Sponsored Links
Gidan Aunty Book 1Hausa Novels

Gidan Aunty Book 1 Page 35-36

Sponsored Links

BOOK 1📕

Page 35-36 💖

A hankali yake bin jikinta yana shafawa a hankali, har yanxu bakinsa na cikin nata sosai yake bata passionate kiss a baki,ganin hakan be masa ba yasa shi saka hannu daya tare da tallafo kanta, tun lokacin da taji ya rufe mata baki idanuwanta a kulle suke musamman yadda taji yana shafa mata wajan da yake mata kaikayi ,runtse idanuwanta tayi da karfi nunfashinta na fita jin wani abu na tashi a jikinta,ko kari take ta tashi a jikinsa amma ya ki ba ta damar hakan sai ma kara rungumeta dayayi,sosai yake tsotsan bakinta idanuwansa a kulle,tun yanayi a hankali ya fara da zafi zafi, kuka tasakar masa jin yadda bakinta yake mata zafi ga breast dinta da yake matsawa sosai suke mata zafi,yana jin kukan nata har cikin kunnensa amma ya kasa barin nata,ji yake kamar sautin kukan nata ne yake kara tun zurashi,hannu tasa tana dan bugun kirjinshi cikin rawar murya take furta “dady ,dady”, ganin ya sakar mata bakin, be motsa da ga yanda yake ba sannan be bude idanuwansa ba ,ballantana tasaran samun amsa,a hankali kuma ya kwanta a gefenta tare da janyota jikinsa tana jin yadda take futar da sautin kukan nata a hankali,lumshe idanuwansa da suka rine kawai yayi tare da tapping din bayanta a hankali.

