Sponsored Links
Hausa NovelsKyalKyalin Kauna Hausa Novel

KyalKyalin Kauna 81

Sponsored Links

[8/11, 12:17 PM] SAFIYYA: Agaban wani babban super market
Baba ya tsaya tareda kashe motanshi yayi shiru yana zaune ya kifa kanshi,
kana ganin Baba kasan damuwa yamai yawa, yakasa yarda cewa wani dan iskan criminal yaro dabaisan wahalan dayasha yakillace yaranshi ba, yabasu tarbiya ba, ya tsaresu ba kawowa yanzu, yazo ya auremai yarinar har yanada liver yima diyarshi wani abu, Baba yakara runtse ido da karfi yana addu’a da varda Allah bazai taba hada jini da mutum irinshi ba,
in sha Allah Yasmeen bazata taba daukan cikinshi ba, cikin Pablo Escobar, bazai taba yin jika daga tsatson Pablo Escobar ba, kuma pride din Yasmeen yarshi daya karba saiyay makesure yakare duka rayuwanshi a prison da hard labour ta vanda
Yasmeen bazama ta taba tunawa da kamannin wanda yarabata da adon ta na diya mace ba.
Ijiyan zuciya Baba yasauke ahankali yasake sauke nabiyu sannan yasauke na uku respectively kafin yazare key yabude motan yafita yashiga ciki shi kanshi baisan mevake dauka ma kome yagani jefawa yake a basket for
Yasmeen he just wanna make her feel better yaranshi are his life barinma
Yasmeen da itane first born dinshi, saida yagaji da kwasan abubuwa sannan yawuce yaje yabiya yahade rai yana kallon yanda mutane ke kallonshi yafito da babban leda yazo ya zuba komi amota yataho tundaga bakin anguwansu polisawa ke saramai yashigo yan anguwan sai kallon motanshi ake yan sanda kusan 10 dake kofar gidanshi na saramai fitowa yayi yadauki kayayyakin yashiga cikin gida, babu kowa a compound dinsu hakan yasa direct yawuce dakinshi labule yabude yay sallama yashiga yana kallon Ammi datake zaune kan kuiera Yasmeen na zaune gefenta tadaura kanta kan cinyan Ammi har lokacin kuka take ga kayan hijabin jikinta har vanzu shine bata cireba idanunta sun jazur sun kumbura bama tasan Baba yashigo ba Ammi ma gatanan ne kana ganinta kasan daurewa kwai take ga Farida ga Nana karama itama duk suna zaune kaman gidan mutuwa ga Yaya itama zaune akasa da plate na rice da chicken Yasmeen dabata ci ba, ahankali Baba yakaraso cikin falon ya jive kayan vakalli Yaya yace “abincin tane”? Gyadamai kai Yaya tayi cikeda tausayi tace “babu juyin duniya dabamu vi ba kan yarinyar nan taci
•abinci takici, taki wanka, taki magana da kowa sai kuka kawai” hannu Baba yasa yakarbi abincin yakarasa gaban kujeran dasuke kai yazauna yakai ya jjiye abincin kan hannun kujera cikeda tsantsan so da kauna yakai hannayenshi yadago Yasmeen din dagakan cinyar Ammi kawai tabiyoshi luvuu dan bamata da karfi jinta take ahankali Baba yakaraso cikin falon ya jive kayan vakalli Yaya vace “abincin tane”? Gyadamai kai Yaya tayi cikeda tausayi tace “babu juyin duniya dabamu yi ba kan yarinyar nan taci
•abinci takici, taki wanka, taki magana da kowa sai kuka kawai” hannu Baba yasa yakarbi abincin yakarasa gaban kujeran dasuke kai yazauna yakai ya jjiye abincin kan hannun kujera cikeda tsantsan so da kauna yakai hannayenshi yadago Yasmeen din dagakan cinyar Ammi kawai tabiyoshi luuuu dan bamata da karfi jinta take kaman ganye kawai lilo take tanabin direction din iska ta taso kawai jagwab, babu wasa kan fuskan Baba vace
“zokici abinci” yariketa da hannu daya yakai dayan hannunshi vadauki plate na abincin vasa spoon vadebo yakai bakin
Yasmeen vana kallon fuskanta yanda hawaye ke gangarowa kaman wanda aka ma mutuwa yakai abincin bakinta vace “bude baki” wani irin kallon abincin Yasmeen tayi da chokalin
Maheer kawai ke zuwa ranta awani kalan hankali cikin raunanniyan murya
•kaman wanda hankali ya gushe akanta tace “tayaya zan iyacin abinci bayan nasan miina na chan shima baici ba” duka dakin kallonta ake har Ammi, Yaya tabuga ban salati tana tafa hannu tace “na shiga uku na lalace jama’a me
0
wannan dan ta’addan yama yarmu ne?
