaka kira.

“Hello Abbah” tafada cikin muryarta Mai taushi dake son bayyanarda kewarsa datai.

Boyayyan numfashi ya sake sbd koyaushe muryarta ta sauka kunnensa tana motsa duk wani jini dake yawo jikinsa.

Ahankali ya bude Baki Kai tsaye ya sakar Mata tambayar”

Are you pregnant?
Wata nawa ne?
Yana Nan ko kuwa?

Tsit tayi Jin tambayar data zuwar Mata a bazata
Kuma cikin yanayi na kamewarsa yayi Mata tambayar Dan Haka sai jikinta yayi Sanyi tana neman daburcewa,
Cikin kame kame tace”

Abbah kayi…..

Akaro na farko a rayuwarsu daya sakar Mata tsawa  Yana cewa”

Amsa nake fara so, are you pregnant, yes or no¿

Ahankali tayi qasa da murya cikin sanyin jiki tace”

Yes Abbah.

Rufe ido yayi ahankali cikin yanayinda yakasa fassarawa tsawon mintuna kafin ya bude idon ya sake bude Baki ahankali yace”

Meyasa bansaniba?
Tsawon wane lokaci¿

Abba Ina tsoron mum ne tasani,
Nima bansan dashiba farko
Daga baya ne nasani
I’m sorry abbah, kayi hkr Dan Allah”” hawaye ne Suka balle Mata Jin yanayinsa kaman ransa ya baci akan rashin fadar Masa din.

Lumshe ido yayi yanajin yanda numfashin kukanta ke sauka cikin kunnensa Yana taba zuciyarsa
Sai daya sauke ajiyan zuciya ahankali kafin cikin nutsuwa ya bude Baki yace”

Ya Isa Haka,
Daina kukan,
tell me, is everything okay? I mean the baby, kinajin komai lafiya?
Ki taba ganin likita?

Share hawayenta tayi tanajin kewarsa  na sake kamata sbd cikinta yafara motsawa yanzu,
Gabaki daya cikin tsoro da tashin hankalin dawowar mum take ta bude Baki ahankali cikin yarinta tace”

Abba yayi girma Ana ganinsa,idan mum tadawo zata gansa,
Bansan me zataceba..

Babu abinda zai faru okay¿
Zan dawo da wuri zan kaiki kiga likita  da kaina,
Ki ringa kula sosai yanzu, and ki daina saka su skinny jeans dasu kayanki masu matsewan nan Zaki takura kanki da babyn.

Zansaka akawo Miki nurse dazata ringa kuka Dake kafin nadawo.

Kwantawa tayi Kan kujeran datake zaune tana Jin son Abbanta na sake shigewa koina nata musamman cikin jikinta yanzu duk lokacinda ta Dora hannu akansa Abban takeji har cikin jininta sonsa na sake kamata.

Ahankali ta furta”

“Abbah, are you happy with th….”

kasa qarasawa tayi sbd nauyinda kalmar Tayi Mata saidai Kamar daga sama taji saukan muryarsa Mai dadi da Kamala cikin kunnenta yace”

I love the baby,and I love his mother….
I love you both.

Cikin tsananin farin ciki da nutsuwa
jikinta na mutuwa da kalamansa tace”

We love you too Abbah.

Ms Na’ima Dake tsaye bakin kofar bedroom din nasa kasa tsayuwa tayi sbd wani jiri jiri datake gani,
Me take ji Abu kamar a mafarkinta.

I love you taji abakin Turaki,
Maganar baby da uwar baby yake bayan saninta Sa’adah na asibiti Kuma tabbas sun biya kudin gaske likitan asibitin da aka fara kaita ya tabbatar musu da Babu ciki ajikinta suna murnar ya zube me take Shirin ji yanzu??????

Innalillahiiiii”” tafada a fili idonta na rage ganin haske ta juya da sauri Takoma inda ta fito tana bude idanuwanta da hannuwanta Dan bakin Rai Bata gani Sosai.

Tana Shiga palonta a haukace ta zubawa siddika Kira tana cewa”

Kaini dakina bana gani Sosai.

Da sauri siddika takaita daki ta fito sbd ganin masifar Dake cikeda idon dayasa Bata gani Sosai…

Hannu ta Dora akai tanason kurma ihu Amma maqoshinta yaqi budewa ta zube bakin kujera tana cewa”

Wace kaddararrarce Turaki yake cewa I love you harda baby?

Neman Mata Turaki ya fara kokuwa wani auren yayi Basu saniba?

Nashiga goma na lalace,
Mata nawa Turaki yakeson nabi Ina hallakawa¿
Walh bazan yarda da wannan masifarba,
Ko ba aure yayiwa koma wacece wannan cikin bazata Bari a haifesaba,
Ta yarda tayi koma menene Amma wlh bazata yarda wata ta haifawa Turaki ‘yayaba…..

A haukace ta dauki wayarta tafara neman numbern Zinat….

Tana dauka cikin yanayin tashin hankali Mai tsanani da rudewa tace”

Zinat abun yamun yawa Turaki zai cinnamun hauka,
Zinat Turaki wata yayiwa ciki wlh,
Zinat Turaki I love you yake furtawa wata…. Zuciyata bugawa zatai..

Cikin gajiya da wannan masifa itama Zinat din tace”

Ki nutsu Na’ima tunda kema kingano Cinna Miki hauka al’amarin Turaki zaiyi,
Tashin hankali bazai Bari musan abinda mukeson saniba…
Turaki yagama bamu mamakin duniya tunda yayi aure bare yanzu Dan yayiwa wata Mai rubutacciyar qaddara a hannunmu ciki,
Fatan dai kin gano wani Abu akanta ba haukar banza kikayoba Kika dawo?

Kasa magana Ms Na’ima tayi sbd batama San Mai zataceba,
Da alama gwara shaanin Sa’adah shi data san komai akan wannan da batamasan ta Ina zata faraba saidai Abban abin data sani shine koma yayane itace ta Los Angeles da khairat ta fada Mata Dan Haka sake tattarawa zatai Takoma Dan sai tana Atlanta zatafi Gano wani abun Dan idan zata mutu tadawo duniya Turaki bazaice Mata komaiba akan lamarin Koda ta tambaya kuwa sai lokacinda yaga Dama yaso fada.

Cikin takaici Haj Zinat tace”

Koma meyene Anne tasani Amma dayake batada adalci shine tayi shiru tabarsa ya rufeki a baibai saidai kawai akawo miji jaririn ‘da ace Miki gashi na Turaki ne tsabar a nuna bakida wani amfani bayan tun farko shi tukarin ai shine Mara amfanin,
Tunda ya warke yanzu Dole zai ringa tsalle tsallen zuwa gurin Mata bazai iya tsayawa akan wadda ta zauna shekaru dashiba…. Mtsss Ni ke kanki Na’ima wani lokacin kayan takaicine Dake,
Ki tattare dukiyar ki rabu dashi yaje ya nema matan duniya idan zai iya Amma kin tsaya ke acikin bacin Rai Nima aciki…

Zinat wallahi bazan iya rabuwa da Turaki ba tun wuri daina maganar rabuwar Nan,
Zaunawa zanyi naringa cin uban duk wadda tayi gangancin shigowa rayuwarmu nidashi tunda kwadayin abun duniyar kowa a zuba Masa a zuciya.

Haj Zinat tafi Jin zafin Anne Akan Turaki sbd Babu kalar asirin da basuyiwa matarnan ba Amma yaqi ci,
Idan suka mallaketa tamkar sun mallaki Turaki ne sbd a duniya ba maganarta dayake tsallakewa saidai tsohuwar tamkar wadda take kwana rungume da Qur’an Dan kudin dasuke narkawa bokaye da malamai bama gaskia bane Amma a banza Dole Suka watsar sbd basa Wasa da lissafi, bazasu iya cigaba da hasararda Babu riba acikiba.

Cikin son Kai qarshen matsalarsu kowa ya huta Haj Zinat tace”

Zan Kira khairat mugun bincike za’ai Mana asan koma wacece daga Nan sai asan matakin dauka…

Cikin zafin Zuciya Na’ima tace”

Bazan iyaba kasheta zanyi har ita har cikin..

Idan kin kasheta acan saikiyi bankwana da Turakin da kikai kisar dominsa Dan kina gidan yari ko lahira zai aura wata Matar.

Zinat meyasa bakya fadar alkhairi yanzu koyaushe muguwar data kikemun,Wai ko mun fara samun matsala ne?”” Tafada ranta na baci Sosai akan baqin datake ciki.

Cikin takaici itama Zinat din tace”

Aiki da hankalinkine bakyayi koyaushe irin Haka ta taso kedai maganarki kisa,
Kinsan hukuncin kisane?
Kin aikata Abu Dan wani Amma kinaji kina gani za’a rabaki da duniyar Kuma Babu abunda zaiyi miki,
Ni bana komai ba lissafi kin sani,
Inada ‘yaya idan Ina rufe Ido Ina biye Miki gurin yin komai da tuni mun Jima da zama Yan gari a lahira,
Dan Haka bazan biye Miki mu hau jirginda ba saukaba sai filin Danasani da lahiraba Dan hake kema ki nutsu cikin ruwan sanyi zamu zuba rashin arzikinmu batareda mun barwa kanmu abun fada ba.

Naji zancen ya Isa Haka sbd Zinat yanzu kin daina gane ciwona,
Kedai idan magana Bata fitowar kudi bace batada babban mahimmanci agurinki,

Yanzu kisa Fahad yamun komai cikin gaggawa inason komawa,
Tunda Turaki ya fara fadar I love you kinsan Yana gap da gane mace ciki da wajenta da halayensu da kyau Wanda kema kinsan hakan nada barazana agun mu daga lokacinda yafara karantar son dukiyarsa a jinina yake.

Zamuji da wannan idan mungama da wannan babbar matsalar dake gabanmu Dan Nima ko a mafarki bana Mana fatan wata macen da haifawa Turaki ‘yaya idan bakeba to kowama bazai masaba a zauna ahakan yafi tunda kunada ‘yar riqo.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 44_*
Anne shiru tayi Bata sake tada maganar al’amarin takardar cikin ba sbd batasan wa zata Kama zancen dashiba,

Sa’adah dai batace komaiba sai cewa ba nata bane Haka kawai tace musu tabarsu a duhu,

Momy Bata damuba sbd tasan Babu abun daya hada sa’adahnta da wani zancen ciki Dan Haka itama tayi watsi da zancen tunda cikin Laylan Bai shafeta ba.

Abbansu ma share zancen yayi sbd Ganin Anne batace komaiba Kuma yasan tarbiyar yaransa daidai gwargwado duk da yajima baya taredasu
Amma tunda yanxu tarbiyarsu a hannun Anne take bashida ta cewa Akan maganar yabar zancen tunda yasan sunsan abinda suke.

Umma Jamila ce ta daga hankalinta Kan ayi maganar qarshe Sa’adah da kanta tace”

Ba’a son tada zancen ne sbd matar Turakin Ms Na’ima da ake gudun fitinarta.

Wata dariyar bin iska Umma Jamila tayi tana cewa”

Akwai Wanda ya Isa aji shakkarsa akan samu da qaruwa daya samemu na farin ciki,
Ita Ms Na’iman inace da Turakin take takama? To shine ake wani boye boyen karta sani.

Haj Karima dake Shan tea ahankali cikin nutsuwa da takama tace”

Sune sukasan wata Ms Na’ima
Mu abunda yake gabanmu mukeyi,
Ciki dai tunda Allah ne ya badashi ai Babu wata Na’imar dazata sakamu kame kamen rashin fadarsa.

Cikin sanyi Sa’adah Dake sin plantains ahankali tace”

Wlh tanada ban tsoro mama,
Komai zata iya,
Dan Allah abar maganar shine yafi zama alkhairi..

Tsoronta kike kenan? “” Cewar haj Karima tana kallon Sa’adahn a zube.

Ba boye boye tace”

Eh wlh Ina tsoronta mama,
Nasan komai zata iyane.

Umma Jamila ce ta kalli Momy dake saka kayanta cikin akwatinta sbd tafiyar da zasuyi Dan ansallamo Sa’adahn suna gidan Haj Karima daga Nan zasu wuce gabaki dayansu duk da sai Sa’adah Takoma gida ta dauko kayan da zatai tafiya dasu,
Cikin mamaki da takaici tacewa Momy”

Yanzu Zainab Haka Kina kallo Kika koyarda Sa’adah tsoron kishiya?

Sbd ke Taki zuciyar ta mutu gurin jinyar mijin daya zaba Taki kishiyar akanki da yarki shine Zaki kashewa yarinya zuciya da tsoron kishiya kina kallo harda bakinta take fadar tsoronta takeyi.

Rashin Jin dadin maganar da ake fadawan Momy yasa Sa’adah kallon Momy da batace komaiba ita sai shiru datai tana cigaba da shirya kayanta cikin akwati,
Ta maida kallonta Kan umma Jamila dake fada cikin takaici zatai magana Haj Karima ta katseta da cewa”

Yi mana shiru mutuniyar banza,
Shiyasa kika kasa gaba Kika kasa baya acikin gidan,
Kinkoma tamkar Yar riqo a gidan ma Matar gidan ba,
Tsabar rashin yanci a bangaren Mahaifiyarsa aka Baki Palo da daki
Bayan ita tanada makeken bangaren guda a gidan da zata aje irinki guda nawa,
Drivers ke janta da motacin Alfarma tana yawo a agarin Abuja da wajenta Amma ke kece kike tuqa kanki Dan kina ganin ansiya Miki tsadaddiyar mota bayan motocin Turakin da ake fita da ita cikinsu daya zata siya biyar din Taki harda canji Mai yawa…

Umma Jamila da Shirun Momy ke Bata ranta ko yaushe tace”

Ahaka me tasamu bare mu iyayenta muce ‘yarmu na auren Amb AB TURAKI,

Alhaji Qarami Babu shige da ficen da bayayi Dan yasamu ganin Turaki shida honourable kwangila sukeso kamar me ko manyan kudi zasu saukar musu Amma koyaushe yarinyar Nan cewa takeyi baya qasar
Ashe tsoron zuwa gurinsa take sbd kishiya,
Wlh Allah yayi wadaran naka ya lalace.

Yanzu dai tagama wannan shashancin mutafi ai muma lokacinmu yazo Dan idan muka tafi zamu bude namu asusun lissafin agurinsa tunda ga ciki
Kafin ki dawo saikin haihu tunda ba qasar yake zamaba Kuma kingama karatun ai dama Dan Haka muma Bismillahi.

Daga Sa’adahn har momy Babu Wanda yasake cewa komai,
Suna sauraron su umma Jamila nata musu fada kokuma fade da gorin dawainiyarsu dasuke Dan taimakawa tun lokacinda Sa’adahn na qarama da Abban baya wani zama har lokacinda yake jinyarsa sune suke Dan taimaka musu.

Har dare daga ita har momyn Basu huta da fadan umma Jamila ba Saida Haj Karima ta tsayar da zancen da cewan ai yanzu tunda Sa’adahn na hannunsu zasu qaru da Turakin.

Da wannan umma Jamila ta sarara musu har drivern Anne yazo ya dauki Sa’adah a gidan Suka tafi gida.

Tana Isa gida komai na dakinta halima ta gyara ko’ina sai qamshi da sanyin AC ke tashi Bata wani zauna ba ta shige ta kwanta sbd kunyar Anne takeji batasan Mai zatace Mata gameda cikin Nan da Allah yayi bayyanarsa gaban kowaba,

Takardar acikin hanbag dinta dasukaje asibitin tun wancan lokacin take Kuma tunda tadawo take boye hanbag dinma gabaki daya sai ranarda zata fita ta janyota ta fita da ita Kuma ranar ne tsautsayi yahau kanta har tayi murnar Babu Wanda yagani a jakar shiyasa takuma boye jakar sai yanzu Allah yanufa zancen zai fita,

Kunyar Anne datake ji shine na boye Mata itama Basu fada Mata ba bayan ta cancanta tasani sbd yanda ta daukesu tamkar jininta
Kuma tasan idan Annen tasani Babu yanda zatai tabari a cutatar da Laylan gashi rashin wayonsu yasa tasamu zancen daga sama gashi taqi cemata komai akan zancen
tamaqi tayarda zancen tayi kaman ba’ayiba.

Kwantawa tayi tareda neman numbern Laylah wadda yanzu laulayinta yafara yawa ba komai take iya ciba sai fruits datake Sha kaman me,

Ringing wayar taitayi baa dagaba Dole ta hakura ta qyaleta.

Washe gari jirgin safe zasubi Dan Haka tunda safe ta tashi ta shirya Kaya cikin qaramar suitcases guda biyu ta shirya tafito sbd driver na jiranta zai kaita gidansu Haj Karima dagacan zasu dauka su umma Jamila su wuce airport Abba daban zaiyi tafiyarsa ba taredasuba saiya gana sosai da Amininsa duk da kusan kullum tunda suka zo Abujan suna tare.

Anne cikin kulawa Tace Mata ki kula Sa’adah kinji,
Allah yadawo Dake lafiya duk da nasan Zaki kwana biyu sosai acan kafin kidawo.

Rumgume Annen tayi jikinta na sanyi tace”

Zanyi kewarki Anne,
Kuma Inshallah bazan Dade sosaiba Zan dawo.

Murmushi Anne tayi tana cewa”

Ba komai ki zauna da momynki tayi kewan zama Dake idan tagama ganinki da kyau Kya dawo,
Allah ya tsare.

Amin” tace tareda juyawa ta wuce halima na bayanta.

Harta Kai kofa tadawo ahankali ta tsaya gaban Annen cikin sanyi da nutsuwa tace”

Anne,
Anne Laylah ce take daukeda cikin,
Yanzu wata cikin na biyar……

Da wani irin mamaki Annen take kallon Sa’adah,
Wani murmushin manyanci ne ya subuce Mata sai kawai tace”

Ita Laylan?
Har wata biyar Kuma shine take zaune gida daya da Na’ima?

Shiru Sa’adah tayi tana Rasa abin cewa sbd yanzu Kam kowa yasan idan Na’ima Takoma yanzu ba shakka zataga ciki jikin Laylah, saidai rashin sanin mahaifin ciki shine saukin masifar.

Wuce driver na jira karkiyi latti.

Wucewa Sa’adah tayi tabar Anne zaune tareda Shiga mamakin duniya dama jinjina zurfin ciki irin na Laylah,
Tabbas tasan Na’ima zata buga rikici na gaske idan tasamu maganar cikin mijinsu a jikin ‘yar datakewa kallon Yar riqonta…

Tuno lokutan datake waya da Turaki tanajin mace tayi kusan lokuta da dama,
Kenan Laylah ce….

Kasa tunanin komai tayi kawai sbd daga Turakin har Laylan sun tsundumata mamaki harma batasan Mai zatace ba,
Me zata fadawa mutanen data gama tanadin gyaran Amarya agurinsu da sauran shaaninsu…

Abu daya ta yanke a ranta shine dauko Laylah kafin Na’ima Takoma.

*****Zaune suke a lafiyayyan palon Turaki Dake cikin gidan
Yana zaune 2seater sanyeda skyblue yadi Mai tsananin taushi daya sake bayyanarda kwarjininsa
Gabaki daya turaren Bois elite ne ke sanyaya palon da qamshin ga sanyin AC daya Gama Kama koina hankalinsu akwance,
hankalinsa na Kan wayarsa yana kallon sakon LAYLAH yashigo na wasu kisses data turo Masa.

Ya Dan dauke Kai Yana Kama kansa cikin basarwa sbd Abban Laylan dasuke tare Yana zaune shima suna magana.

Dan gyara murya kadan yayi sbd neman sarkewar Dake da emojis din datake sake turowa
Yadauki wayar ya kashe gabaki daya sbd zata iya rikitasa ya Rasa meyake fada gaban Mahmoud dayake basarwa sbd karya gano waye.

Cikin nutsuwa Abba ya kalli Turakin bayan yagama kashe wayarsa ya aje gefe da sautin bayyanarda zallar gadiyarsa a natse yace”

Turaki Babu abinda Zan saka maka dashi sai godiya kawai,
Kayiwa Allah,
Kayiwa abota,
Kayiwa zumuncinka da Zainab,
Kakuma yiwa marayin Allah Dan Haka Banda bakin godiya daga Kai har Anne Ina muku fatar samun sakamakon gidan Aljanna.

Cikin basar da zancen ya Dan kalli Abban yana cewa”

Inaga ai mun rufe wannan maganar right¿

Numfashi Abban ya sauke ahankali da Jin nauyin abinda zai fada
Yadai Daure tunda ba boyo tsakaninsu da Aminin nasa ya dago ya kallesa yace”

Sai maganar Laylah…..

Sai alokacin Turakin ya dago a hankali ya kalli Abban Jin sunanta.

Gyara zama Abban yayi Yana cigaba da cewa”

Nasan Bai kamata ba nashiga zancen tunda ikonta a hannunka yake yanzu Amma tunda kamar alfarmace tun farko kayimin ka amince da Aurenta
Yanzuma Ina riqon Alfarmar karka duba tarayyata dakai idan har bakada raayin auren zaka iya sawwake Mata tadawo gida ko ahakan kayi matuqar kokari da taimakawa sosai wlh……..

Tunda yafara hada shimfida da LAYLAH Bai sake kallon cikin idon Mahmoud ba sai yanzu daya dago ya zuba Masa manyan fararen idanuwansa akansa batareda ya bude Baki yace Masa kala ba,

Abban yasan Turaki farin sani,
Babu halinsa da Bai saniba sai Wanda yaqara daga bayan Nan saidai duk da hakan idon da Turakin ya zuba Masa bazai iya cewa na menene ba
Dan Haka ya Dan muskuta Yana gyara zama jiran mgna ta fito daga bakin Turakin Dan Yama kasa qarasa sauran zancensa…

Ahankali Turakin ya dauke ido daga kan Abban Yana saukewa Kan Tv Dake aiki batareda ya iya cewa komaiba,.

Shi kansa Abban shiru yayi sbd yasan maganar na buqatan nazari Dan Haka ya kalli Turakin murya a mace yace”

Inaga gobe Zan wuce Nima A Abdoul yagama min booking ticket da komai…
Tafiyar safe zanyi saidai idan naji daga gareka.

Har lokacin Turaki Bai iya cewa komaiba sai gyada Kai da yayi Ahankali cikin nutsuwa.

A Abdoul ne yatafi maida Abbansu Laylan daga can ya wuce gida shima sbd dare yayi Daman.

Tunda Mahmoud yatafi Yana zaune inda ya barsa qafarsa daya Kan daya idanuwansa sun sauya sosai ya rufesu ahankali ya bude saiga Ms Na’ima tashigo sanyeda doguwar Riga idonta a hargitse sbd kwanakin gabaki daya Bata cikin nutsuwar zuciya.

Zama tayi gefensa cikin kokarin danne baqin cikin dake cin ranta tace”

Turaki gobe Zan wuce Lagos acan jirgin da zanbi zai tashi komawa zanyi,
Ga Laylah anbarota ba kowa nasan tana cikin kadaici….

Batareda ya waiwayo ya kalletaba Kai tsaye a karon farko tsawon shekarun aurensu dazai fara hanata tafita yace”

Ba yanzu Zaki komaba ki zauna anan tukuna.

Da mamaki ta kallesa tana juyowa gabaki daya suka fuskanci juna
Tace”

Nariga nayi komai na tafiya zakace bazanjeba?
Babu ruwanka da dukkanin tafiye tafiyena sai yanzu Kuma,
Kayi hkr sbd nariga na shirya tafiyata Banga zamanda nakeyiba anan nabaro yarinya ita kadai acan Dan Haka Ni tafiya zanyi….

Jajayen idanuwansa dasuka sauya tun kafin shigowarta ya dago ya Mata kallo daya dayasa gabanta faduwa Amma batajin zata yarda ta zauna sbd  abinda yake gabanta,

Nafada Babu inda Zaki ki
Idan Kuma Zaki tafin ki tafin Amma Kar qafarki ta Isa kofar gidana….

Miqewa yayi tareda daukan wayarsa yabar gurin.

Cikin masifaffen tashin hankali da tsoro harma da firgici Ms Na’ima tabi bayansa da kallo tana shedar da tsananin bacin Rai data hango cikin idonsa,
Karta Isa kofar gidan fa yace????
Batasan lokacinda ta miqe tana neman zunduma ihuba ta fito tana cewa”

Wlh anshiga tsananina da Turaki andau hanyar rabamu….
Ina Zinat ga bala’i Mai zaman kansa na neman sauka rayuwata
Turaki na fadar karna Isa kofar gidan.
##MAMUH#

_Mamuhgee 45_*

Tana Isa bangarenta ta zube Palo tareda fasa ihun dataketa riqewa tun daga can,

Wayyo Allah na shiga uku Ina neman lalacewa Ni Na’ima,

Duk Wanda ya Shiga tsakanina da Turaki Allah ya bayyanarmun dashi na shiga tsakaninsa da nasa farin cikin da kwanciyar hankali….

Kururuwar ihun datake saki tana tsinewa duk macen data taba ko kallon Turaki harda uwarsa data haifesa tsine Mata takeyi tana rusa ihu zuciyarta da kirjinta Kamar zasu babbake da wutar dakeci aciki…

Siddika lafewa tayi a kicin taqi fitowa Dan ko ruwan zafi zata iya konata dasu idan tana wannan masifar tata komai fasawa take tana haukarta Dan Haka tunda tasan halinta ta daina tsayawa idan al’amarin yazo

Dan Haka ko yanzu tana jinta tana dure duren masifarta cikin tashin hankali Amma ta lafe taqi fitowa.

Duk da tana Mai aikin Ms Na’iman Kuma take yarinya akan Ms Na’ima tanada tabbacin wataran Ms Na’iman idan Bata kashe wani ba akan masifar kishi, zata kashe kanta to,

Idan Kuma duk hakan Bai faruba to zata haukace.

Ganin abin na Ms Na’ima ba qarewa zaiyiba ta fidda wayarta takira Haj Zinat ta fada Mata abin dayake faruwa ta kashe wayarta tana ajewa gefe ta nufi fridge tana cewa”

Yau ranar Jin dadina tunda batada kwanciyar hankalin yimun fada Bara na girka abinda nakeso naci abuna hankali kwance.

***Haj Zinat cikin quluwa da lamarin Na’ima da haukarta ta dauki wayarta tafara Kiran Na’iman Amma Bata dagawa,

Tsoki ta saki tareda jefar da wayar Kan gadonta tana cewa”

Na’ima haukarki tafara yawa wlh muna buqatan komawa ganin likitan qwaqwalwanki tun kafin Turaki yagama gano kinada matsalar hankali,

Yanzu da Daren Nan bazan iya zuwa gidanki ba sbd dare yayi Kuma Turakin na gari ba’a Shiga gidan idan karfe bakwai ta wuce matuqar ba Yan gidaba,

Indama baya garine sun Saba take dokar sbd securities na ragewa idan bayanan,

Amma yanzu Yana gari ubanwa zai Bari tashiga gidan da wannan lokacin¿

Allah yasa dai haukarki ta tsaya iya bangarenki kafin nasamu safiya tayi nazo karta budemun aiki Turaki ya gano batada cikakkiyar lafiyar qwaqwalwa mun shiga uku Dan kuwa take zai gano duk wani abun da Na’iman keyi kusan itace take dorata akai.