➰➰➰➰➰➰➰➰➰

AMRAH

Haryanxu charting take ko tunanin yin sallolin da suka wuce ta batayi,ji tayi kafadarta na kaikayi, hannu ta sa da niyar susawa, sosai taji zafi susan da tayi har zata kara sharewa taji gefen cikinta shima na kaikayi,hannu tasa nan ma tana sosawa,ahankali jikinta ya soma mata kaikayi,tun tana sosawa cikin marmari har ta mike tsaye, karamar rigar da ke jikinta ta cire tare da cigaba da susan nata,wani zafin azaba taji cikin Sauri ta jefar da wayar hannunta tana cigaba da susar jikinta,tana cikin susar taji kamar an zaula Mata bulala a bayanta, da sauri ta kai hannu tana shafa wajan,bata an kara ba sai jin saukar wata bulalar tayi a jikinta,kara ta saki ga kaikayin da jikinta ke mata ga saukar dukan da take ji a jikinta lokaci daya ,kamar daga sama taji wata murya tana daka mata tsawa”keeeeee” da sauri amrah ta juyo tana zazzare idanuwa,wani saukar dukan ta kara ji a jikinta na azaba gashi har yanxu kaikayin be bar jikinta ba,kusan tsawan lokaci ana hakan kafun a tsaya ,fuskarta duk ta baci da hawaye da majina,gani tayi futulan dakin ya dauke gaba ki daya a tsorace ta mike tsaye tana faman kiran “aunty ,aunty kina ina”, saukar mari taji a fuskarta,wata gigitacciyar kara ta saki sabida azaban marin da taji,”dan Allah kuyi hakuri in na muku lefi,ku kuke ganin mu bamu muke ganin kuba” bata kammala maganar tata ba sabida saukar wani marin da taji a fuskarta, saurin dafe wajan tayi hawaye na zuba a idanuwanta, a firgice take taku ga kukan da ya rike mata makoshi,hanyar futa kawai take Nema a duhu duk da yadda take acikin halin tsoro, ji tayi an tale mata kafa bata Ankara ba kanta ya bugu da jikin gadon,kafarta ma ta daki gefen gado,karan azaba ta saki tana furta “Wayyo Allah ,nashiga uku “ tana cikin wannan kukan azabar wutar dakin ya dawo, sosai gefen bakin ta ya tashi ya kumbura lebenta, sosai mununta ya kara fitowa musamman yadda lebenta ya kunbura ya zama Kato ga azabar da kafarta take Mata, tana cikin wannan yanayin ne taji an turo kofar, da sauri ta dago idanuwanta tana furta “Aunty” ganin mutumin da har yau bata taba ganin fuskarsa ba a tsaye cikin shigarsa ta bakaken kaya,fuskarsa a kulle take kamar kullum , baka iya ganin komai na jikinsa, kulle kofar dakin yayi tare da fara takowa cikin dakin,ganin hakan yasa cikin sauri duk da radadin da take ji ta fara ta kawa baya, da Sauri kuma ta juya zata shiga ban daki,da mugun sauri mutuminnan ya cin mata tare da fusgota,beyi la a karayi da yadda taji rauni ba ya jefata kan gadon nata yana yowa kanta,kuka ta fashe masa dashi tare da nuna masa hanyar fita “ka fitan mun a daki,nice na kiraka toh ynxu bana bukata ka tafi ko kuma nayi maka ihu”,wata yar iskar dariya ya saki yana tafawa,be kulataba sai ma biyo ta da yayi gadan gadan ,a zabure ta mike zata kara guduwa ya cafkota ya jefa kan gadon ,hannu ya dauka tare da cinka mata mari, fashewa tayi da kuka tana faman bashi hakuri, be kulataba sai ma shinshinar wuyan ta da ya fara cikin mugunta ya damki kananun breast dinta yana matsawa kafun ya damki daya daga cikinsu yasa a baki,sosai yake tsotsan nipples din kamar wani mayun Waci dake jin yunwa, kara kaimi yayi wajan tsotsan nipples din nata cikin mugunta dayan hannunsa kuma na matsa dayan nipples din kafun ya mayar da hannun sa kan wandanta, hannu yasa ta cikin wandan nata yana shafa gabanta cikin mugunta ya zura 4 fingers a jiki yana wasa dasu da karfi,kuka ta fashe da shi tana Faman turesa, wani Gigitaccen marin ya kuma mata,kafun ya cire mata kayan jikinta, be da mu ba kawai ya Afkar mata da karfi karfi yake saduwa da ita yana gurnani,jin yadda ya dage ya buga mata gabanshi yasa take a Wajan ta suma, bai damu da yadda ta suman ma ya cigaba da aikin shi cike da mugunta , ya dau tsawan lokaci yana sheke a yarsa kafun ya Sauka a kanta yana cire condom din da ya saka, dogon tsaki ya ja tare da barin dakin ba tare da kallan ko inda take ba.

🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧

YOLA

zazzaune suke cikin shigarsu ta kullum jajayan kaya, ko wannansu ya natsu cikin wata irin yare suke magana da alama muhimmiyar magana suke tattaunawa,sun dau kusan awa biyu suna tattaunawar kafun cikin lokaci daya su hada baki suna babbaka dariya tare da nufar wata doguwar kofa,sai da sukayi doguwar tafiya kafun suzo wani daki me bula bula, wasu Sangama sangama mutane suka sa su bude musu kofar kafun su ciga ciki,kusan mutane talatin ne a cikin dakin ko wannan su a kwance yake a galabaice ko motsun kirki basa iya wa sabida azabar yunwa da wahalar dasu da ake yi,bin mutanan dakin sukayi da kallo cikin izza kafun su sa a kawo musu wasu maza guda biyar, cikin kankanin lokaci kuwa aka fito da mazan nan ,ko wannansu a galabaice ko tsayuwa basayi sabida yadda suka galabaita.
Daya daga cikin sune ya kalli na gefensa tare da nuna wasu maza su biyu,wannan sune wanda za’a tafi dasu yau ko,jinjina masa kai mutumin yayi kafun ya komar da kallan sa kan sauran mazan guda uku daya ya sunkuyar da kansa. Cikin daga murya ya furta “wadannan kuna tunanin zasuyi mana aikin kamar yadda ya kamata “duk tsayawa sukai daga maganar da suke kafun su zubawa mazan idanu,”wata matace ta furta”ku daga mun waccan yaran” cikin cika umarni daya daga cikin samudawan nan ya dago da fuskar Wanda akace din,fuskarsa duk tayi duhu ga idanuwansa da suke a kulle ,sosai matar ta kallesa kafun ta furta”wannan shine Wanda abar kauna ta sa a killace sa kafun a yi aiki dashi ko,” cikin jinjina kai suka amsa mata, cikin daka tsawa matar tace ya bude idanuwansa ,”cikin galabaita ya bude idanuwansa da suka kankance. Cikin san tabbatarwa na kurawa Wanda aka daka wa tsawan ido, take a wajan zuciyata ta buga tsabar firgici, bakowa bane face TAHEER duk jikinsa taban duka.

🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
➰➰➰➰➰➰➰➰➰➰

A kwana a tashi ba wuya wajan Allah,yau kwana biyar kenan da tahee tayi loosing memory dinta, acikin dan lokacin nan ne kuma tahee ta gama period dinta batare da kowa ya gane ba sai king amma shi kansa yana mamakin yadda take gyara jikinta,idan ya tanbayeta kuma sai ta daga masa hannu alamar itama bata wani ba, da yawan lokuta tana nanike da dadynta,tun yana shareta har ya fara dan sakar mata fuska. A ban garan mutanan gidan kuwa har yanxu tahee taki sake musu, dama dama dada da take yawan janta a jiki bayan ita babu wajan wanda take zuwa sai zoya da take zuwa part din dadan. A dan lokacin nan kuwa sosai tahee ta gane amrah,sau da dama tana yawan kokarin cutar da ita amma cikin amincin Allah har yanxu batayi nasara ba.
A na cikin wannan yanayin abeey ya bada damar a fara hadawa tahee lefenta da duk wani abu da ake yiwa ya mace na auranta.

Sanye yake cikin wasu fararan kananan kaya ko fuskarsa ba a iya gani sosai sakamakon p-cap din dake kansa black colour ,dukda fuskarsa bata fito wa sosai bakaramun kyau kayan sukai masa ba , gefensa tahee ce a tsaye sai faman turo masa dan karamun bakin ta take ,”ni de zan bika” dafe goshinsa yayi yana kallanta,”banasan nana ta magana ,”langwabar masa da kai tayi tana niyar sakar masa kuka, girgiza mata kai yayi yana lumshe mata idanuwa , a hankali ya dan ware mata hannunsa , da sauri kuwa ta fada jikinsa tana kudun dunesa…

Masu comment ina Godiya

SHIN WANENE WANNAN MUTUMIN DA YAKE SHIGOWA DAKIN AMRAH!?.

WU WANNE MUTANAN YOLA !?

ME YA KAWO TAHEER HANNUN MUGAYAN MUTANAN NAN!?

WACECE ABAR KAUNA DA AKE YAWAN AMBATARTA!?.

💖💖💖

 

💖💖THE TALENT TROUPE WRITERS 💖💖💖
Duk karfin izzata(star lady )

Gidan aunty(mss Lee )

Sarki sameer( xeenat love)

Dara taci gida ( maman sayyid )

Baby( mhiz innocent )

Jini daya ( mrs bbk)

Ubanane ko kishiyarta ( meemarh)

Mss LEE💖🤌.

💖💖GIDAN AUNTY💖💖
(a heart touching love story)

Story & written
By
Mss Lee 💖

💖💖THE TALENT TROUPE WRITERS 💖💖

PAID BOOK

MAI BUKATAR COMPLETE DIN GIDAN AUNTY YAYI MUN MAGANA TA WANNAN NUMBER 07041879581.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button