Yasmeen anya kina cikin hayyacinki kuwa”? Kaman jira Yasmeen take wani kalan fashewa da kuka tavi tace “Yaya Maheer ya chanza, dan Allah kada kurabani dashi wlh duka abubuwan dayayi arayuwanshi ba laifinshi bane, lalt…….
.” “Quiet!” Baba yadaka mata wani mugun tsawa yana mikewa tsaye yanunata da yatsa yace “I forbid you damini maganan yaron nan agidana! Banson jin sunanshi! I hate that boy Fateema, Me kika sani adunivan nan? Yaushe aka haifeki? Kin dauka har kinyi wayon dazaki san wave criminal har ki shadeshi? What did you know about life? Me kika sani arayuwan nan? What experience kike dashi akan mutane keda kika taso banda mu sai mu wakike dashi wakika sani ko kawaye bakidashi? Banson nai blaming naki for anything sabida nasan kasurgumin criminal ne nasan he threaten you yahanaki gayamin wayeshi ya aureki, but vanzu asirin shi vatonu u are back here agidan mahaifinki u are safe, bazama ki kara ganinshi ba har abada, but kada ki kuskura ki kara kiramin sunan yaron nan agidan nan” wani irin kuka Yasmeen take kaman zata mutu jin Baba vace bazata kara ganin
Maheer ba har abada kasa daurewa tavi ahankali tace “Baba mekamai? Ka kashe mini miji ne? Wallahi inason
Mahee……”Hannu Baba vakai zai kwadamata mari azucive jin abinda tafada dasauri Ammi tafizgo Yasmeen din dake kuka sosai tafada jikinta hakan yasa Baba ya tsaya yana huci kaman maciji, anatse Ammi tace “please karka taba varinyar nan Baban Nana, kabita ahankali, karkai kuskuren tabamin yarinya dan kowani hali tashiga babu wanda yasata aciki sai kai!” Wani irin kallon Ammi Baba yayi, Yaya tama Ammi alamu da hannu tai shiru cikin fushi Ammi tace “Yaya enough bazanyi shiru ba, waya jefa Yasmeen cikin wannan halin inba shi ba?” Cikin fushi Ammi tace “shine wanda yafara tsokano wayake da suna Pablo, shine yaki sakin kayan yaron nan yaja
Yasmeen tai kwana da kwanaki a hannun yaron, to akanme zai dinga mata ihu yana kokarin dukanta yanzu bayan shiyaja komi? Allah kadai yasan me yaron yama Yasmeen jibi varinyar nan yanda takoma she’s just crying tun safe for mijinta, ya gyara kuskuren dayayi bazai gyaraba yana neman yadaki yarinya akan me, idan akwai wanda ya chanchanci duka kaine” cikin wani kalan kumfan baki Baba yanuna Ammi yace “kada ki kara kiran criminal din nan mijin diyata” wani kalan mugun tsaki Ammi taja tace “taurin kanka da stubbornness dinka yay ruining rayuwan Yasmeen gabaki daya, halinka lead to all this look at Yasmeen yau ta ina zamu fara eh”? Cikin fushi Yaya tamusu ihu tace “wai me haka ne Baban Nanah da Maman Nanah? Yanzu lokacin fada ne ko lokacin kula da yarinyar nan eh”? Cikin fushi Baba yakalli Ammi da
Yasmeen ke jikinta tana kuka azuciye
Baba yace “Yasmeen kokina mutua kina dawowa keda yaron nan har abada! Nafada nakara har abada kinajina? Aurenku yakare, any angama!