Ms Na’ima kuwa tun tanada karfin iya tashin hankalin ita kadai har qarfinta yaqare ta zube kwance qasan dakinta tana Jin kamar ta cinnawa gidan wuta kowa ya mutu har ita…

***Washe gari tun qarfe 6 na safe ta kwadawa zinat Kira batareda ta damu da lokacinba,

Dayake itama da ita ta kwana cikin ranta ba wani baccin arziki tayiba Dan Haka Kai tsaye ta daga Kiran tana cewa”

Thank God nasamu kin dawo hayyacinki,

Na’ima Ina fatan bakiyi abunda zai Bata Mana komaiba da janyo Mana matsala?

Bata amsa tambayar Zinat din ba tafara koro Mata bayanin abinda ya faru jiyan ta qara da cewa”

Zinat wlh saina tafi tunda ya nuna bayason zuwan nawa na tabbatarda yasan idan naje zansan sirrin dayake boyewa shida Waccar tsohuwar.,

Wlh Zinat idan ban illata ko waceceba qwaqwalwata bazata dawo daidaiba….

Can you imagine Ni Turaki yake cewa idan naje karna Isa ko kofar gidansa……

Wait wait”” Haj Zinat tafada tana tashi zaune daga kwancen datake cikin wani tunanin daya shigeta tana kasa yarda da hakan tace”

Idan yace ko gidansa karki Isa kenan ba tafiyar takice matsalarba zuwa gidan nasane¿

Idan hakan ne kuwa to wlh kila bayan barowarki akwai wata a gidan kokuma Laylah Dake gidan tasan wani abun bayason ki koma ta sanar Miki…

Shiru Na’ima tayi sbd yanzu Bata Gane komai Bayan taganta a jirgin komawa, idan ta Isa koma menene ayi sauran tunanin acan…

Kira Laylah ki tambayeta komai gameda gidan kiji idan wani Abu yafaru Bayan barowarki sbd itama bazata yadda acucekiba.

Cikin yanayi na kosawa tace”

Zinat me Laylan zata iya fadamin ko bincikamun wadda sanyin jikinta kawai ya Isa yasa na isa qasar Bata Gama sanin me gidanma yake cikiba bare wajensa,

Zinat Naga Kamar kin daina Gabe baqin cikina dakike maganar tsayawa ayi magana da Laylah….

Cikin gundura Haj Zinat ta katseta da cewa”

Na’ima meyasa kanki yafi na kowa tashewa ne Ana ce Miki ga abinda Zakiyi kina cewa aa,

Idan Kika tafi kin manta abinda yace ne?

Gidansa yace karkije,

Idan Kika tafi a yanda yakeda wata a zuciyarsa yanzu wlh Kika take dokarsa igiyarki daya data rage sakinta zaiyi kila Kinga shikenan kowama saiya huta,

Mama Baraka da bakya kaunar komawa gurinta saiki Koma can Dole Dan ayanda kasuwanci yake rawar Nan yanzu anata samun asara tako Ina wlh bazaki wafta kudi acikiba ki siya gida ko kamawaba,.

Dan Haka idan Zaki nutsu ki nutsu mubi komai a daki daki

A hannu zamu Kama komai kafin mu lalata koman kuma.,

Yanzu kiyi hkr ki aje maganar tafiyar a gefe kizo Nan muyi magana a tsanake idan yasan wata baisan wata ba ai.

Ba Haka Na’ima tasoba Amma Kuma tasan yanda Zinat ke cewa ayin koyaushe itace Hanya Mai bullewarsu Dan Haka Dole tabar maganar tafiyar saidai Bata fasa fitaba tunda uwar safiyar ta fice daga gidan cikin motarta _Mercedes Benz C-class_ da Bata cika hawaba ta fice gidan cikin wani Irin speed dayasa har securities din gidan Gane madam din na cikin bacin Rai.

Turaki dake zaune cikin sofa a dakinsa tun bayan Gama sallar asubarsa Yasan dama ba zataji maganarsa ba sbd idonta yagama rufewa da taje din…

Wayarsa Dake gefensa yakai hannu ya dauka a hankali tareda saka Kiran Numbern A Abdoul Dake qasan ta Laylah daya Gama waya da ita ya Danna kiransa cikin nutsuwa.

Cikin bacci A Abdoul yaji wayarsa na ringing ya Dan mirgina tareda Kai hannu inda wayar take ya daga yana duba Mai kiransa wannan lokacin..

Ganin sunan TURAKI akai yasashi sake Ajiyar zuciya Dan dama yasan bayan Turaki Babu Wanda zai Masa wannan Kiran yanzu

Dan Haka ya tashi zaune Yana wartsakewa daga bacci cikin girmamawa ya daga wayar Yana cewa”

Good morning TURAKI.

A gajarce ya amsa cikin nutsuwa ba hayaniya tareda cewa Kai tsaye”

Ayiwa Zainab komai na Shirin tafiya duk ko yayane inason ta baro Atlanta ta sauka Lagos zuwa jibi.

Yes Turaki Inshallah angama.

Kashe wayar yayi tareda maidata gefe ya ajiye Yana maida kansa ya jinginar jikin kujeran dayake zaune tareda rufe fararen idanuwansa dasuka kasa samun komai face ganin Laylah ta iso garesa cikin koshin lafiya Dan baisan iya abinda zai iya faruwa idan Na’ima ta Isa qasar ta taba lafiyarta Dana cikin jikinta.

Ms Na’ima ma data Isa gidan Haj Zinat kasa Shan Koda ruwa tayi sai data Kira Laylah Dake fama da kanta ta ringa jeho Mata tambayoyin dasuka sakata shiga fargaba da shakka saidai duka amsoshin data bawa momyn basu gamsar da itaba Dan Haka ta kashe wayarta tana cewa”

Dama nasan ba wani amfani ne da Laylan ba kikace sai ankirata gashinan na batawa kaina lokaci da Rai abanza.

Da qyar da dabara Haj Zinat tasaka Ms Na’ima Shan tea kafin ta banka Mata maganin qwaqwalwan datake akai aikuwa tana shansa ba jimawa baccin Dole ya dauketa ta zube a gadon Haj Zinat Dake cikin lafiyayyar bedroom dinta tana baccinda ba shiri.

Bata farka ba sai yamma wanda daman Haka maganin yake wani irin mugun bacci yake sanyata harsai qwaqwalwanta ya dawo Yana Dan aiki daidai,

Hakama da mutuwar jiki zatai kusan wuni biyu sbd bazata samu qarfin wani tashin hankalin ba shiyasa batason maganin idan tanajin masifarta Amma so da yawa Zinat ke yaudararta tabata gashi yanzu Bata iya wani dogon tashin hankali sai bayan kwana biyu kuma Dan Haka ta tattara Fahad babban Dan Haj Zinat din ya dawo da ita gida.

Tana Shiga bangarenta tun a Palo siddika dake Mata sannu da zuwa tana karban handbag dinta ta fahimci maganintane ke aikinsa Dan Haka wani dadi ya mamayeta tana Jin kwanakin duka na Sa’artane Dan kuwa yanzu rayuwar Jin Dadi da kwanciyar hankali takeyi a gidan tunda masifar gaban Ms Na’iman ta isheta da Bata lokacinta

Dan Haka daki takaita ta kwanta ta fito tareda janyo Mata dakin ta wuce kitchen tana cewa”

Faduwar wani tashin wani.

Kwananta biyu Bata tako ko kofar fita Dana bangarentaba tana fama da kanta sai data cika kwanan biyu cif tadawo daidai ta nufa Sashen Anne ta gaidata Kamar Dole ta fito Takoma bangarenta tana wayoyinta da Zinat data dagawa hankali akan ita ta tafi Ta binciko musu sbd zaman Nan a baibai bazai kaisu koinaba sai gurin baqin ciki da bacin Rai sbd suna Bata lokaci cikin Yana da uwar cikin suna sake samun qarfi tunda ciki zaina cigaba da girma.

*****

Qarfe 5 na asuba jirginsu ya sauka a Murtala Muhammed International airport dake Lagos,

Sanye take da _Moja majka_ Abaya maroon Mai shaking material

Kanta nade cikin Marron veil qarami na Abayar sai black Gucci suede loafers a qafarta da qaramar _Bottega veneta_ small shoulder bag Dake rataye a kafadarta,fuskarta tayi haske sosai ta yanda ko kafin idonka ya sauka a cikinta zakasan tana daukeda juna biyu dayayi Mata kyau matuqa,

Bata qara wata qiba ba hakama Bata rameba shiyasa cikin ya fito sosai iya watanninsa…

Wani numfashi ta sauke lokacinda ta shaqi iskar Nigeria ta lumshe ido cikin gajiya da Yar yunwar Dake damunta ta fito Ana biyeda ita da luggages dinta.

Tana fitowa Wanda idonta yafara sauka akansa ne tsaye Yana waya cikin black Rugby’s Riga da wando da jacket Mai girma datakai Masa har gwiwa…

Duk da Yana sanyeda face mask black da hular sanyi,

kallo daya tayi Masa tagane shine duk koina nasa kusan a rufe yake Kuma Bata taba tunanin zai iya zuwa airport da kansa tarbonta ba

Da haka wani sanyi ne ya mamaye zuciyarta har batasan idonta Yana cikowa da hawayen kewarsa dataiba da farin cikin ganinsa…

Ahankali take takowa idonta cikin nasa daya zuba matasu cikin kallo Mai wuyar fassarawa,

Akan cikinta daya turo Ana ganinsa da kyau ya sauke idanuwansa kafin ya ware Mata hannuwansa ahankali Yana cewa”

Finally.

Ahankali tashige jikinsa tareda rungunmesa da sauri hawayenta suka sauko tana cewa”

Abbahhhh.

Hannunta ya Kama A Abdoul ya wuce gaba tareda kayanta aka shigar mota kafin ya bude motar Turakin da kansa ya bude Mata motar yana riqeda hannunta ta shiga kafin shima ya Shiga A Abdoul yaja motar suka bar airport din.

Hannunta na cikin nasa a sarke yake kallon cikinta Yana kallon fuskarta Dake glowing tana daukan idonsa da hankalinsa..

Wani malalacin murmushi ya saki Mara sauti ko kadan alokacinda idonsa yagama shawagi Kan cikinta Kuma maganar Abbanta ya fada Masa alokaci daya.

Dagowa tayi ta kallesa ganin murmushin daya sake,

a hankali ta bude Baki zatai magana ya Dan rufe Ido Yana girgiza Mata Kai alamar Bata buqatan magana.

Lumshe fararen idanuwanta tayi tareda Dora hannunta daya Kan hannuwansu dake sarqe cikin kulawa da son abun Dake ranta ta bude Baki ba sauti tace”

I love you Abbahh.

Wannan karon murmushinsa sai daya bada sauti kadan sbd shigarsa da kalmar Tayi da dagashi sai itane bazata hadiye yawun datake bakinta lokacinda tafada Masa wannan kalmar saiya shanyesu tas Dan kuwa sauran zaqin kalmar na cikinsu…Dan Haka sai kawai ya sake damqe hannunta cikin nasa cikin kulawa Yana Dan dauke Kai daga kallonta ya maida Kan wayarsa da aka sake Kira.

Lafiyayyan gidansa Dake Lagos din suka Isa Madam sarat Dake gidan tareda sabuwar Mai aiki daya da aka kawo Ruky sungama gyare koina a gidan sai qamshi da Sanyi ke tashi koina

Ga aikin breakfast dasuke Yi cikin qwarewa da mutsuwa…

Hannunta cikin nasa Suka shigo palon bayan A Abdoul ya miqawa Madam sarat akwatinan Laylan ya juya ya nufi sashensa dake gidan dan komawa baccin Dake cinsa.

Madam sarat kallo daya tayiwa hannuwansu dake sarqe ta dauke Kai tana neman Yar rudewa dai kafin ta Kama nutsuwarta sukai ciki da kayan itada ruky tana kyafta idonta Dan tabbatarda cikin Dake gaban Laylan da alama da Turakin ne tunda ga hannuwansu a sarqe…

To kodai Ms Na’ima ta rasu ne?

Da wannan rudadden tunanin Suka kai kayanta duka makeken bedroom dinsa daya Dake palonsa na sama Suka sauko.

##MAMUH

*_Mamuhgee 46_*
Lafiyayyan wadataccen Master Bedroom dinsa suka Isa sai alokacin ya sake hannunta tareda waiwayowa suka fuskanci juna ya kalli cikinta da yayi Mata kyau,
Ya dago da mayun idanuwansa ya kalli fuskarta da ita shi take kallo jiki amace da gajiya..

Murmushi tasaki tana juyawa ta nufi sofa ta zauna tana warware nadin gyalen kanta ta ajiye gefe,
Gashinta dayake a gyale tsaf Yana qamshin hair oils masu tsadar gaske.

Gefenta ya zauna yana riqo hannunta ya shinshina kanta Yana Dan lumshe ido sbd ya tabbatar idan tana kusa da inda yake koinane qamshin da komai nata keyi yasa baya iya Dauke hancinsa da idonsa akanta.

Da kansa ya tayata cire kayan jikinta sbd gajiyan datakeji dakuma yanda take sake sake jiki cikin shagwaban ganinsa,

Duk wani motsinta idonsa daya kalli fuskarta saiya kalla cikinsa Dake jikinta….jin yake kaman zaiyi boyonta har saita haihu lafiya kafin ya bayyanawa duniya ita da ‘dansa ko ‘yarsa sbd zai Basu kariya da kulawa fiyeda komai daya mallaka a duniyan.

Cikin Towels dinsa masu Dan girma Dake jere a nade cikin qaramar open closet Mai zaman kanta cikin toilet din ta daura jikinta kafin ta nufi Brushes din zina45 Sonic toothbrush dasuke jere sababbin ta dauka daya tayi brush a natse kafin tanufi qaton jacuzzi Dake toilet din tashige tareda rufewa ta sakarwa kanta ruwan zafi tareda lumshe ido sbd Jin dadin saukan ruwan zafin jikinta.

Wanka tayi tareda alwala tafito daureda towel tana qamshin Hermes Eau D’orange verte body shower gel…

Baya dakin Dan Haka kamai nasane na dakin tayi amfani dashi,su sprays dinsa da body oils dinsa ta saka farar long sleeve dinsa ta Dora abayarta Dake aje akai tafara sallolin dake kanta ko gani batayi sosai sbd tsabar gajiya da baccin dayake cinta Dan Haka tana gamawa ko jiran dawowarsa dakin bataiba ta Haye gadonsa tareda shigewa farin bargonsa Mai Taushin gaske take bacci ya daukeba ba Bata lokaci.

Bacci sosai tayi mai nauyi bata farka ba sai bayan karfe daya da kusan arbain,
Dan Haka tana farkawa toilet takuma komawa tayi wani brush da alawala tafito tayi sallar azahar yunwa na cinta,
Tana idarwa cire Abayar jikinta tayi tareda fitowa palonsa Dake saman tana nemansa Dan yunwa takeji sosai gashi bazata iya saukowaba tunda batasan waye da waye a gidanba…

Dayan bedroom din Dake palon inda aka Kai kayanta nufa ta shiga
Dakin babbane komai na cikinsa golden ne sabanin na Abban dayake komai na cikinsa fari ne,

Handbag dinta Dake rataye jikin wata kyakkyawar golden hanger ta nufa ta Ciro jakar tana budewa ta dauko wayarta dake ciki da niyar kiransa taga batada layin Nigeria Dan Haka ta maida wayar ciki tareda jefar da jakar Kan gadon dakin tana fitowa.

Tana fitowa Yana hawowa saman sanye da Armani’s navy blue idonsa akanta da rigarsa datake sanye da ita fararen cinyoyinta a bayyane
Ya maida kallonsa yayi cikin idonta dasukai laushi da yunwa ya qaraso Yana Kama hannunta cikin nutsuwa da kulawa da qaramin sauti yace”

Yunwa right?

Gyada Kai tayi tana cewa”

Sosai Sosai nakejinta…

Slippers Suka koma daki ta zuro na Burberry masu taushi da hula Mara nauyi Suka sauko qasan Kai tsaye Suka nufa dining.

Zama yayi tareda zaunar da ita Kan qafafunsa yana kallon fruits data zubawa idon suke take buqatan fara ci ya janyo Mata suna saka hannu akai tare..

Yana Bata tana bawa kanta sbd yunwar datake ji Haka akecin abincin sbd shi baya buqatan cin komai sbd ba yunwa taredashi.

Madam sarat data fito kitchen daukeda madarar dayasa A Abdoul ya Nemo a wani babban super store aka bawa Madam sarat umarnin dumama Mata kullum itace ta dumamo Jin motsinsu ta kawo dining.

Tana sako Kai idonta ya sauka kan Mace ‘dare dare akan qafafun Sir Turakin take ta Dan gwalo Ido ta sake kalla kafin ta dauke ido Yana jinjina al’amarin lallai babbane,
Wlh kwashe arzikin data Tara a gidan zatai takai gidanta Dan ranarda Ms Na’ima ta sauka garin ta tadda wannan babbar harka Kona gidan zatai su asare
Gwarasu basuda asara tunda da arzikinsu suke, ita wahalartane na shekaru masu yawa zata Rasa.

Dayake ita Kam ba baturiya bace Kamar Cindy Yi takeyi tana satar kallonsu musamman ‘dan cikin dayake qara tabbatarda su din couples ne.

Murna ta taya Sir Turakin Mai girma sosai ta wani bangaren,
Wani bangaren Kuma tunanin meyake faruwa take.

Ajewa tayi ta juya ta fice tareda komawa kitchen tana sakin murmushi ita kadai Dan kuwa yanda Laylan ke narke Masa ajiki yasata Jin Kai love na musamman ne.

Lokaci Suka Bata sosai gurin Cin abincin sbd zabin da Tai tayi tunda abincine data Dade rabonta data cisu.

Baro dining din sukai Suka koma sama ta zauna jikinsa a Palo tana cewa”

Abbah idan nakoma gurin Anne wlh bansan me zance Mata ba…

Kallon cikinta da hannunsa daya yake Kai tayi tana marairaice fuska tace”

Idan taga wannan wlh banzan iya hada Ido da itaba..

Wani malalacin murmushi ya sake Yana janye hannunsa Kan cikin ya shafa kanta a hankali Yana cewa”

Idan kinje kiyi kaman bakisan Ana ganin meye a jikin naki ba…
Musamman idan kin hadu da Abbanki.

Abbanta daya ambata yasata Shiga wani yanayin Mai girma,

Ta kwantar da kanta jikinta tana cewa”

Abbana Zan Shiga halin mafi girman kunya idan yaganni shi da Anne,

Saidai mum idan ta ganni Abba Zan Shiga…..

Kissing din bakinta yayi ahankali tareda hanata qarasa zancenta.

Kallonsa tayi Jin taushin lips dinsa Bai bar nata lips din ba,
Ta saki murmushi ahankali tana cewa”

I love you.

Wani matsiyacin kallo ya zuba Mata idanuwansa Yana Mata sbd batasan tasirin kalman datakeyi akansaba,
Kunna takeyi tako Ina musamman sautin datake amfani dashi gurin fadar.

Ganin irin kallon dayake Mata yasata Kai hannuwanta ta sarkafo wuyansa tareda Kai fuskarta daf da tasa ta hura Masa iskar bakinta a hankali cikin idon kafin ta Dora bakinta Kan NASA tana zira harshenta cikin bakinsa ahankali ta laso harshensa tareda lumshe ido tana qarasa zira harshenta cikin bakin nasa…..

Cirata yayi ya Dora Kan qafafunsa da kyau yanda zataji daidai sbd cikin ya kama fuskarta da kyau tareda bude bakinsa ya cafke nata bakin Yana Bata wani irin deep kiss daya tada tsikar jikinta duka ta saki wani wahalallen numfashi tana sake sarkafo wuyansa da kyau.

Hannuwanta ta gangaro dasu ta bude maballan rigarsa gabaki daya tana zura hannu cikin rigar tana yawo da hannunta Kan lafiyayyar fatarsa…
Take taqarasa Kunnasa yasa hannu ya balle gabaki daya botiran gaban rigar jikinta ya zare rigar ya jefar gefe ta fada Kan wani tsadadden flower vase Dake Kan wani glass table set ta Fadi kasa tasaki wata irin wara tareda fashewa.

Madam sarat Dake palon qasa tana bawa Ruky umarnin wani aikin tajiyo qarar fashewar Abu kamar Kuma daga saman ne.

Kallon hanyar Hawa saman tayi cikin Dan mamaki da wasi wasi tace”

Lafiya kuwa?

Dan takawa tayi ta Isa bakin stairs din tana jiran Jin sake jiyowa Idan lafiya sai takuma Jin fashewar Abu da sauri ta waiwayyta kalli Ruky da itama hanyar saman take kalla.

Sanin Sir Turakin na Nan yasa bazata hau ta duboba,
Da bayanan ne da zata iya Shiga palon ta dubo ko wani abun ne ya fashe Dan Haka suka bar gurin tana cewa Ruky”

Jeki kiyi aikin gabanki.

Duk yanda sukai tunanin sunyi kewan juna abun ya wuce Nan Dan kuwa wani irin love suke zubawa kalman “I love you”  na tashi cikin sautikan da basama fita sai iya su kadai sukejin abarsu.

Duk da cikin dake jikinta sakewa tayi sukai abunda sukeso musamman dataga Abban yagama mutuwa a duniyarta Dan Haka ta sake Masa suka Gama hargitsa palon Kuma Suka koma daki suka qarasa sauran aikin.

Sai dare suka sauko cin abinci Yana riqeda hannunta Suka sauko stairs din tana sanye cikin guntuwar free doguwar Riga red Mai kyau sai slippers dinsa da sukai Mata yawa..

Shima sanye yake da Balenciaga shirt da wando sai slippers din.

Wannan karon taci abincin fiyeda fruits Tasha Madara shima yaci macaroni salad da Potato kababs.

Sama Suka koma madam sarat Bata Kuma ganinsuba ko Jin motsinsu sai washe gari,mamakin duniya yagama kasheta Amma ba damar nunawa tunda ba huruminta bane saidai ko daga kallo daya tasan Sir Turakin su a hannun wannan Yar qanqanuwar yarinyar yake.

Tunda tada iso qasar Bai Kuma fitaba sai dayayi kwana biyu cif a gidan sallah kawai ke fiddasa tukuna…

Wani mahimmin aiki ya taso Masa a Abujan Dan Haka badan yayi Shirin tafiyarsu a kusaba Dole Suka shirya A Abdoul ya siya musu tickets suka nufo Abujan.

Tunda Suka Shiga jirgi zuciyarta ke harbawa,
Takasa samun nutsuwar zuciya data ruhi,
Hannuwanta har Yar rawa sukeyi duk lokacinda ya riqo hannunta,
Sunan mum kawai idan ya fado ranta zuciyarta harbawa takeyi Dan kunyar Anne ma daga bayane zatazo idan sukai Karo da mum Na’ima idan ta Isa…

Duk dokinta da farin cikin zuwa Nigeria data Jima tana fata gushewa yayi sbd fargaba da rashin kwanciyar hankalin datake ciki.

Lura da yanda hankalinta ya tashi yasa yayi kokarin kwantar Mata da hankali Amma sam Bata ganewa Haka ya lallabata tayi bacci jikinsa saidai ba baccin tayiba kwanto kawai tayi sbd jikinta daya Gama mutuwa.

Suna sauka airport din Abuja motaci biyu sukazo daukansu sbd da ruky sukazo da zata ringa Mata komai.

Dan Haka suka shiga motocin Suka nufi gidan.
##MAMUH#

_Mamuhgee 47_*

Parking motocinsu sukai a harabar gidan,

A Abdoul ne yafara fitowa motar dayake ciki zaune a gaba sai Ruky a sit din baya,

Motar da Turakin suke ciki ya nufa da niyar bude Masa sai gashi ya bude da kansa tareda zuro qafafunsa Dake sanye da black Camilo Italian leather loafers ya fito motar.

Hannu ya miqa Mata ahankali ta Kama zuciyarta na bugawa ta fito motar sanyeda Ash turkish abaya da light Ash gyale akanta nade.

Handbag dinta ma qarama ce sosai sbd yanzu batason masu girma suna damunta,

Ahankali ta zare hannunta daga nasa Bayan fitowarta motar sbd tasan yanzu Kuma ita dashi sai kallo daga nesa tunda suna gida daya da mum Na’ima gakuma Anne.

Kai tsaye Sashen Annen Suka nufa Ruky da A Abdoul tuni sukai gaba da Suitcases dinta zuwa bangaren Annen,

Ahankali jiki a matuqar sanyaye take tafiya gashi kamarma yanzu tafi ganin girman cikin nata,

Dan Haka duk tabi ta sake shiga halin firgici da damuwa…

Suna gap da Isa su shige babbar kofar dazata sadasu da babban palon bangaren Annen motar Ms Na’ima ta sako Kai harabar gidan ita ke tuqawa da kanta Haj Zinat na gefenta zaune

Kowaccensu cikin Shiga ta alfarmar manyan Mata Kuma matan masu abin duniya…

Motacin Turakin da aka daukosa daga airport dake sarari a pake ta kalla kalla batareda idonta yakai Kan gabansuba hanyar Sashen Annen

Tana kokarin parking tace”

TURAKI ya dawo kenan¿Amma dazu da mukai waya baicemun yau zai dawo din ba,

Zinat shiyasa nake fada Miki Turaki ya……

Haj Zinat da tun shigowarsu idonta ya sauka kansu Laylan dake kokarin Isa kofar bangaren Anne

Batareda ta dauke idontaba akansu cikin zallan mamaki da shakkar abin datake gani a idonta tace”

Na’ima Kamar fa mace Mai ciki ce tareda turakin gasu can zasu shige gurin Anne……

Baammmmm…..wata irin qara Mai qarfi ta tashi na buga motar gabansu da Na’ima tayi ba shiri sbd zancen Zinat…

Ware idonta tayi a bangaren daidai sun sunshige lokaci daya atare….

Bata kashe motarba barewa tsayawar ta bude kofa tana kokarin fita Zinat cikin tashin hankali biyu da biyu ta riqota tana cewa”

Tsayar da motar ki kashe tukuna kafin ki kashemu da sauran kwananmu a gaba..

Tsayar da motar tayi Amma Bata tsaya kashewaba ta fito

Tana cewa”

Zinat wlh itace ya kawo gidan,

Anne ta sane kenan,

Aikuwa yau za’ayi budaddiyar wasika kowa ya dauki sakamonsa….

Gaba tayi har tana tuntube saura kiris ta kife,

Haj Zinat da sauri ta fito tabiyo bayanta batareda itama ta tsaya kashe motarba sbd Ganin ko ganin gabanta Na’iman batayi,

Tasan Sarai Yau mahaukaciyar hauka zata buga idan tayi Ido biyu da Matar Nan,

Yau Babu maganar aro hauka koina original tata din zata buga abarta,

Itakuma bazata yarda ba Na’iman tayi abinda zaisa agane lalurarta gwara ta bita ta danneta duk da itama dazata samu damar idonta idon Matar data rigasu daukan cikin Turaki da hannunta zata halakar da cikin kafin ita Daga baya sayi lokacinta.

