Sponsored Links
Hausa NovelsMy Little Sister

My Little Sister 25-26

Sponsored Links

Page 25 & 26

 

__________”Wani irin kiss sukeyiwa junansu kamar mayunwata cikinso da begen juna..dukkan Wanda kewurin Ido yawaro cikin matsanancin mmki da tashin hankali,,,damugun gudu yuzarsiya tafita waje tana rusa kuka kamar ranta zefita..cikin tashin hankali muhfat yayi Kansu tareda fincike Huzda ya wanketada kyawawan maruka har biyu..Ido dr Ahzad yawaro Shima cikin bak’ar zuciya da takaici yadaga hannu zewanke ya muhfat da Marin cikin sauri Dr yaseer yarik’e hannun Yana fad’ar kanada hankali kuwa Ahzad?

 

Kamun yabashi amsa ya muhfat yace barahi yaseer kabarshi yamareni akan namari wannan Shasha,Shar  aibako ita yadace amaraba Kai domin ita za,aiya tinanin akwai k’uriya acikin lamarinta Amma kaifa? Da hankalinka da iliminka da wayunka kakenema kaketa hurumin uban giji Ahzad k’anwarka uwa d’aya Uba d’aya kake wannan abun da,ita? Mikenan Hakan? Ahzad so haukane? Wannan wanne irin bala,ine zaku kunnomana acikin ahali? Wlh nayi danasanin shigowa hospital d’innan danasan abunda idona zegani kenan Kuma wlh kamar agabansu dady kayi allah Sena sanardasu iyaso ayima auren kundad’e Baku mutuba dagakai har ita..ya,Isa Hakan muhfat mikadaukenine? Mikake tunanin akaina? Nufiba k’anenka bane balle kagayamin sanranka karka manta mudin sa,anan junane,, muhfat duk abunda kafad’a naji Kuma na d’auka..shiru yadanyi nawani lokaci kana yace “Amma kasani akan my little sister komai zan,iyayi muddin zesakata farinciki kaibarakaji ba kiss ba narantseda Wanda rayuwata ke hannunshi ayanzu Huzda tace sex d’inta takeso nayi ko agaban waye wlh allah Sena hauta nasaka penis Dina acikin pussy d’inta sedai duk abunda zefaru yafaru haba wannan wanne irin bala,ine kubarmu mujida Abu d’aya mana,,,Yana gama fad’ar Hakan yajuya kan Huzda..daga Dr yaseer har ya muhfat Baki sukasaki sunabinshida Ido Jin wannan kalaman nashi Basu ankarada abunda kefaruwaba seda sukaji ihunshi Yana fad’ar Huzda Huzda kitashi please karkitafi kibarni wlh allah idan kikamutu mutuwa zanyi Huzda narok’ek’i kibar saurarar zancen kowa ninedai kikeso kumanike auren to wlh zan aureki Dan Allah kitashi ba bakinaba kome kikeso ajikina zanbaki Dan Allah karkimun Hakan.

 

Amugun firgice sukayi Kansu suna Neman d’agashi sufitoda Huzda domin tarigada tasuma muti Bata numfashi tin lokacinda ya muhfat yamareta Wanda shigo Dr Ahzad yakenan cewa tamutu…arazane yad’ago Yana duban Dr yaseer Dake fad’ar Dr balokacin kuka bane tanada rai temakonka take buk’ata please katashi mudubata.. mik’ewa yayi arikice yakwasheta tareda nufar bedroom d’inshi nacikin office d’in da,ita yad’orata akan bed d’in Yana jijigarta tareda fad’ar sunanta gabaki d’aya yafirgice yamamanta cewa shid’in Dr ne balle yasan kalar temakonda zemata…Ganin Hakan yasa Dr yaseer zuwa bekobitakanshiba yashiga bawa Huzda temakon gaggawa Amma fa Abu yacitura domin ko motsi batayiba balle asaran numfashinta zedawo Hakan kuwa bak’aramin daga hankalin ya muhfat da Dr yaseer d’in yayiba dominshi gogan yakoma kamar zararre se sambatu yakeyi,,,sukuwa ayanzu sun tabbatda Huzda bata Raye.

