Sponsored Links
Duk Karfin Izzata Book 1Hausa NovelsHausa Novels and Love Stories

Duk karfin Izzata Book 1 Page 8

Sponsored Links

*Star Lady*

Duk mai buƙatar littafin Duk Karfin Izzata daga farko har ƙarshe to yamin magana ta wan nan num ɗin 09162620621 ban da kira iya whatSapp kawai

*Episode 8*

Tana dago kai suka haɗa ido da yusuf,” chikin kuka take faɗin dan allah hamma kayi haku…bata karisaba yadora hannunsa a kan lips nata yana faɗin to ya isahaka kiyi shiru bamai sake bugunki”
“Zahra’kam Mutuwar zaune tayi tashiga duniyar tunani, wai shin daman yaya yusuf haka voice nashi yake, allah yasa dai bawani aljani bane yazo musu a siffar yaya yusuf
Zahra, tayi nisa a chikin tunaninta kawai ” “saitaga yusuf yamike tsaye yana rike da hannun hiyana saida sukamike,” yache
Yakamata kirinka banban’chemu ni sunana yaya yusuf, wanda yamareki jiya su nansa yaya prince kinji, ” cikin shesshekar kuka take faɗin to amma zan iyache muku hamma ,” Yusuf yache meyasa kikesan kirinka chemana hakan ”
“ai kunada yawane idannache dukkanku yaya zanrinka chewa bazan ganeba, amma idan ina hadawa da hamma abun zanmin sauki ”
“Murmushi yayi san nan yache to shike nan nikirin’kachemin hamman kinji ” to Kawai hiyana tache,” dawo da kallansa yayi kansu diyana, kutaso muje mana, ba musu suka saukoh daga kan gadan ”
“Zahra ma saukowa tayi suka jera yusuf narike da hannun hiyana saida suka fito palon Ammi, batare da yasaki hannun hiyanaba, yasa ɗayan hannunsa ya kamo hannun lamrat yache ke yasu nanki ”
“Dawani gurbatatchen hausarta tache lamrat,” jinjina kai yusuf yayi yana faɗin gaskiya lamrat yamin nisa awajen kira gashi su nan naku nada wahalar kira sosai dole na chanza muku suna ni bazan iya kiran sunan nan nakuba”
“Shiru sukayi kawai suna jinsa, yanuna hiyana ke daga yau su nanki sweet sis, yanuna diyana kekuma little sis, yanuna lamrat kekuma baby yanuna amrat yache my little baby ,”
“Zahra dai binsu kawai take dan ita duk tunaninta aljanine yazo a saffar yaya yusuf dan tun da take wlh bazatache, ga kalan voice na yaya yusuf ba, amma yau shine har da magana mai tsawo, kai to kodai umarnin mai martaba yabashine dan nasan mai martaba bazai tabarinsu hiyana a kunchiba