Anne ce zaune a Palo tana Amsa wayar Sa’adah cikin kwanciyar hankali nutsuwa,

Palon sai qamshin Turaren wutar YERWA INCENSE yake tashi tareda sanyin Ac da hayaqin Oud Dake fita ahankali daga qatuwar humidifier Dake can gurin hanyar kofar shigowa palon.

Shigowar A Abdoul da ruky Dake janye da set din akwatinan Louis Vuitton guda hudu yasata kallonsu da mamaki akan fuskarta,

Ruky data gefe tana gaidata cikin tsananin girmamawa ta kalla kafin ta kalli A Abdoul din shima tace”

Abdoul-Hameed baqi mukayi ne da Kaya Hakan?

Fara gaidata yayi cikin girmamawa da sakewar Dake tsakaninta dashi yace”

Ms Laylah ce ta dawo..

Da sabon mamaki Mai girma ta Kuma kallonsa murmushi na sauka Kan fuskarta tace”

Laylah Kuma?

Zuwan bazata ba sanarwa….

Shigowar Laylan ne yasa ta dakata da maganarta tana zuba Mata dukkanin idonta da hankalinta saidai har lokacin murmushin fuskarta Bai gusheba saima fadada da yayi

Harma batasan ta zubawa cikin Laylan idoba.

Kunya Mai tsananin girma ta Sanya idanuwan Laylan cikowa da hawaye tana Sunkuyar da Kai qasa a sanyaye take takowa..

Halima ce data fito kitchen tagansu

Aikuwa bakinta yakasa rufuwa da sauri ta ja kayan tana cewa Ruky ta biyota da sauran kayan

Suka nufi dakin Laylan tun na farko dake guri daya Dana Sa’adah

take halima tasa Ruky din ta Kama aiki suka hau gyaran dakin dukda yananan da komai na tsari da buqata acikinsa.

Sir Turakin kuwa qarasowa yayi zai gaida Annen ya wuce nasa bangaren,

Ita Kuma a silale ta nufa inda Annen take zaune tana kokarin Nemo muryarta data maqale a maqoshinta zata gaidata Ms Na’ima ta shigo palon Kai tsaye ta sallamar da kwata kwata batamasan Yaya ta fito abakintaba..

Yana ganin Na’ima ya dakata daga inda yake tsaye Bai qarasa gurin Annenba ya tsaya kallonta fuska a kame hankalinsa kwance.

Anne kuwa tashi daga zaunen datake tayi Tana qarasawa gaban Laylan Kai tsaye tace”

Wuce ciki kifara hutawa tukuna.

Duk yanda take tunanin tashin hankalin fuskantar mum dinta abin ya wuce hakan a zuciyarta sbd daukewa numfashinta yayi Jin muryar mum din daga bayanta,

Yanda zuciyarta ke harbawane yasa takasa juyowa ta tsaya cak a inda take tareda rufe idanuwanta hawayen dasuke ciki suka gangaro har sai dataji saukan muryan Anne datace ta wuce ciki.

Daga kafa tayi zata wuce batareda ta juyoba har lokacin,

Cikin tsananin bacin Rai Mai girma daya sake rufe Ran Ms Na’ima tace”

Laylah? Tsaya agurin,

Yaushe Kika dawo?

Meyasa Baki fadamun ba?

Wacece kuka dawo da ita tareda Turaki??

Cak Laylan ta tsaya agurin cikeda mamaki da fargaban yanda mum din tagane itace zuciyarta na karyewa da abubuwa da dama,

Har cikin ranta tasan Bata kyautawa riqon da Mum tayi Mataba,

Ta wani bangaren ta yarda da tabbas taci Amanar mum sbd koma yayane tayi Mata riqon ‘ya ba irin Wanda ta taso acikinsaba Amma ace itace take dauke da cikin mijin Mum.,

Da wane idon zata kallo mum data kamu da tsananin son Turakinta Mai tsananin datake Jin rabata dashi shine mafi Munin illar da zaaiwa rayuwarta….

Cikin fushi Ms Na’ima ta tinkari Laylan idonta rufe da bacin ran wadda suke boyewa da Turaki yazo da ita tana cewa”

Magana nake Miki amsa Zaki juyo kibani Raina abace yake

karki dora wani laifi akan wannan na zuwan da kikai batareda kin sanar dani b……

Hannunta Turaki ya riqo akaro na farko tun shigowarsu gidan daya bude Baki Yana kallon cikin idonta Kai tsaye murya a kame yace”

Ki nutsu banason hayaniya Anan,

Wuce,koma kije bangarenki….

Qwace hannunta tayi da qarfi tana kallon Anne idonta jajir tace”

Anne gwara ayi komai a gabanki tunda da alama kinsan komai,

Turaki Wlh nasan yanada wata macen daban bayan Ni da waccar dayar,

Najima da Dani Dan Haka gwara a fadamun meyasa za’a rufeni akan wani auren daya Kuma…..

Just shut up Na’ima,

Ki fita kibar Nan nace…

Gurin Laylah takuma nufa gadan gadan tana cewa”

Wallahi bazan fita ba sai nayi magana da Laylah kokuma tabiyoni muje ai dama nice mum dinta,

Nice nake riqonta,

Ta wuce muje da kaina zanyi magana da ita.

Kallonta Anne tayi cikin kulawa kafin tayi mgn

Baice komaiba ya Kama hannun Na’iman ya juya da ita

yana ganin Haj Zinat bayansu ya sakar Mata ita Kai tsaye yace”

Jata ku tafi.

Kama hannun Na’ima Zinat tayi dukkanin wutarta na daukewa da zallan mamaki da firgici harma da tashin hankali dan kuwa kallon tsaf dataiwa Laylah daga bayanta sbd a hangi ciki a jikinta wallahi…..

Kokarin Jan Na’ima takeyi Amma ta fizge da qarfi kafin kowa ya Ankara ta Isa gurin Laylah Dake tafiya zuwa daki Tasha gabanta….

##MAMUH#

48
Cak ta tsaya gaban Laylah tareda mutuwar tsaye tana fiddo dukkanin girman idanuwanta afili tana kallon ciki dayake gaban Laylan
Kallonta ta maida Kan Turaki da sauri Dan batada lokacin Anne ita ba yanzu ba
Ganin yanda fuskarsa take a hade tsaf yasata maida kallonta Kan Laylah cikin wata muryar tashin hankali tace
Laylah,ciki kikayi?
A Ina
Waye yayi Miki?
Shiyasa ake mun boyo?Kokuwa kinada wata uwar data fini da baza’a sakani cikin masana ba
Hawaye Laylah takeyi sosai takasa ko kwakwaran motsi sbd gabaki daya neman fita take hayyacinta sbd firgicen datake
Hannu Ms Na’ima takai ta damqo hannunta tana cewa
Muje can bangaren zamuyi magana a tsanake Dan kinada laifi Mai girma agurina,
Gabaki daya an sauyamin ke
Komaima Dake ake boyemin
Bangare hannunta daga na Layla yayi zuwa Lokacin fuskarsa na bayyanarda bacin ransa sosai ya jata tana kokarin qwacewa bataji Bata gani idan ba Laylah aka Bata ba ta zaunar da ita sukai budaddiyar wasika Dan koma menene Laylah tasan komai
Ita ba cikin jikin Laylah ya dameta ba Maganar wacece a rayuwar Turaki takeson ji
Dan akan hakan yau tafison ta cinnawa gidan wuta Har Turakin da ita su mutu hankalinta ya kwanta
Haj Zinat ta fita tana waiwayen Laylah hankalinta tashe saidai itama takasa yadda da tunanin abinda suke gani da Wanda suke Shirin ji ma
Bin bayansu Na’ima da Turakin tayi Bata daina waiwayeba har tana kifewa da sauri ta tashi tabi bayansu qafafunta na rawa
Bakin Kofar bangaren Na’iman ya dakata tareda sake hannunta
fuska daure ya kalli gefenda Haj Zinat ta iso da sauri ta riqe Na’iman Kai Tsaye yace
Ta zauna aciki idan ta fito ta tafi gurinta Zan dauka matakin hakan,
Ta dawo hankalinta wannan zallan rashin Kama Kaine ga masu aiki suna kallonta,
Ki nutsar da ita zaifi Mata mutunci
Juyawa yayi yabar gurin sbd yasan duk hakurinsa da kamewarsa bazai iya tankwafar da Na’iman ba,
Sbd Bata ganin kowa idan tana rashin Jin ta
zubar Masa ma da mutunci zatai a gaban securities da masu aikin gidansa idan ya biyewa tankwafar da ita din
Yana barin gurin bangarensa ya nufa ya shige batareda ko waiwayensu yayi ba saidai yasan duk fashinsa da fadansa bazai Hana Na’ima tashin hankali ba idan tagama sanin ZAINAB da cikinta duka nasa ne Dan Haka Dole zai rabasu
Bazasu zaunu guri dayaba
Laylah tunda tazo bazata komaba saita haihu Dan Haka Na’iman zai tura Takoma Lagos kokuma US
Da karfi fa yaji a haukace Haj Zinat ke janta tana kokarin qwacewa
Tayi ciki da ita suna Shiga babban palonta ta qwalawa siddika Kira da qarfi tana cewa
Yi sauri saka key ki rufemin kofar ki zare keys din
A rude da mamaki siddika ta qaraso ta dannawa kofar key tareda zaresu tayi saurin miqawa Haj Zinat din kafin Ms Na’iman tayo kanta
Damqe keys din Haj Zinat tayi kafin ta saki Ms Na’iman cikin tashin hankali Mai girma da itama yau haukar takusa kamata ta nufi kujera ta zauna tana zare mayafinta tayi wurgi dashi
Danwkalinta takuma zarewa ta jefar Kan kujera tana kallon siddika cikin tsawa tace
Kawo Mana ruwa ko zuciyata zata dawo Kan aiki
Kallon Na’ima Dake safa da marwa cikin masifar Dake cin koina jikinta tace
Ki zauna wlh akawi babbar matsala Mai girma.
Ke bama matsala bace wannan akwai masifa da bala’i masu girma a cikin wannan zancen
Kasa zama Ms Na’ima tayi taci gaba da safa da marwa cikin masifa da takaicin Mai tsananin gaske tace
Sai naci uwar Laylah
Zan koya Mata darasi Mai girman gaske idan munkoma ta yanda bazata Kuma ya yarda a munafurceni da ita ba
Banyimata riqon dazaisa taji Ina cutartaba Dan me zatamun mufurci,
Yanzu gashi Nan duk yanda nake kaffa kaffa Kar tayi saurayi Ashe ciki tayo ta rufeni baibai
Har Anne da Turakin sun sani tunda sune jininta gashinan an daukota da saidai naga ‘dan shege a gidana
Ni tsabar masifa da bala’i Banda Allah yayita asararrar duniya wlh data Bari nasan da cikin bazan Bari Turaki da Anne su saniba haifemun shi zatai taban nasamu magaji gurin Turakin tunda yanzu yasamu lafiya hakurinsa na haihuwa ya gaza Sai bin Mata yake.
Wallahi Laylah taci Amanata Kuma wlh zatasan bacin Raina baida kyau ko gaba ance tasake min irin Haka bazata kumaba
Ruwan da siddika takawo masu Dan sanyi Haj Zinat tagama shansu tayi wurgi da robar ruwan da sauran Dake ciki
Siddika tabi robar ta dauke tareda zuwa ta dauko abun gogewa
Na’ima ki dawo hankalinki ki fuskanci gaskiyar da idonmu ya ganar Mana,
Idan Baki dawo hayyacinki Kika kalli komai a bude ba za’a cigaba da rufemu ne Muna bulayi cikin hauka.
Cikin jikin Laylah na waye
Sbd kariyar danaga Turaki da Anne sun bayyanarda Shirin Bata ta gaske ce bana tunanin ‘ya zatai cikin shege ayi Shirin Bata wannan kariyar.A
Zima Ms Na’ima tayi a kujera tana yiwa Haj Zinat din wani kallo tace
Bangane wannan bayanin ba
Na’ima wlh nafara tunanin Mai cikin da muke nema Laylah ce
Ranarda yace Miki karki kuskura ki Isa gidansa idan kin koma US
Maganarsa ta tabbatarda abinda yake son hanaki Isa garesa Yana cikin gidansa kenan sbd tun aurenki dashi Bai taba hanaki tafiyaba ko wace irice sai lokacin
Kuma muka kira Laylah Dan neman sanin abin dayake faruwa cikin gidan tabamu tabbacin Babu kowa a gidan bayan ita da Cindy
Yanzu Kuma ga ciki a gaban idonmu mungani
Gata Babu sanarwa yaje ya daukota mungani
Gashi suna kokarin Bata kariya daga gareki
Idan har tayi cikin shege da Bai shafeki ba meyesa za’a Bata kariya daga gareki bayan kece yakamata ki Bata kariya daga garesu sbd fusatar da zasuyi idan tayi cikin shege
Zuru Ms Na’ima tayiwa Zinat da Ido tana kallonta tamkar wuwuya
Kiran sunanta Zinat tayi tana girgizata tace Kinaji kuwa
Girgiza Kai Ms Na’ima tayi tana cire hannun Zinat din daga jikinta tana cewa
So kike kicemun cikin Turaki ne a jikinta
Da mamakin tambayar Zinat ke kallon Na’iman tace
Bazaki bud qwaqwalwanki ki fahimta ba kenan
Sake girgiza Kai tayi tana dauke kallonta daga Zinat din tace
Zancen ne bamai taba yiyuwaba,
TURAKI fa kikace da cikin jikinta?
Kinsan me kike fada kuwa
Abbantane fa
Aminin Mahaifinta daya hada auren uwarta da ubanta
Tayaya kike kawo wannan rikitaccen bayanin
‘yar uwarta dasuke uba ‘daya yake Aure shi Turakin idan kin manta,
Hakama tamkar yar cikinmu muke riqonta
Wannan tunanin babusa a cikin duniyar mutane..wallahi bazai yiyuba
A rikice Zinat ke kallonta tace
Abokin uba nawane yayi lalata da Yar abokinsa?
Qanwar Mata nawa ta kwana da mijin yayarta
Hakama ke da kike kallonta matsayin ‘ya ta riqo wlh akwai ‘yayan dasuka kwana da mazajen uwayensu Mata da suka haifesu bare ke ‘yar riqo kike magana anan
Yarinya kyakkyawar gaske da ita ga saka kayan banza anyhow
Tayaya kike mamakin hakan bazata iya faruwaba
Cikin zafi ta katse Zinat din tana sake win yarda ko kunnuwanta suci gaba da Jin wannan balain Dan wlh bazai yiyuba,
Tashin duniyar Laylah da Turakin za’ayi idan Suka Bari shedan ya rude su sukai Mata wannan Cin amanar da Bata karbu ba
Batason ko tunanin hakan na shiga kanta shiyasa ta katse zancen da cewa
Kidaina kawo wannan tunanin wllhi ko dauka kaina bazai iya ba,
Buqa kaina kike neman Yi da wannan tunanin Dan komai zai iya faruwa kinsani
Hmm Turaki ba Haka yakeba,
Duk neman matansa daya sakawa kansa yanzu wlh bazai taba ko kallon Laylah da wani yanayinba
Ataqaice ko kallon fes baya Mata bare wani abun daban yazo ransa,
Barsa naji dasu akan wannan laifin dayamin
Kokarin sake fahimtar da ita Zinat take cikin takaicinta na kasa tsayawa ta fahimta Amma Ms Na’ima Sam takasa yadda ma ta dauka zancen Dan bazai taba yiyuwaba,
Daga Turakin har Laylan sunsan halinta Babu Wanda zaiyi ko mafarkin aikata Mata hakan Dan walh ba qaramin yaqin duniya zaayiba sbd ko uban daya Haifa Laylan saita aika lahira harma da uwar riqonta ta farko Momy bazata ragawa
Danginsu kaf saitaga bayansu.
Jin zancen Zinat din nason fara shiga Kanta yasata bude idanuwanta dasukai jajir ta kalli zinat tana kokarin calming kanta,hannuwanta duka biya akanta tana Dan yamutsawa sbd borin datakeji cikin Kan ya rage tace
Zinat kinsan kaina bazai dauka wannan maganar dakike fadaba yanzu
Komai zai iya faruwa idan nayi loosing control Dan Haka ki daina maimaita min zancen wata Abu tsakanin Turaki nawa da Laylah
Ina buqatan tsayar da Laylah agabana nayi Mata kallon tsaf itada cikin jikinta
da bakinta nakeson tafadamin waye yayi Mata ciki kafin komai sbd inason ta kalli fuskata lokacinda zata ban amsata
Idan maganarki tazama gaskia ita da kanta tasani gwara ta dauki cikin shegu dari Akan cikin mijinta,
Shikuma Turakin Wlh akanta yagama Amfanuwa da kowace mace kuma. Kai bama zai yiyuba Dan Haka Zinat daina fada kaina juyawa yakeyi
Bubbuga kanta tafara da qarfi tana cewa
Inaaaa…bazai yiyuba wlh
Laylah da Turakin nawa
Yanda takeyine yasa Haj Zinat miqewa da sauri tana kwala Kiran siddika tazo ta Kama Mata ita
Ta bude jakarta da sauri ta dauko maganin Na’iman ta bude bakinta ta tura Mata tareda zuba Mata ruwa da sauri wasu Suka shiga wasu Suka dawo daqyar ta hadiye maganin kafin suka saketa jikinta na kakkarwa
Kamata Haj Zinat tayi ta kaita dakinta ta kwantar Kan gado tana kallonta cikin sabon tashin hankali
Allurar Jakarta da zata dauko saikuma ta fasa sbd Bata cikason yiwa Na’iman allauraba Idan abun ya taso Dan likita yabasu tabbacin tayi sabo da alluran idan abun yazo allurar kawai zata kwantar dashi
Tana tsaye akanta har ta rufe idanuwanta dasukai jajir ahankali sai baccin wuyar wahala ya dauketa
Ajiyar zuciya ta sauke sbd tasan kafin tasamu damar wani masifar tashin hankalin sai ankwana biyu
Dan Haka ita zatai amfani da wannan damar tasa siddika tasamo Mata tabbacin komai tunda siddikan tayi sabo da Laylan Sosai
Fitowa Palo tayi ta zauna zuciyarsa na dugunzuma cikin zurfin tunani da rashin madafa,
Akaro na farko da mamakin duniya ya sakata kasa tunanin komai
Tabbas wlh tanada babbacin Turaki nada alaqar da cikin
Kuma alamun kuru kuru sun nuna shi da Anne sunsan da cikin Koda bana Turakin bane kuwa
A gidan ta wuni sai dare ta wuce tabar Na’iman a kulawan siddika bayan tayiwa siddika bayanin abunda suke buqatan son sani game da komai na shaanin
Laylah kuwa tun bayan fitar mum Anne da kanta takaita har dakinta ta zaunar da ita tareda kwantar Mata da hankalinta dataga ya tashi kafin ta fito tabarta ta samu nutsuwa tukuna
Ta Jima zaune tana kokarin nutsar da kanta din Amma takasa samun nutsuwar
Haka ta miqe jiki a mace ta Isa toilet tashige tayo alwala tafito tafara yin sallah
Tanaji wayarta na ringing Amma takasa dagawa Dan tasan bazai wuce anty Sa’adah ko Abbanta ba kokuma Turakin sbd sune kawai masu numbern tunda sabuwace Abba ya siya Mata a Lagos
Abinci Aka kawo Mata dakin aka jere Amma daqyar Anne tasata taci abincin kafin tafara Dan dawowa daidai
Maganin ciwon Kai Tasha ta kwanta aka barta tayi bacci ko zata samu nutsuwa
Dan Haka tana kwantawa ta rufe Ido Amma Babu baccin dayakeda Shirin zuwar Mata Haka dai tayi lamo tunanin duniya suka rufo Mata har baccin dolen gaske ya dauketa
Sai magriba ta farka ta tashi Ahankali ta nufi toilet tafarayin wanka da alwala ta fito tayi sallah ta Sanya farar doguwar free Riga Mai kyau Mara nauyi sai qaramar hula akanta red da slippers da Bata taba yawo ko cikin inane ba slippers ta fito tana sanyayyan qamshin turaren Creed
Direct Palon Anne ta nufa tana kokarin kashe wayar dake hannunta data Gama magana da Anty Sa’adah
Kai tsaye da siriyar sallama ta shiga palon batareda tayi tunanin samunsa acan din ba
Suna hada Ido ta dauke idonta ta nufi gurin Anne kanta aqasa ta gaidata tana kokarin juyawa ta koma Dan tanajin idanuwansa akanta gakuma Anne agurin

*_Mamuhgee 49_*
Kiran sunanta Anne tayi lokacinda tanjuya zata koma,

Cikin kalawa a natse tace”

Komawa Zakiyi ki kwanta ne? Jikinki zaiyi ciwo da kwanciya
Ba’a son Mai juna biyun da musamman yafara nisa da rashin motsa jiki kinji?

Zo ki zauna tare damu ba wata magana muke ba zance ne kawai

Halima tana shirya abinci a dining idan tagama saimuje muci tare duka harda Abbanki tunda nasan zuwa yanzu Na’ima kila ta kwanta..

Tafada hakan ne Dan kawar da rashin fahimtar zancen sbd tasani shima Turakin yasani harma da Laylan tunda itama ta wani fannin tasan mum Na’iman ko yunwa zata kashe Turakin yau bazaici abincin dazai fito daga garetaba dukda dama mafi akasari idan sunan gurin Annen ake Kai Masa abinci kokuma wasu lokutan tareda Annen yakeci anan bangarenta sbd rashin zaman Ms Na’iman dakuma rashin kusancinsu wancan lokacin Dan Haka ko yanzun bawani sauyi aka samun ba.

A sanyaye ta dawo ta zauna gurin Anne Dake binta da kallo cikin kulawa tana Mata sannu Kamar Mai ciwo harta zauna Kan qaramar sofar Dake gurin.

Murmushin karfin hali ta sake tana amsawa Annen sanmun datake Mata kafin ta Dan dago batareda ta juyo sosai ta kallesaba da Taushin murya tace”

Abba Ina wuni¿

Ahankali ya dauke idanuwansa daga kanta ya maida Kan wayarsa Dake hannunsa cikin nutsuwa ya amsa Kai tsaye duk da Idanuwansa akanta suke tun shigowarta,
Hakama irin kallon daya ringa jifanta dashi yasata duk kasa sakewa sbd ganin kaman Anne zata iya ganin abinda yake faruwa.

Fira Anne ke janta sama sama cikin kulawa tana tambayarta abubuwa dasuka shafi lafiyarta idan tanajin matsala.

Girgiza Kai tayi cikin nutsuwa tace”

banajin komai.

Kina zuwa asibiti ne acan USA din?
Kokuwa haryanzu bakya shan kowane magani?
Bakya Kan kulawan kowane likita kenan?

Gyada Kai tayi tana cewa”

Naje asibiti so daya acan.

Kallon Turaki Anne tayi Wanda yayi tamkar baya palon sbd gabaki daya ko inda suke Bai kallaba duk da hankalinsa na kanta Yana jiran yaji amsar dazata bawa Annen da kanta,

Da magana Annen zatai Masa sai taga yanda gabaki daya hankalinsa baya kansu saita qyalesa kawai sbd cikin Kam Dole itace zata tsaya gurin kulawa da wasu abubuwan na Laylah tunda batada uwa
Batada Mai fada Mata yanda komai yake,
Shi Kuma Turakin ba komai zai saniba sbd manyancin shekaru dakuma yanda yake a miskilance,
Gashi lokaci daya ta fahimci rabon ne kawai yazo Amma Babu shaquwa ko kusanci a tsakaninsu ko kadan.

Halima ce ta shigo ta sanarda sungama gyara komai a dining
Ta juya Takoma.

Anne ce da Laylan Suka fara fitowa suka nufa dining din har Saida suka zauna kafin shi yafito ya doso dining din idanuwansa akanta yanda lokaci daya kamarma ta rame sbd firgicin data shiga na wuni daya.

Jin idonsa akanta yasata dagowa a kasalance ta kalla hanyar tahowar tasa Suka hada Ido tayi wani iri da idonta Kamar zata sakar Masa kuka…

Kallon da yayi Mata na tabbas zata kwana gurinsa idan tana cikin damuwa yasata maida hawayenta tana dauke Kai daga kallonsa daidai qarasowarsa ya zauna a tsanake Yana ajiye wayarsa gefe.

Batareda da ya dagoba daga kallon dayake bin abincin Dake jere a dining din yacewa Ruky data kawo madarar Laylan da suna isowa A Abdoul yasiyo su yakawo yabawa halima aka Kai kitchen, ita Ruky tasan yanda zata dumamawa Laylan takawo Mata,
A kame cikin nutsuwa da sauti Mara qarfi yace”

Akawo fruits marasa sanyi sosai.

Yes sir.” Tafada cikin girmamawa ta juya bayan ta aje cup din madarar Mai dumi gaban Laylah Takoma kitchen.

Tana komawa kitchen ta sanarwa halima Dake jera kayan da aka gama aiki dasu gurin zamansu tace”

Shine zai Sha kokuwa Anne?

No Madam ne zataci.
Tanacinsu tareda dinner ne kokuma lunch.

Ok, ki bude fridge ki dauko ki hada a guri ki Kai bangama wannan aikinba tukuna.

To” tace tana juyawa ta nufa fridge din.

Ko da Ruky takawo fruits din Laylan Bata fara cin abinci ba Amma dai ta zuba white pasta da kidney veggies souse.

Ana aje Mata fruits din tafara cinsu a natse sbd Jin tasamu yar nutsuwa da kwanciyar hankali ganinta tareda su biyu din,
Duk tsanani tasan Anne bazata Bari mum ta iya yimata wani abuba duk da shima tasan bazai Bari din ba Amma Kuma mum din matarsace bazai tauyeta da yawaba tunda ko yayyane anyi Mata ba daidaiba.

Babu Mai magana a dining din har suka gama,
Shine yafara kammalawa ya miqe tsaye bayan ya goge Baki da tissue ya kalli Anne yayi Mata Saida safe yabar gurin bayan yayiwa Laylan kallo daya.

Itama tana gamawa daki ta nufa bayan tayiwa Anne Saida safe.

Sallar isha tayi ta sauya Kaya zuwa kayan bacci ta zauna ta Jima tana waya da Anty Sa’adah kafin ta kashe ta kwanta da tunanin Turaki cikin ranta bayan ta duba saqon ” _Take care Baby_ ”  daya Aiko Mata.

Bata saka ran zata samu bacci Mai nutsuwa ba sbd Abin dayake gabanta na fuskantar mum Amma wayarta da anty Sa’adah a Daren kafin kwantarta yasa tasamu nutsuwa da kwanciyar hankali daidai gwargwado sbd shiga tashin hankali da damuwa bashine zai kawo Mata sauki ba Dan fuskantar fushin mum Dole ne tunda anriga an aikata laifin koma menene lafiyar babynta ne agabanta fiyeda saka damuwar.

Da wannan ta tashi fresh abinta tafara daukan wayarta da Abban yayi Mata massage tun asuba data tashi sallah Bata budeba sai lokacin…

_I love you_ kawai ta rubuta Masa bayan duba sakonsa na sanar da ita da yayi akan ta shirya yau zataje asibiti za’a duba lafiyanta Dana babynsa.

Toilet ta nufa tashige hankali kwance tayo wanka ta fito daureda towel Mai Dan girma sbd cikinta rabe qaramin towel yake.