 

 

Yuzarsiya kuwa tana fita wannan saurayin dasuke dubawa yabiyota Yana fad’ar please kitsaya mana kiyi hak’uri kitsaya Dan Allah….Amma ko kallanshi batayiba sedayakaiga motar ya muhfat kana tadurk’ushe awurin tana rusa kuka..shikuwa yaduka kusanta Yana rarrashinta,,abunda besaniba Abu biyune suka had’ewa yuzarsiya harsuka sakata wannan mugun kukan gadai soyayyar dr Ahzad d’in dakecinta gakuma tausayin rayuwarda zasu tsinci kansu aciki dagasu har,ita sundai ko zasu mutu bazuyi aure ba itako kozata tabba batayi aureba bazata auri Dr Ahzad ba domin Taga sahihiyar soyayyar k’anwarshi acikin idonshi..wannan shi akekirada d’aka zufa wuri d’ari.. Dakyar wannan guy d’in tararrasheta kana ya d’auketa da motarshi yamaidata gida.

 

 

Acan ciki kuwa sunrasa abunyi se zufa suke sharewa suna k’ara had’a Wani,,,yayinda Dr Ahzad kerungume da ita Yana sambatu kamar Wani zararre..wayar muhfat d’in tayi k’ara Amma dukkansu seda sukarazana kamun yadaga wayar cikin  har had’a maganar yace he..he..hello ammy..”lpyr ka kuwa kowani abunne kefaruwa kunfita tareda k’anwarka ita tadawomun arikice tana sharbar kuka kaikuwa barika kana amsamun Wani birkice minene yafaru?

 

Na..na,am ammy a,a babu..ba .bakomai kawaidai banajin dad’i ne Ina hospital..ammy batace masa komaiba tadubi abei Dake kusanta tace Babu lpy fa domin dagajin yadda yake arud’e gaskiya akwai abunda kefaruwa….hakane to Yana,Ina yagaya Miki? Wai Yana asibiti Kuma kasan baze euce asibitin Ahzad ba…hakane barana kira ya Muhammad muje muga mikefaruwa a hospital d’in.. shikenan adawo lpy ammy tafad’a cikin alhini.

 

 

 

*GAMASU BUK’ATAR COMPLETE NOVEL D’INA ZASU IYA BIYA TA WANNAN TSARIN KAMAR HAKAN*

 

IZZAR MULKI —– 400

 

WAYE MIJINA takon farko——– 500

 

WAYE MIJINA return —— 400

 

INGARMAN NAMIJI ——– 400

 

TANTIRANCI sabon salon —— 500

 

BIG LADY’S —— 500

 

SOLDIERS FAMILY ——- 500

 

MY LITTLE SISTER ——– 500

 

Zaku,iya tura kud’inku ta wannan account d’in 👉 2276776261 Sha,awanatu kasim UBA bank….kana kitura shedar biyanku ta wannan nomber 👉 07037092176 on WhatsApp

_________________________

 

 

Acan hospital d’in kuwa tashin hankali iya tashin hankali sunshiga domin sunrasa taka mamnen abunda zasuyi,,,musamman ya muhfat Dake kallon kamar shine yakwasheta sabida marinda yayi nata seyanzu yake danasanin dukanta domin dabedaketa dudda Hakan batafaruba,,,suna cikin wannan tashin hankalinne Kiran abei yashigo yawar muhfat,,daya duba yaga abei ne seya kasa d’auda seda ak’ara kira jikinshi gar rawa yakeyi da Dr yaseer yace yadaga wayar,,aiko Yana d’agawa ko magana abei bebari yayiba yace kana Ina gamu a office d’in Ahzad bakwanan..eyee ya muhfat yafad’a dak’arfin gaske yana janye wayar akunnenshi tareda fad’ar shikenan zance yak’are wlh abej ne taz..kamun yarufe Baki anbud’e k’ofar bedroom d’in anshigo domin ihun dayayida k’arfi Hakan yaganardasu dady cewa Yana d’akinnan.