Dasallama sukashiga palan mai martaba,” kowa yadago ya zubamusu ido amma banda don da tager Aryan”
“Umar’ne ya taba haidar kasa kasa yake faɗin kai anya kuwa yaya yusuf ne, kadubafa har da rikemusu hannu,” haidar yaɗan kallai gefe da gefe yaga bamai kallansa kasa kasa shima yake magana kaidai kabari muje ɗaki mayi maganar, kar’ajimu amana hukunchi”
“Yusuf kuwa yana shigowa palan ya ɗaure fuska kamar baitaɓa dariyaba sakin hannunsu yayi yakoma wajen zamansa ya zauna”
“Mai martaba ne yadubi su diyana dake tsaitsaiye, kuzokuzauna yache dasu chikin harshen fullachi”
“Diyana da lamrat da amrat sukazo suka zauna sukabar hiyana tsaye tana rakuɓe rakuɓe, dan ita harga allah kallan fuskar don tsoro yake bata, yanzu babban damuwarta ma kujera ɗayane yarage a table din kuma kusa dashi kujerar take, dankuwa kowa bayansan zama kusa dashi shiyasa mafi yawanchin lokuta kujerar kusa dashi zaka sameta babu kowa, yanzuma ita kawai tarage tunani hiyana tashigayi sosai tache to wai ina sauran kujerun ai kujerunma sunfi haka yawa, saboda jiya ai aunty farida da aunty mardiya suna nan kuma duk a nan mukachi abinchi dasu to yaukuma basu nan kuma table din yachika to ina sauran kujerun ke nan , tayi nisa chikin tunanani saitaji muryan mai martaba yanachewa
Kai Safras jekatawomin da ita dan tsoranka yahanata zuwa, ” da sauri don yaɗago kai yana kallan mai martaba ” dauke fuska mai martaba yayi yache abun dagaji shinafaɗa dan idan bakaikamata maganaba bazata daina tsorankaba”
“Nantake fuskar don ta sauya idansan nan suka chanza launi zuwa jaa sosai jijiyoyin kansa duk suka mike sai wani huchi yake kamar zaki,” kannensa naganin haka suka kama hansu, dagudu suka bar palan yarage daga Ammi Ummi Mai martaba Aryan Yusuf Fahad ” Khalid ma guduwa yayi dan yasan halin mutuminnasa Ida ransa yabachi” aunty amarya’ma ba abarta abayaba ta’tsere ” itama hiyana tana ganin sungudu tajuya itama tabisu”
“Mikewa don yayi sai wani huchi yake yanufi hanyar fita,” da sauri Aryan ya taresa yana faɗin don bakada hankaline mai martaba nefa yake maka magana ” hannu don yasa ya ture aryan gefe guda yanufi hanyar fita haryazo tsakiyar palan ” aryan yasake taresa yana faɗin don kadawo chikin hayyachinka kasan mekake kokarin aikatawa kuwa” dunkule hannu don yayi yakaiwa Aryan bugu a Kirji ” Aryan bai bari bugun ta sauka ajikinsaba yasa hannu ya tare hannun don,” afusache don ya damki wuyar Aryan da ɗayan hannunsa yayi sama dashi kana yayi wurgi dashi gefe gida ” rai a ɓache Aryan yamike yayi kansa shima wani bugu yakaiwa don a bayan wuya ” da sauri don yajuya yasake tamkar wuyan Aryan ya shakesa sosai ” Aryan kuwa dayaji azaba sai dunkule hannu, ya kai don bugu a bayan kunne saiga jini ta hanchinsa,” afusache don yayi wurgi da Aryan kana yanufesa gadan gadan ya damki kafarsa yasake wurgi dashi gefe guda duk dahaka bai kyalesaba yasake yinkansa ” “da gudun gaske Ammi tasha gabansa tana faɗin nizaka fara kashewa ba dan uwankaba ”
Mai martaba kam harde hannu yayi yana kallan Iko god ” yusuf ma bai damuba dan yasan indai irin wan nan faɗane sunsaba idan taɓachimusu ”
Don saiwani huchi yake yache Ammi kibani hanya pls zuchiyata zafi takemin idan ban bugi Aryan’ba mutuwa zanyi ” rai abache Ammi ke magana kamutu kamutu nache Ammi bata karasa maganaba yayanke jiki yafaɗi kasa sumame ” Yusuf yamike yana faɗin alhamdulillah alhamdulillah tunda yasuma ai shike nan ”
“Ummi che tayi kansa ita da Fahad da sauri ” Ammi kuwa juyawa tayi tabar palan tanufi bangarenta abinta ” mai martaba yamike da sauri yayi kansa yana faɗin, yusuf kukira sojojinsa a kaisa asibiti ” aa Abba basai ankaishi asibitiba idan yasamu barchi zai watsake karka damu kaje kawai kayi shirin zuwa fada dan anajiranka,kaga lokachi yatafi chewar yusuf ”
juyawa mai martaba yayi yanufi ɗakinsa jiki ba kwari, yana ta tafiya ya tunanin ,anya ba aure zanwa yaran nanba ko nasami zuchiyar nan tasu ta ragu kai inganin hakan za’ayi nan da bayan sallah dole zanche kowan’nensu yafito da mata da wan nan tunanin yashige ɗakinsa