Ruky ce take gyaran dakin ko data fito Dan Haka Kai tsaye gaban mirror da aka gama jere Mata komai nata na turarukanta da Mayukanta ta zauna ahankali Kan kujera tana kallon kanta cikin madubin.

_Augustinus Bader_ body oil ta shafawa jikinta kafin ta fesa _Erbaviva_ relax body spray ta gyara kanta dayake Dan hargitse.

Doguwar Riga ta Sanya sbd kusan yanzu sune kayanta ta daina saka Riga da wando irin sosai dinnan Amma bawai ta daina sakawan bane kwata kwata..

Rigarta Mara nauyice red Mai tsadar gaske da Abban yasiya Mata su Tun tafiyansu Athens.

Qaramar hula da slippers ta saka ta fito ta nufi palon dakin Anne.

Annen na palonta zaune tana waya Laylan tashigo cikin nutsuwa da kwanciyar hankali ta qaraso a ladabce tace”

Anne Ina kwana¿

Kashe wayar tayi tana kallonta cikeda kulawa tace”

Lafiya kalau Laylah,
Yaya jikinki?
Ya yanayinki badai damuwa ko?

Eh” kawai ta iya fada a taqaice sbd nauyin zancen cikin takeji matuqa.

Daga ita sai anne sukai breakfast dinsu hankali kwance
Kuma taci abinci sosai sbd akwai pancakes cikin abincin Kuma tana sonsa sosai hakama taci Doyan da aka soya fara da liver sauce sosai.

Bayan sungama suka dawo Palo saiga Dr Meenah tazo gidan
Kallo daya tayiwa Laylah ta saki murmushin farin ciki mai tsanani tana cewa”

Masha Allah patient Dina is going to be a mum soon…

Cikin kunya Laylan take Mata sannu da shigowa tana cewa”

Barka da zuwa Dr Meenah.

Zama tayi tana cewa”

Sannu Laylah,
Anne Ina wuni?
Ya gida?ya fama da masu nauyi?

Lfy kalau Dr Amina,
Masu nauyi Kuma gasunan
Dama ita za’a duba da komai na yanayinta sbd yarinta Bata taba zuwa ganin likitaba ko acan gashi yanayin nata yafara nisa tunda ita da kanta batasan watanninsa nawa ba.

Dariya Dr tayi tana kallon Laylah daketa Jin wani iri zancen tace”

Ba damuwa ai yanzu sai aduba komai a dorata Kan magani da sauran Abubuwan,
Allah dai ya raba lafiya yasakawa rabon albarka.

Amin” Anne tace tana kallon cikin.

Massage tayiwa Abba dayayi Musu booking appointment na ganin wani babban hamshaqin likita.

Jin Anne takira likita tazo dubata din yasa ya soke maganar fitar tasu duk da yaso su fitan yaganta dakyau da lafiyan cikinta sbd jiyan data Bari hawayenta sun sauko agaban Annen bazai iya Hana kansa share Mata suba.

Duk wasu checkups Dr Meenah tayi Mata su scanning ne kawai ya rage Wanda sai da zata tafi Suka tafi da ita harda Anne a asibiti cikin office din babban gynecology consultant dinsu akai Mata.

Cikin harya fita wata biyar Yana cikin na shida Dan Haka sosai Anne ta bayyanarda nutsuwarta da farin cikinta akan cikin sbd tabbas ta jinjinawa dauriyar Laylan data  raina cikin batareda taimako ko tallafawar kowaba ita kadai abunta.

A hanyarsu ta dawowa gida suka biya sukai siyayyar dogayen rigunan marasa nauyi amma sai tsada wainda Laylan zatafi Jin dadin sakewa acikinsu sosai.

Harda Yan wash siyayyan abubuwan buqata Laylan ta sissiyo sbd kusan komai na abun buqatan amfaninta debowa tayi batazo dasu da yawaba shiyasa.

Sai yamma suka dawo gida lokacin Haj Zinat itama zuwanta kenan ta Parker motarta tana kallo Suka fito lafiyayyar motar dasuka dawo ciki Suka wuce gaban motarta,

Ciki dai gashinan ajikin Laylah tsaf a zaunensa cikin koshin lafiya….

Tabbas akwai babban bala’i Dan wlh idan ya tabbata cikin Turaki ne jikin Laylah ko ita bazata taushi Na’ima saisun koyawa kowa darasin wannan Cin Amanar Mai laminated ticket,

Wannan karon Kam akwai rikici Dan wlh sai anyi abinda kowa zaiji ajikinsa bazasu yarda ba,

Na’iman ta raini yarinya agabanta Amma ace a bayanta tana kwanar Mata da mijin da Bata Gama morewa lafiyarsaba..
Dan ko ita zata fada saduwarsa da Na’iman kirgagge ne duk da rashin zama ne Amma ai Bata Gama cire kwadayintaba na kwanciya dashi.

Saida Suka shige ta bude motarta ta fito tana bin Anne da tsinuwa tafi dari Dan kuwa duk itace takawo musu wannan masifar suna zaman zamansu cikin cin Arziki.

Wanka tayi tayi sallar la’asar da magriba da akai tana gurin wankan,
Sai data zauna tayi waya da abbanta daya kirata harma yabata Abdullahi Suka gaisa dashi shima ya karba numbernta.

Sai data Yi sallar isha tafito sanyeda dogon wandon da rigar bacci masu santsi kanta sanyeda hula Mara nauyi datai Mata kyau tana qamshinta ta nufi dining taga abincin da akai tuwon semolina da miyar kubewa Mai kifi da Naman rago da ganda aciki harma da zallan tsokan Naman kaza wadatacce dayaji aciki,
Sai fruits dinta dasukai sanyi sosai Dan Haka ta zauna sbd Anne dama idan karfe Takwas zuwa tara ta wuce batacin abinci Mai nauyi Dan Haka ita kadai tazauna taci abincin tana gamawa ta koma bedroom dinta tana cewa Ruky ta biyota ta gyara Mata closet dinta data yamutsa gurin Ciro kayan baccin da batasan inda aja jera matasu ba da farko.

Da kewar abbanta da zaiyi tafiya washe garin ranar ta kwana Dan Haka ma da safe Bata fito da wuri ba sbd yanayin sanyin jiki datake taredashi sai guraren 10 tafito tayi breakfast ta zauna Palo tasaka Ruky ta zauna da ita suna fira sama sama sbd ta Saba Haka takeyi da Cindy dinta.

Kewar Cindy dinma yasa ta dauki wayarta takirata Suka Jima suna magana akan itama Cindy din tana kewan Laylah tadawo Amma Kuma ba Hali sai ta haihu.

Bayan Cindy sofia Suka Jima suna waya itama kafin Anne tafito ta zauna tana Taya Laylah debe kewan.

Haj Zinat ranar datazo din ta dauke Ms Na’ima daga gidan sbd Tafara dawowa daidai komai zai iya faruwa ta Bata musu tsarinsu Dan Haka Dole ta tilastata Kiran Turaki da yayita Kiran wayarta kusan so uku Bata dauka sbd jinsa take badan tanasonsa ba Kuma yanada amfani agurinta da shi kawai zata qarawa gudu ta huta da abunda yake sakata ciwon Rai da masifa.

Sanar dashi tayi zata kaduna bikin Yar yayar Haj Zinat Bai hanataba kaman yanda aka Saba yace Mata Allah ya kiyaye,
Dayake yasan irin hakan duk tayi tambayar tafiya saita tambaya kudi masu yawa Dan Haka bayan sun Gama Wayar ya Sanya A Abdoul saka Mata kudi a account dinta
Tana gani Amma hakanan taji sun qara Mata takaicinsa Dan Haka ta qudurta wargaza duk wani tanadinsa akan macen dayakeso.

Barin gidan sukai batareda ko Anne sun sanarwaba sukai gidan Haj zinat da itama nata mijin Baya Nan Suka zuba Dora sabon shiri akan shaanin.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 50_*
Ahankali tasake samun kwanciyar hankali da nutsuwa sbd batada matsala ko damuwar komai,

Anne sosai take nuna Mata qauna da kulawa,
Ta bangare daya ma kullum tana waya da Abban kewarsa takeyi sosai sbd tafiyarsa kusan sati biyu Kuma acikin satin biyun Babu Wanda yaga dawowar Ms Na’ima agidan Dan Haka sai hankalinsu ya kwanta sbd tunanin da ita Turakin yayi tafiyar.

Duk wata hidimarta Ruky ce takeyi sbd takanas Ruky sbd hidimarta kawai take aiki a gidan gashi tanada kokari sosai gurin kulawa da kowace hidiman Laylan..

Tayi tayi Anty Sa’adah ta dawo sbd Abba ko maganar zuwa gida Tai Masa Yi yake kamar baijiba Dan hakama ta daina tambayar sbd ganin kaman bayaso din..

Kadaicin Abokin fira yanzu kawai take fama dashi dashi sbd Anne yanzu tana Dan yawan fita sbd yawan qungiyoyin taimako da aka bude da sunanta tana taimakawa talakawa da marasa qarfi sosai gashi da tafiya ma a gabanta cikin satin,
duk sai taji zata sake shiga kadaici Allah ma yasa Siddika na tareda dasu bada ita Ms Na’ima ta tafiba tana Dan debewa Laylan kewa itama.

Ranarda Anne tayi tafiya a Daki ta wuni danma Allah yasa tafiyar ta kwana dayace tak..
Sai bayan datai sallar magriba da isha ta fito cikin Riga da wando na bacci masu tsantsi dasuka lafe jikinta sbd yanayin ruwan da akaita Yi ranar..

Palo ta zauna tanacin plantain chips data saka aka Yi Mata na gida tana kallo, Ruky na tareda ita zaune qasa a palon suna tayata.

Rabin hankalinta na Kan wayar dake hannunta tana chatting da sofia fuskarta na fidda kyakkwan murmushi ahankali
Daga sama hancinta ya fara shaqar qamshin Bois elite da sauri ta aje wayar hannunta tareda waiwayowa ta kalli kofar shigowa daidai Yana sako Kai cikin palon.

Wani sanyin farin cikin ganinsane yasata miqewa tsaye tana aje robar plantain chips Dake Kan jikinta sanin Anne Bata Nan yasata nufarsa
Bata qarasaba tano da Mum Na’ima
take taja ta tsaya tana kallon bayansa..

Ganin yanayinta yasa ya fahimci tsoronta tare Kuma da tabbatarda Anne Bata gidan tunda ta iya zuwa gurinsa da murnar ganinsa
Dama yasan Annen tace zatai tafiya Amma baisan ta wuce yau ba Dan yau duka wayarsa akashe take sbd jirgi dakuma hayaniyar da baya buqata ta jama’a hutawa yake tsananin buqatan Yi.

Kallonta yayi cikin kulawa lokacinda ya qaraso gabanta ya tsaya Yana kallon cikinta tareda tabawa ahankali ya kalli fuskarta yace”

And how is my babies doing today???

Murmushi tasake ahankali tareda zame hannunta daga kan cikin tana gudun shigowar mum
Ahankali qasa qasa tace”

We miss you so much…

Wani guntun murmushi ya sake tareda kallonta yace”

Kisa a hadamun tea zamuje dashi zanyi can inason jin lafiyanku.

Cikin tsananin tsoro ta kallesa tana kokarin matsawama daga kusa dashi tace”

Abbah Ina?
Mum na….

lumshe Mata Idanuwansa yayi datasan alamar tayi shiru ne yasata yin Shirun tana kallonsa da shakkar bazata iya binsa dinba.

Ganin ita yake kallo alaman da gaske yake tabbas yasata juyawa ta nufi kitchen ta da kanta ta dafa Masa tea din ta jero Ruky ta dauko Mata suka fito
Yana zaune palon hankalinsa kwance
Ta kallesa cikin sanyin murya tace’

Ga tea din Abbah.

Miqewa yayi tareda kallon Ruky dake bayanta Kai tsaye yace ta biyosu da tea din ya Kama hannunta Suka fito
Hankalinta amatuqar tashe da tsoro.

Har bangarensa Suka Isa suka shige ta karba Trey din hannun Ruky ta juya Takoma sukuma Suka shige.

Sama Suka nufa direct
Suna shiga palon sama din ta ajiye Kan table tana kallonsa cikin yanayin damuwa tace”

Abbah….

Juyowa tayi ta Kama hannuwanta tareda janyota jikinsa dayake sanyeda  jallabiya milk Mai santsi da taushi sbd tun magriba Suka dawo Amma sbd Yana tareda gajiya yasa yafara tsayawa Saida yayi wanka yayi salloli ya wartsake gajiyarsa ta tafi kafin ya tafi Sashen Annen,
ya rungumeta ahankali suka saki Ajiyar zuciya atare
ta lumshe idanuwanta dasuka ciko da hawayen missing dinsa da tayi,

Ahankali cikin natsatsiyar murya yace”

Ki daina saka damuwa wani abun aranki sbd baby bazai daukaba okay??
Idan sbd Na’ima
Batanan tayi tafiya so ki daina daga hankali zuciyanki na bugawa da sauri inaji anan.

Ajiyar zuciya tasake a boye duk da hakan Bata tunanin hakan yayi Dan Haka ta zame tana Shirin barin jikinsa
Ya kamo hannunta suka nufi kujera Suka zauna tana Kan qafafunsa yana Shan tea din ahankali Yana binta da wani kallon dake sake tada tsikar jikinta..

Bayan tagama Shan tea din tambayarta lafiyarta da sauran Abubuwan daya shafi lafiyayan cikin yaringa Yi Mata tana amsawa cikin narke masa sbd Yana maganar ne Yana yawo da hannunsa cikin rigarta daya fara ballewa botira Yana shafa cikin zuwa saman kirjinta dasuka Gama cikowa suka qara Dan girma.

Yana Gama balle rigar ya zare ya jefar gefe Yana kallon zallar qyallin da fatar jikinta keyi
Ya ranqwafa da kanta ya shaqi qamshin sake fita jikinta ya lumshe ido Yana lasa fatar kunnenta da harshensa take ta dauke numfashi tana qanqamesa sbd gabaki daya tsikar jikinta sungama tashi…

Sake lasar fatar kunnenta tayi Yana shafa wuyanta zuwa kirjinta
Shima yaja wani numfashi Mai sanyi sbd yanayin daya samu kansa…

Ya dago da fuskarta Suka kalli juna ya kalli cikin idonta da idanuwansa dasuka fara sauyawa kafin ya gangaro da idonsa Kan lips dinta,

Ganin irin kallon dayake Mata yasata lumshe ido tana sake shigewa jikinsa ya sarkafo wuyansa tana Kai fuskarta ta hade da tasa tareda Kai bakinta Kan nasa ta bude bakinta ahankali tareda zura Masa harshenta dakeda sauran zaqin plantains
Ya kame harshen nata ahankali tareda Masa wata irin tsotsa take kowa yagama kaiwa sama Dan Haka Suka fara kissing juna sosai suna sauke numfashi Mai sanyi..

Hannu yakai ya balle hook na white bra dinta ya zare ya jefar gefe Yana manne kirjinsa da nata duk da jiki ya Hana hakan sosai Amma Kuma dumin fatar kirjinta tana sauka Kan kirjinsa yasashi miqewa da ita ajikinsa suna cigaba da kissing juna ya shige bedroom dinsa dasu.

A sofar Dake bedroom din nasa Suka sake zama Yana bin lallausan fatar jikinta da zafafan kiss ta ko’ina yana qarasa Zauta qaramar qwaqwalwarta…

Duka pillows din Dake Kan kujerun dakin sun watso su qasa Yana sake bin fatarta da mayun kisses dinsa
Daga qarshe dai itama cafke bakinsa tayi tana Masa nata salon kiss din daya qarasa birkice wasan nasu suka koma Kan makeken lafiyayyan gadonsa dayaji white beddings masu tsada da laushi Mai tsanani.

Daqyar tasamu kanta daga hannun Abban nata sbd yayi kewarta fiyeda yanda ta zata Dan Haka ta jigatu Danma ciki yasa ya barta sbd tausayi dakuma ganin jigatar datai.

A kasalance take sosai Dan Haka shine da kansa yayi Mata wankan da ruwan zafi ta fito ta Sanya Farar singlet dinsa datai Mata yawa ta zube a gadon wani wahalallen bacci ya dauketa take.

Ko daya fito wanka tayi bacci tuni Dan Haka shima Yana Gama abinda yakeyi ya zagayo ya kwanta gefenta tareda gyara Mata kwanciya ya rufesu shima bacci Mai nutsuwa da kwanciyar hankali yayi gaba dashi.

Da asuba sbd Ana ruwan sama Bai samu fita sallah a masallacin Dake cikin gidan nasaba dayake sallah tareda maikatan gidan nasaba Dan Haka sai daya gama sallah ya tada ita itama tayi sallar tana idarwa tazo ta Haye jikinsa Yana zaune bakin gado ta kwanta tana rumgumesa tace”

Barka da asuba Abbah.

Hade hannunsa yayi da nata Tareda amsawa cikin kulawa yace”

Yaya Kika tashi?

Gyada Kai tayi tana cewa”

Alhmdlh.

Abbah inason komawa kada safiya ta waye sosai.

Bakinta ya kalla Yana cewa”

Yanzu aka gama ruwa akwai sanyi bazaki fitaba
sanyin yayi yawa
zai iya kamaki.

Dogon hancinsa ta taba ahankali tana cewa”

Zan saka rigar sanyi to saina fita.

Light kiss ya sakar Mata Yana cewa”

No ba yanzu ba sai sanyin ya rage.

Marairaice fuska tayi tana Shirin sake magana ya kwantar da ita Kan gadon yana juyawa ta rumgumo qugunsa tana cewa”

Please Abbahhh..

Rungumar dataiwa qugunsa yasa yanayinsa sauyawa ya juyo Yana mata wani irin kallo daya sata sakar Masa murmushi tana jiran abinda zaiyi
Sai gashi ya ranqwafo yana kallon fuskarta ya zare singlet dinsa Dake jikinta Yana binta da wani sabon kallon har lokacin murmushine a Kan fuskarta.

Komawa sukai cikin gadon suna shaaninsu
Wannan karon ma har sai datafi jigata dan Haka ta lallaba tayi wanka da qyar ko shinta Bata busarba ta zube Kan gadonsa tana komawa bacci daga ita sai singlet dinsa dukkanin fararen cinyoyinta a bayyane suna daukan ido.

Saida baccinta yayi nisa ya zare jikinsa daga nata ya miqe ya nufi toilet daureda farin towel yashige.

*******Tun cikin dare da Siddika ta sanar da ita Turakin ya dawo ta tattaro ta dawo gidan sbd shima tun Bai dawo dinba yace zaiyi magana da ita taqi tsayawa Dan Haka yanzu suna buqatan kudaden aiki sosai shiyasa Zinat ta lallabata ta dawo Dan su samu kudin aikin dayake gabansu..

Ko data dawo gidan Ana ruwan sama Dan Haka Bata nemesaba sai tunda sassefen taji bazata iya jiraba ta fito gari ko gama haske sosai baiyiba ta nufi bangarensa dayake tasan password din kofarsa ta farkon shiga Kai tsaye ta bude ta shige tareda rufowa ta nufi stairs ta Haye.

Tana tura kofar palon saman da farar lafiyayyar bra tafara cin Karo a qasa gabanta yayi mummunan bugawa
Ta bude Ido da kyau taga bra ce Kuma ta mace
Take ta kalli kofar bedroom dinsa tana fiddo qananun idonta dasuka fara rufewa.

Palon tafara rarraba Ido tasake hango rigar mace a yashe Kan kujera bayan bra data fara gani..

Wani malalacin numfashi tasaki tana cewa”

Cab,yau dai Allah yayi wahalata taqare ba sauran boyo koma wacece.

Wayarta dake hannunta tafara dagawa Kai tsaye takira Zinat jikinta har rawa yakeyi tace”

Zinat ki tabbatarda kin hada takardun ciwon haukata Dan yau wlh kisa zanyi idan anje kotu ki biyar dama Banda cikakken hankali.

Da sauri Haj Zinat Dakeda sauran bacci a Ido ta zabura zaune tana durowa gado tace”

Na’ima karkiyi komai kibari ganina zuwa Dan Allah karkiyi wani abun…

Kashe wayar Ms Na’ima tayi tareda wurgarwa ta nufi dakinsa gadan gadan ko gani Sosai batayi tsabar masifa ta bude dakin tashige.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 51_*
Tsayawa tayi cak daga bakin kofar shigowar ganin lafiyayyar santaleliyar  mace kwance kan gadon Turakinta tana bacci hankali kwance..

Rigar jikinta ma ta Turakin ce ita datake matarsa tsayin shekaru masu yawa Bata taba Sanya rigarsa a jikinta ba sai gashi yau tana gani ajikin wata…

Wata irin jijjiga jikinta keyi na tiririn dayake tasowa ajikinta tako Ina
Ta tunkari gadon tana fatan ganin fuskar macen dataiwa rayuwarta da Jin dadinta kutse a gurin Turakin..

Bakin gadon ta Isa ta tsaya tsaf
Tafara sauke idonta akan dogayen fararen cinyoyin Laylan dasuke a bayyane zuwa Kan qaton cikinta daya fito sosai….
Tana Dora idonta Kan fuskar dauke idon da sauri tareda saka hannu ta murza idanuwanta tana fatar Kar makanta tasameta daidai wannan lokacin da Komai yake Shirin Shiga tafun hannunta Dan kuwa idonta Bata yarda da abunda suka nuna Mata.

Sake murza idon tayi da kyau ta Kuma kalla taga tabbas Laylah ce a gabanta,

Wani mummanan faduwan gaba ta daki kirjinta hannuwanta da qafafunta na daukan wata irin rawa take kanta yafara juyawa
Ta girgiza Kan da karfi sbd Bata fatan ciwonta ayau itama ya tashi wannan din lokacine Mai tarin mahimmanci  gareta
Duk da hakan Bata yarda da lafiyar idanuwantaba sbd zuciyarta da hankalinta sun kasa dauka Dan Haka takai hannu ahankali ta shafa cikin jikin Laylan taji tabbas cikin gaske ne,

Dan sake latsa cikin tayi taji na gaskene ba mafarki ko tunaninta bane Dan Haka ta Dan bubbuga hannun Laylan cikin wani slow da batasan yaushe ya sametaba ita kanta
tasake Dan bubbuga hannun Laylan tana tada ita Daga baccin datake hankali kwance.

Ahankali Laylan ta bude idonta Dake cikeda baccin gajiya zata mayar ta rufe taga fuskar mum daf da tata tana Mata kallon daf da daf,

Murya a cakude Ms Na’ima tace”

Laylah kece dai kokuwa idon ne yakeda matsala????

Wani mummunan tashin hankali da firgici ne ya dirarwa Laylah har Saida mararta ta kulle
A zabure ta tashi zaune daga kan gadon tana kokarin sauka dukkunin jikinta na rawa.

Laylah”

Ms Na’ima takuma ambatar sunan sbd so take tabbas kunnenta yaji muryan idan ta Laylah ce
Aikuwa cikin tsananin rudewa da tsoron daya Gama fiddata hayyacinta da rawar murya a firgice ta amsa tana cewa”

Mum ki……Wani mahaukacin Marin daya sata fadowa qasa Ms Na’ima ta sakar Mata guda biyu a jere take gefen bakinta ya fashe da jini takasa dagowa ta kalli mum din ko motsawa sai hawaye dasuka balle Mata idanuwanta na sauyawa..

Tunda take kalolin masifarta da bala’in data Saba da duk wata haukarta Bata taba Jin abun daya daki  zuciyartaba Kamar abin datake gani ayau din,
Idanuwanta ne sukai jajir take agurin suna kokarin cikowa da hawaye ta maidasu da qarfin bala’i sbd ko Turaki Bata taba zubdawa hawaye Dan Haka bazata zubdawa Laylah ba,

Wani haqayi da tiririn masifa da bala’i taji suna kamawa jikinta tako Ina suna saka jikinta rawa hannunta har wani rawa yakeyi takai ta cakumo Laylan tareda shaqure wuyanta da qarfi tana cewa”

Wallahi yau saikin bar duniya shine kadai abinda zai kawo zaman lafiya
Uwarki Zaki bi kafin sauran su biyoki Dan duk Wanda ya hada alaqa dakema saina sakashi tasa masifar shima….

Fizge fizge Laylah tafara cikin tsananin masifa tana neman ceton kanta idonta na tsiyayar hawayen azaba da nauyin damuwa Amma takasa Koda iya motsa hannun Ms Na’ima bare ta ceta kanta..

A haukace takai hannu ta fizgo qaramin agogon dake zagaye da glass ta daga da qarfin gaske ta buga akan Laylan tana cigaba ihun cewa”

Wlh yau saikin bar duniya
Ko gawarki saina Kona da hannuwana,
Wannan cikin saidai kiyi naqudarsa a lahira……..

Rufewa idonta yayi ta ringa dukan Laylan tako Ina tana ihun maganganunda ita kanta bazata tantance metake fadaba sbd yanda har kufan masifa ke fita bakinta jikinta na jijjikar masifa…..

Cikin sauri ya qarasa fitowa daga toilet din Jin kunnuwansa tabbas muryan Na’ima yake jiyo Masa
Daga shi sai farar bathrobe ajiki
A matuqar fusace da qarfin gaske ya fizgo Na’iman daga jikin Laylah data fara galabaita tana  hawayen azaba Dan ko kukan bazata iyaba ta jikinta yagama mutuwa da komai…

Fizge fizge Ms  Na’ima keyi tana ihun daya qarasa Bata ransa qarshe cikin mummunan bacin Rai ya fizgota ya nufo kofar fita da ita Batareda ya bude Baki yace Mata qala ba Dan iya zafi ransa ya dauka zafi
Bayason aikata abin daba halinsaba na taba lafiyan mace Dan Haka janye Na’iman daga gabansa shine zai basa damar riqe kansa Dan ba qaramin dukan wulaqanci tayiwa Laylahnba…

Fizge fizge take tana qwacewa tana ihun Kiran sunan Laylah
Ta raruma wani qaton flower vase da hannunta daya ta jefawa Laylan tana cewa”

Wlh kin tabo wadda ba’a cin Amanarta tabarwa Allah sai nayi ajalinki harma da gurgun ubanki da uwarki da kowama,
Har Wanda ya daure Miki kikamun hakan bazan ragawa wlh…

Jehota Palo yayi da qarfin gaske ya juya yakoma dakin tareda rufe kofar dakin da key…

Yanaji tanata buga kofa da fashe fashen kayan palon komai tasamu dauka takeyi ta buga a kofar shigowa dakin…

Laylan ya nufa ya daukota gabaki dayanta Yana kallon fuskarta ransa na  tsananta baci,
Wani zafi zuciyarsa keyi na fuskarta dayaga gefen bakinta na jini,
Cikin tsananin kulawa yake goge Mata da tafin hannunsa yace”

Are you ok?
Yaya babyn?
Tashi muje asibiti adubaki
Dole zamuga likita yanzun Nan…

Jajir idanuwanta sukai takasa Koda dago Kai ta kallesa bare ta bude Baki tayi mgn sbd radadin da zuciyarta keyi na abubuwan da shikenan sun fito fili Allah ne kawai yasan abunda zai faru Kuma yanzu.

