Sponsored Links
Hausa NovelsJarababben Namiji Hausa Novel

Jarababben Namiji 79-80

Sponsored Links

79 – 80*

 

Dan sukuwan ya kara k’aimin yi ,bakinsu yina cikin na juna ,yina mata wani irin hot kiss,me fitar da mutum a earth ya lulaka can Neptune ko mercury ….lolz

Nishi ta fara saukewa ,kafin ta kankamosa ,tana nade cinyoyinta ,tana dada matsesu,hannunta na bubburkita gashin kansa …wani kuka takeyi da batasan ko na meye ba harda hawayenta …”subhannallah babe bara in barki” yayi alamun zai fito .sa hannu tayi ta danna duwawunsa ,yanda bazai iya fita ba “ohuhmmm a’ah kka cciggabba” murmushi yayi ya cigaba da kaimata gotso,ya gane karfin sha’awarta ne yasata kuka, maimakon ta fara sambatun dad’i,kenan in ta zama ‘yar hannu ya kenan?wow🤣

Ya k’ara kusan minti 10 kafin ya fara dannata ciki da k’arfi kamar zai maidata cikinta yina wani irin sumbatu da murya mai awo ,wanda dadawani kusa da wajen to zai san me akeyi

Atare suka fara zubar da ruwan dad’i kowa ya k’ank’ame d’an uwansa…kafin a hankali mairo ta saki jiki takoma ta kwanta ta fara d’an turesa da hannunta idonta a rufe.

“Ai sai a barta ta saki tukunna ,kafin in fito eheee😃”
_wow i wonder y this couples,sukeda tsokana much more,julayb hmmm the main main🙄_

Fiddo jikinsa yayi a hankali kafin ya rungumota yina dan kissing dinta a hankali…itakam tale kafa tayi uwa ‘yar kaciya wai ko zata samu iska ya shiga ya sassauta mata zogin da ya taso mata a gabadaya

Dariya ya saki ,kafin yahade mata k’afafuwan “garin samun reliave akare da cutar damu duka raguwa kawai ” ya maidata yasaka a kirjinsa….itadai shurutayi tana ajiyar numfashi…tana tunano dad’in wannan harka…

“Babe kinada dad’i sosai plz ki karfi da jikinki , kafin nan da sati 1 inaso muna gurzan junanmu sosai ,naga alamar zaki juriya da dadewa ana harka,kinga kafin nan nayi settling din komai na na company da sauransu,sai mu wuce honeymoon daga nan inkaiki wajen su umma su ga my choice💋 ko? Amma sai kinyi saurin Zama ‘yar hannu kar muje gidan mutane ajimu dake ana ihu🤪”

Murguda masa baki tayi ,tayi walai da ido ta kauda Kai.gabantane kurum taji ya fad’i sam bata farin ciki da zuwa wajen ‘yan uwansa….ko meyasa? Sai kawai ga hawaye.

Rud’ewa yayi da sauri ya fara rarrashinta “babe amsorry….nayi maki laifi ? Yi hakuri ban sani bane” girgiza kai tayi “to menene zafin ne har yanzu yikeyi?” Nan ma girgiza kai tayi “ohooo to menene?”

“Bayan so kake ka kaini gidan ku wajen ‘yan uwanka nikuma ban iya yarensu ba…” Tafad’a a lalace kamar zatayi kuka

“Ayya karki damu sai muyi postponing din tafiyan ,inyaso sai in saki wata makaranta danaga suna yawan tallanshi anan lagos,amma naji ance wai branch dinsu na Abuja anfi karatu,wai in mutum baiji turanci , fluent ba acikin wata uku ba mutum yazo za’a biyasa kud’insa,to zan saki ko ⅓ ki kwashe,ni Kuma zan dage da koya maki larabci”

Shigewa jikinsa takumayi kafin ta rungume sa
“Nagode sosai ,allah ya biyaka,kaga sai mu fara daga yau ko?”
Murmushin jin dadi yayi “hakane amma in mun dan k’ara one round ladan karatuna ko?…”
Zillewa tayi ta nok’e kafad’a “A’ah don allah zakayi mun ai”

******

 

 

 

 

 

Oum Aphnan
[3/14, 07:11] Bamalli✌️: *JARABABBEN NAMIJI*

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button