Sponsored Links
Hausa NovelsHausa Novels and Love StoriesKyalKyalin Kauna Hausa Novel

KyalKyalin Kauna 50

Sponsored Links

EPISODES
Washegari harka ya kachame su
Yasmeen da agida zasuyi lalle
hakanan suka tafi makota sabida
akwatin Yasmeen da za’a kawo,
duk wanda yaga Yasmeen tayi
bala’in kyau amman tai zuru zuru
baa kawo komi ansan fargaban
barin iyaye ne, ana zana musu lalle
kawaye su na rawa lallin Yasmeen
bakaramin kyau yamata ba
combination na ja da baki amman
babu abinda kemata kyau bin kowa
take da idanu babu wani wanda
keda lokacinta banda Farida shi
Baba ma baicika zama gidan ba at
all bama a ganinshi sabida mata
dasuka cika gidan ana shirin biki.

Akwati saiti aka kawoma Yasmeen
mai guda 6 dasukaji kaya gabaki
daya Maheer baimata abinda zaisa
Baba to become suspicious ba kar
aga kaman yanada kudi, Sa’a ce
ma mai akwati saiti saiti na 6 guda
uku guda 18 amman na Yasmeen 6,
Ammi bataji komiba saima dadi
tasa albarka akayan aka cigaba da sha’ani.
3:00 PM
Su Yasmeen sai wuraren 4 suka

Su Yasmeen sai wuraren 4 suka
dawo gida daki ta tafi da sauri bata
kara fitowa ba wuraren 11 Ammi
tashigo dakin harta fara bacci
tabata tayi hakan yasa tabude ido
Ammi tace “tashi muje Babanki na
kiranki” tashi tayi tazauna ahankali
Ammi tai cupping fuskanta murya
chan kasa tace “Yasmeen dan
Allah ki kwantar da hankalinki kinji,
agarin nan zaki zauna bawani gari
ba, ko tari kikayi zamuji, kinajin
kewana zaki iya zuwa, to maisa duk
kika damu haka kikai zuru zuru?
Aure dole ne muddin kina Y’a mace
dole zaki bar gidan mahaifinki ki
koma gidan Mijinki komujima komu
dade, kin manta abubuwan dana
koyamiki ne”? Girgizama Ammi kai
tayi alamun a’a hakan yasa Ammi
tai murmushi takama hannunta ta
dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
“Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
9g Masha Allah muje” gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
“Baba gani”

dagata kama fuskanta tayi ta
manna mata kiss agoshi tace
“Woww mai gyaran jikinki ta iya aiki
babu a inda baki kamshi Yasmeen
Masha Alah muje” gyadama Ammi
kai tayi tabita suka fice zuwa
dakinta uwardakan Ammi tawuce
da ita, Baba na zaune bakin gado
hakan yasa ta zauna agabanshi
tasauke kanta kasa ahankali tace
“Baba gani”
3:00 PM
shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace “kibamu
waje” tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen

shiru Baba yayi yana kallonta kafin
chan yakalli Ammi yace “kibamu
waje” tabe baki Ammi tayi ta tashi
tafice abinta Baba yakalli Yasmeen
yace “Fateema” ahankali Yasmeen
tadago fuskanta gani tayi Baba
yadan rame shima, murmushi Baba
yamata yanuna kanshi yace “gobe
war haka kina gidan mijinki Fatima”
Baba yadanyi shiru kafin ahankali
yace “karki sake kiyi tunani sabida
na aurar dake kin dawo karkashin
wani zan rage sonki kokuma bazaki
iya gayamin idan kinason abu