Ummi to yanzu yazamuyi mukaisa daki daman Aryan ɗinne kawai mai ɗaukansa idan abunnasa ta motsa, to yau kuma yayiwa Aryan rauni yusuf baigama rufe bakiba ” “sukaga Aryan ya tattare dukkan karfinsa ya dauki don a kafaɗarsa yayi waje dashi ”
“Ummi tache allah sarki allah yakara haɗamana kanku allah yakaramuku kaunarjuna ” ,jinjina kai yusuf yayi kafin yafuta ameen Ummi ai kulluma idan sukayi faɗa don ke bugun Aryan amma kuma Aryan ke taimakon don akoyaushe ” murmushi Ummi tayi san nan tamike tanufi nata bangaren ” yusuf yadawo da kallansa kan fahad dake tsaye to muje koh ” Fahad yajuya kawai yayi batare dayayi maganaba yanufi hanyar fita

Su zahra kuwa suna zuwa ɗaki suka samu hiyana na kuka zahra tache hiyana meke damunki ” chikin kuka take faɗin aunty zahra kidubafa kigani nasan abaya ba haka akeyi a gidan nanba amma daga zuwanmu har anfara faɗa ” aa hiyana bawai saboda zuwanku bane ai ku zuwankuma alkhairi ne, bagashi kunfara chanzamana su ba kidubafa kiga yau yadda kukayi hira da yaya yusuf ,to wlh barikiji ni tundanake a duniyar nan bana’chemiki ga kalar voice na yaya yusuf ba saboda bakin halinsu, komaganama basayi amma a dalilinku yau yaya Yusuf yayi magana, san nan kuma ya amsamin gaisuwata aini wan nan rana tashiga chikin ranakun dazan ajiye a matsayin tarihi ” “sallama sukaji daga bayansu Ammi che ta shigo a gefen gadon tazauna tashiga rarrashinsu tana basu baki

Abangaren aunty amarya kuwa tanashiga bangarenta wayarta ta ɗauka takira hajiya Sadiya bugu ɗaya hajiya Sadiya ta ɗauka
Ko sallama babu kawai tasoma magana” sadiya inakike munshiga uku ” hajj sadiya tache meyafaru Kumar ”
“Aibama abunda bai mafaruba chewar aunty amarya bana faɗamikiba yanzu gashi wlh yusuf da kanshi ɗazunɗin nan yaje har ɗakin Aisha, yakira yaran nan wai suzo muchi abinchi, kinga ke nan hankalin samari gidan yafara juyowa kansu yaran, tunda har yusuf da kansa duk zafin ransan nan ya saukoh yaje yakirasu wlh gobekuma, nasan sai aiman daga aiman sai Aryan da Safra shike nan idan hakan tafaru kuma munshaga uku
Hajj. Sadiya tache aa hakan bazai faruba ki kwantar da hankaliki karki damu kinji nizanyi maganin komai ” to dan allah kiyi sauri kinji ” karki damu inshaa allah aikinki zaitafi yadda kikeso kuma saimunyi maganinsu chewar hajj. sadiya ” aunty amarya tache to shike nan sainajiki kana ta katse kiran ta zauna abakin gadon tana tunani