Riga da wandon pyjamas da Abayar datazo da ita tayi sallah da asuba ya saka Mata kafin ya shirya cikin black Rugby’s ya kamo hannunta
Fuskarsa babu alamar rahama ko kadan ya kamo Laylan ya shigar da ita  jikinsa har lokacin takasa qwaqwaran motsi bare magana ya bude kofar dakin…

Kallo daya yayiwa yanda tayiwa palon mummunan tashin hankali ya dauke idonsa
Tana ganinsu tayo kansu gadan gadan da qatuwar qwalban glass a hannu ta tunkari ckin Laylah……

Ba zato taji saukar lafiyayyan gigitaccen Mari akan kumatunta daya sata faduwa kwance qasa ya sakar mata…

Sakin hannun Laylan yayi Tareda kallonta fuskarsa a matuqar hade yace”

Wuce kintafi Ina zuwa.

Kamar mai naquda tafara daga qafarta ta wuce gaba…

Ms Na’ima ta Kuma zaburowa tana sake damqar kwalban ta jefawa Laylan ya tare da hannunsa take qwalban ta yankesa sosai jini yafara fita a hannun Amma Bai tsaya duba hakan ba ya kalli Laylah data tsaya cikin tashin hankali tana kallon jinin dake zuba a hannunsa yace”

Kije I will handle this…..

Rike Na’ima data taso tana ihun Kiran sunan Laylan yayi yafara Jan hannunta ya sauko da ita qasa ya fito da ita daga bangarensa ya nufi nata bangaren da ita tanata faman daga murya da fizge fizge Bai tsaya da ita koinaba sai cikin palonta ya saki hannunta tareda kallonta da idanuwansa dasukai jajir da wani razanannan sauti da bai taba fada acikinsa ba yace”

Idan Kika fito daga bangaren nan Zakiga hukuncin dazan iya dauka….

Cikin rufewar ido da masifar dake cin koina acikin jininta ta nufi kofar ko gani batayi tana cewa”

Zandawo kanka idan nagama da qaramar karuwar Dana kawo maka cikin gidana…….

Cikin bacin ransa Dake sake bayyana da kalman datake fada da fushi cikin muryarsa Mai amsa amo yace”

I dare you…..ki fita kofar Nan idan kin Isa…

Kafar ta nufa batareda ta tsaya saurarensa ba Dan kuwa Bata Gane komai bayan ganin Laylah a hannunta…

Haj Zinat data iso gidan a gigice da wani irin sauri tayi saurin riqeta ta dawo da ita tsakiyar palon cikin tsananin firgici da ganin irin tashin hankalin Dake gudana….

Jini a jikin Turakin na hannunsa dayake fita duk ya Bata jikinsa Dana Na’iman
Hankali tashe take kokarin riqe Na’iman tana cewa”

Na’ima Dan Allah ki nutsu ayi Abi komai a hankali…..

Gabaki daya ciwon Na’iman yagama tashi Babu yanda zata iya tarota Saida Allura Dan gashi ita kanta Na’iman tajiwa kanta ciwuka da glasses Dan Haka ta riqeta da qarfi tana Kiran sunanta.

Juyawa yayi ya fice batareda yabar bangaren gabaki daya.

Kai tsaye bangarensa yakoma ya sauya Kaya yafito yana Kiran Laylah a waya ta fito zuje asibiti.

Sai alokacin ta iya fasa kuka Mara sauti sosai tana Jin rashin dadin zuciya,.

Kashe wayarsa yayi tareda nufo Sashen Annen Yana kiran dr Meenah a waya yace tazo gidan yanzu.

Kuka take sosai ko daya shigo dakin
Tana hada Ido dashi tasake Jin radadinta na qaruwa sbd ganin yanayinsa tasan baya cikin dadin zuciya da kwanciyar hankali shima
Ga rauni a hannunsa.

Zaunawa yayi gefenta tareda Kama hannunta ya riqe kawai batareda ya iya cewa komaiba sbd Sam ba Dadi cikin ransa,
Baisan Na’ima d iya duka wannan tashin hankalin ba,
Baiyi tunanin zafin zuciyarta yakai hakan ba,
A qataice baiyi tunanin iliminta da wayewanta zasu Bari ta iya wannan abin ba.

Isowar Dr Meenah yasashi fita yabasu guri.

Kallonta Dr Meenah tayi tana son tambayarta lafiya Amma sbd Turakin Dake jiran aduba aga lafiyanta Dana cikin yasa tayi abunda yakawota Kai tsaye ba Bata lokaci.

Fitowa tayi Tai Masa bayanin Babu wata matsalar kawai raunin bakintane daya fashe sai fuskarta data dan kumbura tayi ja sbd kyawawan Marin da Ms Na’ima tayi Mata
Haka Yan ciwukan kawai tayi Mata treating ta tafi.

Bazai iya barin sashen Annen ba sbd Bata Nan Na’ima zata iya zuwa Dan Haka Yana fitowa ya tabbatarwa dasu halima karsu Bari kowa ya shigo Sashen idan ba Anne ce tadawoba ya juya ya fice.

Koina na palonsa a hargitse yake sbd Babu abinda Na’iman ta ragawa duk tabi ta fasa komai Dan Haka a palon qasa ya tsaya Dr faruk yazo gida yaduba nasa raunin akai dressing tareda abubuwan dasuka kamata ya tafi.

*****Allura Haj Zinat ta fidda Jakarta da sauri tayiwa Na’iman da sauri sbd yanda jikin Na’iman ke rawa sosai da tashin hankalin datake ciki..

Tana yimata allurar dukkanin jikinta yayi Sanyi ya saki
Ta jata zuwa bedroom dinta ta kwantar Kan gado
Sai alokacin Ms Na’ima tasake wani irin kuka Mai tattareda ciwon da zuciyarta ke Mata.,

Ba’a taba cin Amanarta ba arayuwarta sai yau,
Cin Amana mafi muni Laylah tayi Mata Bayan tagama sanin duk duniya Babu abinda tafi tsana irin cin Amana da zafin kishinta akan Turaki..

Kuka take Yi sosai hawaye na gangara gefen idanuwanta suna Isa har kunnunta
Radadi da zafin datake ji tamkar zasu qarasa Zauta Yar sauran hankalin data rage Mata cikin qwaqwalwa..

Ita kanta Haj Zinat damuwa da baqin ciki Mai girma tashiga ganin yau Na’ima ce ke kuka Haka,
Tabbas al’amarin ya baci Dan Na’ima Bata kuka sbd Allah ya Ara Mata dama dakuma lokaci tana yanda takeso sai yanzu da babban alamari mafi girman mamaki daya samesu..
Allah yasa ba darasin duniya zasu fara ganiba Dan basa fata.

Jin tayi ita kanta wata irin tsana mafi girma da nauyi ta Laylah na sake mamayeta,
Badan sanin girman power da Turaki yakeda itaba da ayau ko ita da kanta saita dauka mataki mummunan gaske akan Laylan…
Ko ahakan tabbas saisun dauka fansar wannan Cin Amanar da wannan toazarcin….

Sam Na’ima batajin zafi ciwukan Dake jikinta da fuskarta datai jajir sbd Girman Marin datasha,

Zafi zuciyarta ke Mata sosai,
Bata taba dauka abin zaizo ahakan ba sbd Koda Zinat ke fada Bata taba yarda da hakan zai tabbataba LAYLAH DA CIKIN TURAKINTA ajikinta,
Abokin mahaifinta, mijin Yar uwarta hakama mijinta ita uwar datai Mata riqon da Matar ubanta batai Mataba…

Yanda Na’iman ke kuka sosai ya Kuma tada hankalin Zinat jikinta duk yabi ya mutu sbd a fili yake bayyane alamarin daki Na’iman sosai sbd Bata taba kawo hakan zai faruba.

Daqyar allurar ta sanyata baccin qarfi da yaji tanayi tana fizga kadan kadan Kuma badan idonta ya daina tsiyayar hawaye ba.

Fitowa Palo Haj Zinat tayi ta zauna tareda Shiga tunanin mafita dakuma yanda zasuyi ta tafi da Na’ima gidanta su samu zuwa ganin likitanta Dan wannan karon abun yayi nisa saisun hada da ganinsa
Daf Na’ima take da bayyanarda haukarta afili asani…

Daga lokacinda Turaki yasani ta tabbata ko ganin Na’iman bazai Bari kowa yasake yiba sai ya nemar Mata lafiya,
Itakuma idan tabari ta warke sarai yanzu suna cikin gagarumar matsala sbd ba kudi a hannunsu sosai,
Komai nasu yayi qasa sbd wainnan fitintinun dasuketa faruwa
Komai tsaya Mata zaiyi.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 52_*
A gidan zinat ta wuni tana saqa da warwara,
Ga Na’iman cikin baccin sai Dan fizgawa takeyi lokaci lokaci,
Kanta ya dauka zafi sosai ita kanta yanzu komai ya tsaya cikin kanta,

Na’iman takeson fara dawowa da ita saiti kafin tafara tunanin abin Yi akan Laylah tun kafin afara Ankara da halinda suke ciki.

Sai dare tabar gidan bayan tabawa siddika kyakkwan gargadi akan kula da Na’iman karta Bari ta fita idan ta farka.

*****Laylah ma a daki tayi wunin ranar idanuwanta sun kumbura iya qarshe sbd kukan datasha,
Gabaki daya kewa da kadaicin rayuwa takeji gashi ta kashe wayarta sbd Kiran da Abban keyi Mata cikin damuwar halinda take ciki sbd yakasa yarda da lafiyarta kalau…

Abinci ma kasa ci tayi Haka ta wuni cikin damuwa,
Gab da magriba Anne tadawo ta tadda wannan tashin hankalin sbd zazzabin gaske daya sauka ya rufe Laylah Dake dunqule a daki jikinta na rawa.

Fada sosai Anne taringa Yi Akan su halima Basu kirataba sun sanar da ita abun dayake faruwa ta dawo..

Ba Bata lokaci ko zama bataiba ta Kira dr Meenah tace ta taimaka tadawo tasake duba musu laylan.

Koda Dr Meenah ta iso da daddare jikin Laylan yayi tsanani sosai da zazzabin,

Magani aka Bata tareda tea Mara zafi Sosai
Dr Meenah na tafiya ta ringa zuba Amai a gabaice.

Damuwa sosai Anne tashiga ta Kira Turakin a waya ta sanar dashi yace a a shirya Laylan ta fito zasuje suga wani likitan.

Da Taimakon Ruky ta shirya suka fito ta kaita har jikin motar dayake zaune Yana jiranta da kansa zai ja motar Wanda rabonsa da driving bama zai iya tunawaba.

Dr Dawood sukaje ya dubata daqyau harda scanning yayi Mata ya tabbatar musu da lafiyan babyn kalau
Bp dintane kawai ya hau sai zazzabin sosai dayake damunta da rashin qarfin jiki na galabaitan datai.

Maganin bp na masu ciki yabata Suka fito Yana riqeda hannunta Suka dawo gida.

Yanayin da ake cikine kawai yasa yabarta Takoma bangaren Amma yanajin yanayinta a zuciyansa.

A Daren kusan dukkaninsu kowa kwanan damuwa yayi sbd Babu Mai cikakken dadin zuciya..

Washe gari tasamu saukin jikinta sosai saidai gabaki daya tashiga damuwa da sanyin jiki
Babu abunda takeso bayan zuwa gida ko zata samu kwanciyar hankali kafin tadawo idan mum ta sauko sbd tasan mum bazata taba Bari ahaka ba sai tayita kokarin Daukan mataki akanta shiyasa gabaki daya take cikin sanyin jiki da damuwa..

Qarfe goma na safe Anne ta nufa Sashen Na’ima sbd dubota dakuma magana da ita sbd tasan wannan Shirun nata bayan abinda yafaru bana lafiya bane.

Siddika ce ta tarba Annen cikin tsananin girmamawa tareda sanar da ita Ms Na’iman tana bacci magani Tasha sbd ciwon Kan data kwana dashi.

Kallonta Anne tayi cikin jinjina Kai tace”

Idan ta farka kizo ki Sanar Dani Zan dawo na dubata nakuma Yi magana da ita,
Allah ya sawwaqa yabata lafiya.

Amin” Siddika tace tana kokarin bawa Annen Hanya sosai ta wucewa.

Shigowar Haj Zinat yasa Annen dan dakatawa tana kallonta.

Cikin tsananin girmamawa Haj Zinat ta qaraso tana gaida Annen cikeda biyayya tana qarawa da cewa”

Na’iman ta tashi ne?

Aa Bata tashiba ance Bata jima da komawa bacci ba Tasha magani ne,

Cikin nutsuwa da bayyanarda Mahimmancin maganar da zatai da Na’ima idan ta farka Anne tace”

Zinat ki kula da Aminiyar taki sbd nasan halinta da zafi da fitina,
Tabbas akwai rashin kyautawa aciki Amma Kuma yanayin ne duk yazo ahakan sbd Babu Wanda yayi niyar cutatar da ita ko boye Mata komai,
Tun farko itace ta kawowa kanta rashin tsayawa fahimta,..

Turaki Bai boye Mata qarin aurensa ba, nikaina ban boye Mata ba saidai Kuma itace da kanta ta zabarwa kanta waye kishiyar tata
sbd azauna lafiya yasa ba’a sanar Mata ba Dan Babu Wanda ya dauka auren Mai dorewa ne tun farko
Saidai Kuma kaddara da rabo na ubangiji ba’a tsere musu,

Laifi dai anyi Mata na rashin fadar Dan Haka nakeson rarrashinta nabata hakuri duk wannan tashin hankalin zata sakawa kanta damuwane tunda bawa baya wuce qaddararsa….

Laylah Allah yayi dai Matar Turaki ce Kuma uwar yayansa…….. Dan Allah kifara tausarta kafin nadawo
Ki Bata hakuri sosai sbd mum Mata laifi mun yarda Amma Inshallah za’a gyara komai….

Mutuwar tsaye Zinat tayi zuciyarta na neman Faso kirjinta tafado tsabar shiga tashin hankali da rudu
Amma dayake gwanace gurin riqe kanta sai Bata bayyanarba ta jinjina kai kawai sbd bazata iya magana ba bakinta rawa yake.

Anne na fita tayi wurgi da Jakarta da keys din motarta tareda dankwalin kanta tanajin kaman zata Ara hauka akaron farko…..

Wane mugun labari ne wannan takeji abakin Anne?

Kallon siddika tayi cikin tsananin tashin hankali tace”

Daidai naji Anne tace Laylah ce Matar Turaki???

Da sauri siddika ta gyada Kai cikin nata zallan mamakin da firgici Dan sai yanzu take sake tabbarda akwai masifa a kwance kenan idan Ms Na’ima ta tashi ta samu wannan sabon zancen.

Zama Zinat tayi tana fifita fuskarta da hannunta Dan wani zafi taji tanaji
Cikin shiga rudin tunani tace”

Tabbas Basu fada Mana cewan Sa’adah Matar Turaki shiyasa shegu tsinannu suka bar Na’iman ta tafi da Laylah wato takai Masa matarsa har gidansa……

Tun farko wane Dan burauban shegen ne Yafada Mana Sa’adahn ce Matar Turaki????” Tafada tana dago da jajayen Idanuwanta ta Dora Kan Siddika da jikinta yafara rawa tana neman zancen fidda Kai tana kokarin magana Zinat ta sauke Mata wasu kyawawan Marika guda biyu tana fizgota tace”

Dama bakida sani akai Kika kawo Mana wannan zancen kokuwa da gayya kikace Mana Sa’adahn ce?

Cikin azabar Marin datasha tafara rarraba Ido tana hawayen tsoro sbd komai zasu iya Mata tunda tafi kowa saninsu ba Imani ne dasuba musamman Haj Zinat din tunda har Ms Na’iman itake fada Mata yanda za’ayi komai.

Dukan fita hayyaci Zinat ta ringa yiwa siddikan tana cewa”

Kece Kika lalatamun komai da shirina na shekaru Dana Jima Ina fafutaka akansa,
Matsiyaci wlh zanyi lokacinki idan nagama da Laylan da Na’iman tukuna..

Tattarawa tayi tabar gidan sbd zata iya kashe siddikan idan Bata bar inda take ganintaba,

Sabon tashin hankali tashiga na musamman sbd na farkon duk Mai saukine a daukansu cikin shege ne jikin Laylan ba Turaki Dan Haka komai zaizo da sauki,
Amma Jin Laylah Matar Turaki ce yasata Shiga matsananciyar tashin hankali sbd Dan halak ne wato zata Haifa masa,

Magajinsa fa kenan??

Magajin dukiyar dasuka Dade suna shirka akanta Dan su mallaketa koba dukaba su mallaka Rabin,

Magajin dukiyar da akanta taketa durawa qawarta dasuka taso tare tun yarinta maganin data juyar Mata da qwaqwalwa ita ke controlling dinta….

Amma ace Rana tsaka wata qanqanuwar yarinya ta samesu daga sama Bayan tagama lalata mata komai na wargaza gashi sanadin hakan Turaki zai iya gano halinda Na’iman take ciki Wanda Yana ganowa tasan labarinta yaqare daga Nan Kuma…

Wlh bazata yardaba,
Komai zata iyayi dan ta tsira,

Yanzu babban burinta ta fito da Na’ima daga gidan,
Sbd sai Na’iman Bata gidan zata samu damar kawar da Laylah da cikinta daga duniya Kai tsaye sai laifin ya rataya Kan Na’iman wadda ita Kuma takardun shedar haukanta zaisa hukunci bazai hau kantaba
Dan Haka duk tsanani saita fidda Na’ima daga gidan
Kuma zata fiddatane daga gidan ta hanyar da Laylah zata daga hankalinta itama ta fito daga gidan.

Washe gari da gangan tana sane taqi zuwa gidan sai dare tazo
Lokacin Na’ima ta farka Amma Bata iya komai sai Ido datake Binsu dashi Haka ta sake sakarwa Na’iman wata allurar data sake maidata halinda ta fito idanuwanta suka rufe Takoma baccin wahala.

Fitowa dakin tayi siddika na biye da ita Saida suka zo palon ta kalli siddikan cikin bayyanarda Mahimmancin aikin da zata sakata ta kalleta tace”

Aiki Mai mahimmanci Zan sakaki
Idan Kika Bata mun aiki wannan karon Wlh yanda na maida Na’ima fin hakan Zan maida rayuwarki,kina Jina????

Gyada Kai tayi tana cewa”

Zan kiyaye Wannan karon.

Ciro qaramar kwalba daga jakar hannunta tayi tareda qaramar lighter ta miqa mata..

Karba siddikan tayi tana bude idonta akan kwalban da warin fetir ke tashi acikinta
Ta hadiye wani mugun yawu tana kallon kwalban da lighter din cikin rawar murya tace”

Wannan fetur…..

Katseta tayi da cewa”

Nafiki sani tunda nice nabaki,

Anjima da daddare ki zuba a akan gadon Na’ima Kuma ki zuba Mata kadan a jiki saiki janyota ki fito da ita daga bakin kofar dakin ki kunnawa dakin wuta,

Karki Kira jama’a sai wutar taci sosai Kuma ki tabbatarda ta shaqa hayaqin wutar saiki fita ki Nemo jama’a,

Kafin akirani idan antambayeki garin Yaya kice itace ta kunnawa dakin wuta da kanta tana cewa kunnawa gidan wuta zatai kowa ya mutu har Laylah.

Tsananin tsoro da mamakin girman rashin Imanin Zinat din da zata cutatarda Ms Na’ima sbd son abun duniya..

Cikin sake bayyanarda zata iya Mata abinda tace zatai Mata idan ta Bata Mata aiki tace”

Idan Kika aikata kuskure daya komai ya lalace wlh ke Zan cinnawa wuta kifara Isa lahiran kafin muzo.

Wucewa tayi tabar siddikan tsaye tana binta da kallon mummunan tsoro da tashin hankali…

Kasa zuwa kitchen tayi da fetir din ta nufi dakin Ms Na’iman dashi ta boye bayan Kan gadonta tana kallon fuskarta…

Akaro na farko da Tausayin Ms Na’iman ya ratsata sbd batada Mai qaunarta bare yabata shawara,

Tayi watsi da qanwar mahaifiyarta data riqeta sbd samun duniya a hannu gashi yanzu tazo tana neman Rasa komai…

Duk da Ms Na’ima Bata kyautata Mata  saima izza da bossing dinta datake koyaushe Amma Bai kamata a cutatar da ita hakaba abun yayi yawa bayan arzikin dasuke ci suna Tarawa daga Haj Zinat din har ita duk qarsqashin Ms Na’iman suke samunsa…

Itadai gaskia bazata yarda tayi biyu babuba wlh ta koma rayuwar wahalar data fito,
Dan gwara Mata wulaqanci da masifa harma da bala’in Ms Na’ima akan barin gidan AB TURAKI Dan Haka Dole zatasan yanda zatai bada saninsuba ta bayyanarwa da Anne ko Turakin lalurar da Ms Na’ima take dauke da ita ko za’a rabata da Zinat a cetota tasamu taci gaba da cin arzikinta lfy kafin Zinat din ta wargaza musu Suma komai.

Ba yanda ta iya da daddare Haka ta cinnawa dakin wuta
Aikuwa wuta Mai qarfi ta tashi wadda batama tsammata ba
Tsoro ya kamata ta fito da gudu tunda wuri ta nema jama’a sbd wutar kamar jiratake a kunna koina yafara dauka.

Hankali tashe securities da kowa gidan ya fito,
Anne na dakin Laylah a Daren sbd wani zazzabin datake fama dashi na damuwar Dole data sakawa kanta,
Gashi taqi yadda ko ganin juna suyi da Abban nata sai zaman boyo take a daki duk ta Hana kanta sukunin zuciya shima ta hanasa sbd rashin ganinta yafi komai daga hankalinsa ita kanta rashin ganin nasa ne yaketa nukurkusanta.

Jin hayaniya na tashi a gidan yasa Anne miqewa daga zaunen datake tana bawa Laylah tea abaki tana Sha jiki amace.

Fitowa Palo Anne tayi tana cewa”

Halima lafiya gidan Nan kuwa nakejin hayaniya?

Wutace ta tashi Anne a bangaren Ms Na’ima sosai Kuma wlh..

Subhanallh innalillahi, yanzu?
Ina Na’iman?
Bata ciki dai ko???

Fita tayi da sauri tana faman nanata tambayar Allah yasa Na’iman Bata ciki.

Siddika ce kawai a waje takasa komawa jiki jikinta sai rawa yake hankalinta ya tashi Bata dauka wutar zata juye ta zama hakanba..

Koda Turaki ya fito gurin cikin sauri ya qaraso Yana tambayar Ina Na’ima?

Cikin tsananin kuka da firgici siddika tace tana ciki… Aikuwa Bai tsaya Gama ji ba ya nufa kofar ya shige…

Anne da sauran maaikatan gidan da securities suka fara ihun Kiran sunansa….

Anne da sauri ta bisa zata kamo halima ta riqeta ta hanata shiga….

Ihun Kiran sunan Turakin da ake yasa Laylah fitowa Bata ko ganin gabanta sosai jikinta har rawa yake ta kallesu cikin yanayinda muryarta Bata ko fita sosai ta bude Baki zatai magana sai gashi yafito daukeda Na’iman data Gama shaqar hayaqin harta fita hayyacinta da sauri ya nufa mota da ita Yana cewa A Abdoul daya iso ya bude mota da Sauri.

Shigewa motar yayi Suka nufa asibiti
Suna fita motar kashe wuta na isowa aka fara kashe wutar.

Anne jininta ya Riga ya hau Dan Haka Dole Saida aka kamata aka maidata ciki
Laylah ma daqyar ta maida kanta ciki suka kwantar da Anne bayan anbata maganin Hawan jininta ta kwanta itama ta nufi daki ta zauna sbd bacci kam ya Riga ya qauracewa idanuwanta,
Zazzabin datake ji ma take taji yasake,
Gabaki daya hankalinta ya tashi Kuma sbd koma menene tasan wanna wutar tanada alaqa da abinda yake faruwa..
Gida takeson zuwa kowa yasamu damar samun nutsuwa.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 53_*
Suna Isa asibiti aka karbi Ms Na’ima aka karbeta tareda shigewa emergency da ita sbd ta shaqa hayaqin sosai gashi har lokacin Allurar da akai Mata Bai saketaba jikinta a mace yake Sosai fuskarta da jikinta sunyi duhun hayaqi daya Bata jikinta.,

Zama Turakin yayi a office din Dr faruk daya bude Masa Dan ya zauna anan,
Sai alokacin ya sauke numfashi tareda kallon A Abdoul daya shigo office din da wayarsa a hannu sbd shi yabaro tasa wayar.

Kai tsaye A Abdoul wayar Anne yafara Kira dan sanar dasu Inshallah komai yafara daidaita tunda anshiga da Na’iman gashi dama ba konewa tayiba kawai dai hayaqin ne yashiga cikinta.

Wayar Annen Bata shiga Dan Haka saiya kalla Turakin a hankali ya sanar Masa.

Gyada Kai kawai yayi hankalinsa na rabuwa biyu kowanne da damuwa,

Laylah yakeji wadda ya tabbatarda hankalinta ya tashi Sosai ga yanayinta
Sam baya son abinda yake daga hankalinta gashi ba waya bare ya kirata,
Wayar A Abdoul bazataiji wani dadin wayar da itaba Dan Haka zai hakura harya koma gidan…

Bangare daya Kuma Na’iman ce da matsalolinta,

Tashin hankalin kishinta yayi yawa,
Sam takasa saduda akan lamarin gashi tana neman halaka kanta sbd tunanin banza,

Sam yakasa gane ace Mai cikakken hankali ne zai cinnawa kansa wuta sbd kishi,
To idan ta mutu ai tayi abanza kenan tunda Wanda take kishin tabarsa da wadda take kishin itama,Dan Haka gskia lamarin nata yayi Muni..
Tana warkewa zai maidata Lagos idan Kuma Nan takeso LAYLAH na haihuwa zata koma US ita tabar Mata Nan.

Sai Asuba Ms Na’iman ta dawo daidai bacci Mai nauyin gaske ya dauketa
Suna kokarin baro asibitin Haj Zinat ta iso cikin tsananin firgici da tashin hankali tana ganin Na’iman tafara kuka tana riqe hannunta.

Ganin zuwanta yasa Turakin samun saukin barin Na’iman tareda siddika Dan Haka ya wuce yabarsu agurinta.

Yana tafiya Haj Zinat kallo daya kawai tayiwa siddika datake firgice har lokacin ta Dan jinjina Mata Kai.

Siddika dai Bata samu damar cewa komaiba sbd hankalinta bai gama dawowa jikintaba,
Saura kadan yau tayi kisan Rai takeji,
Meya kaita wannan aikin rashin Imanin akan kwadayi?
Yanzu da Ms Na’ima ta mutu koda ba’a ganesu ba tasan wlh shikenan haukacewa zatai nauyin Rai data kashe bazai bar qwaqwalwartaba.

Hawaye ne Suka ciko idanuwanta jikinta na sake daukan rawa Amma Ta hadiyesu sbd Kar Haj Zinat tagani tasan zuciyarta ta raunana ta illatata gudun kawo Mata matsala,Dan hak ta hadiyesu tareda maidasu suka koma tana kokarin nutsar da kanta.