Yasmeen kome kikeso call me
kifadamin, komeke damunki call
me kifadamin, ni Babanki I will
always be Babanki har karshen
duniya kinajina”? Gyadama Baba
kai tayi ahankali idanunta na
cicciko da hawaye, dan ijiyan
zuciya Baba yasauke yadauki wani
file dake gefenshi yamika mata
yace “dukan ku na sayamuku filaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana I
don’t need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
mansion ko estate kome nasamu
nakune,
3:02 PM
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba” ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace “this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba” hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali

yace “dukan ku na sayamuku Tilaye
kusan all kudadena da wanda
nasamu dana koma CP abubuwan
danayi dashi kenan danni ko
ayanzu nariga naci rayuwana l
don’t need luxury cars ko gida,
gidan iyayena ya isheni rayuwa
banson nabar gidan nan naje wani
3mansion ko estate kome nasamu
nakune,
wannan takardun filaye guda biyu ne
dana saya da sunanki wanda daman
duk randa zaki aure nace zan baki,
karba” ahankali Yasmeen tasa hannu
ta karba, Baba yasa hannu yadauki
wasu manya manyan kwalaye guda
biyu yace “this are set na gold dana
sayamiki, sarka warwaro zobe da
dankunne saiti biyu keep them safe,
Yasmeen rayuwa babu wanda yasan
gobe bansan kozan rayu dake har
abada ba” hawaye ne yasauko
dagakan idanun Yasmeen, ahankali
Baba yace “sannan maza basu da
tabbas they can be wicked,
abubuwan nan danake baki anytime
needs na amfani dasu yay araising
use it to secure kanki, maybe zaki
fara business ko wani abu da mijinki
bazai iya miki ba, saiki amfani dashi
kinji kima kanki”

gyadamai kai Yasmeen tayi hawaye
na fitowa daga idanunta takasa
magana, kallonta Baba yake wlh
jiyake kaman yafasa Auren shi
bawai ya tsani mijinta bane amman
haushinshi yakeji sabida zai tafi
mishi da diya tabar gidanshi,
ahankali Baba yace “tashi kitafi
Allah yamiki albarka, Allah ya sanya
Albarka a aurenki, Allah kuma
yabaku zaman Ipy” tashi Yasmeen
tayi ahankali tajuya zata tafi
kasawa tayi dawani kalan gudu
tadawo tai kneeling takifa kanta
kan cinyan Baba tana kuka tace
“Baba dan Allah kada kabari akaini
wani waje zan cigaba da zama
agidan mu bayan anyi Auren banso
nabar gidanmu Baba wlh banso”
duk taurin zuciya irin na Baba jiyayi
hawaye ya saukomai daga idanu
dasauri ya sharesu yay murmushi
yadagota hannunshi yakai kan
fuskanta yana sharewa yace “daina
kuka duk idanunki sun kode sabida
kuka it’s okay kinji”
gyadamai kai tayi ahankali Baba yace
“tashi kijeto, kaima Ammin ki
abubuwan ki taboye miki cikin
kayanki” gyadama Baba kai tayi,
Baba yasake sharemata fuska tass
tareda dagata tabar dakin.

Jama’a ance rana bata karya ko???
Yau juma’a ayau ne kuma dubbannin
jama’a suka shaida daurin aure
tsakanin MAHEER DA FATEEMA akan
sadaki dubu 200, dakuma FAISAL DA
SAADATU akan sadaki 200k, MaheerS
na sanye dawani hadaden Shadda ya
Allahu yay kyau sai best friend na
Ango Hamad shima yay kyau yay
inviting friends dinshi sai tsokanan
Maheer suke ana ango ango hakan
yasa Hamad yafita daga dandazon
yawuce wajen Farida dayagani akofar
gida dake magana dawasu baki yace
“Farida” dasauri takalleshi tace “ina
yini” murmushi yayi yace “kije ki
sanar ango zai shigo yaga
amaryanshi” wani kalan washe baki
Farida tayi tajuya da gudu tashiga
gidansu tana ihu ga Mijin Anty
Yasmeen nan zuwa wai yagaida ku
sannan yaga matarshi.
Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
“Yasmeen dina ne haka” dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi

Yasmeen na zaune dakinsu baa dade
da gama mata makeup ba tasaka
wani farin gown na lace wanda
Maheer ya aiko mata dashi wlh kaga
Yasmeen zata dauka all this black
Arabs din nan ne, shigowa dakin
Ammi tayi ganin Yasmeen saida ta
daskare tsaye takalli kawayen su tace
“Yasmeen dina ne haka” dasauri
sukace itace Mama, zuwa Ammi tayi
kawai ta rungumeta tace “you look
beautiful Yasmeen Masha Allah
nahaifi kyakkyawan yarinya wlh”
takalli kawayen nasu tace “ku kawo
Yasmeen falo na ga angon ta nan
Zuwa” fita Ammi tayi sukuma suka
shiga kara gyara Yasmeen aka
yafemata net fari aka ana kara fesa
mata turare banda uban kamshin
datake aka fito da ita kowa kallonta
yake ana ayiriri, zaunar da ita sukai
akan dogon kujeran falon daidai nan
matan dake tsakar gida sukahau ihu
“ga angon Yasmeen ayiriririi”
faduwa gaban Yasmeen yahauyi
sosai.
Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa’a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin

Ahankali Maheer ke tafiya kanshi
akasa Hamad na gaba zuwa dakin
Ammi dawasu kawayen Sa’a ke
leading nasu suna rawan kai anga
hadaddun classic guys, shiga dakin
Ammi Hamad yayi Maheer yabiyoshi
abaya Yasmeen ita kadai ne zaune
kan dogon kujeran kanta akasa
hannayenta kan cinyanta tundaga kan
kafarta Maheer ke kallon har zuwa
itadin gabaki daya wani kalan lumshe
idanu yayi yabude ya tsaya gabanta
ahankali zokaga yanda ake leken
dakin Ammi yacika makil, hannunshi
ahankali yasa a aljihu yaciro sabbabin
wraps na dubu dubu guda biyu ya
shiga manna mata romantically, ihuuu
kawai ake ana ayiriri abokanan
Hamad da kawayen Sa’a na video
tass Maheer ya watsa mata kudin
suka kare kawayen Sa’a da abokanan
Hamad sukai ihu “Saura halal hug”
dan juyowa Maheer yayi yakalli
Hamad dan mugun kunya yakeji ga
mutane harda iyaye, gyadamai kai
Hamad yayi ahankali alamun yayi, yan
dakin sukahau ihu ana cewa angon
Yasmeen nada kunya kaman ita,
ahankali Maheer yakai hannunshi
yadaura kan hannun Yasmeen
dayasha lalle dake kan cinyanta
yarike wani kalan spark daga
Yasmeen harshi sukaii amman hahu