Yau yakama Monday tun karfe 6 nasafe Khalid yazo bangaren Ammi, dan ya ɗauki su hiyana suje a musu registration a school ɗin su zahra, zama yayi a palan Ammi yana jiransu ” da’sallama sukashigo palan hiyana na sanye chikin riga da sket na kanti mai kyau ash colour rigar mai dogon hannu yaɗan kamata sai sket din daga sama ya ɗan kamata kasan kuma yabude sosai kayansu iri ɗaya da diyana, sai dai na diyana light green ne, sunsaka hijab da bazata wuchi guiwaba ,amrat da lamrat kuwa riga da wando sukasa rigar zuwa goiwa wandan koma dogo har kasa sky blue sun yafa karamin gyale ”
“Zahra kuma nasanye chikin uniform nasu, riga da wando da dan karamin hijab rigar fara tas zuwa goiwa sai dogon wando navy da ɗan karamin hijabin da baiwuche kirjiba ”
“Wow chewar Khalid gaskiyane my sister’s kunyi kyau sosai abunku to kuzo mutafi”
“Ina kwana yaya inji hiyana” lfy lau yabata amsa”
Ganin hiyana ta gaidashi yasa suma su diyana suka gaidashi ya amsa fuska a sake, san nan yache kuzo muje karmuyi latti kunga har 7:4 tayi ” gaba yayi sukabi bayansa” suna fitowa harabar gidan suka samu yusuf tsaye jikin mota, yana sanye da white jeans da ash T-shirt bakaramin kyau yayiba sai kanshi ke tashi daga jikinsa kamar anyi barin turare ha gashin kan nan yasa har kam kafaɗarsa ya sha gyara sai kyalli yake daman gashin bakine sosai ”
Gaidashi suka farayi ” yana amsawa fuska a sake ” inazakaje yusuf Khalid yajefo masa tambaya ” rakaku zanyimana ” dariya Khalid yayi sosai kafin yache to yau kuma wasa kakejiyimin kenan ” daure fuska yusuf yayi yana faɗin wasa kuma to daman muna wasane, inzakazo mutafi kazo muta inkuma bazuwa zakaiba ni sai na daukesu muje namusu registration din ” da mamaki khalid ke kallansa kamar bazai tankasaba saikuma yache to muje ” mota 3 sukayi zahra hiyana diyana mota ɗaya suka shiga” Khalid lamrat amrat suka shiga mota ɗaya yusuf kuwa nashi motar yashiga ” sai wasu motochi 3 kuma dake binsu a’baya dauke da sojojin yusuf guda 9 kowani mota sojoji uku ” dagudu gaske motochi suka miki hanya harzuwa bakin gate nan take security suka gangalemusu katafaren gate ɗin suka dauki hanya gudu sosai suke shararawa chikin kankanin lokachi suka isa school ɗin ” sunayin parking sukafito kai tsaye office din principal suka nufa, nan danan batare da ɓata lokachiba suka gama komai kuma suka roki alfarman da akai diyana da hiyana primary 6 tun da sunyi girma amrat da lamrat kuma a kaisu primary 4 da kyar principal ya aminche nanfa suka mika masa amanar’su diyana san nan Khalid da yusuf suka fito sukabar su hiyana sukaje suka shiga moto chinsu suka juyo sai gida”

“Kwanche tashi babu wuya awajen allah yau su diyana sunchika 1 month da dawowa kano sunchanza sosai kamar basuba sunyi kyau ga kiba dasukayi sunyi fresh dasu kamar yayan larabawa sunfara wayewa da gogewa ” bangaren karatu kuwa baa magana dan sun dage sosai ” sai dai a wan nan bangaren sunsamu banbanchi dan kuwa ita hiyana tafi maida hankali kan karatun islamiya musamman karatun qur’ani ” itakuma diyana tafi dagewa a pannin boko” amrat da lamrat kuwa dukka bangare biyun suna dagewa ”

yauma kamar kullum sun dawo daga school misalin karfe 4 na yamma suna kwanche a ɗakinsu gaba ɗayansu suna hira ” diyana tamike tana faɗin natafi palo nayi kallo ” saikin dawo inji zahra ” fichewa diyana tai jikinta sanye da doguwar riga fari tas mai kyau amma jikin’rigar bawani kwalliya plen’ne kanta kuwa babu dan kwali ta zuba gashin nan har gadan baya sai sheki da kyalli yake kawar wata yar india ” zama tayi a palan abinta ta kunna kallo ta kamo tashar discovering tana kallan daji da abun dake chikinta ” daman diyana sarkin san kallone ” “tayi nisa chikin kallan datake batama ji shigowar mutunba ” sai dai kawai taji yana faɗin ke jeki kawomin coffee ” da sauri ta ɗago tana kallansa” murya na rawa tache ina wuni yaya Aryan ” bai amsaba kuma bai sake dagowaba” mikewa tayi jikinta har rawa yake ta saukoh kasa tanufi kichin ” coffee ta hada masa yadda taga bintu mai aiki kehadawa ta dora a kan plate san nan ta dauka takoma sama” yadda tabarsa haka tasamesa gabansa tazo ta duka tamika masa cup ɗin batare datayi maganaba ” shiru bai ansaba kuma shima baiyi maganaba har kusan 10 mnt tukun nan a shagwabe take magana ayya yaya nagaji wlh hannuna zafi yake kakarɓa mana pls ” da sauri yaɗago yana kallanta yadda take maganar hankalinta kwanche,sai daya ƙare mata kallo from head to toe , tukun nan yasa hannu a nitse ya karbi cup ɗin yana faɗin karnasake ganinki babu ɗan kwali ” “shiru tayi tana tunanin daman yana kallan mutanene basai mutun yazo yawuchesa sau darima bai ɗaga kai ya kallesaba tayi nitsa chikin tunani ” yadaka mata tsawar da sai’dayasa tamike, badake nakeba” murya narawa take maganar eh eh naji yanzu zanjema,na daukoh ” batare daya kalli,indatakeba to jiki daukoh kizo ” da sauri ta juya tanufi ɗakinsu