Fita gida ma dagayau kindaina vinshi ko nan da gate bazaki kara zuwa ba, makarantan shima an hakura dashi
dagayau, kiyi kuka ki koshi zakiyi shiru, abinci kuma idan kikaji kina neman shurawa lahira zakici amman kisani keda yaron nan har abada bazan taba hada jini da criminal ba ko wannan da akayi a kuskure ne but tafaru takare” yakalli Yaya vace “ina Baffa”? Ahankali tace “yana daki” fita fuuuu Baba yayi daga dakin azuciye.Baffa na zaune afalo tareda Baba karami Baba yay sallama yashiga dakin, shi karan kanshi Baffa saida Baba yabashi tausayi mutum irin Baba idan kalan abin nan yasameshi dole yabaka tausayi sabida varanshi sune
rayuwanshi, shifa Ibrahim mutum ne da he live for yaranshi, sune purpose nashi, Apple na eyes dinshi dakomi ma, saisa he’s not in support na abinda Maheer yama Baba kodako yanason yarinyar da gaske ne bawai ya auri yarinyar dan revenge ba, ama ijiye cewa yaron criminal ne aside, maybe bayan yayi kidnapping nasu Yasmeen ta kwanta mai arai but still abinda yayi is an insult to Baba vaciwa Baba mutunci sosai yaron nan, saisa kowani decision Baba zai dauka akan case din nan zaiyi supporting Baba 100%.
Ahankali vataso daga kan kujeran dayake zaune yazo kusada Baba ahankali yakama kafadar Baba cikin wani irin lallashi yace “it’s okay
Ibrahim” jivan zuciya Baba yasauke kafin ahankali yace “Baffa kaga yanda yamaidamin da Yasmeen kuwa?
Yarinyar da ko idona bata iva kallo tai magana nitake cema tanason mijinta bazata ci abinci ba sabida minta baici ba, Baffa me yaron nan yama y’ata haka in just less than 1 months”? Baki yabude zaiyi magana saikuma yakasa vace “Baffa yacuci rayuwan yarinya na, yacuci Yasmeen yamaidamini ita bazawara wani kalan takadirin yaro ne wannan eh”? Dudda Baba bai fito fili yafadi ba but sarai Baffa yagane abinda
Baba ke fadi, ljiyan zuciya Baffa yasauke yakasa magana shima Baba karami zuwa yayi vadaga dayan kafadan Baba yace “it’s okay Yaya kayakuri, yariga yacuce mu amman tunda an kamashi yanzun zai gane kurenshi” ijiyan zuciya Baba vasauke anatse Baba yace “Baffa zansa shi a shari’a court na raba auren na karba ma Yasmeen saki”‘ gyadamai kai Baffa yayi yace “hakan yayi daidai” dukansu shiru sukayi kafin anatse Baffa vace
“you need to calm down and put yourself together kaji” gyadamai kai
Baba yayi ahankali, Baffa yace “karka taba Yasmeen kubita ahankali kaji, ita kadai tasan metakeji for now, kaida
Mamanta ku daina fada dole dukanmu zamu hadu and shower her da soyayyan mu hakan zaisa ta manta da yaron nan koma meya mata ta manta dashi let’s pass dis phase and move on kaman abu makamancin haka bai taba faruwa ba the most important thing is ankamashi shida Yasmeen har abada” dasauri Baba yace “sai alahira idan ana musu hisabi” gyadamai kai Baffa yayi yace “you have all our support but go easy on Yasmeen” gyadamusu Baba yayi vana sauke ijiyan zuciya daidai nan
Aliyu yakirashi an kawo kaya hakan yasa yatashi shidasu Baffa suka shiga shigo da komi da yaran ana arranging adakin.