yarike wani kalan spark daga
Yasmeen harshi sukaji amman babu
wanda yanuna sabida mutane,
dagata yayi hakan yasa ta taso
ahankali kaman kwai kanta akasa
gabanta na faduwa sosai, ganin taki
kallonshi yasa cikin wata sassanyar
murya Maheer yace “Fateema” ihu
dakin suka dauka awwwwwn kaman
ana wani drama awajen har ture ture
ake daga waje dan aga meke faruwa
adakin Ammi sabida ihun dake tashi,
Duk yanda Yasmeen taso tadaure
karta dago idanunta kasawa tayi
gently tadago idanunta da akama ado
asama da kasa ta zuba akanshi
Maheer jiyayi wani abu yadaki
zuciyanshi baitaba sanin Yasmeen is
this beautiful ba sai yau Ya Allah!
Yafadi ahankali lunshe idanunshi yayi
yabudesu kafin ahankali yakara one
step zuwa gabanta yabata wani kalan
hug dabai taba bataba zokaji ihu da
tapi da ayiriri babu wanda ba’ayi
adakin Ammi Yasmeen duk yanda
taso ta danne kukan datakeji saida
yazubo sharrrr atare zuciyoyinsu ke
bugawa kasa sakinta Maheer yayi
harsaida Hamad yace “Malam tazama
taka fa” akahau ihuuuu kaman zaa
tada dakin sannan Maheer yasaketa
akunyace kafin yajuya dasauri su
Hamad suka bishi ana ihuuu ana
taka ta” akahau ihuuuu kaman zaa
tada dakin sannan Maheer yasaketa
akunyace kafin yajuya dasauri su
Hamad suka bishi ana ihuuu ana
dariya ana ayiriri kavwayen Sa’a suka
kalli Yasmeen dake goge hawayen
datake tace “wannan kukan farin ciki
ne wih mijinki ya bala’in hadu” kaman
jira take afadi haka tashi tayi da gudu
tai uwardakan Ammi tahau kuka
jikinta gabaki daya kamshin Maheer
yake mata daga rungumeta dayayi
itadai ta shiga uku.
Wuraren7 motocin su Hamad da
abokanenshi sukai layi agaban gidan
Baba daukan amarya, aka nemi Baba
ki
Ko sama ko kasa baa ganshi ba Baffa
yadau saya yakirashi yace “kana ina
Ibrahim” ahankali Baba yace “Baffa
baran iya agabana adauki y’ata akaita
gidan wani ba, just do the needful on
my behalf nariga namata addu’a jiya
nabata abinda zan bata but I can’t do
this” shi kanshi Baffa saida Baba ya
ashi tausayi badan komi ba saidan
yasan yanda Baba keson yaranshi
ahankali yace “be strong Ibrahim
kamata addu’a sannan kasan cewa
aurar da diyarka da ranka da
lafiyanka ma rahama ce na ubangiji
Ko sama ko kasa baa ganshi ba Baffa
yadau saya yakirashi yace “kana ina
Ibrahim” ahankali Baba yace “Baffa
baran iya agabana adauki y’ata akaita
gidan wani ba, just do the needful on
my behalf nariga namata addu’a jiya
nabata abinda zan bata but I can’t do
this” shi kanshi Baffa saida Baba ya
ashi tausayi badan komi ba saidan
yasan yanda Baba keson yaranshi
ahankali yace “be strong lbrahim
kamata addu’a sannan kasan cewa
aurar da diyarka da ranka da
lafiyanka ma rahama ce na ubangiji
akwai wayanda basu rayu sunga
Auren yayansu ba you should be
grateful kai Allah ya nuna maka,
kabama Yasmeen tarbiya mai kyau
har takai minzikin aure kuma ka aurar
da ita so Alhamdulillah”
gyadamai kai Baba yayi yace
“hakane Baffa” katse wayan Baffa
yayi aka kawomai Yasmeen yamata
fada mai sosarai yagayamata Baba
yana office yace atafi da ita, nan fa
Yasmeen kuka kuka saida Baffa yayi
da gaske ta I shiga mota su Farida da
Nana suka shishiga yan uwan Ammi
kawaye da abokan arziki akabi
Yasmeen aka kaita gidanta.
babban gidane gidansu Hamad
sosai mai bangare uku duka kuma
duplex duplex ne, bangaren Baba,
bangaren Hamad dayake arufe baa
gama gyaran shi ba, sai bangaren
Maheer da aka gama gyara shi yay
kyau, saida aka fara kaita bangaren
Baba makaho da matayen su
Malam Sani da Liman da mutanen
anguwa ke wajen suka karbi
Yasmeen akai wasu al’adu aka
mata kyauta sannan aka tafi da
Yasmeen side dinta wowwww is as
if dama Baba chan duka
kudadenshi tarawa yake yama
Yasmeen kayan daki dan wlh babu
harkan karanta gidan Yasmeen
kaman na diyar gwamna sama aka
kaita ana wake ana shagali. 3:05 PM
Wuraren 1 Hamad yashigo dakin
daidai Maheer na fitowa daga wanka
daure da towel a waist nashi, saikuma
23 karami dayake tsane kanshi dashi
dasauri Hamad yay wajenshi yace
“wai ya akayi kabari yan uwa su
kwanan maka”? Dan kallonshi
Maheer yayi saikuma awulakance
yace “to akaina suke”? Baki Hamad
yasaki yana kallonshi saikuma yayi
da sauri Hamad yay wajenshi yace