A hankali ya kai cup ɗin coffee ɗin saitin bakinsa ya kurba da sauri yasauko da cup ɗin yadawo dashi saitin idansa yana kallan coffee ɗin,mamakine ya bayyana karara a kan fuskarsa sake kai cup ɗin bakinsa yayi yasake kurba ya lumshe ido,kana yabuɗe sosai yake shan coffee ɗin har takare batare daya saniba,shiru yayi yana tunanin wai bayache yarinyar nan tasa ɗan kwali yazoba,meyasa bata dawoba,ganin tunani babu abunda zaimasa,yasa yachiro wayarsa,yafara neman layin yusuf ringing wayar take amma ba’a ɗagaba har saida kiran takusa katsewa Yusuf,yaɗauki kiran a nitse yake magana yusuf kana da num ɗin zahra ne ” eh inadashi lfy faɗin yusuf ” eh lfy turomin yanzu ” ok inji yusuf ” katse kiran yayi ya ajiye wayar a gefensa saikuma wani tunani tafara shiga zuchiyar wai meya haɗani da itama to dazan’nemeta, wani bangare na zuchiyarsa ke bashi amsar dachewa saboda coffee mana,afili yake faɗin yes saboda coffee,wayar’sane tayi kara alamar shigowar sako yana dubaka,saiyaga num ɗin zahra yusuf ya tura masa