****Washe gari tunda safe Anne da kanta ta shirya gurin tafiyarwa dasu Na’iman breakfast Wanda su halima suka hada tunda safiyar Dan akai asibitin.,

Sai data duba Laylah Dake kwance tana bacci ta shafa kanta ahankali cikin kulawa da kauna sbd tasan Laylan Bata cikin kwanciyar hankali na wannan abun daya faru kafin ta juya ta fice Suka wuce asibitin itada halima aka bar Ruky sbd Laylah.

Cikin bacci taji qamshinsa na shigar Mata hanci
Ta dan motsa Ahankali tareda Jan numfashin kadan hancinta yasake shaqar numfashin ta bude idanuwanta ahankali tareda saukewa akan fuskarsa..

Zaunen yake bakin gadon Yana kallonta cikin nutsuwa da tsananin sonta dayake bayyane akan fuskarsa da yanayin kallon dayake Mata.

Ajiyar zuciya ta sauke ahankali tareda lumshe ido ta bude ta kallesa hawaye na ciko idanuwanta na kewansa dama kewan kwanciyan hankalinsu ta bude Baki muryarta na rawar son yin kuka tace”

Abbah.

Lumshe fararen nasa idon yayi shima sbd yayi kewan Jin sunan abakinta Dan Haka yakai hannu ahankali ya Kama hannunta ya tayar da ita zaune ajikinsa hannuwansu sarke da juna.

Kallonta yayi cikin kulawa da azabtar da zuciyarsa keyi akan rashin ganinta da jinta ya shafa fuskarta tareda taba cikinta dage gabansa cikin muryarsa data kashe jikinta da sonsa yace”

Lafiyanki kalau kuwa??

Gyada Kai tayi tana kwantar da kanta jikinta ta zura hannuwanta ta rumgumesa tana rufe Ido.

Babyn fa?
Ba damuwan komai right?

Sake gyada Kai tayi Ahankali kafin bude Baki cikin sautin kulawa tace”

We miss you Abbahh.

Hannunta yakai bakinsa yayi kissing ahankali kafin ya shafa fuskarta ahankali Yana cewa”

I love you.

Ajiyar zuciya ta sake ahankali tareda sake lafewa jikinsa,
Sun Jima a hakan Saida kowannensu yasamu nutsuwar zuciya data ruhi kafin ta dago da idonta ta kallesa A natse tace”

Yaya jikin Mum?
Hope bata samu rauni ko matsalaba a koina?

Jinjina Mata Kai kawai yayi Ahankali Yana cewa”

Ba matsalar komai bane hayaqin ne yaso yayi Mata illa Amma tana lafiya.

Ajiyar zuciya ta sauke tareda tasowa daga jikinsa ta zauna daidai ta sauke Kai ahankali tareda sake riqe hannunsa Dake cikin nata murya a Sanyaye tace”

Abbah please kabarni naje gida.¿
Mum na buqatan abata space tayi digesting wannan abun,
Ranta ya baci Sosai sbd yanda abun yazo Mata nakuma fahimci Jin zafinta sbd yanda nakejin zafin kishinka na tabbatarda idan nice mutuwa zanyi Abbah idan ka tafi gurin wata,
Dan Haka mum na buqatan abarta abata guri da lokaci ta Gama daukan dumin abin kafin ta sauko…

Dan Allah kabarni naje gida Nima zanfi samun nutsuwa kwana biyu..
Please Abbah.

Girgiza Mata Kai yayi Kai tsaye tareda cewa”

Bazaki ko’inaba kina hankalina zai rabu biyu.
Ki jira idan kin haihu zakije gidan kafin ki koma US.

Riqe hannunsa tayi hawaye na ballewa daga idanuwanta tana kokarin tausar zuciyarta Amma takasa sai kawai kuka Mai qaramin sauti ya balle Mata.

Abbah bazai gane halinda zuciyarta take cikiba,
Tana tsananin sonsa Amma take nesanta kanta dashi sbd tashin hankalin da ake ciki,
Idan tana gidan bazasu taba samun damar magance komaiba har a zauna lafiya,
Gashi saidai taji qamshinsa kawai idan yashigo gurin Anne
zuciyarta na galabaituwa da hakan Wanda shima tasan Yana damuwa da hakan shiyasa bama zai iya tsayawa ayi gyaran ba,

Ita kanta kullum da kwanan tunanin Yana tareda mum Na’ima take
Shedan ya Hana zuciyarta sakat Dan Haka takeson tafiya gidan.

Kukanta yasashi zuba Mata ido Yana kallonta cikin qunci da damuwar ganinta ahalin ya janyota jikinsa ahankali ya rungume sbd baisan Me zai fada mataba,
Hankalinsa bazai taba kwanciya ba idan Bata kusa dashi ko Dan sbd irin wannan fitintinun na Na’ima..

Ahankali ya dagota daga jikinsa tareda Kai bakinsa yayi kissing idonta Dake tsiyayar hawaye ya kalleta ya bude Baki cikin Taushin murya yace”

Ya isa hawayen,
Zakije gida Amma Na’ima na Jin sauki aka dawo da ita gida Zaki dawo kin yarda?

Gyada Kai tayi tana tsayar da hawayenta cikin sanyin jikin kewarsa da zatai.

Kallon kyakkyawar fuskarsa tayi tana Jin dumin hannunsa daya sauka cikin rigarta ya Dora Kan cikinta..

Lumshe ido tayi Ahankali tareda Kai hannuwanta biyu ta kamo fuskarsa takai bakinta Kan NASA ta Dora tareda Kama lips dinta ta tsotsa kafin ta zira harshenta cikin bakin ta kamo harshensa shima ta fara tsotsa.

Lumshe ido yayi tareda matso da ita jikinsa sosai ya karbe kissing din yanayi.

Sosai sukai kissing juna kafin ya saketa Suka ya miqe tsaye tareda daukanta yakaita toilet.

Da kansa ya tayata brush tayi tagama tayo wanka ya tayata shiryawa cikin doguwar riga purple Mai haske suka fito shirye tsaf suka nufa dining.

Suna zama Anne na dawowa Dan Haka kusan atare sukai breakfast din tana Binsu da kallon ikon Allah sbd gabaki daya yau Kam sun manta da Jin nauyinta sbd kewan junan da zasuyi…

Duk tabi tayi wani sukuku komai batajin dadinsa Jin takeyi tamkar zata rabu da ‘barin jikinta,
Ga fargabar abinda zata tadda acan,
Ga fargabar yanda zata hada Ido da mahaifinta da qaton ciki a gabanta.,
Dan Haka duk tabi tayi sanyi.

Baiso tafiyar tata ba Amma damuwarta akan son tafiyar yasa yabarta taje din saidai yasan kwana uku zatai zaizo da kansa ya taho da ita yakuma sanarda Mahmoud ba maganar saki har abada a tarihinsa da matarsa Zainab LAYLAH.

Anne dataji maganar tafiyar Bata hanaba sbd Laylan dama tana buqatan matsawa daga wannan fitintinun kafin asamu a sauko da Na’iman sbd wannan damuwar da tashe tashen hankulan zai iya kawo musu damuwa akan cikin Laylah
Basa fata,basa buri Allah dai ya saukar musu da ita lafiya.

Dan Haka itace da kanta ta qarasa hada kayan Laylan sbd tuni A Abdoul ya siya musu tickets itada Ruky Dan Haka qarfe biyu da mintuna aka kaisu airport Suka wuce kafin Turakin yasamu komawa asibiti.

*******Yamma sosai jirginsu ya sauka suka fito Ruky na janyeda akwatinta
Ita hanbag ce kawai rataye a hannunta qarama.

Anty Sa’adah ce tazo daukansu Airport din da lafiyayyar motar Abbansu E-class da Turakin ya siya Masa.

Takowa suke ahankali zuwa gurin motar bayan Anty Sa’adah din ta tarbosu ta zubawa Laylah Ido cikin tsananin farin ciki da murnar ganinta da lafiyayyan cikinta dake bayyanarda tayi gaba yanzu saidai abita da kallon burgewa,

Fatarta da yanayin rayuwarta sun sauya gabaki daya tako Ina,
Komai nata Mai tsari da kudi ne na masu da akwai,
Kallo daya zakai Mata kasan Matar babban mutum Mai abun duniya ce sbd komai nata ya nuna Dan Haka sai murmushi anty Sa’adah keyi tana cewa”

Laylah zamtowa uwa shine babban abin farin cikin danake tayaki murna akansa yanzu.

Dan dago Kai tayi ta kalli Anty Sa’adah din dake tuqi tana maganar sai taji nauyin maganar ta kamata ta saki murmushin yaqe batareda tace komaiba.

Fira suke sama sama har Suka Kama ha Yar gidan qatoton gidan Turaki Dake garin ta waiwayo ta kalli Sa’adah a natse tace”

Anty Sa’adah gidan Zan zauna gurinku.

Dariya anty Sa’adah tayi tana karya kwanar titin da zasu shiga da motar tace”

Tun dawowarmu Muna sabon gidan Abba Turakin sbd wancan namu An rushe ana sabon gini.

Shiru tayi daidai Lokacinda suka iso bakin tangamemen gate din gidan Sa’adah tayi horn Mai gadi ya wangale musu gate din Suka shige.

Gabantane yafara faduwa tana shiga wani yanayi na fargaba duk da ta Saba da komai na dangin Momy Amma wannan karon Jin take fargaba Tai Mata yawa sbd batasan Yaya zasu karbi lamarintaba da cikin dake jikinta ita da akaje da ita da sunan riqo gata tadawo da cikin Mai gida a jikinta.

Babban sashensu Suka nufa Kai tsaye Laylan na tafiya jiki mace zucuyarta bugawa kawai takeyi Amma a natse take Kamar koyaushe.

Babban palon Suka fara shiga da sallama Wanda shine palon farko kafin kashiga kofar da zata kaika palon abbansu da bedroom dinsa da toilet dinsa aciki,

Gefe daya Kuma hanyace da zata kaika wani palon da dakunan Momy Dana Sa’adah suke ciki kowa da toilet dinsa sai wani qaramin dakin kusa da lafiyayyan kitchen dinsu na gidan masu abun duniya Wanda yake na Mai aikinsu ce hadiza.

Suna shigowa babban palon da Abban Dake zaune suka fara cin Karo Yana karatu a jarida idonsa sanyeda farin medical glass ya dago cikin tsananin farin cikin zuwan laylansa ya kallesu Yana sakarwa Laylah murmushi fararen haqoransa a bayyane Dan Bai lura da cikinba farko sbd idonsa akan fuskarta ya sauka Yana cewa”

Barka da zuwa Laylan……

Cikin dake gabanta ya sanyashi qarasa kalmar a rarrabe Yana kallon cikin dakyau.

Tabbatarda cikine a jikinta ya sanyashi kallon Sa’adah daketa washe bakinta cikin farin cikin murnar zuwan ‘yar uwarta  taga yanda Abban ke raba Ido jikinsa na neman yin sanyi tayi saurin cewa”

Abbah wancan takardan Daman na Laylah ne su Anne sun sani Suma tun lokacin..

Akaro na farko da Abban yaji kunyar yarsa Laylan Dan shi kunyama abin yazo Masa dashi sbd yagama sakawa ransa Raba auren sbd zaunawa yayi yai tunanin Turakin bazai taba karban Laylah Amatsayin matabe duba da shaquwarsa da Zainab uwarta dakuma duba da shine yabiya sadakin aurensu Dan Haka tako wane bangare Laylah dai bazata taba wuce wani matsayinba Bayan na ‘yar cikinsa dazai ringa kallonta…..

Yanzu Kuma ga wannan al’amari ya bullo,
Kenan Koda yayi Masa maganar rubuwar shine yasa Bai Masa amsaba Kuma tun lokacin yake ignoring calls dinsa koma ya dauka baya Bari suyi doguwar magana sbd karya Kuma kawo masa zancen rabuwar kenan¿?

Wani murmushin farin cikine ya saukar Masa,Allah sarki Turaki nawa Ashe ‘yar Zainab ce zata zama uwar yayansa shiyasa Allah ya kaddaro musu duk wannan qaddarar sbd wannan Rabon na haihuwa tsakanin Turakin da Laylah.

Kallon Laylah yayi da duk tagama muzanta jikinta yayi Sanyi cikin farin ciki yace”

Qaraso gurin Abbanki Mana Laylah..

Allah sarki Laylan Abbah,
ALLAH na gode maka daka ingantamun rayuwarsu kafin nabar duniya nagani.

Jiki mace har idonta na cikowa da hawayen kunya ta qaraso gurin Abban ta zauna ya riqo hannunta Yana kallonta yafara jero Mata addua tareda sannu da hanya.

Cikin Jin nauyi take amsawa tareda gaidasa.

Shigowar Abdullahi ne cikin farin cikin zuwan laylan ya qaraso Yana Mata sannu da zuwa yana kallonta cikeda kulawa da kauna.

Duk yanda takejin nauyin Saida suka matsa Suka rage Mata Jin nauyin tafara sakewa kafin suka tashi sukayi ciki.

Momy na zaune a Palo Kan lafiyayyar sofa tana waya da tsadaddiyar wayarta sbd yanzu Kam duniya tafara zauna musu tunda Turaki ya sake musu abun duniya suna Jin dadinsu shiyasa yanzu gidan koyaushe Yan uwanta suna hanyar zuwa.

Batasan da zuwan laylanba sbd Sa’adah Bata sanar Mata ba tunda itama yau din tasamu labarin zuwan na Laylan bayanma sun Isa airport kafin su baro A Abdoul ya sanar Mata.

Ido ta zubawa Laylan akaro na farko tayiwa cikinta kallon mintuna kafin ta dauke kanta daga kansu tana kokarin cigaba da amsa wayar saidai Sam taji takasa wayar ta kashe tareda aje wayar gefe tana sauke numfashi….

Momy Ina wuni?” Muryar Laylah data qaraso gabanta ta fada cikin sanyin murya.

Shiru tafara Yi kafin ta daga Kai ahankali batareda ta juyo ta kalli Laylan ba.

Sanin Babu abinda zata qara amsawa koda takuma wata gaisuwar yasa Sa’adah janta Suka nufi dakinta dake tsare da komai na Jin Dadi da kwanciyar hankali.

Zaunawa tayi bakin gado tana sauke numfashi sbd kwanciyar hankalin data gudo Nan Dan tasamu batajin zata samu din sbd kewansa da tunaninsa bazasu Bari ba.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 54_*
Wanka tayi tareda alwala ta fito daureda towel Mai girma kanta sanyeda hula ta qaraso kujeran dakin ta zauna tareda daukan wayarta dake Hasken shigowan Kira Kuma vidcall ne Dan Haka ta waiwaya ta kalli kofar da anty Sa’adah ta fice kafin ta dauki kiran.

Kallonta yake yanda koyaushe fatarta take fresh,
Ya maida idanuwansa ahankali ya kalli wuyanta dayaga kaman yayi tsayi ya Dan dauke idonsa akai anatse yace”

Haryanxu kinajin damuwa ne?
Yaya gidan?
Zaki iya zama?
Ba matsalan komai?

Ajiyar zuciya ta sauke tareda kallonsa tana kokarin sake fuska sbd tasan tambayarsa ta yanayin rayuwarta dasu Momy yake mgn akai sbd duk da Bata taba sanar dashi irin Rayuwar data taso acikiba sbd koma yayane bata buqatan kowa yasani idan har ba Momynce ta nuna irin zaman dasukeba sbd har abada ita bazata daina daukan momyn matsayin uwa ba.

Sai data nuna Masa Babu komai hankalinta yafara kwanciya tukuna Suka Gama wayar tasamu ta shirya cikin doguwar Riga da hula Mara nauyi sai qamshin turarenta daya Gama cika dakin har Yana Isa Palo da sanyin qamshinsa Mai nutsuwa.

Sallah tayi tana idarwa Ruky da aka sauke dakin hadiza Mai aikinsu tashigo dakin daukeda fruits da aka shiryawa Laylan masu sanyi da tsafta ta aje Mata tareda kallonta cikin girmamawa tace”

Ma za’a dafa madaran ne?Naga basu dashi a fridge na duba.

No kibarshi Fruits dinma sun Isa Inshallah.

Ok Ma.

Juyawa tayi ta fice daga dakin daidai anty Sa’adah tashigo Mata da abinci lafiyayye data dafo Mata da kanta tana cewa”

Ko a aje Miki a dining abincin?

Murmushi tasake tana cewa”

Anty Sa’adah abincin mafa basai kin dauko da kankiba Ruky zata dauko,
Dan Allah ki daina aikin
Gatanan ta ki ringa sakata zatayi komai.

Abincin tafara daukan spoon ta saka cikin plate din fried rice da aka sakawa hanta da qananun Naman kaza sosai ta diba kadan tana kaiwa bakinta tafara ci ahankali sbd ba wani sosai takeson Naman kazaba tunda tasamu cikin Amma sbd kokarin anty Sa’adah taci sosai ba laifi tana gamawa suka fito A rakube ta wuce palon abbanta sbd ganin Momy Dake zaune palon tana amsa waya sbd Yan uwanta yanzu kowa yanayi da ita tunda sunyi arziki.

A palon abbanta tayi dare suna magana tsakaninta da Abbanta ya tambayayeta yanayin zamanta da Ms Na’ima yanzu datasan komai.

Sanar dashi komai tayi saidai Bata sanar Masa yanda Ms Na’iman ta gansu da Abban ba.

Sosai Abban yayi Mata nasiha Yana sake tunatar da ita mahimmanci hakuri da tawakkali akan komai tunda gashinan hakuri da barwa Allah komai yakawo haske da sauyi Mai girma a rayuwarta.

Ko data dawo ciki kowa ya shige Dan Haka Kai tsaye dakin anty Sa’adah ta Isa ta tube tayi Shirin bacci ta Isa bakin gadon ta kwanta gefe daya tana Dan dafe cikinta dake motsi.

Washe gari tunda safe kamar yanda ta Saba tana budurwa Bayan sallar asuba ta fito ta nufi dakin Momy tayi knocking ahankali tareda Murda kofar tashiga taganta zaune Kan daddumar sallah ta qarasa har gefenta ta Danyi kasa da kai kadan sbd bazata iya durqusawaba cikin ladabi da girmamawa tace”

Barka da asuba Momy,
Antashi lfy?

Batareda ta waiwayo ta kalletaba ta gyada Kai ahankali alamar amsawa tana cigaba da Jan carbin hannunta.

Juyowa tayi ta fito sbd tasan iyakacinsu kenan.

Daki Takoma ta zauna bakin gado tana kunna wayarta da Abbahh ya koya Mata kashewa duk zata kwanta daga bayan Nan sbd Kar aringa damunta alokacinda take bacci ga yanayinta Kuma.

Tana kunnawa Kiran Anne yafara shigowa ta gyara zama suna wayar harda tambayar jikin mum Na’ima tayi Anne tace taji sauki sosai ba laifi.

Suna gamawa Abbahh na Kira ta kalli wayar zuciyarta na samun nutsuwar ganin kiransa ta daga wayar tareda komawa ta kwanta jikin gadon tana amsa sunanta na asali daya kirata dashi.

Bacci Takoma bayan Gama wayarta da Abban Bata farkaba sai guraren 11 lokacin Ruky tagama Mata komai na abubuwan datasan tana breakfast dasu
Anty Sa’adah kuwa sai kulawa takeyi da komai data shafi Laylahn sbd har cikin ranta Jin so da kaunar cikin take itama harma takejin inama Allah zai nuna Mata ranarda zata raini nata cikin harma ta Haifa idan tanada rabo.

Momy kuwa da wuri ta shirya ta fice daga gidan sbd ganin kamar yarta takoma itace naiwar Laylah yanzu tunda suna zaune gidan mijinta,
Hakan ke son saka ‘daci cikin ranta Dan Haka ta shirya ta fita Bata dawo gidanba sai magriba sbd qarin Bata kaunar Yan uwanta ko daya yazo gidan a yanzu,
Duk sukazo sukaga Laylah da ciki zasu tada hayaniya da Rigima ne kawai shiyasa duk qarin fitarta sbd idan batanan karsu zo.

Washe gari ma Haka ta wuni gurin harkokinta a cikin gari sai dare tadawo.

Itadai Laylah koyaushe tana tareda abbanta da anty Sa’adah dasuke debe Mata kewa da Bata tsananin kulawa da kauna,

Wata tsananin shaquwa da sabuwar kauna suke nuna Laylan da cikinta Wanda wasu lokutan sai taji jikinta na yin sanyi har hawaye takeyi idan taga yanda anty Sa’adah ke Mata ta.

Ta bangaren abbanta koyaushe sake tunatar da ita yakeyi karta taba riqe abinda Momy ke Mata a ranta sbd koma menene itace ta zauna dasu alokacinda suke basuda kowa Kuma tunda Bata taba cutatar da itaba shi ko ahakan Yana godiya.

Da wannan take sake girmama momyn duk da duk wani girma da kaunar momyn datake sbd itace ta Haifa Anty Sa’adah,wadda takewa kallon uwa awani bangaren.

******Ms Na’ima taji sauki sosai tadawo hayyacinta hakan yasa Zinat ta sakata taqi Kara ko kwana asibitin sbd Kar a zurfafa bincike akanta agano batada hankali cikakke
Dan Haka Kai tsaye Ms Na’iman ta tattara ta tafiyarta gidan Haj zinat batareda ta sanarda Turakin ba Saida Dr faruk yakirasa ya sanar dashi cewan ta tafiyanta.

Cikin nutsuwa Turakin yace”

Ba damuwa tunda tasamu lafiya,
Kawai dai ayi gaggawar bincika syringe din da aka samu gurin bincika sanadin gobarar sbd ba daya bane Wanda aka samu kusan gudan biyar ne,
Inason sani menene takeyi da alluran koma wane irine.

Inshallah Allah sir Turaki Muna Kan bincikawa cikin qanqanin lokaci zamu Gama dubawa,

Sai maganar results din Ms Sa’adah shima ya fito tana tareda _Leukemia_ Sir and tayi nisa…..

Shiru Turaki yayi cikin wani yanayi Mai girma daya taba zuciyarsa..

Mahmoud da momyn Sa’adah din yafara Jin sun tsaya Masa arai kafin A Abdoul dinsa daya Riga yasan maganar Dake tsakaninsu Bayan yasan A Abdoul dinsa Bai taba soyayya da kowace mace ba sai akan Sa’adahn…

Gangaro da tunaninsa yayi akan tasa Matar da batada kowane makusanci bayan Sa’adahn take yaji zuciyarsa ta karye da labarin.

Cikin nutsuwa ya bude Baki yace”

Menene nisanta??

Ajiyar zuciya Dr faruk ya sauke cikin sanyin jiki shima yace”

Tayi nisa sosai sbd inaga ta Jima tana samun symptoms dinta Amma Bata saniba inaga kokuma tasani Bata tana zuwa ganin likita ba.

Dr faruk ka shirya Mata ganin likitan cancer dayakeda qwarewa da sani sosai akowace qasar yake cikin gaggawa zai duba ta.

Inshallah Allah Turaki zanfara aikin hakan ayau dinnan.

Yana Gama waya da Dr faruk kasa sanar da kowa yayi sbd Babu Wanda abun bazai tababa acikin mutanen Nan Dan Haka yasa A Abdoul yayi masu booking tickets na tafiya.

Na’ima yafara Kira dan jinta itama Amma taqi daga wayar yana kashewa massage dinta yashigo wayarsa cewar zata zauna gurin Zinat kafin agyara Mata sashenta Dan Haka yabarta tasamu nutsuwa anan din kafin kwana biyu.

Yana gama karanta massage din ya kashe wayarsa ya aje gefe Yana sake shiga nazarin rayuwar Sa’adah da Allah yabawa kyakkawar zuciya Ashe tanada tata qaddarar agabanta itama.

Haj Zinat data turawa Turaki massage din ta ajiye wayar Na’iman a gafe tareda kallon siddika Data dauko Mata wayar daga daki Na’ima na wanka tace”

Tafiya zamuyi gobe tunda safen Kuma goben zamu dawo karki kuskura Koda Wasa wani yasan munyi tafiya munbar garin Abuja a goben.

Kallonta siddika tayi cikin tsoron fadar abinda ke bakinta tace”

Akwai yiyuwar Anne zata iya zuwa Nan din dubata idan tazo mezance Mata?

Wani mugun kallo Haj Zinat tayi kafin tace”

Kice munje asibiti kokuma kice munje siyan kayan sawar Na’iman tunda kusan komai ya kone.

Gyada Kai siddika tayi tareda juyawa tabar gurin Takoma daki.

Waya Haj Zinat ta dauka ta lalubo wata number tasaka Kira
Ana dauka tace”

Komai ya zama ready kufara wucewa yau zamu sameku goben acan.

Kashe wayar tayi tareda miqewa daukeda wayarta data Na’ima ta nufi dakinda Na’iman take tana shiga ta aje Mata tata wayar ta fito.

Bata fadawa Na’iman komaiba Saida tasa aka siya musu tickets din tafiya da daddare sun fara cin abincin Na’iman na zaune tarasa meyake Mata Dadi acikin Rai,
Bata cikin nutsuwa zuciya data ruhi
Qunci da damuwa takeji sosai wanda ta rasa inda zata saka ranta taji sanyi,

Zinat ta kalleta cikin son sake cakuda Mata qwaqwalwa ta gyara zama ta kalleta dakyau cikin yanayi na bayyanarda damuwa tace”

Na’ima ki nutsu kiji sauran gaskiyar da aka rufemu baibai akanta sbd yaudara da son zuciya irin na Anne Dan wlh itace taci mafi girman Amana a lamarin..

Ba cikin shege neba a jikin Laylah,
Ciki dai Dan halak ne,
Dan cin Amana, Dan zamba cikin aminci,
Laylah itace asalin matar Ba Sa’adah ba…….

Abincin Dake bakin Ms Na’ima ne ya dawo Mata da qarfi tana sakin wani tari Mai qarfin gaske ta dauki cup da sauri zata Sha ruwa Haj Zinat ta jefa Mata wata qaramar qwaya aciki batareda ta Ankara ba takai ruwan bakinta Tasha tanajin zuciyarta na balbalowa da wuta….

Wurgi tayi da cup na glass yafashe ta kalli zinat da idanuwanta dake neman sauyawa tace”

Wlh bazai yiyuba,

Laylan ce Matar Turakin?

Kishiya ta ake nufin na Raina?

Ba gaskia bane sbd yamata ciki ne zasu boye mutuncinsa suce ita matarsace Amma qaryane,
Bazai yiyuba tana matarsa shekaru masu tsayi bansaniba……

Riqota Zinat tayi Dan qarasa yamutsa kanta da qwayar data Bata tace”

Gskiyar kenan Na’ima,
Laylah matar Turaki ce Kuma uwar yayansa tunda gatanan da cikinsa a jikinta,

Abin haushi da baqin ciki ke yanzu ba lallai ki haihuba tunda qwayoyin ciwonki sunada qarfi zasu iya lalata qwayoyin haihuwarki Dan Haka bazaki taba yardaba da wannan Cin Amanar da yaudarar da akai Mana….

Jikin Na’iman har wani irin rawa yakeyi idonta yayi jajir tafara bubbuga kanta tana maimaita kalmar”

Bazan yardaba,
Cin Amanata sukayi,
Yaudarata sukayi,
Saina kashe Laylah da cikinta sunbar duniya…
Sai sun bar duniya..