Sosai hajiya ke kuka tana kallon video tace “Adamu wallahi navi dana sanin tura abin nan jibi kalan dukan da mutumin nan yama Pablo dina”
tsaki Adamu yaja gain yanda Hajiya taje kuka bil hakki tace “wh idan wani abu yasami baby na bazan bar CP ba at all,
dan ubanshi an gayamishi jaki yasamu dazaima wannan mahaukacin dukan iyye shi yasan waye Pablo yasan kalan gatanshi awajena kuwa” tsaki Adamu yakara ja yakasa rike abinda ke cinshi yace “waike mehaka Hajiya bakisan wannan dukan ne zaisa Pablo yafara gane reality ba yazo yana nemanki ido rufe goge fuskanta Hajiya tayi dasauri da bayan hannu takalli Adam tace
“dagaske? Adamu I was thinking idan fa yayi fushi da abinda namai nima yatona mini asiri” shiru Adamu yayi yana kallon Hajiya gabaki dayan lissafin dayayi baitaba lissafi zuwa wajen ba,
• Hajiya tace “babu abinda baisani ba na company nin mu idanfa yaje yafadi komi yabada details nawa” dasauri Adamu yace “Haba Haba dayacika mashahurin mayaudari dan cin amana,
Pablo bazai taba iya miki hakaba” ijiyan
zuciya Hajiya tasauke tai shiru jawota
Adamu yayi yace “zonan na tura miki abinda kikafi so aduniya” murmushi tayi suka shiga yin abinda suka sabayi
Yasmeen tunda take in her life bata taba shiga cikin bakin ciki kalan wanda tashiga ranan ba, the major thing davafi komi damunta shine dukan da Baba yama Maheer dinta, tasan duk inda yake he’s not fine, bata taba ganin namiji mai karfin Maheer ba duk dukan dazai sumar dashi bakaramin duka bane, ko ankaishi asibiti oho, ko an dubashi oho, koyama mutu oho, ga Baba yace bazata kara ganinshi aduniya ba, taji su Nana suna cewa ko’ina a unguwansu yan sanda ne da wh tagudu taje police station din taganshi kome Baba zai mata yamata, abin yamata yawa at some point bama tasan metakeyi ba lokacin dataga ana shigo da kayayyakin ta na gidan Maheer cikin gidansu sai kawai ta daburce wasa wasa abinta yadawo gaske dan yau 2days kenan gabaki dayan gidan har Ammi sun kasa gane kan Yasmeen, bataci batasha batama iya bacci, by force Ammi ke samata abinci abaki kawai saita hadiye.
Yau Baba yaje vataho dawani malamin islamiyyan su Farida bayan ya ijiyesu a islamiyya Malamin yazo addu’o’i akama
Yasmeen sannan vamata was addu’a aruwa yacema Baba adinga bata idanma varon asiri yamata zai karye da izinin Allah, godiya Baba yamai dasu
Baffa sannan suka rakashi waje yatafi.
Tun ranan da aka dauke Maheer lawyer su ke zirga zirga tsakanin police station da Court saida ya amso court order yau yadawo police station din tareda
Hamad direct office din Obama sukaje, wani mutum ne da shida Baba zasuzo sa’anni duba court order din yayi sanan vakalli Lawyer mai suna Ahmad vace
“Barr kai kadai zan bari kaganshi and 15 min zan baka” baki Hamad yabude zaiyi magana dasauri Ahmad vadafa cinyanshi alamun karyay magana sannan yakalli Obama yace “na yarda” tashi Obama yayi yace “you cannot make any physical contact dashi, ko kuma kaie kusa dab dashi maintain at least 10meter space tsakanin ku” dasauri Ahmad dake biyedashi vace
“and why is that he’s my client nike representing nashi” Obama yace “he’s the most wanted criminal dakeda laifi da dama, beside ko 1hr baiyi da farkawa ba” daidainan suka kai clinic din aka tare Hamad awaie
Ahmad yabi Obama ciki zuwa wani private daki da yan sanda guda biyu ke tsaye suna gadin dakin Obama na zuwa shiva fara shiga Maheer na kwance kan gado hannunshi duka makale da handcuff an jona da karfen gado, ga bandage akanshi duk an rurrufe inda Baba yajimai cio Obama yace “your lawyer is here”ahankali Maheer yadaura idanunshi kan kofan daidai Ahmad na sawo kanshi ciki kallo daya Maheer yamai yagane guy din abokin Hamad ne yazo bikinshi, wani kujera dake dan nesa da gadon Obama yanunama Ahmad yace
“that’s your chair Barr, you have just 15mins, akwai camera idan kukai trying wani abu kagama ganinshi kenan” yana maganan Obama yajuya yafita Ahmad yazauna kan kujeran yana kallon Maheer ahankali yace “sannu ya jikinka” dan kallonshi Maheer yayi saikuma yadauke kai yace “I don’t want kowa to represent me why are you here?” Dan murmushi Ahmad yayi yace
“wato Hamad vasanka kaman ruwan cikinshi dan he told me you will do this” juvoda kanshi Maheer yayi yaka yazuba mayun idanunshi dabasu dawo daidai
0
ba kan kwayar idanun Ahmad, Ahmad yayi murmushi yace “nasan all abubuwan nan dakakeyi sabida mahaifin yarinyar nan ne, I know kamai laifi but you don’t have to punish kanka abanza awofi abaka sentence a 25yrs in prison, akwai says da dama dazamu bi muyi reducing this sentence to the lowest baifi duka duka kayi 3-5yrs ba a prison, Maheer listen to me if you aregoing down I don’t want you to go down alone dan bakaine yakamata yamayi going down ba in the first place, aka tambayeni waye Pablo Escobar bazan taba cewa kaine ba, you were never Pablo, Matar nan itace original Pablo Escobar din you were just her used puppet” dauke kai
Maheer yayi daga kallon Ahmad yadanyi murmushi iya lips yace “I have my plans banson kai stressing kanka for now Ahmad, ance gobe za’ayi charging nawa to court ko”? Dasauri Ahmad yace “yes, but menene plan dinka”?