kiran layin yafarayi ringing ɗaya zahra ta ɗaga ” chikin isa take magana wai wayene naga sabuwar number” “kamar daga sama taji muryan Aryan yana faɗin kichewa yarinyar nan tazo palo tasameni, ” saura kaɗan zahra tayi fitsari a wando saboda tsoro in ina tasomayi,ina ina inawuni yaya ” baijira yaji wata maganaba yakatse kiran ” aruɗe zahra ta dubi diyana,tache diyana ke kaɗai che kikafita ɗakin nan mekikaje kika aikata to kiyi sauri yaya Aryan na palo na jiranki ” murguɗa baki diyana tayi san nan tafara magana,mekuma zanyi niga iya coffee kawai yache nakawo mar kuma nakaimasa, sai ɗan kwali dayache na saka kuma basawa zanyiba ato irin zafin nan dake damuna, wlh ni gashinma yankesa zanyi da almakashi dan zafi yakesa naji ” Zahra dai a tsorache take, tafara magana kai dagaji muryar tama kasan a tsorache take kitashi to kije dawuri yana palo yana jiranki ” batare da’tasake maganaba tamike tayi waje tana murguɗa baki, yadda ta barshi haka ta dawo tasameshi da sallama a bakinta tashigo palan,” bai amsaba kuma bai ɗagoba ” gabansa tazo ta duka a sanyaye tayi magan gani nan ” bai tankataba kuma bai ɗagoba kusan 8 mnt ” dan allah yaya kayi magana mana wlh nagaji da dukawan nan kafofina sunnamin zafi chewar diyana ” kamar baiji me tafaɗaba yachigaba da daddanna wayarsa saida yakara kusan 10 mnt ” tukun nan, ya ajiye wayar a gefe bata re daya kalletaba yafara magana ina dan kwalin danache kisa ” shiru tayi batayi maganaba kana ta zuba masa ido tana kallansa ” dago manya manyan idan’sa yayi ya saukesu a kanta, saida ta tsorata ganin shikuma kalar idon nasa ash ne, ita tunda takema bata taba kallon idansuba dan basa dago kai ” tsawa yamata badake nake maganaba ” nantake tafara hawaye tana faɗin dan allah yaya kayi hakuri wlh akoi zufane idan mutun yasa ɗan kwali kuma.. ” Bata kai karshen maganarba yaɗaga mata hannu yana faɗin it’s ok waya haɗa miki coffee ɗazun ” nine dakaina na haɗa tabashi amsa ” ke da kanki yayi tambayat yana kawar da idonsa daga kallanta ” eh nina haɗa ” to tashi kije kiyi nill down a chan ” toni menamaka, a shagwabe tayi maganar ” mamakine yakamashi, ya mai mai ta maganar nata toni menamaka, nan take ya daure fukar nan kamar baitaba dariyaba, wani mugun kallo ya wurga mata wadda tasata mikewa ba shiri takoma tsakiyar palan tayi nill down,”
Jingina kansa yayi a jikin sofar ya lumshe ido makar mai barchi, kusan 15mnt ya ɗauka a hakan kamar daga sama kuma yajiyo voice na Aiman yana faɗin wai daman nan kazo inata nemanka ” batare daya buɗe idoba yake faɗin, to mezaka bani ” yusuf dake tsaye a gefe guda ne yache mekuma diyana tamaka ” “sai’lokachi yaɗago kai azuchiyarsa yana mai mai ta sunan diyana kallon inda take yayi sai faman haɗa zufa take, ɗauke kansa yayi yamaida,kan su yusuf dake tsaye kusa dashi zaiyi magana ” yusuf yarigashi dachewa diyana tashi kitafi ɗaki ” ai tun Yusuf bai karisa maganaba tamike da gudu tana hawaye tayi ɗaki ” harara Aryan ya wurgawa yusuf kana yache me ruwanka da ita kai kabata punishment ne dazakache ta tashi ” “harara yusuf ma ya watsa masa kana yanufi sofar yana kokarinzama yanafaɗin kudai bakuji daɗin zuchiyarkuba wlh ko tausayin yaran nan bakuji kunafa sane da irin rayuwar dasukayi amma baku kyautawa wlh ” ” kallan banza Aiman yayiwa yusuf san nan yafara magana to kai tunda kanajin tausayinsu ba shike nanba, inaruwanka da zakache musai mungi tausayin nasu, to bamuji kuma bazamujiba ” kallan banza shima yusuf ke bin Aiman dashi kawai batare dayayi maganaba ” mikewa Aryan yayi yanufi hanyar fata daga palan batare dayayi maganaba ” kallo Aiman yabishi dashi har yafiche tukun nan ya dawo da kallansa kan yusuf yafara magana ” kamar wani abu nadamun tager fa ko yakagani ” eh naga alamar hakan achiwar yusuf ” to bari nabi bayansa dan naji me matsalar chewar Aiman ” adawo lfy inji yusuf ” Aiman bai amsaba yafito kaitsaye bangaren Aryan yanufa.

Zaune take a gefen gadanta tana fuskantar hajj sadiya wasu abubuwa hajj sadiya tafitar daga jakanta guda uku tamika mata tana faɗin angama da batun sarauta, sauran batun wayan nan yaran da Aisha takawo, gagarabadau yachemin infaɗamiki aiki akansu bakaramin aiki bane sai munbashi lokachi dan da alama yaran akoi tsari ajikinsu saiyafara warware tsarin jikinsu,tukun nan zai iya yimasu wani aiki,” Aunty amarya ne tasoma magana to wayan nan yarakuma inasukaga wani tsari ajiki saboda allah dai ” hannu hajj sadiya tasa tarufewa Aunty amarya baki,tana faɗin ke wlh gagarabadau baya karya kuma kiyi a hankali dan daga nan zai iya jiyo mekike faɗi, batun yara kuma dakike magana duk fulanin nan dakike gani suna zaune a dajin nan chemiki akayi a banza haka kawai suke zaunene ai tun randa suka haifi ƴaƴansu, aranar suke farajijjikasu da magunguna ” “chere hannun hajj sadiya Aunty amarya tayi daga bakinta kana tache to shike nan yanzu wayan nan kayan dakika banifa ya za’ayi amfani dasu kuma nan da kwana nawa gagarabadau ɗin yache zaiyi aiki akansu ” eh munyi dashi akan zandawo nan da wata 2 chewar hajj sadiya ” zaro ido aunty amarya tayi tana faɗin wata biyu kuma zata sake magana komai tatuna sai tache to shike nan ba damuwa,yanzu dai waɗan nan abubuwa yazanyi dasu ” tona rami zakiyi ki binnesu da hannunki chewar hajj sadiya ” to shike nan gobe zanje ta bayan gidan nan na binnesu,sai maganar Safras da zulaihat chewar aunty amarya ” eh shima sai bayan sallah dan yache aikin nada matukar wahala kuma gashi sallah yakawo kai jamaa sunmasa yawa sosai kowache tana kawo kukanta asa mijinta tafito da ita sallan nan ta haɗu sosai, ” mikewa Aunty amarya tayi tana faɗin bari nakawomiki kuɗin motakoh tanufi wajen Waldrop din kayan’sawarta