Miqewa tayi tana tareda ture duka kayan abincin Dake Kan dining din tana bin hanya ko gani Sosai batayi sbd masifar Dake ci acikin jikinta.

Wani murmushin cika aiki Zinat tasaki tana kamota ta riqe da qarfi tana cewa”

Ki nutsu Zinat zamu ladabtar da Laylah Amma ba yanzuba sbd Bata gari tana gidansu Turakin ya aikata Dan Haka  gobe tunda safe zamu tafi da hannuwanmu zamu dasa Mata tarihi kaman yanda ta dasa Mana.

Qwacewa Na’iman tayi tana cewa”

Bazan iya Bari sai gobe ba wlh ayau saina tafadamin da bakinta yanda ta auri mijina taje tazauna a gidana harta damu wannan cikin…..

Ubantama yau saiya amsamin tambayoyina kafin na qarasa gurgunta rayuwarsa…

Yanda taringa fizgewa tana hauka tuburan sbd qarfin qwayar data Bata yasa Dole tayi Mata allurar wadda zata saukar da ita kafin gobe da safe ta saketa tayi Mata abinda takeso din.

Anan palon tabarta yashe takira siddika tace ta shigar da ita daki.

Cikin kayan Na’iman da aka kawo ta qarasa ta bude ta kwashe duk wasu dukiyar manyan sarkokin gold dinta dasu diamond ta zuba Jakarta ta fice dasu daga Gidan.

Daqyar siddika ta iya Jan Ms Na’ima tana hawayen azaba da baqin cikin halinda suke ciki sbd tabbas tasan tana gamawa da Ms Na’ima Dole zata kawar da ita tunda tasan sirrin komai,

Ita bazata iya gudu ba tunda Haj Zinat din taje har garinsu ta daukota Dan tayiwa Na’ima aiki takuma ringa daukan Mata rahoton komai dakomai na rayuwar Ms Na’iman musamman akan yanda take Bata qwayoyin dasuka juyar Mata da qwaqwalwa tsawon shekarun tana juyata sai abinda tace tayi,

Dan Haka tasan Kota gudu Bata tsiraba saima sake bawa Haj Zinat din damar kawar da ita Dan Haka bazata gudu ba zata ceto kanta da Ms Na’ima ko zasu samu rayuwar kwanciyar hankali da ‘yanci agaba.

Tana Kai Ms Na’ima daki ta fito ta nufi dakin Haj Zinat dayake tasan inda take aje takardun shaidar haukar Na’ima dakuma takardun maganin datake Bata harma Dana allurar da wani likita yake batasu
Tun farko shinema yake yiwa Zinat aikin komai na juyar da qwaqwalwan Ms Na’ima.

Dauke takardun tayi duka ta fita da sauri..

Harta Kai kofar dakinta ta tuna da Babu ranarda Zinat Bata duba takardun Kuma ta tabbarda dasu zata tafi duk inda zasu goben
Dan Haka da sauri taje ta debo wasu takardun makarantar ‘dan Haj Zinat din data gani a Palo taje ta Sanya Mata ta fito da sauri.

Daukan takardun tayi ta daure cikin leda kafin takaisu can baya cikin sharar kitchen ta Sanya tadawo ciki jikinta na zuciyarta suna rawa tana fatan kada wannan abun datai ya kashesu gabaki daya itada Ms Na’iman agurin zinat,
Dan Haka har dare yayi Haj Zinat tadawo hankalinta ba’a kwance yakeba zuciyarta bugawa takeyi da qarfi matse take da goben tayi su tafi itama ta tafi gidan AB TURAKI RES takaiwa Anne takardun sbd tasan bazata iya samun ganin Turakin Kai tsayeba ta isar Masa takardun.

Har akai sallar asuba siddika na zaune tana yawon bandaki sbd tsoro da jiran wani tashin hankali daga Zinat Amma shiru
Dan haka tana Gama sallah ko wanka batayiba ta fito tana aikin kaida kawo na aiki a kitchen ko zataji wani zancen Amma shiru duk da hakan hankalinta har lokacin a matuqar tashe yake.

Qarfe goma Suka fito Haj Zinat shiye tsaf cikin wani arnen tsadadden lace brown sai handbag dinta da takarman Dior sai qamshi take zubawa.

Ms Na’ima kuwa doguwar Rigar Dubai ce ajikinta ta wani tsaddaden material blue fuskarta ta fada sosai a dare daya sbd qwar da aka Bata Mai tsananin karfice wadda har lokacin ajikinta Bai saketaba saima tsananin juyar Mata da qwaqwalwa datake qara Yi Amma allurar da akai Mata yasa Bata iya komai sai jikinta a sake sake take ba qwari sai sun Isa zata banka Mata wata qwayar abun ya tashi.

Dan Haka ko breakfast Basu tsaya sunyiba Suka fice zuwa airport.

Suna fita da awa daya siddika ta Isa dakin Haj Zinat ta hau bincike jikinta na wata irin rawar tsoro da tashin hankali ta ringa watsi da Kaya tana bincike dakin.

Daqyar tagano jakar data fita da ita jiyan da gwalagwalan Ms Na’ima tadawo da ita Kila ba’a siya yanda takeso ba Dan Haka Bata tsaya Bata lokaciba ta dauke jakar ta fito ta nufi kitchen ta zazzage kwandon sharar ta dauki ledar takardun ta fito sanyeda doguwar Riga da qaramar hijabi ko ganin gabanta batayi Sosai
Har saidata ga anason Gane Bata hayyacinta tukuna tayi kokarin saita kanta ta dauka drp din mota zuwa Gidan TURAKI.

*******Cikin kwanakin datayi a gidan tasamu kwanciyar hankali da nutsuwa
Hakama anty Sa’adah zuwan laylan yasa tasamu kanta cikin wata sabuwar rayuwar kwanciyar hankali da nutsuwa sbd zuwanta yasa shaquwa da sabuwar kauna ta qaru tsakaninta da Abbansu sbd dama ba wani shaquwa tsakaninsu Sosai.

Momy gabaki daya tun zuwan Laylah ta Rasa walwalarta ta zaman gidan
Koyaushe Bata zama gida,
Abba baida magana saita Laylah da cikinta,
Ga yarta da abban sun koma tamkar wasu bayin Laylan hidimarta kawai suka sani,

Ta bangare daya ma Sa’adahn batada lfya tana fama da yawan habon jini koyaushe Amma taqi tsayawa suje asibiti sbd idan adacan zafi ne yanzu suna rayuwar AC koina tayaya za’ace zafi ne tafi kyautata zaton Dan kanoma ne sbd idan yayiwa mutum tsanani yakan saka hakan wani lokaci…

Ita babbar damuwarta kada ya taba lafiyar Mara Kota mahaifar Sa’adah
Ganin yanda takewa Laylah ta tabbatarda tanajin tsananin kewar inama zatai auren ta Haifa nata ‘yayan.

Yau tunda safe ta shirya itada Sa’adah Suka nufi asibiti sbd Abba da kansa yace Sa’adahn taje asibiti.

Daga Laylah sai Ruky da hadiza Dake aiki ne a gidan ko Abban bayanan ya fita tareda Abdullahi zuwa tsohon gidansa da ake gini.

Zaune take Palo sanyeda doguwar Riga Mai qaramin hannu sai farar hula akanta
Fuskarta tayi fresh sbd hutu.

Furar dataji Madara d fresh nono takesha cikin cup tana duba wayarta dataketa Kiran Abbahh Bata shiga,

Yau tun safe take kiransa takasa samu..

Hankalinta baya Kan tv Dake aiki Yana Kan wayar hannunta Dan Haka ko dataji sallama bata dagoba sai data aje wayarta Dake hannunta gefe tareda kallon kofar tunaninta su Anty Sa’adah ne suka dawo.

Cup din hannunta ne ya subuce Mata lokaci daya tana sauke kafarta data miqe daga Kan table dake gabanta gabanta yayi mummunan faduwa ta miqe tsaye tana kallon umma Jamila dake gaba Haj Karima na biyo bayanta sai Anty fatima.

Cak umma Jamila ta tsaya tana kallon fuskarta da kyau sbd kwanakin tana fama da Ido ta waiwayo ta kalli Haj Karima Dake qarasowa ciki idonta akan cikin Laylan itakuma tace”

Haj karima wannan Kuma dai gata Kamar ‘yar Mahmoud da kishiyar zainab kokuwa idon ne?

Anty Fatima datake qanwarsu tace”

LAYLAH?????

Qarasowa suka fara Yi umma Jamila na sake qure kallonta akan Laylan da mugun mamaki tace”

Harda tsarabar cikinta tadawowa Mahmoud gashinan ajikinta.

Wata muguwar dariya Haj Karima tasaki tana nufar kujera ta zauna tace”

Allah sarki,
Shikuwa Mahmoud ahaka zai qare daga haihuwar ‘yar da ba’a tabbatarda aurensa da uwartaba sai samun jikan wata hanyar.

Hannu umma Jamila takai ta janyeta da qarfi ta watsar gefe tareda zaunawa tana cewa”

Can ya matse musu idan shege dari zata Haifa su Suka sani,
Fata dai wlh baza’a haifawa zainab shege acikin gidaba,
tunda bin baza ta zaba taj ta bisu can kowama ya huta.

Tashi tayi daga jefar da ita da umma Jamilan tayi tareda Dan sauke Kai cikin girmamawa ta gaidasu Amma Babu Wanda ya kalleta bare ya tanka
Ta juya tabar gurin jiki Amace ta shige daki.

Tana shiga su Momy na shigowa
Tun a haraba da Momy taga motar umma Jamila tasan suna gidan hankalinta yaso tashi Amma Kuma ta Dake tunda ba ruwanta da shaanin Laylahn ita yanzu ta yarta da aka dinga diban jinin Dan gwaje gwaje take.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 55_*
Momy na shigowa palon ta kallo daya tayiwa fuskokinsu ta dauke Kai tana qarasowa ta zauna tareda bude Baki a sanyaye ta gaidasu sbd ganin yanda umma Jamila ke Mata kallon datasan maganar da za’a fada Mata bamai Dadi bace.

Ita kanta Sa’adah jikinta mutuwa ya sakeyi akan na zazzabin data dawo dashi na dibar jininta da aka ringa Yi dakuma kaida kawo,
Daqyar ta iya driving dinsu Suka dawo gidan.

Cikin sanyin murya ta gaidasu ta juya ta nufi dakinta ta shige.
Gabaki daya jikinta a mace yayi yayi Sanyi sosai hakanan yau zuciyarta take sakayau Bata Jin nauyin komai Kamar wadda ba zuciyar a kirjinta.

Laylah na zaune tashigo Bata iya cewa komaiba ta wuce toilet tayo wanka da alwala tafito daureda qaton towel ta shirya cikin Riga da skirt na atamap ta Sanya qatuwar hijab ta tada sallah.

Tana idarwa hadiza ta shigo ta kawo Mata abinci Amma Sam batajin cin abincin
Ruwa kawai Tasha ta Haye gado ta kwanta tareda rufe ido koina na gabobin jikinta suna Mata ciwo.

Cikin kulawa Laylah tayi Mata sannu tareda gyara Mata rufarta Jikinta na sanyi tace”

Anty Sa’adah ko dai zaki koma Abuja ne saikiga likata acan?

Girgiza Kai tayi tana cewa”

Bafa komai bane Momy ce itama duk tabi ta daga hankalinta.

Wani sanyayyan murmushi Laylan tasake ahankali Jin abinda anty Sa’adahn tafada,
Ahankali tace”

Momy Dole zata damu tunda bakida lafiya Kuma jikinki ya nuna hakan.

Yanda Laylah tayi mganar cikeda sanyin jiki Dana murya yasa anty Sa’adahn bude idonta ta zubawa Laylahn sbd tajiyo ‘dacin rashin mahaifiya acikin sautin maganarta.

Ahankali ta bude Baki tace”

Laylah kinsan cewa kinfimu gata dagani har Momy?

Rashin mahaifiya bashine rashin uwa ba,
Kina tareda soyayyar mahaifinki tun lokacinda kike qaramarki cikin Hali na maraicin uwa,

Kin taso cikin Rashi na makusanta Amma Kuma nida Momy mun rayuwa cikin Yan uwan da makusantan Amma Kuma a qasqance sbd ganin Ana tallafe damu,

Ki godewa Allah da wani kadaicin da wani rashin makusantan alkhairi ne tunda gashi yanzu daga mu din har makusantan mu muna qarqashin inuwarki,

Wani gatan da Jin dadin da Turaki ya sakar Mana bana kusancinsa da Abba bane kawai na girman dakike dashi ne a zuciyarsa..
Dan Haka Laylah ki daina Jin daci arayuwarki Dan bakida maraici yanzu.

Murmushi Mai ciwo Laylah tasaki tareda maida hawayen dasuka ciko idanuwanta ta bude Baki akaro na farko datai maganar maraicinta na rashin uwa tace”

Anty Sa’adah duk gatan dazan samu a duniya zanso inada mahaifiyar da zata kalleni tasan ciwona da damuwata saidai Allah Bai kaddareni da samun wannan gatanba saiya bani wani gatan na daban…

Tashi zaune anty Sa’adah tayi tana kallon fuskarta tace”

Laylah maraicin mahaifiyar data haifeki kawai Zakiyi sbd Babu Wanda zai taba maye gurbinta Amma na tabbata Anne da abbah turaki bazasu taba Bari kiyi wani maraicinba har lokacinda Momy zata bude Miki zuciyarta ki Shiga ta karbeki amatsayi na ‘ya..

Wani sanyayyan murmushi takuma saki hawayen datake riqewa Suka ga gangaro Mata sbd tasan qaddararta da Momy Allah Bai rubuto musu zama makusantaba.

Murmushi Sa’adah tayi tana cewa”

Kina mamaki ne?
Inshallah wata Rana zaki samu gurbi Mai girma a azuciyarta.

Shiru kawai Laylah tayi Bata sake cewa komaiba har bacci ya dauke Anty Sa’adahn
Ta zuba Mata idanuwanta dasukai ja sbd hawayen datayi.,

Anty Sa’adah zuciyarta Mai tsafta ce shiyasa take ganin Momy zata kaunace kamar ‘ya wataran,

Ita basai momyn ta karbetaba ahakama tana kaunarta sbd itace mahaifiyar Anty Sa’adah.

Wayarta Dake gefenta takuma dauka ta saka Kiran Abbahh Amma still Bata shiga,

Hakanan takejin kadaici da maraici na shigarta Dan Haka ta koma Kan kujera ta zauna rakube tana kallon fuskar Anty Sa’adah Dake bacci cikin nutsuwa da kwanciyar hankali.

Hayaniya ce ta kaure a Palo ba zata ba tsammani sai ganin umma Jamila tayi akanta tana dago fuskarta kuwa ta kifa Mata wasu fararen Marika a jere tareda finciko ta tayo Palo da ita jikin har wani irin rawa yake tana cewa”

Nafada nakuma fada wannan itace muguwar qaddarar rayuwarki Zainab Dake da ‘yarki Kika qi Jina ga irin kyakkwan sakamakon data nuna na cewan ita jinin Mahmoud da uwarta ne,

Mahmoud ne da matsiyacin Kawun can suka daure gindi akai wannan gagarumar cin amanar ta sauyawa Sa’adah Miji a daurawa wannan maciyar Amanar butulu wadda Bata gade alkhairi,

Tsawon shekaru Muna dakon aure Sa’adah keyi shine sai yanzu kike sanar damu riqonta akeyi a gidan turaki¿
Kutumar uban riko duk inda yake
Wlh yau Mahmoud saina wanke Masa allon rashin mutinci.

Haj Karima dataga mutuwa tsaye da baqin cikin zamtowar Momy Yar uwarta murya cikeda baqin ciki tace”

Allah ya Isana tsakanina Dake zainab,
Wlh ban dauka lalacewar da mutuwar zuciyarki yakai wannan zarafinba Dan kuwa ke ko ajikin danginmu kinfi kowa  zama asararrar,

Miji ya cuceki ya aura watacan daban bada saninkiba harda haihuwar asara Amma Kika kasa rabuwa dashi saima zaman jinyar nakasasshe,
Keda yarki kuka Gama zama ‘yan maula shine yanzu anyi wannan Cin Amanar an rufemu kema Kika biye aka ringa binmu da kallon shashashu gamu Yan iskan iska wato,

To wlh kuwa Zainab daga yau babuni Babu ke,
Dan kin Haifa mace mun nuna munasonta muna fatar tayi aure gidan hutu taj dadi shine muka zama makiyanki kika biye musu aka rufe mu wato mu makwadaita..

Tsabar baqin ciki daya Gama rufe idon umma Jamila sake fizgar Laylahn tayi batareda la’akari da cikin dake jikinta tayo palon waje da ita inda ta tabbatarda Mahmoud na Nan

Ido rufe ta saki Laylahn agabansa tareda kallonsa cikin tsananin baqin ciki da bacin rai tace”

Mahmoud kaji kunyar duniya saura ta lahira wlh,

Duk cin Amana da quncin daka saka zainab akan uwar yarinyar Nan Bai issaba ta kashe rayuwarta gurin jinyar Maci Amana irinka duk da hakan Bai isaba shine yanzu aka tozartata ta hanyar aurar da ‘yarka ga Wanda kakeso bayan Sa’adahn ce babba qarshen wulaqantawa kowa na Mata kallon Matar aure sai yanzu ace wannan ce Matar ita riqonta akeyi…
Shin Mahmoud kana ganin Sa’adahn ta cancanta hakan daga gareka?
Kokuwa ita ‘yarka bace musani wannan ce kawai yarka???

Abba shiru kawai yayi Mata baice komaiba sbd jikinsa da yayi Sanyi da abinda tayi din gaban Wanda yakeda matuqar mutunci da girma a idonsa Kuma uban ‘dan cikin datake kokarin aibantawa.

TURAKI kuwa Dake zaune tareda Abban shigowarsa kenan
LAYLAH daya riqe jikinsa Lokacinda ta sakota zata Fadi yake kalla idanuwansa sun sauya take saidai yanayin Shirun da Abba yayi dakuma Laylan da idanuwanta suke rufe tana tsiyayar hawaye batareda ta iya dagowab ya sanyashi dakewa kamar baya gurin ya miqe tsaye da kyau sai alokacin ta waiwayo ta kalli Wanda ke zaune Tareda Abban batace komaiba ta juya ta fice tana Jin zuciyarta Kamar zata tafashe tsabar baqin cikin dasuke ciki yau.

Mahmoud ya haifar musu masifa
Ya haifar musu bala’i.

Acan cikin Koda ta iso Momy kuka takeyi sosai na irin cin zarafi da maganganu masu dacin gaske da Haj Karima ke fada Mata,
Umma Jamila Jin tayi ta tsani momyn da Sa’adahn gabaki daya Dan Haka komai bazata iya cewaba ta fizgi Jakarta tayi gaba tana cewa”

Har ababa bazaki sake ganinaba a gidanki zainab,
Kin zabi namiji kinbar Yan uwanki Zaki Kuma ganin sakamon da Zaki samu daga garesa.

Fita sukayi Haj Karima kuwa duk wata alaqarta ta yanke da momyn daga ranar taje sunbarwa Mahmoud ita.

Bayan fitarsu sakinta Turaki yayi Ahankali tareda kallon fuskarta a shaqe ya iya cewa”

Je ki shirya kifito zamuje ganin likita.

Batada karfi ko tunanin tsayawa musu Dan Haka ta juya Takoma ciki mararta har murdawa takeyi sbd tsabar dacin zuciya da damuwa Mai qarfin gaske data shigeta.

Kusan koina batada farin jini qinta suke kamar tabar duniyar su daina ganinta.

A Palo Momy kuka takeyi sosai Mara sauti Wanda yasa jikin Laylah qarasa yin sanyi hawayen dake idonta Suka fara saukowa suna gangara,

Tasan radadi da ‘dacin kalaman dasuke fadawa Momy tun ba yanzuba basa fadar kalma Mai Dadi akanta sbd batada abun duniya,
Sun kasa barinta taji ta runguma kaddarar rayuwar aurenta koyaushe cikin sakata qunci suke fa kalamansu.

Batada iko ko damar bin gaban momyn sbd kada ta qara Mata quncin zuciya ta sanadin ganinta tunda ko yanzu itace silar da hakan tafaru.

Daki tashige cikinta na juyawa tareda Mararta sake ciwo kadan kadan.

Zama tayi bakin gadon da anty Sa’adah ke kwance har lokacin tana bacci cikin nutsuwa
duk hayaniyar da akai Bata tayar da itaba bayan Kuma batada wani nauyin bacci.

Bata iya sauya kaya ba sbd juyawar dataji cikinta yakuma Yi Dan
Abaya kawai ta dauro akan doguwar  rigar Dake jikinta Mai qaramar hannu.

Tareda Ruky ta fito suna Isa jikin motar Abba yace Ruky tayi zamanta sbd Turakin nema da kansa ya karba tukin A Abdoul zamansa zaiyi gida su sake gaisawa da Abbansu Sa’adahn.

Kallonta abbanta yayi cikin kulawa da qauna Mai tsanani yace”

Zainab¿

Dakatawa tayi tareda waiwayowa ta kallesa da Idanuwanta dasukai jajir saidai takasa amsawa,
Zuciyarta nauyi take Mata sai kawai hawaye Suka gangaro Mata ta kallesa cikin kauna ta mahaifi.

Laylah ki kula kinji,
Allah yasa muji alkhairi,
Karki damu da maganganunsu komai lokakacine dashi idan Kika tafi Babu Mai sake ganinki acikinsu.
Karki damu kinji?

Ahankali jiki amace ta gyada masa Kai tareda shigewa motar suka fice daga gidan yana kallonsu.

Hannunsa daya yakai ya riqe hannunta Dake aje Kan cinyarta zuciyarta wani irin nauyi da harbawa take mata dayasa takejin rashin nutsuwa Sosai.

Kasa dagowa ta kallesa tayi saima mutuwa da jikinta yayi har suka Isa lafiyayyar 5star hotel din daya sauka suka Isa qaton dakinsa dake floor din sama karshe.

Zaunar da ita yayi kafin ya zauna gefenta sai alokacin ta dago ta kallesa ya Dan rintse manyan idanuwansa dasuka sauya haryanxu Basu koma yanda sukeba sbd har lokacin zuciyarsa radadi da zafin abinda akai Mata sukeyi.
Kasancewarsu Mata Kuma harkan family yasa Bai tunanin daukan matakiba ko kadan saidai Kuma tabbas bazata sake zuwa duk inda dangin momyn sukeba,
A qataice za’a Samar Mata da nata gidan daban ta yanda idan tazo zata ringa zama acan kafin tagama kwanakinta ta tafi duk da ko zuwanma bayajin akwai ranarsa kusa matuqar ta koma.,

Shi gabaki daya wannan yawon ya ishesa tattara matansa zaiyi yakoma US hankalin kowa ya kwanta.

Dr Amatullah ce tazo har hotel din taduba Laylah Babu wani matsalar komai sai damuwa data sakawa kanta Wanda ya hawar da bp dinta shine yasakar Mata cin Dan ciwon Mara gashi Daman cikin yashiga wata bakwai yanzu.

Bayan tafiyar Dr Amatullah magani kawai ta iya Sha taso zuwa gida Amma ya hanata saita cire Mata kayanta da yayi sukai sallar magriba,
Daqyar ta iya Shan tea kawai sbd hakanan komai batajin dadinsa zuciyarta takasa samun nutsuwa
Suna Gama sallar isha baccin Dole ya dauketa sbd cikin maganin da aka Bata hardana bacci sbd yanayin datake ciki duk tabi takasa samun nutsuwa.

********Qarfe biyu da mintuna ashirin cif na dare baqar motar Honda ta Parker bayan gidansu Abban daga nesa.

Haj Zinat ce zaune aciki tareda Na’ima data Gama bankawa wasu irin mahaukatan qwayoyi masu qarfin gaske dasuka qarasa buga qwaqwalwar Ms Na’ima gabaki daya sai abinda Allah ya rage..

Tana cikin motar zaune yaran datazo dasu Suka fita Suka tunkari gidan.

Babbar katangace kewaye da gidan gakuma security electric wire Dake zagaye da katangar Amma Haka Suka zagayafa suka fara disconnecting CCTV cameras Dake zagaye da bayan gidan kafin suka kame katangar Suka fada gidan sbd qwararrine a harkar na karshe.

Mintuna kusan goma Sha shiga da fadawarsu gidan wuta ta tashi take koina tafara ci Kuma tako Ina.

Masu gadin gidan guda biyu Koda suka Ankara Suka firfito tuni wutar takama sosai Tako ba halin tunkarar ciki Dan Haka Suka fito waje suna neman daukin jama’a a fito.

Yanda wutar ke ci sosaine yasa jamaar dasuka fara firfitowa ihun neman agaji da taimako.

Momy da Allah yasa tanada rabon fitowa Daren a gurin Abba ta kwana sbd tashiga quncin da Bata taba Jin zuciyarta tashigaba a ranar,
Maganganun Yan uwanta sun Kama sakata cikin tsananin dacin zuciya da kunci Wanda yasa Abba da kansa ya kirata dakinsa ya zaunar da ita tareda qasqantar da kansa yabata hakuri sbd koma menene shine suke ganin ya cutatar da momyn.

Yanda ya qasqantar da kansa yakuma Bata zabin idan shine matsalarta da baqin cikinta idan tanaso zai sauwake Mata taje ta shirya da Yan uwanta idan tanaso.

Kalmarsa tasata sake Shiga mawuyacin halinda yakaisu ga shiryawa a Daren harma ya sauke Mata haqqinta na aure da sukafi shekaru masu yawa Basu samuba.

Wutar zafi da tsananin hayaqi ya sanya Abban fara farkawa yaga wutace takeci harta fara shigowa dakin dasuke sosai.

Tayarda Momy yayi yace tayi maza idata keda lafiyayyan kafafu ta fita takira su Sa’adah su fito.

Gigice Momy ta tashi tana tarin hayaqin daya fara fin karfinsu tana kokarin kamasa su fita ko Babu kujerarsa tunda Amma yayi Mata nauyi Dan haka yace ta sakesa taje ta dubo su Sa’adah idan wutar batakai can ba.

Kasa tafiya tayi tabarshi Dan Haka tafara jansa cikin wutar cikin tsananin azaba wutar Dake cinsa din suna kaiwa kofa ya turata waje da sauran qarfinsa daya rage.

Kokarin dawowa takeyi Amma wutar taci karfi ita kanta take kanta yafara juyawa sbd haqayqi da zafi Bata gani batansan inda kanta yakeba Haka taita jefa qafa har wutar taci karfinta ta Fadi a inda take.

Wuta Kam sosai takecin gida tako Ina ba damar Shiga ceto sbd tagama mamaye koina na gidan…

Kallon Ms Na’ima Zinat tayi bayan tasake wani mamalacin murmushin kawarda matsalar Laylah a rayuwarsu tace”

Na’ima kinga ga wutar gidansu Laylah can tanaci suna konewa jeki ki tabbatarwa idonki.

Bude mota tayi tareda janyo Na’iman ta fito Kai Tsaye kuwa ta nufi gidan ta wuce jama’a tana cewa”

LAYLAH Kinga sakamakon cin Amanar da kukaimin Nan….
Turaki nawa ne Ni daya bazai taba zama nakiba kije lahiranki ke daya…..