Jiyan zuciva Maheer vasauke yana kokarin jan Jikinshi yadan yatsine fuska kana gani kasan yanajin zafi ne yace
“everything at a time! Trust me bazan zauna sama da 30 days aduk inda zaa kaini ba, my father Inlaw wants me in prison saisa zan shiga prison dinnan”dasauri Ahmad yace “Maheer kakosan how dangerous prison is” juyo da kanshi Maheer yayi yamai wani irin kallo kafin ahankali yace “I was born in prison!”, dasauri Ahmad yace
“muguwan matan nan fa Maryam”?
Lumshe idanu Maheer yayi yace “I will kill her slowly, tonamin asirin datayi wajen Baban Matana is the beginning of her downfall trust me” cikeda jin dadi Ahmad yace “da kyau Maheer tayi kuskure datake tunanin baraka iya bata taste na medicine nata ta dandana taii abakinta ba” kallonshi Maheer yayi yace “banson kai pleading anything, banson witness, banason komi, just confession dina nine Pablo Escobar dakuma koma wani documents ne suke claiming sunada shi da matan chan ta aika mishi, already nima nariga nai admitting to nine Pablo, idan aka kaini prison I will tell you my plans tell Hamad da Malah da Baba I’m fine” shiru Ahmad yayi yana kallon Maheer da gaske yaron nan kwaro ne sama da yanda mutane ke ganinshi ma, juyarda kanshi gefe Maheer yay ahankali yace
“matana fa”? Dan kallonshi Ahmad yayi yanda yaga yana kallon gefe ijiyan zuciya yayi yace “Baban ta yatafi da ita, an kwashe kayanta ma jiya danaje gidan naga ana idasa kwashe komi” runtse idanu Maheer yayi da sauri batare dayace komi ba baki Ahmad yabude zaivi magana aka wani kalan bugo kofan dakin aka shigo hakan yasa
Maheer yabude idanunshi ahankali yakalli kofan Ahmad ma yajuya yakalli kotan, yan sandan waje dake gadin dakin suka biyoBaba ciki dasauri suka kasamai magana dan shakkan Baba suke daya yashiga kiran Obama awaya yafita waje, wani irin kallo Baba kema Maheer kaman zaizo wajen ya kasheshi ahankali Maheer vasauke kanshi kasa tareda sauke ijiyan zuciya, cikin kakkausan murya Baba yace “mekama Fateema? What have you done to my daughter munkusa gane kanta har yanzu”? Lumshe idanu Maheer yayi yabude yayi shiru batare dayacema Baba uppan ba, azucive Baba yataho gaban gadon dasauri Ahmad vace “vallabai karkai kuskuren tabamin c……….” Dasauri
* Maheer vace “Ahmad!” Shiru Ahmad yayi yanama Maheer mugun kallo, Baba yakaraso gaban gado ya tsaya kan Maheer yana kallon fuskanshi dake kasa yace “Baba yakaraso gaban gado ya tsaya kan Maheer yana kallon fuskanshi dake kasa yace “mekama Yasmeen”? Dan ijivan zuciva Maheer vasauke for the third time kaman bazai kalli Baba ba saikuma yadaga kanshi yakalli Baba
3 in the eye, Baba kaman ya chakama idanun Maheer wuka yakeji vadakamai tsawa yace “Kamin magana, nace mekama Yasmeen eh tantirin yaro”?
Ahankali Maheer yana kallon Baba acikin idanu babu ko gezau yace “babu abinda namata Baba is love! FATEEMA na son MAHEER!” Hannu Baba yadaga azucive zaija wuyan rigan Maheer daidai lokacin Obama da van sandan suka kira yashigo dakin da gudu yace
“CP Ibrahim!”.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button