Misalin karfe 8 na dare gaba ɗaya family sun haɗu a palo suna chin abinchi kamar yadda suka saba ” shiru kakeji bakajin karar komai sai karar spoon, bayan sungama chin abinchin ne ” mai martaba yayi gyaran murya yasoma magana yau azumi saura kwana 33 yakamata kufara fitto da kayan abinchi kuna rabawa al umma san nan kuma gaba ɗayan mu zamuje umrah, saiku shirya, akoi mai magana ” shiru palan yayi ” diyana che tache Abba inasan da’sallah inje kauye ingano yaya bello ” wani kallan banza yusuf ya wurga mata akule yafara magana au yanzu duk azabar dakukasha sake tunanin kauyenma kuke ke nan ” mai martaba yayi murmushi yana faɗin to kai ina ruwanka kasan tsakaninsu da bello’ne to barikaji zasuje kuma kuzaku kaisu kukulamin dasu har sudawo ” afusache don yamike zaibar palan ” sai ina chewar Ammi ” shiru yayi baiyi maganaba kuma bai dawo ya zaunaba ” mai martaba yayi murmushi yache to ki kyalesamana jeka abinka ammafa kashirya dan dakai zaku kaisu diyana kauye ” batare dayache koh uppan ba yayi waje ” kallan Ammi mai martaba yayi chikin harchen fillanchi yake faɗin ki kyalesu inamusu hakane ko zansamu zuchiyar nan tasu taragu inba hakaba akoi matsala ” jinjina kai Ammi tayi tana faɗin eh hakanma yana da kyau ai gara murinka koyamusu sanyi kobayawane ” mikewa Aryan yayi yanufi waje har yakai bakin kofa saikuma yajuyo yana kallan diyana a nitse da sexy voice nashi nan yafara magana kisameni a ɗaki inzakizo kikawomin coffee yana kaiwa nan yawuche ” gaba ɗaya palan mamakine yakamasu baranma yusuf suda sukasan hali, “nan take zahra jikinta yafara rawa ta kalli diyana tafara magana kasa kasa chikin harchen fillanchi wayache kiche zakije kauye to wlh yau babu ruwana dan zaki karɓi hukunchi ” murguɗa baki diyana tai tamike tayi waje ” baki sake zahra ke kallanta azuchiyarta take tunanin lallai diyana inaga darabon zakisha bugu kilama harda karaya,”
Da ɗai ɗai suka bar palan gaba ɗayansu kowa yanufi bangarensa

Zaune take a gaban murhun wuta tana kokarin hurawa innar buba tashigo gidan da sallama inna ta amsa mata sallamar,tamata iso zama innar buba tazo tayi kusa da inna suka gaisa ” innar buba tafara tambayat inna wai har yanzu habiba baki samu kuɗin bane nifa wlh nafara karaya ” aa karkikaraya dan kuwa nasamu natara dubu 5 yanzu kuma anjima zansake zuwa tallah kinga da kuɗin sun kai dubu 10 sai muje koh kiɗan kara hakuri kinji chewar inna ” to badamuwa allah yakaimu nibari nazo nakoma gida dan mai dubawa buba kafarsa zaizo anjima chewar innan buba ” inna habiba tache yajikin nashi ” innar buba ta amsa da sauki sosai wlh dankuwa kafar tafara komawa dai dai ” mashaa allah chewar inna ” to habiba sai kinshigo tafaɗi hakan tana kokarin mikewa, har kofar gida inna habiba ta rakata san nan ta dawo

Pls more comments and share

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button