“wai ya akayi kabari yan uwa su
kwanan maka”? Dan kallonshi
Maheer yayi saikuma awulakance
yace “to akaina suke”? Baki Hamad
yasaki yana kallonshi saikuma yayi
shiru yajuya zai fita daga dakin
saikuma yadawo ciki,
Maheer na kokarin bude wardobe
Hamad yashiga gabanshi cikin dan
fushi yace “ka dauka bana lurada
kaine this past few days”? Cigaba
da tsane kanshi Maheer yayi
kaman badashi Hamad yake
magana ba hakan yasa Hamad ya
maheer na kokarin bude wardobe
Hamad yashiga gabanshi cikin dan
fushi yace “ka dauka bana lurada
kaine this past few days”? Cigaba
da tsane kanshi Maheer yayi
kaman badashi Hamad yake
magana ba hakan yasa Hamad ya
kule yace “Maheer just because ina
maka shiru ina barin ba is because
banso ina takura maka ne but listen
to this dan someone needs to tell
u” yay maganan tareda sa hannu
ya fizge karamin towel din da
Maheer ke faman tsane kanshi
dashi ya jefar kasa hakan yasa
Maheer yakalleshi ranshi abace,
shima rai abace Hamad yace “fight
it as much as u want bazaka taba
getting rid of the feelings dakake
jima that girl ba which is love!”
Wani kalan kallo Maheer yamai,
Hamad yace “ohhh are you
shocked? Maheer you are madly in
love with Yasmeen!”
Chak Maheer ke kallonshi, Hamad
yace “I’ve known you all my life
babu wanda zai iya cewa yasanka
kaman ni Maheer bantaba ganinka
go out of your way for anyone ba
sai for this girl!” Yanuna kofa yace
“you fought that evil woman for
Yasmeen! Kasami accident sabida
Yasmeen! You go out of you way
kasami lecturing work for
Yasmeen! Kaje kai lectures for
Yasmeen! Kayi aure for Yasmeen!
Kaida babu abinda katsana kaman
aure, you’ve lost yourself for
Yasmeen! Kabar business naka for
Yasmeen! Kayi karya zakai tafiya
kataho nan for Yasmeen! Maheer
what do you think? Are you that
dump dabazaka gane cewa all this
abubuwan nan dakayi kayi sune
sabida ka kamu da matukar son
9 Yasmeen?”
Tunda yake maganan wani kalan
dim dim dim gaban Maheer yake
bawai yanaso ya karyata Hamad
bane deep down yasan kusan
hakanne dan all abubuwan nan
dayayi baitaba yinsu ba but then
again he don’t want to accept cewa
son Yasmeen yake, yarinyar
comissioner of police, dawani
kalan sauri yajuya yabama Hamad
baya bakinshi har rawa rawa yake
yace “I…I…Hamad I don’t love
her…” Yajuyo dasauri yakalli
Hamad yadan yatsine fuska yace
“bansan metamin ba kawai I can’t
get her out of my head ne she is
disturbing my peace tasa ina
loosing focus, na aureta ne sabida
nasan tunda yanzu tana taredani
always I will get myself back and
resume back my business kasan
how many contracts muka rasa
kwanan nan sabida bananan?
My business is shaking” f*ck your
business Maheer!” Hamad yafadi
ranshi ya matukar baci kaman zai
mari Maheer, cikin ihu yace “kayi
aure bazaka natsu kadaina
maganan wannan banzan business
din da matarchan ta dauraka akai
ba, Maheer which of the favours of
Allah can you deny? Allah yayika
you are gifted Maheer and talented
you are smart kome kasa hannu
yana habbaka, Maheer ni nan
akwai kudinka dake wajena about
15m bai isheka ka bude wani
business kafara ba kabar empire
chan kabar matan chan kariga kai
aure kuma kabar gidanta kacigaba
da rayuwanka anan bazata taba
sanin kana nan ba, Maheer wat
else are you looking for, you have
me”

Hamad yanuna kanshi idanunshi
sunyi jazur kaman wanda ke shirin
kuka, muryanshi yay rauni sosai
yana rawa rawa yace “Maheer you
have meee, meee Hamad your
brother” hawaye suka cicciko a
idanunshi, ahankali Hamad da
maganan shi yay sanyi sosai yace
“you have Baba, you have the girl
the girl you love Maheer mekuma
kakeso? Why can’t you leave those
bad people and and kazauna
anan”?
Hamad yakarasa maganan hawaye
na fitowa daga idanunshi wani
kalan sanyi jikin Maheer yayi
kaman kankara dasauri yajuya yay
kofa yafita daga dakin, tsugunnawa
Hamad yayi ahankali yarasa me
matarnan tama Maheer, amman
koma menene yasan Allah baya
bacci, wannan auren kadai is prove
cewa Allah baya bacci and her end
is near, sannan Maheer zai kubuta
daga hannunsu, Maheer zaibar
musu komi, Maheer will be a good
man In sha Allah.
Shakur invited Hasnah Tanko

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button