Kallonta jama’a Suka fara cikeda son tabbatarda abinda take fada sbd kuwa idan itace jefata zasuyi a wutar kafin fireservice sugama kashe wutar….

Juyawa tayi tabar gurin da sauri kamar yanda Zinat ta sanar da ita karta Bari a kamata aikuwa tana zuwa da gudu ta fada motar suka ja sukabar gurin,

Murmushi Haj Zinat tayi sbd dama burinta da amfanin tura Na’iman sbd aganta asamu shaidar itace ta kunnawa gidan wuta,
Itace tayi kisan kenan Kuma takardunta na hauka bazata taba bayyanardasuba sbd kafin agano Na’iman batada lafiya ta Jima a gidan yari ko lahira shikenan ta rufe babin Turaki da matansa duka,
Dukiyar Na’iman dama tajima da zama tata, batada sauran wata matsala a rayuwar Kuma.
##MAMUH#

*_Mamuhgee 56_*
Cikin bacci Kiran A Abdoul yashigo wayarsa,
Baya kwana da waya a kunne Amma ranar mantuwa ta sanyashi kwana da wayar a kunne.

Dayake baccinsa baiyi karfiba sbd Laylan daketa firgita cikin bacci gabaki daya ta kasa kwantar da hankalinta Kan abunda yafaru..

Daukan wayar yayi da mamakin ganin Kiran karfe hudu saura na dare.

Cikin tashin hankali da firgici duk da Yana kokarin controlling kansa Amma yakasa akaro na farko daya fasa kuka arayuwarsa gaban Turakin yace”

Turaki wutan gobara ya tashi a gidansu Sa’adah,
Abbansu da Sa’adah da sauran masu aikin duk sun…. Kasa qarasawa yayi sbd kuka Mai qarfin gaske dayake Yi…..

Da sauri Turakin ya miqe Yana zare Laylah daga jikinsa ya sauka daga Kan gadon Yana cewa”

Innalillahi wainna ilaihirrajiun,
Innalillahi,
Ganinan zuwa yanzu,
Masu kashe wutan sunzo?
Dan Allah ayi gaggawar fidda kowa daga gidan ganinan zuwa yanzu.

Jallabiya fara qal ya janyo ya saka Yana kokarin daukan keys ya fice Laylah Dake kwance tana jinsa ta tashi zaune gabaki daya jikinta yagama mutuwa ta kallesa daqyar ta iya hada kalmar”

Gidansu Abbane yakamata da wutan?

Dakatawa yayi batareda ya waiwayo ba yace”

Ki jira zanje na dubo.

Ficewa yayi yabarta zaune takasa ko qwaqwaran motsi sbd jikinta yagama Bata gidansune gobarar,
Wanna quncin dataketa faman ji tun safiyar ranar na wani abun ne kila zai samesu.

Yaye rufarta tayi tareda zuro qafafunta ta sauko dasu qasa ta miqe tsaye ahankali sbd bayanta dayake riqewa.

Kujera ta nema ta zauna tareda qurawa kofa Ido tana sake Shiga tsoro da fargaba.

Ko daya Isa hankali tashe wutar saura kadan agama kashewa gashi har anafar Kiran sallar fari a wasu masallatan,
Cikin tsananin tashin hankali da firgici daya Shiga shima yake tambayar Ina mutanen Dake gidan…

Momy da Abba da aka samu damar fitarwa da sauran Rai kawai aka nuna Masa sauran kuwa Babu Wanda Allah yayi zai fita wutar.

Wani mummanan jiri ne ya debesa aka taso za’a riqesa ya dafa motar Dake bayansa Yana cewa”

Innalillahi wainna ilaihirrajiun
Innalillahi wainna ilaihirrajiun

Ana Gama kashe wutar ba’a samu damar fidda gawar jamaar gidanba saida gari yayi haske sosai aka jeresu su uku.

Momy da Abba sun kone sosai ta yanda gabaki dayansu sun sabule musamman Abba har gwara momyn,

Daukarsu su tun kafin sallar asubar aka nufi asibiti dasu cikin gaggawa.

Sauran gawarsu Sa’adah ma asibitin aka nufa dasu.

Halinda A Abdoul yake ciki yasa hankalin Turaki sake tashi sbd Laylah komai itama zai iya faruwa da ita tana samun wannan mummunan labarin.

Haka yadawo jikinsa Babu inda baya rawa da tashin hankalin al’amarin…

Yana shigowa tana zaune inda take sallah kawai ta iyayi daqyar tadawo ta zauna tana jiran tsammanin dawowarsa.

Kallo daya tayi Masa ta sauke Kai sbd wata Ajiyar zuciya data tsinke mata batareda tasan Kota mececeba.

Qarasowa yayi ya wuceta yashige toilet yayo wanka sbd kayan jikinsa dasuka naci.

Bayan yafito Babu Wanda yayi magana acikinsu Saida ya shirya ciki suturarsa kafin ya zauna ya kalleta cikeda tsananin tausayinta da sonta,

Baya kaunar dagula zuciyarta da wannan mummunan labarin Amma Kuma Dole za’a a sanar Mata Dan Haka tea tafara Bata ta karba n
Ba musu ta Sha rabi ta aje cup din.

Magani ya sauka ya Bata shima ba musu ta karba ta shanye.

Kallonta yayi cikin kulawa da nutsuwa Yana Kuma kamo hannunta ya riqe Gam cikin nasa yace”

Qaddarar gobarace ta fadawa gidan acikin daren Amma….

Dan shiru yayi Yana jinjina girman munin labarin yace”

Kiyi hakaru ZAINAB bawa baya wuce kwanakin da ubangiji ya dibar Masa…..

Bata motsaba har lokacin idanuwanta na Kan bakinsa sbd tariga da tagama qulle zuciyarta cikin wani Hali na tsananin qunci ahankali ta bude Bakinta daya bushe Nan take tace”

Abbana ne ya rasu?????

Girgiza Mata Kai yayi yana kokarin janyota ya rungume cikin bayyanarda tsananin alhinin wannan tashin datayi gana ‘yayan mutane dasuka kone daga zuwa aiki murya a karye yace”

Abbanki na asibiti tareda Zainab….

Wani mummanan faduwar gabe ya risketa ta janye jikinta cikin mummunan yanayi da rawar da jikinta yafara dauka tace”

Anty Sa’adah ma na asibitin????

Girgiza Mata Kai yayi Kai tsaye yana cewa”

Kiyi hakuri Zainab
Sa’adah Allah ya karba ranta….

Kafin halinda take Shirin Shiga tashiga wani mummanan ciwon marane yataso Mata gadan gadan cikin tsananin azaba da tashin hankali..

Cikin sauri ya riqota Yana Kiran sunta Amma Ina ciwon nakuda ya taso Mata Kai tsaye ba shiri Kuma lokaci baiyiba.

Cikin gaggawa da wani sabon tashin hankalin akayo asibitin da ita itama
Suna dubawa kuwa Suka tabbatarda nakuda ce bakwaini zata Haifa.

Hankalin Turaki Bai taba tashi irin na ranarba sbd ganin bayan duk wannan abubuwan da rashin rayukan da akai ga Kuma nakudarta alokacinda ake cewa cikin Bai Isa haihuwa.

Koda su Anne Suka iso garin hankali tashe tuni Laylan ta haifi jaririyar ‘yarta Yar qarama da ita ansaka cikin kwalban aje yara irinta.

Laylah tasha matuqar wahala sosai gurin haihuwa duk da hakan tana haihuwa abin data fara shine sakin wani tsimammen kuka Mai taba zuciya na rashin Yar uwarta Rabin jikinta datayi,

Kuka takeyi sosai wanda tasaka harsu Annen kuka dasuma dama da kukan rashin Sa’adah sukazo,
Halima tayi kuka har idonta Baya budewa sosai.

A gidan umma Jamila data ringa Suma tana farfadowa Kan rashin Sa’adah da halinda Momy ke ciki akayi jana’izarsu aka kaisu makwancinsu take Kuma aka watse sbd Babu zaman gaisuwar dasu Anne zasuyi.

Iyayen hadiza dasuka zo suma anjaajanta musu wannan babban rashin kafin akayi musu duk wani Abu da akasan ya kamata ayin.

LAYLAH takasa kwantar da hankalinta sbd tasakawa ranta damuwa da qunci sosai.
Halima ma kukan rashin Sa’adah itama bazata iya barinsa yanzuba sbd sunyi wani irin shaquwa da sabo.

A Abdoul ko mahaifiyarsa datazo gaisuwa ta tausaya Masa sosai sbd Allah yasani tasa irin kaunar daukewa juna Kuma ita kanta ta yaba da nutsuwar Sa’adahn.

Anne taso kebewa ta sanarda Turaki maganar Laylah da aka gama tabbatarda itace ta bankadawa gidan wuta Amma ganin yanda komai yake neman cakudewa na halinda Laylah take ciki yasa ta dakata tareda fara Shirin komawarsu duka abuja hardasu Abban da Momy da za’a fitar waje Amma saisun fara Dan samun sauki tukuna.

Suna sauka Abuja daga airport motar asibiti aka dauki su Abba da momy aka wuce dasu
Sukuma da motar gidan Suka tafi Suma asibitin Suka nufa direct aka Kai baby aka Kuma admitting dinta.

Suna Isa gida Babu sauran Bata lokaci Anne ta gabatarwa da Turakin bayanin komai da komai sbd ganin yanda yariga yahau sosai akan tabbacin dasuka samu na Na’ima ce ta tada gobarar sbd wanna karon tabbas zai dawo da ita hankalinta idanma hauka takeyi..

Bayanan Anne da takardun daya gani da bayanin komai yasanyashi Kiran Dr faruk take agurin.

Cikin nutsuwa Dr faruk ya tabbatarwa da Turaki sakamakonsu na alluran da aka samu Sashen Na’iman dama sakamakon qwayoyin maganin allurar dasuka samu ajininta sosai tare Kuma da babbar illarsu ga qwaqwalwarta Dan kuwa zuwa yanzu idan Ana yimata ya tabbatarda qwaqwalwanta yagama juyewa gabaki daya.

Bai taba Jin takaici da baqin cikin kansa ba da rayuwarsa kamar yau daya samu wanna mummunan labarin,

Sakacinsa akanta yasa mummanar kaddarar aminya cutatar da rayuwarta ta hanya mafi Muni,

Meyasa Bai taba tsayawa yayi lamarinta kyakkyawar fahimtaba da zai iya gano lafiyarta da rashinta..

Rintse idanuwansa dasukai jajir yayi kafin ya miqe ya fita yauma da kansa ya ja mota a irin tuqin da Babu Wanda yataba ganinsa yayi ya Isa gidan Zinat Dake haukace tagama hargitsa gidanta koina bataga gwalagwalan Na’ima ba data ajiye ga siddika batanan ta gudu ga takardun asibitin Na’iman ma sun nata
Siddika ta tattara ta gudu.

Haukace take tanajin kamar zata Kama da wuta sbd sune dukiyar Na’iman datake taqamar zasu zama natan tayi arzki dasu Amma Rana tsaka ace ta rasa wlha bazata yardaba  neman siddika zata tafi saita nuna Mata ba’a irin wannan gangancin da ita.

Tsallaka Ms Na’ima Dake kwance a qasa tana bubbuga kanta tayi cikin tsananin Azabar abinda takeji suna  Mata yawo cikin Kai
Jin kafar mutum ta tsallakata yasata cafke kafar da sauri tana cewa”

Kece Laylah,
Kece Laylah,
Meyasa kikaci Amanata bayan Ina kaunarki da gaskia…
Meyasa?

Haqori tasa ta cafke qafar da wani irin cizo Mai azabar gske.

Ihu Zinat keyi tana dukan Na’iman da qafarta daya Amma Taki saki qafar ga jini sai fesowa yakeyi Sbd ba qaramin kafa Mata hakoran tayiba suka shiga qafar sosai.

Agogon Kan gefen gadonta ta fizgo da qarfi tareda bugawa Na’iman a Kai take azaba tasakata sakin kafar tana somewa agurin.

A haukace ta fito daga gidan ko gani batayi sbd jinin da kafarta ke fitarwa Sosai ga tashin hankalin da siddika ta sakata a haukace ta fada motarta tana  tayarwa motar Jamian tsaro tsayawa gaban motarta Dake kofar gidan.

Wata motarce ta Parker siddika da A Abdoul Suka fito sai alokacin gaban Zinat din yayi mummunan faduwa dan da farko Bata tsororaba tunda tasan Babu wani dalilin zuwan hukuma gurinta Amma ganin siddika tareda A Abdoul ya tabbatar Mata da komai.

Reverse tafara Yi da motarta cikin tsananin gudu sbd batada damar yin gaba tunda agabanta suke tanayin Bata Suka bita da motacinsu a guje

TURAKI daya iso gidan Tuni siddika harta janyo Na’iman Dake sume tamkar Babu Rai tareda ita ya qaraso ya dauketa gabaki daya yakai mota tareda rufewa yashiga yaja motar yabar gurin.

Sosai Zinat ke gudu da motarta cikin reverse sbd tasamu ta tserewa jamian ta hau titi,

Kwana zatasha da mugun speed
Tayoyin Suka qwace Mata motar tayi cikin wata sabuwar transformer Dake  street din take kuwa transformern tafara yayyafin wuta suna zuba Kan motar
Hankali tashe tafara kokarin bude motar dukkanin jikinta na rawa tana ihun a taimaketa Azo abude Mata ta fita Amma kowa yakasa qarasawa sbd wuta tafara cin gaban motar tata,

Tana gani tafara sakin ihu tana bubbuga glass din motar,

Dole Jamian tsaron aka fara kokarin cetonta Amma Sam wutar Taki Bari kowa ya matsa sbd transformer na barin wuta motarma naci Dan Haka kowa ma guduwa yafarayi da motarsa Daga gurin ga ihunta da bubbuga glass dinta anaji Ana gani tana konewa da ranta cikin tsananin azaba
Tun Anajin ihunta har aka dainaji Haka Wutar ta cinyeta qurmus kafin akashe a fiddota.

Asibiti aka Kai Ms Na’ima itama sbd yin nasu binciken asalin akan qwaqwalwarta.

Anne da idonta ta ringa tsiyayarwa da Na’ima hawaye sbd tana cikin mawuyacin hali.

Laylah ma kusan sai dataiwa mum din tata kuka sbd tausayi,

Ga Abbanta daya taba hankalinsa uku akansu,
Rabi na Kan baby, rabi nakan mum rabi Kuma Yana kanta sbd itama har lokacin takasa dawowa daidai duk da ta sakawa kanta tawakkali yanzu fatarta abba da Momy su samu lafiya,
Har gwara Momy ta farfado sbd wutarta batai yawan ta abbanba.

A Abdoul ne ya tsaya aka rufe case din Zinat da Na’iman akan rasuwarsu Sa’adah tunnda Zinat din tabisu inda ta aikasu din.

Bincike Mai kyau tsafta ya tabbatarda Ms Na’ima qwaqwalwarta tagama juyewa Amma Basu cire ran dawowarta daidaiba Dan Haka tana Jin sauki aka sallamota gida.

A sasshen Anne take itama wannan karon dakin Sa’adah yakoma nata siddika itace Mai kula da komai nata sbd yanzu komai nata datakeyi kallo daya zakai Mata kasan tana matsalar qwaqwalwa.

Tsananin tausayinta yasa kaunarta Mai girma wanzuwa a zukatansu,

Anne har cikin ranta take Jin Na’iman sbd ba qaramar qaddarar jarabawa bace mace Mai girma kyakkwa ace kanta a juye yakeba,

Siddika Takoma tamkar uwar data haifeta takejin Na’iman sbd duk da tasamu matsalar dukkaninsu suna cikin gata da kwanciyar hankali da kauna daga kowa.

Yanayin matsalar ta me Na’iman sai tazo Mata da qaunar Laylah Babu Wanda takeson zama dashi kokuma yabata maganinta Tasha ba gardama kaman Laylan.
Shi Turaki qarfi da yaji Abbah take cemasa kaman yanda taji Laylan na fada.

An sallamo Baby Sa’adah kaman yanda ta roka Abban ya sakawa babyn Dan haka sai alokacin farin ciki da walwalar gidan tadawo
Abbah ya fidda asalin tsananin kaunar dayakewa ‘yarsa danma baya kwana guri daya dasu.

Dazai koma Babu yanda baiyi da laylanba su kebe taqi sbd Anne da kamar ta saka Mata ido sbd gyaran da ake Mata Wanda Bata samuba na aure
Dan Haka Haka ya lallaba ya koma yaso tafiya da Na’ima sbd asibiti da za’a kaita Amma taqi yarda ta matsa koina idan bada Laylah da baby Sa’adah za’ai tafiyarba
Dole ya kyaleta kafin Laylan ta tashi dawowa saisu dawo tare.

Momy tana samun sauki sosai sbd kullum Laylan na tareda ita a asibitin danma Anne ta Hanata kwana asibitin sbd Kar a daukowa baby Sa’adah sanyi shiyasa iyakacinta wuni kullum tadawo.

Momy tunda tasan Sa’adah ta tafi tabarta Babu Wanda yayi tunanin zatai dangana da karfin zuciya irin Wanda tayi saima kurawa baby Sa’adah Ido datakeyi Koda yaushe tana kallonta amatsayin Sa’adahnta datana jinjira.

Baby Sa’adah nada wata uku Suka Gama zamansu a Nigeria suka tattara suka koma Amma Saida Suka fara zuwa kaduna itama taje tayiwa iyayen Ruky gaisawa bayan su Turaki sunje gurinsu tun farkon al’amarin sun musu baya da duka sauran abun daya kama.

Itama alkhairi tayiwa iyayen Ruky din sosai kafin tabaro.

Sbd samun sassauncin komai na dawainiyar data hau kanta Momy da abbanta da haryanxu baya komai bayan Dan numfashin da shima sai can daqyar yake fita anan wata babbar asibiti Atlanta akai kwantar dasu.

Ms Na’ima ma kwanansu hudu da zuwa yatafi da ita nata asibitin itama sukai admitting dinta akan za’a dorata Kan treatment data fara dawowa daidai za’a sallameta sai aqarasa treatment din a gida.

Cindy tunda Suka dawo itada sofia aka Rasa waye yafi tsananin kaunar baby Sa’adah wadda yanzu kamanninta da Abbanta yake fita sosai sbd farace tas ta dauko farar fatarsa da idanuwansa harma da hancinsa.

Tunda suka dawo sai yanzu tasamu cikakkiyar nutsuwar kanta data gidan sbd yanzu itace Matar gidan.

Masu aikin gidan sunanan kaman yanda suke ada Cindy da Siddika dan Haka yanzu gidan komai anatse cikin kwanciyar hankali musamman batada wata damuwa akansu Momy sbd asibitin akusa take koyaushe ta tashi zuwa takeyi gurin momyn wadda zuwa yanza tana magana saidai komar koyaushe Bata iya kallon Laylan Sosai Amma wannan karon sbd kunyar ne da fargabar fuskar Sa’adahnta datake gani akan fuskar Laylah badan komaiba sai Dan koyaushe burin Sa’adah inganta rayuwar Laylah ne gashinan ta tafi tabarsu daga ita har Laylan basuda kowa yanzu sai juna.

Ita baby Sa’adah kuwa lokaci daya Allah ya dauki tsananin kaunarta Mai qarfi ya jefa a zuciyar momyn saidai Bata iya nunawa sosai sbd gudun zaqewa tunda tasan irin yanda suka taso da Laylan,
Ga Yan uwanta ko a waya Babu Wanda yataba Kira yaji yanayinta shikenan dai ta tabbata batada kowa sai Laylahn sai kuwa Mahmoud idan Allah ya tada kafadunsa.

********Wanka ta fito daureda qaramin towel da Bai Gama rufetaba
Duk santala santalan cinyoyinta a fili sai daukan ido sbd tsananin haske da hutun da fatarta ke samu na kwanciyar hankali.

Zama take kokarin Yi Kan kujera taji an rungumota ta baya
Tayi saurin waiwayowa tana kallonsa tace”

Abbah yaushe kadawo?

Qamshin shower gel din datayi wanka dashi yafara shaqa Yana bin wuyanta da wani qananun kiss murya can qasa yace”

Nayi kewan Noor,tana Ina?

Janyewa tayi daga jikinsa tana cewa”

Noor kayi kewa kawai??

Sake janyota jikin NASA yayi Yana rungumewa ya kalli Dan bakinta dayafi komai yimasa dadin Sha Yana Kai bakinsa Kai yace”

Nayi kewan babyn Abbahh ma fiyeda komai,
Daban dawo yauba bazan iya gane komaiba Kuma acan.

Bakinta ya hade da nasa Yana kissing cikin tsananin kewarta data kusa wargaza nutsuwarsa a Sweden…

Wuyansa ta sargafo tana sake basa damar kissing dinta da Kyau…

Hannu yasa ya fincike towel dinta ya jefar tareda cirata sama ya Dora Kan madubin Dake gabansu kayan dake kusan duka Suka wargazo qasa yasa hannuwa Yana shafa wuyanta zuwa kirjinta wasu jijiyan control dinsa suna katsewa ya fara lasarta tana kissing koina,

Rigar jikinsa ta balle wa botira atareda fincikewa Suka Yar tafara binsa da wasu shegun kiss a kirji
Take ya dauketa suka koma gado Yana  bin ko’ina jikinta da kiss Yana gigita qwanyar kanta.

Daqyar ya saurara Mata a ranar ta iya saukowa sukai Abincin breakfast sbd idan yana gari da ita ake aikin abinci.

Kasancewar idan yana gari Babu ruwansu soyayya suke zubawa kaman su hadiye juna yasa matuqar yananan su Cindy iyakacinsu kitchen sai dakinsu kokuma sakin baby Sa’adah gurin rainonta.

Momy data gama warkewa sumul aka sallamota sai aka Kama Mata apartment Mai kyau ita kadai aka zuba Mata komai na Jin Dadi harda Mai aikinta Dan Haka kullum su siddika suka samu gurin zuwa
Suna Gama ayyukansu zasu dauka baby Sa’adah akaita gurin Momy,

Hankalin momyn ya kwanta sosai saidai haryanxu wnnan rashin maganar tata sosai yananan Amma Kuma ko a kallo Laylah tasan momyn yanzu itace momyn da Anty Sa’adah take Mata fatar samu sbd soyayyarta data ‘yarta baya boyuwa agurin momyn,
Ga Turaki shima Yana Shiga time to time Yana dubata,

Shi Dana A Abdoul tuni takoma tamkar Mahaifiyarsa dan yanzu gidan yakecin abinci shima kusan koyaushe cikin kyautata Mata yake.

Baby Sa’adah nada shekara daya da wata goma Sha daya takuma haihuwar wannan karonma mace ta Haifa Kai tsaye Abban ya saka Mata Na’ima sukuma suna Kiranta da princess sbd shine sunan da Ms Na’ima take kiranta dashi tunda aka Kai Mata ita har asibitin taganta.

Anne tunda tazo haihuwar princess Bata komaba sbd itama zata huta sosai din kafin takoma Dan Haka a gidan Momy take zaune itama siddika tunda Anne tazo tadawo gidan sbd dama Baby Sa’adah tunda aka yayeta dama tana gurin Momy sai tayi kukan dadynta wani lokacin sai akaita
Shima matuqar yaje yadawo office indai tana gidan Momy babu ruwansa saiya biya.

Saida abbanta yayi kusan shekara uku Yana jinyar wutarsa kafin Allah yasa ya warke saidai wutar tabar Masa tabon Wanda asibiti bazasu iya fitar Masa dasuba duka Dan Haka siddika Dole ta tattaro ta dawo gida baby Sa’adah kawai aka baro can wadda Abba yakejinta shima tsakiyar ransa sbd ta hada komai da kowa..

Itace jikarsa ta farko daya samu,
Itace ‘yar laylansa dayaketa buri da fatar ganin jinin laylansa,
Itace ‘yar Amininsa Kuma Dayazama dan uwansa tamkar na jini,
Itace Sa’adahnsa daya rasa Kuma Dan Haka tako Ina kaunarta yake shima.

Anne dama takoma Nigeria duk da ba jimawa zatayi ta dawoba.

****Zaune take tana cin pizza da akayo Mata order hankalinta kwance sbd yanda yanzu kullum sai tacita takejin Dadi taji anyi sallama da wata kamilalliyar murya a natse.

Tabbatarda Mai muryar yasata dagowa da sauri ta kalli kofar taga mum dintace tsaye cikin maroon abaya Mai tsananin tsadar gaske fuskarta fresh tana sakar Mata murmushi

Wani dadine ya mamayeta ta aje pizzar hannunta tareda tasowa da gudu… Turaki Dake riqe da hannun Ms Na’ima yayi saurin saki ya riqe Laylan tareda dakatar da ita da Ido ya kalli cikin kusan wata biyar dake gabanta a natse yace”

Ki kula.

Zare hannunta tayi tareda qarasawa ta rungume Ms Na’ima tana cewa”

Mum Allah yasa kin dawo kenan
I’m so happy mum.

Princess dake fitowa daki riqewa abun wasarta na Sofia the first tana ganin Ms Na’ima ta jefar tana qarasawa gurinta da gudu tana cewa”

Mum,mum,mum.” Dayake duk hakan suke Kiranta Suma yanda sukaji mammy dinsu na cewa.

Ms Na’ima ganin yanda Laylah tagama cika gidan Turaki da yara yasa  jikinta yin sanyi saidai Kuma har abada batada bakin godewa Turaki da kaunar daya nuna gareta na tsayawa tsayin daka lafiyarta ta dawo gareta gashi yanzu tasamu cikakkiyar rayuwar kwanciyar hankali da nutsuwa da aminci cikin daular datake fatan dawwama acikin,
Ga Arziki yaqari sosai Dan Haka Bata wani tsaya cutatar da kanta da noke nokeba ta dara tata sabuwar rayuwar tafara komawa Yar gayunya sbd ganin Laylah gabaki daya tagama lalata Turaki tako Ina da iya shagar lalacewa da birkita qwaqwalwarsa,

Tasan tabbas wani abun Bata iyaba Kuma Bata saniba akansa tunda Laylan tafita saninsa ayanzu Dan Haka ba cutar da Kai ta ringa nutsuwa tana Dan fahimatar wasu abubuwan kafin takoma nata gidan sbd ba guri daya zasu zaunaba sbd gujewa Sharrin shedan Dana kishi Dan yasan Laylah nada zafin kishi yanzu ne zata hade fuska Bai sake ganin dariyarta duk yabi ya rude ya rasa gane kansa saita sauko.
#MAMUH#☑️
ZAFAFABIYAR.

ALHAMDLLH YA ALLAH🙏

ALLAH YA YAFE MANA KURAKUREN CIKI AMIN,

IDAN NAYI MANTUWA KO KUSKUREN WANI ABUN ACIKI AMUN AFUWA AJIZANCI NE IRIN NA DAN ADAM,
ALLAH YA YAFEMANA GABAKI DAYA.

INA BAKU HAKURI SBD WASU ZASU FADA KAMAN YANDA SUKA SABA CEWA YAQARE DA WURI
DAN HAKA KUYI HKR LABARIN NE YAKE AHAKA.

ALLAH YA SADAMU A LITTAFI NA GABA.
AMIN.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button