 

 

 

Dukansu jiyowa sukayi suna kallan abei da dady dakebinsuda kallan tuhuma,, kowannensu yasha jinin jikinshi kamar wasu b’arayi… Ahzad Dake rungume da Huzda Yana kuka Jin muryar abei na tambayar yasashi d’agowa daga jikinta Ganin dagaske abei Hakan yasa yamik’e dagudu yafad’a jikin abei tareda rusheda sabon kuka kamar karamin yaro kuka yakeyi sosai har numfashin shi nad’aukewa sabida yadda yake kukan bana wasaba…daga abei har dady bawanda yak’arayin magana balle suyi yunk’urin hanashi kukan hasalima abei ne kawai keshafa bayanshi Yana Masha addu,ar Neman natsuwa akunne ahankali,,,sundauki lokaci me tsayi ahakan seda abei yaji Yana sauke ajiyar zuciya kana yad’ago yanamashi duban tsanaki kana yace Ahzad miyake faruwane? Aikuwa kamar jiran tambayar abei yakeyi yak’ara sakin wanikukan Yana nuna Huzda Dake kwance tamkar gawa yace sun,sunkasheta abei,,,sunkashemun rayuwata Bata numfashi abei dudda jina ajikinta besa tafarkaba abei basasanmu dukkansu duba kaga yadda bro yamareta kawai dantayi kissing D’ina abei kiss fa,,,se kukan kawai yak’ara sarkafeshi..shiko abei mutuwar tsaye yayi kawai Yana kallan Ahzad tin lokacinda ya,ambaci Huzda tamutu dadyne ma yayi k’arfin Halin Isa gunta.

 

Cikin kuka Ahzad yace abei Bafa nemana Huzda tayiba ba sex d’inta nayiba abei naji k’anwatace shin dantana k’anwata bazatayi kissing naba koda babuso atsakainnmu? Yafad’a cikin kunar Rai,,jima Yana sauke wahalallen numfashi mizafin masifa yace abei miye laifin wannan jinjirar dan kawai tasoni? Abei Huzda yarinyace k’arama wadda batamasan abunda zecutarda itaba ko Wanda ze anfaneta Amma fa hartasan yadda akejin dacin so abei takumasan yadda akejin dacin kishin abunda akeso abei wannan kad’ai be,Isa yazan isharaba,,,bafamu mukadorawa kanmu San junanmu ba allah ne yajarabcemu domin ba yadda za,ayi mudorawa kanmu abunda mukasan bazeyuba kawai Dan muwahalarda kanmu,,,abei kuyi tinanin akan wannan miyasa baza,ayimana uzuriba.

 

Abei kasan kotinyishe nakesan Huzda? Dan k’aramun murmushin yak’e yayi yad’ago hannayenshi yace abei tintana cikin zanen goyonta tin lokacinda kamik’omin ita a hospital lokacinda aka haifeta kace babban yaya shine zefara d’aukar k’anwarsa,,abei kasan minaji alokaci? Humm jinayi kamar kautar aljannah kabani ahannuna abei nad’auka San danakeyiwa Huzda na jinine kawai sedaga baya nafara kokwanto akan lamarin domin wlh wlh wlh abei narantse da Wanda rayuwana ke hannunshi akan Huzda nafarajin Sha,awar mace koyaya Huzda tarab’eni Senayi wankan tsarki shiyasa nakenisanta kaina da,ita domin inaga wannan abun kunyane agareni ace akan k’anwata Sha,awana zek’are,,wannan dalilinne yasa mom kekallan natsan gwameta alokacinda tafara girmannan,,Amma bantabbatarda San Huzda nakeyivmba selokacinda ita takasa b’oye nata agareni,,abei Huzda zata iyasadaukarda komai akaina zata iyayimun komai Dan farin cakina koda ita zewahalarda ita,,,Amma gashi wannan banzan yakasheta,, yafad’a cikin kunar Rai Yana k’ara rushewada sabon kuka..gabaki d’aya Wanda kewurin seda yayi kuka haddasu abei sabida tausayinsu lallai wannan abun akwai abunda allah kesan isarwa tahanyar wannan soyayyar tasu shakka Babu kalaman Ahzad gaskiya ne domin kuwa bayadda za,ayi bawa yad’orawa kanshi abunda ze cutardashi Kuma yasanba samu zeyiba wannan abun akwai d’aure Kai acikin soyayyar tsakanin yaya da k’anwarsa Kuma uwa d’aya Uba d’aya wannan abun ai Se allah..!

 

 

 

 

 

 

 

Autar alheri ✍️

*M S*

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button